AUREN TAGWAYE Page 21-30
.
.
Wani d'an sandane ya kalleta Wanda da Alama shine babbansu yace "miye sunanki?
Jiki na kyarma tabashi amsa "Hussaina,
"Ke yar gidan wacece kike yawo da wannan daren?
"Uhm wlh yalla6ai ba yawo nikeyiba, hasalima ni bansan ya'akayi nafito daga gidaba.
"Shut up, yafad'a cikin d'ga murya, ke muzaki rainama wayo, irinki-irinki mungamu yafi a 'kirga, hadama wad'anda sukafiki iskanci.
"waye zefitodake daga gidanku batare da izininkiba, kada kimanta cikin Halin da aka kamaki na maye koshima bakisan ya'akayi kikayi shaye-shayen ba?
Jiki na kyarma tabashi amsa "Hussaina,
"Ke yar gidan wacece kike yawo da wannan daren?
"Uhm wlh yalla6ai ba yawo nikeyiba, hasalima ni bansan ya'akayi nafito daga gidaba.
"Shut up, yafad'a cikin d'ga murya, ke muzaki rainama wayo, irinki-irinki mungamu yafi a 'kirga, hadama wad'anda sukafiki iskanci.
"waye zefitodake daga gidanku batare da izininkiba, kada kimanta cikin Halin da aka kamaki na maye koshima bakisan ya'akayi kikayi shaye-shayen ba?
"Wlh yalla6ai bansha komeba na rantsema da Allah,
Tassss saukar wani lafiyayyen mari taji a kumatunta wanda wannan d'an sandan ya d'auketa dashi, marinda saida ya gigitata saboda tsananin azabar tafin hannun d'an sandan ba 'karamin kato bane.
Tassss saukar wani lafiyayyen mari taji a kumatunta wanda wannan d'an sandan ya d'auketa dashi, marinda saida ya gigitata saboda tsananin azabar tafin hannun d'an sandan ba 'karamin kato bane.
A 'kufule yace zaki fad'amana ke 'yar'waye kokuwa saina sa6amaki.
Cikin tsananin gigicewa take magana "zanfad'a.... Zanfad'a wlh.
"Oya ina saurarenki d'ansandan yafad'a tare da tsareta da manyan idanunsa masu ban tsoro.
Cikin tsananin gigicewa take magana "zanfad'a.... Zanfad'a wlh.
"Oya ina saurarenki d'ansandan yafad'a tare da tsareta da manyan idanunsa masu ban tsoro.
"Ni Yar gidan Alhj Mansir company ce.
"What? 'Dan sandan yafad'a tare da mi'kewa tsaye.
"Karya kike yafad'a tare da nunata da yatsa, duk fad'in garinnan waye besan Alhj Mansir kamfaniba, mutumin kirki me halayya ta kwarai ace ke yarsace kina wannan munanan halaye.
Kuma ba wannan ba iya saninmu Alh Mansir bayada wasu 'ya'ya sai yara biyu yan tagwaye.
"Yan la6ai wlh nice ai mune yan tagwayen Nice Hussainar dan Allah Ku taimakeni Ku maidani gidanmu.
"What? 'Dan sandan yafad'a tare da mi'kewa tsaye.
"Karya kike yafad'a tare da nunata da yatsa, duk fad'in garinnan waye besan Alhj Mansir kamfaniba, mutumin kirki me halayya ta kwarai ace ke yarsace kina wannan munanan halaye.
Kuma ba wannan ba iya saninmu Alh Mansir bayada wasu 'ya'ya sai yara biyu yan tagwaye.
"Yan la6ai wlh nice ai mune yan tagwayen Nice Hussainar dan Allah Ku taimakeni Ku maidani gidanmu.
"Sajen Habu, dan sandan yakwalama wani daga cikin yansandan kira.
Da sauri d'ansandan ya iso gabanshi ya 'kame tare da saramashi.
Da sauri d'ansandan ya iso gabanshi ya 'kame tare da saramashi.
"Maza a fiddo mota yanzu zamuje gidan Alh Mansir kamfani "yes sir yafad'a saida ya'kara saramashi kafin yafita zuwa ma'ajiyar motocin.
Dare ya tsala misalin 'karfe biyu na dare motar yan'sandan tayi parking bakin get din gidansu Hussaina, nocking sukayi lokacin mal bala yana kwance cikin d'an karamin d'akinsa yafito da sandarsa a hannu yana tamabayar "waye? Hussainace tayi magana "nice mal bala, "kece wah? Ya tambaya.
"Nice Hussaina.
"Husssaina da wannan daren subhanallah bud'e 'kofar yayi ahankali yana le'kowa yayi ido hud'u da ita da 'yansanda biyu tare da ita.
"Nice Hussaina.
"Husssaina da wannan daren subhanallah bud'e 'kofar yayi ahankali yana le'kowa yayi ido hud'u da ita da 'yansanda biyu tare da ita.
Da Sauri Hussaina tashiga gidan 'yansandan suka take mata baya, a harabar gidan suka tsaya "kishiga kiyimana magana da mahaifin naki.
Bata ko sauraresuba tayi cikin gidan da gudu,
Lokacin Daddy,Momy da Hussaina suna Zaune a falo, Momy sai Addu'a take Allah maidomata da 'ya lafiya a Zuciyarta tana cewa "danasan haka zata kasance daban amince da fitartaba.
Hassana kuwa kuka kawai takeyi, yayinda dady Zuciyarsa tagama 'konewa jiyake inama yaga Hussaina yanzu Allah kad'ai yasan irin dukan dazeyimata.
Bata ko sauraresuba tayi cikin gidan da gudu,
Lokacin Daddy,Momy da Hussaina suna Zaune a falo, Momy sai Addu'a take Allah maidomata da 'ya lafiya a Zuciyarta tana cewa "danasan haka zata kasance daban amince da fitartaba.
Hassana kuwa kuka kawai takeyi, yayinda dady Zuciyarsa tagama 'konewa jiyake inama yaga Hussaina yanzu Allah kad'ai yasan irin dukan dazeyimata.
Begama wannan tunaninba yaga anturo 'kofar falon, mikewa yayi da sauri dan ganin me shigo masu gida da wannan tsohon daren, ido Hudu sukayi da Hussaina saurin isa yayi Inda take a zuciye ya dun'kule hannu yakaimata wani mugun naushi sannan yasa 'kafa ya hard'ota.
Fad'uwa tayi 'kasa tana maida numfashi sama-sama ko kukanma yakasa zuwamata saboda tsananin azabar datake ciki.
Fad'uwa tayi 'kasa tana maida numfashi sama-sama ko kukanma yakasa zuwamata saboda tsananin azabar datake ciki.
Dukda haka Daddy beyi 'kasa a gwiwaba gurin ciro cherger wata fitila dake jikin soket yarin'ka tsulamata, sai lokacin tasamu damar fasa ihu tare da d'aukewar numfashinta ta sulale 'kasa sumammiya.
Ganin tafad'i yasa Momy 'karasowa gurin tana kuka "innalillahi Alhj miye haka kake shirin kasheta, kabari mana kaji ta bakinta, "Bazanbariba da bata fitaba da hakan be faruba, kuma ko mutuwa tayi bani nadamar kasheta saboda da inyi mugun gani 'kara narasata baki d'aya.
Hassana kuwa ganin 'yar'uwarta kwance ba Alamar rai tattare da ita yasata rud'ewa tafito zuwa harabar gidan dagudu tana kuka, ganinta yasa 'yansanda sukayi saurin tarbarta a tunaninsu Hussainace saida suka kula da kayan jikin wannan basubane jikin wacce suka kawo yanzu "ke lafiya suka shiga tambayarta, a gigice take nunamasu cikin gidan tana cewa "daddy yakasheta, ya kashemin 'yar'uwa.
