AMINAN KWARAI Page 21-30
.
.
Abba ne ya kallesa yace"Nasiru lafiya kuwa,kodai ya'ki shiga ne?"
NY wanda ya cika da mamaki yace"Eh Abba,ko zaka kira da taka wayar?"
Ba musu Abba ya danna lambar nasrin ringing daya-biyu ta dau'ka dawowan ta kenan daga shagon printing.Cike da Zumi'di ta da'ga"Salamu alaikum,Abba Barka da safiya."
"Barka kadai ya'ta Kin tashi lafiya,Ya karatu?".Cewar Abba,Nasrin tace"Lafiya lau Abba,ya jiki-jiki,ina fatan ka samu lafiya"
Murmushi yayi cikin jinda'di yace"Nasamu sau'ki sosai ya'ta,Nagode da kulawa,ga yayanki Nasiru dana ce miki yayi tafiya ku gaisa".
Abba ya mi'ka ma NY wayar,Yana amsa ya karata a kunnensa"Salamu alaiki"Abinda ya furta kenan,Nasrin tace"Wa'alaikassam Yaya Nasir,fatan ka dawo lafiya ya me jiki kuma?"
NY wanda ya cika da mamaki yace"Eh Abba,ko zaka kira da taka wayar?"
Ba musu Abba ya danna lambar nasrin ringing daya-biyu ta dau'ka dawowan ta kenan daga shagon printing.Cike da Zumi'di ta da'ga"Salamu alaikum,Abba Barka da safiya."
"Barka kadai ya'ta Kin tashi lafiya,Ya karatu?".Cewar Abba,Nasrin tace"Lafiya lau Abba,ya jiki-jiki,ina fatan ka samu lafiya"
Murmushi yayi cikin jinda'di yace"Nasamu sau'ki sosai ya'ta,Nagode da kulawa,ga yayanki Nasiru dana ce miki yayi tafiya ku gaisa".
Abba ya mi'ka ma NY wayar,Yana amsa ya karata a kunnensa"Salamu alaiki"Abinda ya furta kenan,Nasrin tace"Wa'alaikassam Yaya Nasir,fatan ka dawo lafiya ya me jiki kuma?"
Murmushi yayi jin muryar nassy baby wanda baya tunanin zai iya manta ta sannan yace"Lafiya lau Yan'mata,Mai jiki yaji sau'ki,Mungode sosai-sosai Allah saka da alkhairi"
Nasrin ta'dan yi shiru kamar me tunanin wani abu tukun tace"Haba yaya nasir,godiyar is enough(ya isa haka) ay yiwa wani yiwa kai ne,fatana Allah ka'ra mishi lafiya"
Cike da jinda'din maganganun ta NY yace,Amin amin,Nabarki lafiya"
Ya mi'ka ma Abba wayar suka yi sallama.
Nasrin ta'dan yi shiru kamar me tunanin wani abu tukun tace"Haba yaya nasir,godiyar is enough(ya isa haka) ay yiwa wani yiwa kai ne,fatana Allah ka'ra mishi lafiya"
Cike da jinda'din maganganun ta NY yace,Amin amin,Nabarki lafiya"
Ya mi'ka ma Abba wayar suka yi sallama.
NY yace "Abba kace me sunanta ma?" Abba yace"Nasrin"
NY yayi murmushi yace "Wallahi ta burge ni Abba ga sanin ya kamata,Allah dai ya biya ta".
Abba ya kalli NY yayi murmushi irin nasu na manya sannan yace"Amin,ka shiga ciki kayi breakfast(karin kumallo)koh".
Ya amsa da"to"yayinda ya tashi ya nufi gefen su hajiya.
NY yayi murmushi yace "Wallahi ta burge ni Abba ga sanin ya kamata,Allah dai ya biya ta".
Abba ya kalli NY yayi murmushi irin nasu na manya sannan yace"Amin,ka shiga ciki kayi breakfast(karin kumallo)koh".
Ya amsa da"to"yayinda ya tashi ya nufi gefen su hajiya.