"What suka fad'a tare da abkawa cikin gidan baki d'ayansu..
.
A gigice Momy tabi Hassana da kallo tare da 'yan'sandan dake tare da ita.
"Hassana Kina Haukane, mahaifin naki kika kirama 'yan sandan.
Cikin muryar kuka Hassana tace "Wlh momy bani nakirasuba ina fita nagansu a harabar gidannan.
"What suka fad'a tare da abkawa cikin gidan baki d'ayansu..
.
A gigice Momy tabi Hassana da kallo tare da 'yan'sandan dake tare da ita.
"Hassana Kina Haukane, mahaifin naki kika kirama 'yan sandan.
Cikin muryar kuka Hassana tace "Wlh momy bani nakirasuba ina fita nagansu a harabar gidannan.
Kallonsu daddy yayi a gadarance yace "waya kawoku gidana, kuma da izinin wah kuka shigo har nan? Yafad'a yana nuna inda suke tsai-tsaye.
"Babban cikinsune yayi magana "Sunana inspeter Sabi'u wale, mune wad'anda suka kawo wannan yarinyar gidannan bayan mun tsinceta cikin halin maye, bayan ta dawo hayyacinta mukayimata 'yan tambayoyi shine tasanar damu kaine mahaifinta shine muka kawota, muna tsaye a haraba munajiran tayimana magana dakai shine mukaga wannna tafito tana fad'in a taimaketa ankashemata 'yar'uwa shine dalilin dayasa muka shigo domin gudanar da aikinmu kamar yanda doka ta tanada.
"Owj naji duka bayaninku nagode, inaso kutafi kawai ni zan iya solving kowace matsala tagidana batare da wani yasamin hannuba nagode da taimakon dakukayima 'yata.
"Muma mungode Alhj Amma dan Allah ari'ka kai zuciya nesa, saboda gudun danasani....
Sai a hanzarta a kaita asibiti suka fad'a suna kallon Hussaina dake kwance bako motsi.
Sai a hanzarta a kaita asibiti suka fad'a suna kallon Hussaina dake kwance bako motsi.
Bayan fitar 'yansandan momy ta kalle daddy Wanda yaketa mazurai da Alama har 'yanzu zuciyarsa bata gama hucewaba,
Hussaina kuwa har 'yanzu tana kwance batasan inda kanta yakeba, momyce tamatso inda take ta tallabo kanta ganin ba alamar rai tattare da ita yasata fashewa da kuka, "Dan Allah Ahj mukaita asibiti kada tamutu.....
"Tamutun mana, yafad'a cikin d'aga murya.
Sannan yayi 'kasa da muryarshi yana cewa "ba inda zan kaita na kwammace inrasata baki d'aya da mugun halin datake Neman jefa kanta.
Tajamani abin fad'i a gari, yana gama fad'in haka yashige d'akinshi ya maido 'kofa yarufe.
Sannan yayi 'kasa da muryarshi yana cewa "ba inda zan kaita na kwammace inrasata baki d'aya da mugun halin datake Neman jefa kanta.
Tajamani abin fad'i a gari, yana gama fad'in haka yashige d'akinshi ya maido 'kofa yarufe.
Cikin kuka Momy ta kalli Hassana tace kawomani ruwa.
Da sauri Hassana ta d'ebo ruwa cikin cup takawo, amsa Momy tayi tashiga kwarama Hussaina a jiki amma ko motsi batayiba saida ta zubamata a fuska sannan tayi firgigi ta tashi ta 'kan'kame Momy tana fad'in dan Allah kibashi ha'kuri wlh bazan 'karaba.
Da sauri Hassana ta d'ebo ruwa cikin cup takawo, amsa Momy tayi tashiga kwarama Hussaina a jiki amma ko motsi batayiba saida ta zubamata a fuska sannan tayi firgigi ta tashi ta 'kan'kame Momy tana fad'in dan Allah kibashi ha'kuri wlh bazan 'karaba.
"Ke Hussaina kitsaya mana, ki nutsu nace ba daddynku bane nice Momy
'Kara 'kan'kameta tayi tana fad'in "wayyo Momy wlh bazan 'karaba kigayamashi na tuba.
'Kara 'kan'kameta tayi tana fad'in "wayyo Momy wlh bazan 'karaba kigayamashi na tuba.
"Cikin tsawa Momy tace "dallah ni sakeni tare da tureta daga jikinta, kinsan kina tsoro kikaje yawon har kika kai wannan lokacin baki dawoba, itama tana gama fad'in haka tayi tafiyarta d'akinta tabar Hussaina nan tana kuka itada Hassana.
Hassanace tamatso kusada ita takama Hannunta ta mi'kar da ita tsaye suka nufi d'akinsu.
Koda suka shiga d"akin zaune sukayi jugum-jugum suduka suna sharar kwallah.
Koda suka shiga d"akin zaune sukayi jugum-jugum suduka suna sharar kwallah.
Ita Hassana tana kukan halinda 'yansandan nan suka fad'i sunkama Hussaina na maye.
Itakuma Hussaina tana kukan yaudara da Hafiz yayimata har yayi nasarar rabata da budurcinta.
Wasu sabbin hawaye suka zubo a kuncinta.
Wasu sabbin hawaye suka zubo a kuncinta.
Hassana ta kalleta tare dasa hannunta ta sharemata hawaye
"Dan Allah 'yar'uwata naro'keki ki gayamin gaskiyar inda kikaje har kikakai wannan lokacin baki dawo gidaba, kuma da gaskene abinda 'yansandan nan suka fad'i na kamaki dasukayi cikin halin maye?
"Dan Allah 'yar'uwata naro'keki ki gayamin gaskiyar inda kikaje har kikakai wannan lokacin baki dawo gidaba, kuma da gaskene abinda 'yansandan nan suka fad'i na kamaki dasukayi cikin halin maye?
Tana gama fad'in haka ta tsareta da idanu tana jiran jin amsar dazatabata "Hmm ko d'aya Hassana wlh bansha komeba, kuma ni ba inda naje nasan dai naje asibiti kamar yanda na tambayi momy zanje kuma ta amincemin, ana gaf da magariba nabaro asibitin ina tsaye inajiran abin hawa wani me mota yatsaya gabana yaro'keni da inshiga yaragemin hanya nikuma ganin ina sauri yasa na Amince nashiga motar to shinefa daganan ban 'kara sanin abinda yafaruba saida na tsinci kaina yashe a titi, wannan shine gaskiyar abinda yafaru.
Hassana najin haka ta 'kara fashewa da kuka tare da rungume 'yar'uwarta tana fad'in "sister Allah yasa da rabon sauran shan ruwanki a duniya, ya Allah na godema daka kwatomin 'yar'uwata daga hannun muyagun mutane.
Hussaina kuwa dad'i taji har cikin ranta dan ganin Hassana ta yarda da 'karyar data tsaramata, a zuciyartama cewa tayi aiko gobe idan daddy da Momy sun tuhumeni abinda zan fad'amasu kenan, da haka suka kwanta bacci yayi awon gaba dasu kowace da tunani barkatai a zuciyarta.
*Washe Gari.*
Koda suka tashi bayan sunyi duk abinda yadace na gyaran gida, komawa sukayi d'aki sukayi wanka wasu dogayen riguna suka sanya masu kyan gaske tare da 'yan 'kananan hijab.
Lokacin Momy tagama had'a break fast zuna zaune kan dining tana zubama daddy kasancewar tara hartayi yana sauri yafita office saboda yanada ayyuka da dama a can.
Jerawa sukayi gwanin ban sha'awa suka nufi inda iyayen nasu suke sannan suka zazzuna bayan sun gaishe da iyayen nasu.
Hussaina sai sunne kai takeyi alamar rashin gaskiya.
Hussaina sai sunne kai takeyi alamar rashin gaskiya.
Bayan sunkammala breakfast ne daddy ya kalli Hussaina tare da d'dd'aure fuska kamar beta6a dariyaba yace "inaso kigayamin gidan ubanwa kikaje jiya.
"Uh...im asibiti naje ganin mamar 'kawata.
"Da izinin wah kika fita?
Kallon Momy tayi suna had'a ido Momy ta watsamata wata muguwar harara, ba shiri ta saddar da kanta 'kasa, tayi shiru.
"Da izinin wah kika fita?
Kallon Momy tayi suna had'a ido Momy ta watsamata wata muguwar harara, ba shiri ta saddar da kanta 'kasa, tayi shiru.
Dadyne yacigaba da magana "koma waye ya d'aure maki gindi a gidannan kike Neman lalacewa tonidai ba agabana ba, kuma yau basai gobeba zan d'auki mataki kanki dan bazan zauna ina kallonki kijamin surutu a gariba, yana gama fad'in haka ya d'auki jakarsa yafice daga gidan ranshi a matu'kar 6ace.
.
Daddy ne Zaune office d'insa yahad'a hannu bibbiyu ya buga tagumi ba abinda yake tunani sai irin rayuwar da Hussaina take neman jefa kanta,
.
Daddy ne Zaune office d'insa yahad'a hannu bibbiyu ya buga tagumi ba abinda yake tunani sai irin rayuwar da Hussaina take neman jefa kanta,
Mi'kewa yayi tsaye ya maida hannuwansa duka biyu baya tare da fara zagaya office d'in yafara zancen zuci "yanzu wane mataki yakamata in d'auka dan ganin nayima tufakar hanci bata war-wareba, yau kimanin shekara ishirin ina tarbiyantar da yarannan amma lokaci d'aya suna nema su bijiremin, komawa yayi kan kujera ya zauna tare da maida kanshi sama ba abinda yake tunani sai abinda 'yan sandan dasuka kawo Hussaina gida suka fad'i na cewa sun kamata cikin Halin maye, wato rayuwar dazata jefa kanta kenan, wadda daga haka mutum ze iya aikata kome hatta da kisan kai mashayi na iya aikatawa batare da shakka ko shayin irin hukuncin daze biyo bayaba.
"Assalamu Alikum, da sallama jabeer yashigo office d'in hannunsa d'auke da wasu files-files, jin shiru ba'a amsa sallamar ba yasa ya'kara yin wani sallamar karo na biyu, nanma shiru daddy be amsaba dan yayi nisa cikin tunanin dayake, guri jabeer yasamu ya zauna tare da ajiye files-files d'in kan tebur d'indake gabanshi da d'an 'karfi yanda daddy zeji karar ajiyewar. Hakan kuwa ya maidoshi daga dogon tunanin dayake ya d'ago da kanshi ya kalli jabeer "Ah jabeer badai har kagamaba, "eh nagama gashinan saura wad'annan files d'inne sunada 'yar matsala akwai takardun da babu aciki, yafad'a yana ware wasu files guda biyu gefe.
"Owk to ba Matsala idan na duba zanyima magana sai a gyara, "to kawai yafad'a tare da mi'kewa ze fita daga office d'in harya kai bakin 'kofa daddy yayi kiransa "jabeer, cikin girmamawa jabeer ya amsa tare da dawowa ya zauna,
Saida daddy yayi shiru na kimanin minti biyu kafin ya sauke ajiyar zuciya "Jabeer dama inason magana dakai "to Alhj Allah sa dai lafiya,
"Eh to lafiya lao, kan maganar Aurenka da Hussaina kanasonta kuwa har yanzu?
Cike da jin kunyar tambayar da daddy yayimasa ya amsa da "eh.
.
"To bakada matsala inaso da anjima bayan sallar azahar kataho da magabatanka da shedu koda basu wuce mutum gomaba, nima zan sananar da 'yan'uwana za'a d'aura aurenku kaida ita, bani bukatar kome naka sadaki kawai zaka taho dashi naira dubu hamsin,
Kada kayi mamaki kan wannan abin dana aiwatar akwai dalilin yin hakan Wanda nasan koda kaji dalilin na tabbata bazaka'ki jininaba,
"Eh to lafiya lao, kan maganar Aurenka da Hussaina kanasonta kuwa har yanzu?
Cike da jin kunyar tambayar da daddy yayimasa ya amsa da "eh.
.
"To bakada matsala inaso da anjima bayan sallar azahar kataho da magabatanka da shedu koda basu wuce mutum gomaba, nima zan sananar da 'yan'uwana za'a d'aura aurenku kaida ita, bani bukatar kome naka sadaki kawai zaka taho dashi naira dubu hamsin,
Kada kayi mamaki kan wannan abin dana aiwatar akwai dalilin yin hakan Wanda nasan koda kaji dalilin na tabbata bazaka'ki jininaba,
Jabeer dai shiru yayi yana sauraron Alhj cike da mamaki a zuciyarshi yana cewa "wannan shine ikon Allah me tsaida wando koba zariya, kome wannnagaggawar take nufi Allahu wa'alamu.
Haka ya kauda kowane tunani cikin zuciayrshi yayima daddy godiya sannan yakoma office d'inshi.
Koda ya koma tunanin dai yahanashi sukuni saboda haka rufe nashi office d'in yayi Yakama hanyar gida.
Koda ya koma tunanin dai yahanashi sukuni saboda haka rufe nashi office d'in yayi Yakama hanyar gida.
*Waye Jabeer*
.
Jabeer Suleman shine asalin sunanshi Haifaffen garin katsina, Alh sule tankuri shine mahaifinsa sai mahaifiyarsa Hajiya sa'ada sunada rufin asiri Bakin gwargwado amma ba'a kiransu masu arziki, su biyu iyayensu suka haifa dagashi sai 'kanwarsa Nusaiba wacce akwai tazara sosai tsakaninsu dan ahalin yanzu nusaiba bata wuce shekara sha shidda zuwa sha bakwaiba yayinda jabeer yakeda talatin da d'aya.
Tun yana d'an shekara sha bakwai mahaifinsu yarasu lokacin mahaifiyarsu na d'auke da 'karamin cikin nusaiba bayan rasuwar mahaifinsu da wata bakwai ta haifi nusaiba, haka sukacigaba da rayuwa yau da dad'i gobe babu, yayinda mahaifiyarsu ta tsaya tsayin daka dan ganin jabeer yayi karatu, da kyar da sud'in goshi sukasamu ya kammala karatunshi a F.C.Ekatsina kasancewarshi hazi'ki yasa yasamu sakamako me kyau amma dukda haka samun aiki yayi wahala kusan shekara biyu yana neman aiki besamuba, kwatsam rannan yaji ana Neman ma'aikata a Company Alhj mansir badan yasa ran zesamuba yaje yayi interview cikin ikon Allah kuwa saiga sunanshi cikin wad'anda aka d'auka aiki, sunyi matu'kar farinciki shida mahaifiyarshi da 'kanwarshi, ranar dazefara zuwa aiki mahaifiyarshi tayimashi nasiha me ratsa jiki akan ri'kon amana da gaskiya, sannan tabishi da addu'ar samun s'a.
.
Jabeer Suleman shine asalin sunanshi Haifaffen garin katsina, Alh sule tankuri shine mahaifinsa sai mahaifiyarsa Hajiya sa'ada sunada rufin asiri Bakin gwargwado amma ba'a kiransu masu arziki, su biyu iyayensu suka haifa dagashi sai 'kanwarsa Nusaiba wacce akwai tazara sosai tsakaninsu dan ahalin yanzu nusaiba bata wuce shekara sha shidda zuwa sha bakwaiba yayinda jabeer yakeda talatin da d'aya.