Nasrin ko bayan sun gama waya da su Abba,Tunani take tayi ina tasan muryar wannan yaya nasir di'n,Ba makawa muryar NY din'ta ne.
Kenan Abba mahaifinsa ne,Anya kuwa,ki'la dai wani nasir din'ne me irin muryar NY din'ta,Koma dai meya Muryar NY taji.Haka dai tayita surutai ita ka'dai a da'ki domin zinat taje gida kasancewar weekend(karshen mako)ne,Amma zuwa yamma zata dawo.
Kenan Abba mahaifinsa ne,Anya kuwa,ki'la dai wani nasir din'ne me irin muryar NY din'ta,Koma dai meya Muryar NY taji.Haka dai tayita surutai ita ka'dai a da'ki domin zinat taje gida kasancewar weekend(karshen mako)ne,Amma zuwa yamma zata dawo.
Ina Nazira??????
Nazira tun bayan gama school di'nsu bata kuma sa nasrin a ido ba,Ta rasa wata hanya ne zata bi domin samo lambar NY ta wargaza duk wani aminci dake tsakanin Nasrin da NY.
Ta janye ku'dirinta ne na shiga tsakanin su yayinda wata ranar lahadi tana fallonsu tana zaune sai taji ana Wa'azi a WISAL HAUSA T.V me taken🌹Aminta a Musulunci🌹,haka kawai sai taji tana son saurara.Ta nutsu kuwa ta saurara kusan awa da'ya tana zaune har malamin ya dakata badon ya gama ba,sai don lokaci.
Jiki a sanyaye ta tashi tayi da'kinta,ta zauna tana ta tunanin yadda malamin nan ya siffanta🌹Aminin kwa'rai🌹cikin wa'azin sa,lallai bata cika aminiyar kwa'rai ba,Tabbas wannan sai Nasrin,"Gaskiya nayi rashin aminiya Amma insha Allahu zan neme ta in nemi gafarar ta. Mu koma yadda muke a da,Allah ya cika mata mafarkinta ya bata NY matsayin mijin Aurenta"cewar nazira wacce nadama ta baibaye ta.
Nazira tun bayan gama school di'nsu bata kuma sa nasrin a ido ba,Ta rasa wata hanya ne zata bi domin samo lambar NY ta wargaza duk wani aminci dake tsakanin Nasrin da NY.
Ta janye ku'dirinta ne na shiga tsakanin su yayinda wata ranar lahadi tana fallonsu tana zaune sai taji ana Wa'azi a WISAL HAUSA T.V me taken🌹Aminta a Musulunci🌹,haka kawai sai taji tana son saurara.Ta nutsu kuwa ta saurara kusan awa da'ya tana zaune har malamin ya dakata badon ya gama ba,sai don lokaci.
Jiki a sanyaye ta tashi tayi da'kinta,ta zauna tana ta tunanin yadda malamin nan ya siffanta🌹Aminin kwa'rai🌹cikin wa'azin sa,lallai bata cika aminiyar kwa'rai ba,Tabbas wannan sai Nasrin,"Gaskiya nayi rashin aminiya Amma insha Allahu zan neme ta in nemi gafarar ta. Mu koma yadda muke a da,Allah ya cika mata mafarkinta ya bata NY matsayin mijin Aurenta"cewar nazira wacce nadama ta baibaye ta.
Aisha kuwa NTA College ta shiga abinta,jifa-jifa suna waya da nasrin,nan ne ma take sanar da nasrin an kawo sadakin aurenta.Gaskiya Nasrin ta tayata murna,tayi mata fatan alkhairi.
***************
Zinat rayuwa ta sauya,duk shigar banzar nan ta daina,zuwa su chasu duk ta watsar tasa karatunta a gaba da zumar gina rayuwa sabuwa mai tsafta.
Mutane da dama sunyi mamakin canjin ta yayinda wasu ko basu yi ba domin sunada ya'kinin da taimakon Allah da taimakon abokiyar zamanta(Nasrin) ta nutsu.