Tun yana d'an shekara sha bakwai mahaifinsu yarasu lokacin mahaifiyarsu na d'auke da 'karamin cikin nusaiba bayan rasuwar mahaifinsu da wata bakwai ta haifi nusaiba, haka sukacigaba da rayuwa yau da dad'i gobe babu, yayinda mahaifiyarsu ta tsaya tsayin daka dan ganin jabeer yayi karatu, da kyar da sud'in goshi sukasamu ya kammala karatunshi a F.C.Ekatsina kasancewarshi hazi'ki yasa yasamu sakamako me kyau amma dukda haka samun aiki yayi wahala kusan shekara biyu yana neman aiki besamuba, kwatsam rannan yaji ana Neman ma'aikata a Company Alhj mansir badan yasa ran zesamuba yaje yayi interview cikin ikon Allah kuwa saiga sunanshi cikin wad'anda aka d'auka aiki, sunyi matu'kar farinciki shida mahaifiyarshi da 'kanwarshi, ranar dazefara zuwa aiki mahaifiyarshi tayimashi nasiha me ratsa jiki akan ri'kon amana da gaskiya, sannan tabishi da addu'ar samun s'a.
Bayan wata shidda dafara aikinsa Alhj mansir yalura da Halin gaskiya da ri'kon amana na jabeer hakan yasa yajawoshi jiki tare da 'karamashi matsayi a office d'in Wanda a halin yanzu shine mataimakin manager company.
*Masu yimin magana ta prvt najina dasukayi shiru kwana biyu Dan Allah kuyi hakuri na rashin ganin reply d'ina naga sa'konku saidai be karantuwa kasancewar nasake download whatapp ne nagode da kulawarku.*
.
Saboda haka cike da tunani barkatai jabeer ya isa gidansu, 'kanwarsa Nusaiba yafara gani zaune falo tana kallon wani Indian film me suna salam namaste, da sauri ta tarbeshi tanamashi sannu da zuwa, bayan ya amsa d'akinsa yanufa ya ajiye jakarsa sannan ya dawo falon, har yanzu dai nusaibar ce ita kadai a falo tambayarta yayi "ina mama?
"Tana bedroom,
"Owk kawai yafad'a tare da nufar 'kofar dazata sadashi da d'akin kwanan mahaifiyar tashi, da sallama yashiga d'akin zaune ya isketa gefen gado hannunta ri'ke da waya da Alama waya tagama, kallonshi tayi bayan yasamu guri ya zauna kan bedsite "a'a jabeer yanaganka kadawo tun yanzu ko mantuwa kayine?
"A'a mama ba mantuwa nayiba wani babban Al'amari ya maidoni Wanda ni kaina ya d'auremin kai,
.
Saboda haka cike da tunani barkatai jabeer ya isa gidansu, 'kanwarsa Nusaiba yafara gani zaune falo tana kallon wani Indian film me suna salam namaste, da sauri ta tarbeshi tanamashi sannu da zuwa, bayan ya amsa d'akinsa yanufa ya ajiye jakarsa sannan ya dawo falon, har yanzu dai nusaibar ce ita kadai a falo tambayarta yayi "ina mama?
"Tana bedroom,
"Owk kawai yafad'a tare da nufar 'kofar dazata sadashi da d'akin kwanan mahaifiyar tashi, da sallama yashiga d'akin zaune ya isketa gefen gado hannunta ri'ke da waya da Alama waya tagama, kallonshi tayi bayan yasamu guri ya zauna kan bedsite "a'a jabeer yanaganka kadawo tun yanzu ko mantuwa kayine?
"A'a mama ba mantuwa nayiba wani babban Al'amari ya maidoni Wanda ni kaina ya d'auremin kai,
"Wannan wane Al'amarine tafad'a tare da maida duka hankalinta gareshi,
"Watako yanzu danaje office shine Alhj yakirani yake cemin inje insanarda magabatana kuma inbada kud'in sadaki naira dubu hamsin yau ze d'aura aurenmu da Hussaina.
"Watako yanzu danaje office shine Alhj yakirani yake cemin inje insanarda magabatana kuma inbada kud'in sadaki naira dubu hamsin yau ze d'aura aurenmu da Hussaina.
"Alhamdulillahi mama tafad'a tare da d'aga hannuwanta sama tana godema Allah, kai Amma naji dad'i wannan abu ai abun farincikine dama kullum Addu'ata be wuce inga aurenkaba, Allah sanya Alkhairi yabaku zaman lafiya.
"To amma mama kina ganin babu wata matsala, "wace matsala haba jabeer me kanema karasa inaji kadade da kammala gidanka, kuma Hallacin da Alhj mansir kamfani yayimana ai kobakada kome yace ka auri d'iyarsa ka aureta kazubama sarautar Allah ido dan nasan baze barka hakaba,
"To mama Allah dai yasa haka shine mafi alkahiri,
"Ameen haka nikeso naji kana fad'i.
Daga nan yafita zuwa d'akinshi ya canja kaya sannan yakoma yayima mamarsa sallama tare da sanar da ita zeje ya d'auko mutum ukku dangin babanshi sannan mutum ukku a dangingin ita mamar tashi, fatan Alkhairi tayimashi sannan yafita.
"To mama Allah dai yasa haka shine mafi alkahiri,
"Ameen haka nikeso naji kana fad'i.
Daga nan yafita zuwa d'akinshi ya canja kaya sannan yakoma yayima mamarsa sallama tare da sanar da ita zeje ya d'auko mutum ukku dangin babanshi sannan mutum ukku a dangingin ita mamar tashi, fatan Alkhairi tayimashi sannan yafita.
⏱. *Misalin 'karfe 3:00pm*
Aka taru a masaalacin dake 'kofar gidan Alhj mansir mutane 'kalilan suka sheda d'aurin auren Jabeer Suleiman tankuri da Amaryarsa Hussaina Mansir kamfani, bisa sadaki dubu hamsin.
Bayan ankammala Alhj mansir yasa aka gabatarma duk mutanen dasuka halarci d'aurin auren abun lasawa take away akayima akaiyma kowane suka wuce suna sanya Albarka.
Bayan ankammala wannan daddy yashiga gida da sallama, su duka falo ya taraddasu zaune Momy ce ta amsa sallamar, Hassana tace "daddy sanu da dawowa "yauwa ya amsa,
Hussaina kuwa daddy nashigowa jikinta yafara kyarma dan wani masifaffen tsoronshi takeyi, cikin muryar tsoro tace "d...dad...daddy sannu da zuwa.
Wani matsiaycin kallo ya watsamata sannan yawuce d'akinsa batare daya amsa sannu d'inda tayimashiba.
Hussaina kuwa daddy nashigowa jikinta yafara kyarma dan wani masifaffen tsoronshi takeyi, cikin muryar tsoro tace "d...dad...daddy sannu da zuwa.
Wani matsiaycin kallo ya watsamata sannan yawuce d'akinsa batare daya amsa sannu d'inda tayimashiba.
Can bayan kimanin minti baiyar yafito ya kalli Hussaina "ki shirya yanzu inaso zan fita dake kuma minti talatin nabaki, kinajina "inaji daddy tafad'a tare da mi'kewa tanufi d'akinsu jiki na kyarma.
Daddy kuwa fita yayi harabar gidan, waya yakira jabeer "ya masu aikinnan sun kammala kuwa,? Ya tambaya
cikin ladabi jabeer yake magana "Eh Alh sunyi kusan minti sha biyar ma da gamawa.
"Sun had'a kome dai yanda yakamata ko?
"Eh sun had'a kome 2 bedroom ne da falo 2 sai kitchen ba abinda ba'a zubaba na bu'kata.
cikin ladabi jabeer yake magana "Eh Alh sunyi kusan minti sha biyar ma da gamawa.
"Sun had'a kome dai yanda yakamata ko?
"Eh sun had'a kome 2 bedroom ne da falo 2 sai kitchen ba abinda ba'a zubaba na bu'kata.
"Owk to anjima ka shiryar tarbar Amaryarka,
Kasa magana jabeer yayi saboda kunyar Alhj yakeji sosai.
Kasa magana jabeer yayi saboda kunyar Alhj yakeji sosai.
"Basu dad'e da kammala wayaba wata had'addiyar mota tayi parking 'kofar gidan sannan wasu maza suka ri'ka jido akwatina suna shigowa dasu saida suka shiga da guda goma manya- manya, sannan sukayima jabeer bayani Alhj mansir yace akawo kayan amaryane.
Mamakine yahana jabeer magana danshi harga Allah yayi niyyar had'a wannan kayan Amma Alhj yahashi had'a kome.
.
Da misalin 'karfe biyar na yamma Hussaina tafito cikin shiri sanye take da riga da zani d'inkin simple atamfar brown colour haka takalmin 'kafarta yayi kala da kayan jikinta sai 'katuwar hijab data sanya, ahankali take takowa hartazo gaban dadynsu cikin ladabi tace "na shirya daddy
"Owk muje ko, yafad'a yana nunamata 'Kofa.
Ganin tana tafiya Ahankali kamar kazar da Kwai yafashemawa a ciki yasa daddy yayi gaba ya zauna a mota yana jiran fitowarta.
Mamakine yahana jabeer magana danshi harga Allah yayi niyyar had'a wannan kayan Amma Alhj yahashi had'a kome.
.
Da misalin 'karfe biyar na yamma Hussaina tafito cikin shiri sanye take da riga da zani d'inkin simple atamfar brown colour haka takalmin 'kafarta yayi kala da kayan jikinta sai 'katuwar hijab data sanya, ahankali take takowa hartazo gaban dadynsu cikin ladabi tace "na shirya daddy
"Owk muje ko, yafad'a yana nunamata 'Kofa.
Ganin tana tafiya Ahankali kamar kazar da Kwai yafashemawa a ciki yasa daddy yayi gaba ya zauna a mota yana jiran fitowarta.
Fanin fitarsa yaba Hussaina damar yin magana "Momy wai ina zamu?
Momy tace "kin tambayi kaza hanyar rafi.....
Ni kaina da kike gani bansan meke wakanaba nidai kawai abinda nasani naga tunda Alhj yatashi yau yaketa hidima ko zama yaci abinci beyiba.
Momy tace "kin tambayi kaza hanyar rafi.....
Ni kaina da kike gani bansan meke wakanaba nidai kawai abinda nasani naga tunda Alhj yatashi yau yaketa hidima ko zama yaci abinci beyiba.
Hassana dake zaune tace Allah dai yasa Alkhairi ne, ni kaina ina mamakin yanda daddy yace Hussaina ta shirya su fita batare daniba, Alhalin nasan ko'ina tare muke zuwa.
Momy tace "to wannan abu dai Allah kad'ai yasani, kiyi sauri kibishi kada kuma yaga kin 6atamai lokaci.
Juyawa tayi tafita daga falon batare data 'karayin wata maganaba.
Juyawa tayi tafita daga falon batare data 'karayin wata maganaba.
A mota ta iske daddy zaune yana jiran fitowarta, gidan gaba tanufa da niyyar tashiga harta kama murfin motar zata bud'e daddy ya watsamata wani matsiyacin kallo "koma baya.
Jiki na 'kyarma takoma ta bud'e bayan motar tashige, sannan daddy yatayar da motar Malam bala yabud'emasu get yana d'aga masu hannu suka d'au hanya sannan yamaida get d'in yarufe Yakoma kan d'an bencinsa ya zauna yana cewa "gaskiya Alhj ya iya maganin d'an iska, wato yarinyar nan wlh da Alhj beyi saurin Aurar da itaba saita d'aukomar abin kunya. Kodayake bansaniba shin itace koba itabace oho nikam bani ganesu, radio shi yajawo ya kunna yacigaba da sauraron abinshi.
Jiki na 'kyarma takoma ta bud'e bayan motar tashige, sannan daddy yatayar da motar Malam bala yabud'emasu get yana d'aga masu hannu suka d'au hanya sannan yamaida get d'in yarufe Yakoma kan d'an bencinsa ya zauna yana cewa "gaskiya Alhj ya iya maganin d'an iska, wato yarinyar nan wlh da Alhj beyi saurin Aurar da itaba saita d'aukomar abin kunya. Kodayake bansaniba shin itace koba itabace oho nikam bani ganesu, radio shi yajawo ya kunna yacigaba da sauraron abinshi.
Daddy kuwa ba inda ya zarce da Hussaina sai unguwar dutsin safe malali Quarter's inda nan tangamemen gidan jabeer yake, bakin get yayi horn da sauri megadi ya bud'e mashi ciki yashiga ya ajiye motarshi inda aka tanada dan ajiye motocin, fitowa yayi sannan ya umarci Hussaina data fito itama, ba musu tafito tunda suka shigo take yaba kyan gidan, saikuma yanzu ta'kara ganinshi sosai tsarin gidan ya burgeta, a zuciyarta tace "nan kuma ko gidan waye? Amma ko gidan abokanin daddy ne bamu ta6a zuwaba, kuma sabodame daddy yaza6i yazo dani ni kad'ai banda Hassana Alhalin duk inda zamu tare muke tafiya da ita......
Daddyne ya tsinkemata tunanin datake ta hanyar cewa "shigo mana.
Ba musu tabi bayanshi wata 'Kofa yabud'e wacce tasadasu da babban falon gidan me d'auke da maka-makan kujeru irinna zamani a tsakiyar falon gefe kuma kan wani step kujerun dining ne da 'katon table d'insu, daga gaba kuma inda suke facing wata 'katuwar TV ce plasma ma'kale jikin bangon sai manyan speaker's (Home theaters) gefensu kuma wasu kyawawan flower's ne masu d'aukar ido, duka kayan falon sun kasance purple colour hatta da pentin d'akin kalarsa kenan,
Ba musu tabi bayanshi wata 'Kofa yabud'e wacce tasadasu da babban falon gidan me d'auke da maka-makan kujeru irinna zamani a tsakiyar falon gefe kuma kan wani step kujerun dining ne da 'katon table d'insu, daga gaba kuma inda suke facing wata 'katuwar TV ce plasma ma'kale jikin bangon sai manyan speaker's (Home theaters) gefensu kuma wasu kyawawan flower's ne masu d'aukar ido, duka kayan falon sun kasance purple colour hatta da pentin d'akin kalarsa kenan,
Daddy yace "to Hussaina wannan gidan da kike gani bana kowa bane face gidan mijinki......
Dammmm gabanta yayi wani mummunan fad'uwa da sauri tad'ago ta kalli daddy ganin ba wasa tattare dashi yasa tamaida kanta 'kasa gabanta nacigaba da fad'uwa.
Dammmm gabanta yayi wani mummunan fad'uwa da sauri tad'ago ta kalli daddy ganin ba wasa tattare dashi yasa tamaida kanta 'kasa gabanta nacigaba da fad'uwa.
Daddy yacigaba da magana "naza6i na aurar dake dakijawomin abin kunya, saboda nan shine gidan aurenki, ki zauna kibi mijinki kiyi mashi biyayya Aljannarki tana 'kar-kashin tafin 'kafarsa idan kinbishi kisamu idan kuma kin baud'e wannan kuma Allah yasan hukuncin daya tanadar maki.
Saboda haka iname umartarki daki zama me biyayya a gareni ni mahaifinki dakuma mijinki ki zauna lafiya.
Saboda haka iname umartarki daki zama me biyayya a gareni ni mahaifinki dakuma mijinki ki zauna lafiya.