Zinat rayuwa ta sauya,duk shigar banzar nan ta daina,zuwa su chasu duk ta watsar tasa karatunta a gaba da zumar gina rayuwa sabuwa mai tsafta.
Mutane da dama sunyi mamakin canjin ta yayinda wasu ko basu yi ba domin sunada ya'kinin da taimakon Allah da taimakon abokiyar zamanta(Nasrin) ta nutsu.
Nasrin ce zaune a da'ki tana karatu bayan sun gama shan hira a waya ita da nawas.Dayake sun kusa fara jarrabawa,so bata da wani lokaci saina karatu.
Wayar ta taji tana ringing(kara) ta duba taga NY ne,murmushi tayi ta da'ga wayar"Aminin kwa'rai ina gaisuwa"cewar nasrin,Murmushi yayi yace"Aminiyar kwa'rai nima ina gaisuwa,gani a waje ki shirya ki fito mu'dan zaga Kaduna",sai da ta dan'yi jim tukun tace"to ina zuwa"
Tashi tayi tasa doguwar riga jaa ta na'da bakin gyale a kanta,tayi light make-up(kwalliya yar' sarau-sarau)tasa takalmi ba'ki da jaka ta'dau wayarta ta kulle da'kin ta fita daya ke zinat bata nan.
Tun kan ta isa ya keta mata murmushi itama murmushin take yi masa harta ka'rasa inda yake.Bai ce da ita ka'la ba,bu'de mata mota kawai yayi yayinda ya keta yi mata murmushinsa mai burgeta,ba musu ta shiga,ya shiga shima ya tada mota sai..........
Tashi tayi tasa doguwar riga jaa ta na'da bakin gyale a kanta,tayi light make-up(kwalliya yar' sarau-sarau)tasa takalmi ba'ki da jaka ta'dau wayarta ta kulle da'kin ta fita daya ke zinat bata nan.
Tun kan ta isa ya keta mata murmushi itama murmushin take yi masa harta ka'rasa inda yake.Bai ce da ita ka'la ba,bu'de mata mota kawai yayi yayinda ya keta yi mata murmushinsa mai burgeta,ba musu ta shiga,ya shiga shima ya tada mota sai..........
.
Nasrin.......yau dai kizo kiga mummy na tunda Allah bai nufa kinje ba,cewar Zinat wacce taketa kwalawa Nasrin kira tun kan ta iso cikin d'akin, Nasrin kan har bacci ya fara kwasheta.Domin so take ta'danyi baccin saita tashi tayi karatu.Zinat na shigowa ta ganta a kwance tace"iyye jinda'di,Mummy shigo mana"
Mummyn Zinat ta shigo ta zauna tana k'arewa Nasrin kallo wacce take barcinta cikin kwanciyar hankali,murmushi tayi domin ji kawai tayi yarinyar ta burgeta, ta cewa Zinat karta tasheta ta bari ta tashi da kanta sai su gaisa.Zinat tace to tashiga kitchen ta kawowa mum d'inta d'an abin motsa baki sannan ta shiga toilet don ta watsa ruwa.
Nasrin.......yau dai kizo kiga mummy na tunda Allah bai nufa kinje ba,cewar Zinat wacce taketa kwalawa Nasrin kira tun kan ta iso cikin d'akin, Nasrin kan har bacci ya fara kwasheta.Domin so take ta'danyi baccin saita tashi tayi karatu.Zinat na shigowa ta ganta a kwance tace"iyye jinda'di,Mummy shigo mana"
Mummyn Zinat ta shigo ta zauna tana k'arewa Nasrin kallo wacce take barcinta cikin kwanciyar hankali,murmushi tayi domin ji kawai tayi yarinyar ta burgeta, ta cewa Zinat karta tasheta ta bari ta tashi da kanta sai su gaisa.Zinat tace to tashiga kitchen ta kawowa mum d'inta d'an abin motsa baki sannan ta shiga toilet don ta watsa ruwa.
Nasrin ko barci yayi da'di harda mafarkin NY,Allah sarki gaskiya kinsha DAKON SO,Allah yasa ya zame miki alkhairi.