Nan daddy yayimata nasiha me ratsa jiki kafin yayimata bankwana ya ajiyemata bandir d'in kud'i yan dubu yace "saboda idan kina bu'katar wani abu bance ki matsama mijinkiba,
Bayan tafiyar daddy kasa tashi tayi daga inda yabarta, tunani take "wannan wane irin aurene daddy yayimin kamar auren wasa, to wai yaushema aka d'aura auren? Kuma waye mijin? Ina daddy yasamu mijin daya yarda da aure cikin kwana d'aya tak? Haka tagama jerama kanta tambayoyi amma batada amsarsu kuma batada Wanda ze amsa mata, hakan yasa tafashe da wani irin kuka, tana cewa "shikenan yanzu nasan daddy baya 'kaunata menayi....menayi daza'a yankemin wannan hukuncin.
Bayan tafiyar daddy kasa tashi tayi daga inda yabarta, tunani take "wannan wane irin aurene daddy yayimin kamar auren wasa, to wai yaushema aka d'aura auren? Kuma waye mijin? Ina daddy yasamu mijin daya yarda da aure cikin kwana d'aya tak? Haka tagama jerama kanta tambayoyi amma batada amsarsu kuma batada Wanda ze amsa mata, hakan yasa tafashe da wani irin kuka, tana cewa "shikenan yanzu nasan daddy baya 'kaunata menayi....menayi daza'a yankemin wannan hukuncin.
.
Kuka take iya 'karfinta babu me rarrashinta sai da tayi me isarta sannan ta tashi falo na biyu tashiga wanda shima yaji set d'in kujeru da kayan kallo amma sai dai shi bekai na farkon haduwaba shikuma kome nacikinsa green colour ne, tsayawa tayi ta'karemashi kallo sannan tanufi wani d'akin nan kuma bedroom ne wanda aka zubama kaya yan Dubai ba 'karamin kyau d'akin yayiba, fitowa tayi daga nan tanufi gudan d'akin ahanakali tatura 'kofar tashiga nan ma karo tayi da wani 'kawataccen d'akin kwana shikuma duka kayan yan Nigeria ne aka zuba amma harma sunso Sufi na Dubai d'in kyau.
Kuka take iya 'karfinta babu me rarrashinta sai da tayi me isarta sannan ta tashi falo na biyu tashiga wanda shima yaji set d'in kujeru da kayan kallo amma sai dai shi bekai na farkon haduwaba shikuma kome nacikinsa green colour ne, tsayawa tayi ta'karemashi kallo sannan tanufi wani d'akin nan kuma bedroom ne wanda aka zubama kaya yan Dubai ba 'karamin kyau d'akin yayiba, fitowa tayi daga nan tanufi gudan d'akin ahanakali tatura 'kofar tashiga nan ma karo tayi da wani 'kawataccen d'akin kwana shikuma duka kayan yan Nigeria ne aka zuba amma harma sunso Sufi na Dubai d'in kyau.
Bayan tabi ko'ina na gidan ta'karemar kallo dawowa tayi a bedroom ta zauna tsakiyar gadon tare da rufe fuskarta da hijab d'inta, take tunanin Hafiz ya dirar mata a zuciya, wani irin kuka tafashe dashi a zuciyarta tana cewa "yanzu shikenan anrabani da Hafiz mutumin danafi so nafi 'kauna akan kowane namiji, bazan iya zaman aure da kowane namiji ba bayan Hafiz yazanyi da rayuwata, haka tacigaba da kuka tana zancen zuci.
"Yanzu ni waye wanda daddy yaza6amin anya zan iya zama dashi, ita ko kad'an bata kawoma ranta jabeer ne wanda aka d'aura mata auren dashiba.
Zaune take tabuga uban tagumi hannu bibbiyu ba abinda ke mata yawo a kwalwa sai kalar salon soyayyar da Hafiz ke nunamata, yanzu shikenan anrabamu baze 'kara shayar dani zumar 'kaunarsaba.
Mi'kewa tayi tsaye kamar wacce aka tsikara "baze yiyuba tafad'a a zahiri bazan iya rabuwa bada Hafiz ba ko ana ha maza ha mata, Hafiz shi kad'aine namijin dazan aura in kasance cikin farin ciki, ko waye wannan yayi gan-ganci daya yarda da aurena, tabbass zesan abinda ya auro ya kawo gidanshi.
********
Momy da Hassana kuwa tun bayan fitar daddy da Hussaina suketa sa'ke-sa'ke da kwancewa sun rasa ina daddy zashi da Hussaina batare da yar'uwartaba Alhalin shine yasaba masu da duk inda zasu tare suke tafiya.
Da sallama ya shigo falon suduka binshi sukayi da ido ganin yadawo batare da Hussaina ba,
Momy ce tayi 'karfin halin tambayarsa "Alhj ina Hussaina take naga ka dawo kai d'aya kuma bayan tare kuka fita.
Momy ce tayi 'karfin halin tambayarsa "Alhj ina Hussaina take naga ka dawo kai d'aya kuma bayan tare kuka fita.
"Tana gidan mijinta, yabata amsa a takaice sannan yawuce d'akinsa, binshi tayi daga baya zuciyarta cike da mamaki.
Hassana dake zaune tanajin abinda daddy yafad'a itama tashi tayi tanufi d'akinsu tana cewa "innalillahi wa'innalaihirraji'un "Gidan miji.... tafad'a cike da mamaki, yaushe aka d'aura auren sister bamu saniba dan gashi alamu sun nuna itama momy batasan da zancen ba,
"Ya salam tafad'a tare da dafe kanta da hannu biyu dataji yana saramata kamar ze rabe biyu, fad'awa tayi kan gado tana zubar da hawaye.
"Ya salam tafad'a tare da dafe kanta da hannu biyu dataji yana saramata kamar ze rabe biyu, fad'awa tayi kan gado tana zubar da hawaye.
: Cike da 6acin rai momy take magana "haba Alhj ban fahimce inda zancenka yadosaba.
Juyowa daddy yayi ya kalleta tare da yin wani murmushi, sannan yace "baki bu'katar in maimaita maki abunda nafad'a d'azu saboda inada tabbacin kinji kome nafad'a.
"Lalai Alhj yanzu ka tabbatar min da baka 'kaunar Hussaina akan me zakayimata irin wannan hukuncin, aure cikin kwana biyu kamar auren d'iyar kara, haba Alhj kuma amatsayina na mahaifiyarta yaci ace nasan da maganar amma bansaniba kuma banida labari kawai saika tafi da yarinya kace wai wani ka kaita gidan miji, gaskiya ni ban yardaba kawai kafad'amin inda d'iyata take inje in d'aukota idan kai baka sonta ni ina sonta, duk wannan maganganun da momy keyi tanayinsune cikin 6acin rai da d'aga murya.
"Dakata Maryam, daddy yafad'a cikin d'ga murya "wannan auren na d'aurashi kuma yariga ya d'auru ba wanda ya isa ya war-wareshi, ince idan yarinyar nan ta jawo mana abin kunya zagin daza'ayimin baza'ayimaki rabinshiba, saboda haka nariga na yanke hukunci idan kinji hukuncin danayimaki bemakiba zaki iya kama gabanki hanya a bud'e take yara kuma nawane inada iko akansu.
Tunda daddy yafara fad'a momy ke kallonsa cike da mamaki a zuciyarta tace "lallai Alhj da gaske yake kuma ba wasa tattare dashi dole nima inbi ahankali.
Cikin langa6ar da kai momy tamatso kusa da daddy ta dur'kusa gabansa "Haba Alhj meyakai na 6acin rai haka, indai kan wannan maganar ne inshaAllah kome ya wuce Allah sa haka shine mafi Alkhairi a rayuwar Hussaina, itakuma yar'uwarta Allah kawomata miji na gari.
"Ameen daddy ya amsa tare da shigewa toilet ya watsa ruwa sannan ya d'auro Al'walar magrib dan lokacin sallar yayi.
Itama Momy d'akinta tanufa ta d'aura Al'wala ta kabbara sallah bayan tagama ta dad'e kan abin sallar tana kwararo addu'a ga yaranta.
.
Zaune take cikin d'akin tarasa mekemata dad'i a duniya, wayarta ta Dauko sunan zuby ta lalubo sannan ta danna kira, bugu d'aya zuby ta d'auka.
"Hellow 'kawata kin 6oye kwana biyu.
"Hmm kedai bari kawai zuby idan ana sallah ba'a magana.
"Banganeba 'kawata wani abune yafaru dake?
"Abubuwa da dama sun faru dan ahalin yanzu wayar nan damuke dake ina gidana.
Saurin tashi zaune zuby tayi daga kwancen datake "bangane gidankiba 'kawata, gidanki ko gidanku?
"Hmm gidana dai dan daddy yamin aure kuma yau natare.
"Aure kuma Hussaina, to waye angon zuby ta tambaya gabanta na dukan ukku-ukku kada Hussaina tacemata Hafiz ta aura, idan ko haka ta kasance da ba abinda ze hana abkuwar 'karamin ya'ki tsakaninta da Hussainar.
Hussainar ce tadawo da ita daga duniyar tunanin data lula,
"Wlh nima har yanzu bansan ko waye mijin ba, amma inaso kizo gobe,
"To shikenan 'kawata zanzo amma wane unguwane?
Nan Hussaina tabata full address sannan sukayi sallama kowanensu ya tsinke wayar.
"Ameen daddy ya amsa tare da shigewa toilet ya watsa ruwa sannan ya d'auro Al'walar magrib dan lokacin sallar yayi.
Itama Momy d'akinta tanufa ta d'aura Al'wala ta kabbara sallah bayan tagama ta dad'e kan abin sallar tana kwararo addu'a ga yaranta.
.
Zaune take cikin d'akin tarasa mekemata dad'i a duniya, wayarta ta Dauko sunan zuby ta lalubo sannan ta danna kira, bugu d'aya zuby ta d'auka.
"Hellow 'kawata kin 6oye kwana biyu.
"Hmm kedai bari kawai zuby idan ana sallah ba'a magana.
"Banganeba 'kawata wani abune yafaru dake?
"Abubuwa da dama sun faru dan ahalin yanzu wayar nan damuke dake ina gidana.
Saurin tashi zaune zuby tayi daga kwancen datake "bangane gidankiba 'kawata, gidanki ko gidanku?
"Hmm gidana dai dan daddy yamin aure kuma yau natare.
"Aure kuma Hussaina, to waye angon zuby ta tambaya gabanta na dukan ukku-ukku kada Hussaina tacemata Hafiz ta aura, idan ko haka ta kasance da ba abinda ze hana abkuwar 'karamin ya'ki tsakaninta da Hussainar.
Hussainar ce tadawo da ita daga duniyar tunanin data lula,
"Wlh nima har yanzu bansan ko waye mijin ba, amma inaso kizo gobe,
"To shikenan 'kawata zanzo amma wane unguwane?
Nan Hussaina tabata full address sannan sukayi sallama kowanensu ya tsinke wayar.
Zuby kuwa tashiga tsananin rud'ani, tashi tayi tsaye tafara kai komo cikin d'akin "tabbass idan har tunanina ya tabbata Hussaina Hafiz ta aura tofa sainayi yanda nayi narabasu koda kuwa ta Hanyar salwantar da rayuwartane, inason Hafiz ina 'kaunarsa bazan juri ganinshi tare da wata maceba bayan ni, wasu zafafan hawaye suka zubo daga idonta tasa hannu ta goge,sannan tanufi lokar dake jikin gadon d'akin tasa hannu ta fiddo kwalbar kodin ta tuttule a bakinta ta shanye sannan tafad'a gado tana mayarda numfashi kafin bacci yayi awon gaba da ita.
: Hussaina kuwa cigaba tayi da bin d'akin da kallo kad'an-kad'an takai dubanta ga 'Kofa tana jiran ganin shigowar angon nata.
Ringing d'in wayarta tajiyo da sauri tasa Hannu ta d'auka dan tana tunanin zuby ce takirata kozata gayamata wani abu amma sai ganin sunan Hafiz tayi 6aro-6aro yana yawo kan screen d'in Wayar, sai da gabanta yayi mummunan fad'uwa bin wayar tayi da kallo har kiran ya tsinke sake kira akayi karo na biyu nanma batayi gigin d'aukaba dan ganin kiransa kayar mata da gaba yakeyi, duk dahaka beha'kuraba ya'kara kira karo na ukku hannunta na rawa ta daure ta danna OK tare da karawa a kunnenta batayi maganaba sai shi yafara magana.
"Hellow babyna kina lafiya?
Shiru tayi duk illahirin jikinta kyarma yake dan jin muryar Hafiz kad'ai jefata yake cikin wani yanayi me wuyar fassarawa.
Magana ya'karayi karo na biyu "hello babyna ko bakyajinane.
Sannan ta daure murya can 'kasa-'kasa tace "ina jinka.
"Amma kuma kikamin shiru, kinsan kuwa yanda nadamu dake, kinsan halin dana fad'a na rashinki danayi kwana biyu......
"Hellow babyna kina lafiya?
Shiru tayi duk illahirin jikinta kyarma yake dan jin muryar Hafiz kad'ai jefata yake cikin wani yanayi me wuyar fassarawa.
Magana ya'karayi karo na biyu "hello babyna ko bakyajinane.
Sannan ta daure murya can 'kasa-'kasa tace "ina jinka.
"Amma kuma kikamin shiru, kinsan kuwa yanda nadamu dake, kinsan halin dana fad'a na rashinki danayi kwana biyu......
Cikin d'aga murya da masifa Hussaina tafara magana "dakata Hafiz bakada wani dad'in baki dazakayimin bayan ka cuceni ka cuci rayuwata karabani da abinda duk wata mace take ta'kama da tin'kaho dashi a duniya.
Amma bakome ba laifinka bane laifinane dana d'auki yardata nami'ka maka d'ari bisa d'ari, gashi yanzu ina gidan mijina banida wata daraja da 'kimar daze kalleni da ita.
Amma bakome ba laifinka bane laifinane dana d'auki yardata nami'ka maka d'ari bisa d'ari, gashi yanzu ina gidan mijina banida wata daraja da 'kimar daze kalleni da ita.
Dakata Hussaina nifa bangane inda maganganunki suka dosaba,
"Tunda ka yaudareni ka kaini gidanka da sunan zan gaisheda hajiyarka ashe da wata manufar ka kaini danka ketamin haddi.......
"Tunda ka yaudareni ka kaini gidanka da sunan zan gaisheda hajiyarka ashe da wata manufar ka kaini danka ketamin haddi.......
Jitayi ana doka sallama daga falo hakan yasa tayi saurin kashe wayar baki d'aya ta turata 'kar'kashin filo, sannan tayi saurin janyo hijab d'inta tarufe fuskarta dashi.
Jitayi annufo d'akin datake hakan yasa fad'uwar gabanta ya yawaita,
"Assalamu Alaikum warahamatullah, yafad'a tare da 'karasowa cikin d'akin ya zauna bakin gado.
Koda jin muryar kunnenta ya tabbatar mata da tasan me wannan muryar jin 'kamshin turarensa yadaki hancinta ya'kara tabbatarmata datasan kowaye,
Saurin bud'e lullu6in datayima fuskarta tayi dan tabbatarma idanunta abinda take tunani.