Zaune take a wani fili wanda ya yawalta da fure kala-kala masu matu'kar d'aukar hankali,tunani take yau saura kwana uku d'aurin aurenta amma batasan waye mijin ba.
Ji kawai tayi an rufe mata ido,duk da ba'ayi magana ba tasan NY ne domin hancinta bai ta'ba mance qamshin sa ba,A hankali tace"NY ne gara ma ka zagayo"murmushi yayi ya cire hannunsa a idonta ya zagayo yace"Nasrin da me kika gane ni ne, ka'da kai tayi tace "wollah da abubuwa da dama"
Murmushi yayi yace "kamar me da me ba"
Tace"Kaidai bari,abun sirri ne"
Murmushi yayi,,,ta kuma cewa "NY please ka fa'damin waye ango na"
Kwashewa yayi da dariya,tukun yace"lallai yau ni naga amarya mara wayo,shawarar dazan baki kada kibari wani ya sani baki san waye angon ki ba,domin zakiji kunya"
Ya kareshe maganar cike da zolaya,Ita ko binsa tayi da ido tukun tace"to d'an fada'min"
Murmushi yayi ya tashi ya bar wurin sai da yayi nesa da ita tukun yace"Nasrin angonki na tare dake ko yaushe"bataji abinda yace ba ta bude baki tace"Ny please tsaya ka"
Firgit ta mik'e ta fara salati,tsaki tayi data tuna cewa mafarki tayi.
Juyuwan da zatayi taga Zinat tare da wata mata duk murmushi suka bita dashi, itama murmushin tayi musu sannan taji Zinat tace Nasrin ga mama na. tashi tayi tsam taje gabanta ta rusuna ta gaisheta yayinda mum din Zinat ta amsa fuska a sake,sannan tace"Mummy kiyi ha'kuri ban samu damar zuwa ba wallahi abubuwa ne suka yimin yawa"
Mummy tace"Bakomai Nasrin,ay nasan yanayin karatun naku,Allah dai ya taimaka,yasa agama lafiya"
Cike da jin da'din addu'ar mummy Nasrin ta amsa da"Amin",,,, Nan suka yi ta hira da mum daga bisani suka rakata mota ta tafi.
Zaune take a wani fili wanda ya yawalta da fure kala-kala masu matu'kar d'aukar hankali,tunani take yau saura kwana uku d'aurin aurenta amma batasan waye mijin ba.
Ji kawai tayi an rufe mata ido,duk da ba'ayi magana ba tasan NY ne domin hancinta bai ta'ba mance qamshin sa ba,A hankali tace"NY ne gara ma ka zagayo"murmushi yayi ya cire hannunsa a idonta ya zagayo yace"Nasrin da me kika gane ni ne, ka'da kai tayi tace "wollah da abubuwa da dama"
Murmushi yayi yace "kamar me da me ba"
Tace"Kaidai bari,abun sirri ne"
Murmushi yayi,,,ta kuma cewa "NY please ka fa'damin waye ango na"
Kwashewa yayi da dariya,tukun yace"lallai yau ni naga amarya mara wayo,shawarar dazan baki kada kibari wani ya sani baki san waye angon ki ba,domin zakiji kunya"
Ya kareshe maganar cike da zolaya,Ita ko binsa tayi da ido tukun tace"to d'an fada'min"
Murmushi yayi ya tashi ya bar wurin sai da yayi nesa da ita tukun yace"Nasrin angonki na tare dake ko yaushe"bataji abinda yace ba ta bude baki tace"Ny please tsaya ka"
Firgit ta mik'e ta fara salati,tsaki tayi data tuna cewa mafarki tayi.
Juyuwan da zatayi taga Zinat tare da wata mata duk murmushi suka bita dashi, itama murmushin tayi musu sannan taji Zinat tace Nasrin ga mama na. tashi tayi tsam taje gabanta ta rusuna ta gaisheta yayinda mum din Zinat ta amsa fuska a sake,sannan tace"Mummy kiyi ha'kuri ban samu damar zuwa ba wallahi abubuwa ne suka yimin yawa"
Mummy tace"Bakomai Nasrin,ay nasan yanayin karatun naku,Allah dai ya taimaka,yasa agama lafiya"
Cike da jin da'din addu'ar mummy Nasrin ta amsa da"Amin",,,, Nan suka yi ta hira da mum daga bisani suka rakata mota ta tafi.