Tana bud'ewa kuwa sukayi ido hud'u da jabeer, a firgice ta nunashi da hannunta tana fad'in "Jabeer dama Kaine mutumin dayaimin yankan 'kauna, karabani da Wanda nakeso, kasa daddy yayimin aure irinnan d'iyar wasan yara aure cikin kwana biyu, bayan nadad'e da sanar maka inada wanda nakeso bakaiba, to ina me tabbatarma saikayi danasanin aurena dakayi, idan kayine dan farincikin rayuwarka nikuma ka ba'kantamin rayuwa to wallahi kaima ze zama ba'kin ciki a gareka.
"Assalamu Alaikum warahamatullah, yafad'a tare da 'karasowa cikin d'akin ya zauna bakin gado.
Koda jin muryar kunnenta ya tabbatar mata da tasan me wannan muryar jin 'kamshin turarensa yadaki hancinta ya'kara tabbatarmata datasan kowaye,
Saurin bud'e lullu6in datayima fuskarta tayi dan tabbatarma idanunta abinda take tunani.
Tana bud'ewa kuwa sukayi ido hud'u da jabeer, a firgice ta nunashi da hannunta tana fad'in "Jabeer dama Kaine mutumin dayaimin yankan 'kauna, karabani da Wanda nakeso, kasa daddy yayimin aure irinnan d'iyar wasan yara aure cikin kwana biyu, bayan nadad'e da sanar maka inada wanda nakeso bakaiba, to ina me tabbatarma saikayi danasanin aurena dakayi, idan kayine dan farincikin rayuwarka nikuma ka ba'kantamin rayuwa to wallahi kaima ze zama ba'kin ciki a gareka.
"Haba hussaina banyi haka dan in ba'kantamikiba, kuma da banisonki bazan aurekiba inaso ki d'auki wannan a matsayin 'kaddarace agaremu kuma muyi fatan Allah sa tazamar mana Alkhairi a rayuwarmu.
Wani irin kuka tafashe dashi dan tunawa datayi batadafa wata daraja da 'kimar da sauran mata keda ita barantana tayima jabeer wula'kancin dataga dama abinda yafi kawai tabada kai bori ya hau, sannan tayi biyayya ta zauna lafiya ko Allah zesa yarufamata asiri, goge hawayenta tayi tace "to Allah shigemana gaba kuma Allah tabbatar mana da Alkhairi cikin wannan zama namu.
Jabeer ya Amsa da Ameen har cikin ranshi yaji dad'i da kuma mamakin saukowar Hussaina haka
.
Daga nan ya umarceta dasu gabatar da sallah su godema Allah kamar yanda addini ya tanada, ba musu tanufi toilet ta d'auro Alwala sannan shima ya Shiga ya d'auro tasa Alwalar suka gabatar da sallar nafila, bayan sun kammala ya dad'e yana kwararo masu addu'oi kafin su shafa.
Jabeer ya Amsa da Ameen har cikin ranshi yaji dad'i da kuma mamakin saukowar Hussaina haka
.
Daga nan ya umarceta dasu gabatar da sallah su godema Allah kamar yanda addini ya tanada, ba musu tanufi toilet ta d'auro Alwala sannan shima ya Shiga ya d'auro tasa Alwalar suka gabatar da sallar nafila, bayan sun kammala ya dad'e yana kwararo masu addu'oi kafin su shafa.
Sannan ya d'auko ledar daya shigo da ita ya ajiye tsakiyar carpet d'in dake malale a bedroom d'in, da kanshi yanufi kitchen ya d'auko masu palate da cup, gasashiyar kazace guda ukku yabaje kan tire tare da fresh milk da lemun 5alive.
Juyowa yayi ya kalli Hussaina wacce take takure duk tabi ta raina gaskiyarta binshi kawai take da kallo, a zuciyarta kuwa tunanin abinda ze biyo baya takeyi bayan Jabeer ya kusanceta yajita ba cikakkiyar budurwaba, wasu guntayen hawaye suka zubo a idonta tayi saurin sa bayan hannunta ta goge batare da jebeer d'in ya luraba.
Jabeer d'inne ya maidota daga dogon tunanin datake ta hanyar matsowa kusa da ita "bismillah gimbiya saurautar mata nasan dai kinajin yunwa yakamata ace kinci wani abu kafin ki kwanta.
Kad'a kai tayi kamar 'kadangaruwa "a'a ni banajin yunwa.
"Ban yardaba gaskiya da ganin wannan cikin ya dad'e rabonsa da abinci, yafad'a tare dakai hannunsa kan cikinta.
Ture hannun nashi tayi "nifa banajin yunwa,
"To naji bakijin yunwa amma ban yarda ki 'ki cin komeba, kawai dai inajin sarautar takice ta motsa, uwar gida sarautar mata, yafad'a cikin tsokana.
"Ban yardaba gaskiya da ganin wannan cikin ya dad'e rabonsa da abinci, yafad'a tare dakai hannunsa kan cikinta.
Ture hannun nashi tayi "nifa banajin yunwa,
"To naji bakijin yunwa amma ban yarda ki 'ki cin komeba, kawai dai inajin sarautar takice ta motsa, uwar gida sarautar mata, yafad'a cikin tsokana.
Hannu yasa ya yago naman yanufi bakinta dashi da niyyar yabata tayi saurin kauda kanta,
"Haba Hussaina bekamata ace kin'ki kar6ar komeba idan kikayi haka nikam bazanji dad'iba, dan Allah badanniba ki taimakamin ki kar6a.
"Haba Hussaina bekamata ace kin'ki kar6ar komeba idan kikayi haka nikam bazanji dad'iba, dan Allah badanniba ki taimakamin ki kar6a.
A hankali ta juyo yafara bata abaki saida ya tabbatar data 'koshi sannan yazubo fresh milk nanma da kyar ta shanye cup d'aya.
Shima sama-sama yaci naman kajin sannan yakora da lemu, d'akinsa yanufa yacire kayan jikinsa yafad'a toilet yashe'ka wanka.
Hussaina kuwa tana ganin fitarshi tanufi wadrope tana bud'ewa taganta ma'kare da kaya, batayi mamakiba dan daddy yafad'amata babu abinda ba'a tanadar mata a gidan ba.
Wata fitinanniyar rigar bacci ta d'auko wacce zamu iya kira akwai ya babu, ta sanya sannan tabi duk illahirin jikinta ta feshi da sassayan turare, sannan tabi lafiyar gado tayi kwanciyarta batare data rage Hasken d'akinba kuma tayi hakane dan tanajin tsoro ganitake kamar idan ta kwanta a duhu-duhu wani abu ze sameta tasaba kullum tanajin motsin Hassana kusa da ita, yau gashi zatayi kwanan kad'aici dan taga Alamar Jabeer banan ze kwanaba tunda gashi yatafi gudan d'akin yabarta, da wannan tunanin bacci 6arowa yayi awon gaba da ita.
Sanye yake da best da short niker, farare 'kal jikinshi sai tashin 'kamshin turarensa yake me suna *story of love* yanufi d'akin.
Ganin d'akin da haske ya tabbatar mai da Hussaina batayi bacciba, da sallama yashiga jin bata amsaba yasashi dubawa kobata d'akinne, can ya hangota kwance kan lafiyayyen gadonta tanata sharar bacci hankalinta kwance, karsa shiga yayi cikin d'akin sannan ya maida 'kofar yarufe, kafin ya isa gareta ya'karemata kallo, yanda rigar baccin jikinta take sharara ba abinda be bayyanaba na surar jikinta, take yaji wata matsananciyar sha'awarta ta kamashi rage Hasken d'akin yayi tare da kunna masu fitila me sau'kin haske, ya haye gadon ya rungumota gaba d'aya jikinsa.
0 comments:
Post a Comment