NY na komawa gida a gajiye yake lis don haka gefensa ya nufa ya watsa ruwa ya'dan mi'ke.
Bai tashi ba sai bayan maghriba a gurguje yayi toilet ya d'auro alwala ya gabatar da sallar maghriba,ranshi duk a dagule sanadiyar rasa jam'i da yayi,a haka yatashi ya nufi b'angaren hajiya.
Yana shiga ya tarar da ita akan salla ya,ya gaisheta ta amsa fuska a sake sannan tace"Nasiru lafiya na ganka haka"murmushi yayi yace"hajiya wollah nayi rashin jam'i ne", tace "ayya, ay bawai ka rasa da gangan bane,bare ma ay jami'i baya wuceka Nasiru yauma dai akasi aka samu,don haka ka kwantar da hankalinka kaji d'an albarkah"
Cike da jin da'din maganganunta yace"Nagode hajiya,barin shiga masallaci naji ana shirin kiran isha'i"
Tace"to, inka dawo akwai maganar da muke son muyi dakai nida Alhaji ka same mu a sama"
Yace"to hajiya,Allah kaimu"
Yana shiga ya tarar da ita akan salla ya,ya gaisheta ta amsa fuska a sake sannan tace"Nasiru lafiya na ganka haka"murmushi yayi yace"hajiya wollah nayi rashin jam'i ne", tace "ayya, ay bawai ka rasa da gangan bane,bare ma ay jami'i baya wuceka Nasiru yauma dai akasi aka samu,don haka ka kwantar da hankalinka kaji d'an albarkah"
Cike da jin da'din maganganunta yace"Nagode hajiya,barin shiga masallaci naji ana shirin kiran isha'i"
Tace"to, inka dawo akwai maganar da muke son muyi dakai nida Alhaji ka same mu a sama"
Yace"to hajiya,Allah kaimu"
Yana tashi ya nufi masallaci.
Bayan an idar yayi addu'a ya tashi nufi gida.
Direct falon Abba ya nufa,yana shiga kuwa ya taddasu suna cin abinci, nan ya zuba shima ya fara ci.Suna cin abincin gwanin sha'awa.sai da suka kammala tukun Abba yayi gyaran murya yafara magana kamar haka"Nasiru dama ba komai yasa nace hajiya ta kirawomin kai illa wani alkhairi dana hangan mana gaba d'ayan mu, Nasiru matsayina na mahaifinka mai k'aunar ka kasan bazan ta'ba yin wani abu wanda zai zame maka damuwa ba, tun kana k'aramin ka kake yimin biyayya,yanxu ma so nake kayi min duk da inada ya'kinin zaka yimin domin baka ta'ba sa'ba umarni na ba".
Abba ya'dan dakata yayinda Nasir ya 'kagu Abba ya Cigaba domin jin me yakeso yayi mishi ya'ki fa'da mishi direct bayan yasan zai yi mishi,
Bayan an idar yayi addu'a ya tashi nufi gida.
Direct falon Abba ya nufa,yana shiga kuwa ya taddasu suna cin abinci, nan ya zuba shima ya fara ci.Suna cin abincin gwanin sha'awa.sai da suka kammala tukun Abba yayi gyaran murya yafara magana kamar haka"Nasiru dama ba komai yasa nace hajiya ta kirawomin kai illa wani alkhairi dana hangan mana gaba d'ayan mu, Nasiru matsayina na mahaifinka mai k'aunar ka kasan bazan ta'ba yin wani abu wanda zai zame maka damuwa ba, tun kana k'aramin ka kake yimin biyayya,yanxu ma so nake kayi min duk da inada ya'kinin zaka yimin domin baka ta'ba sa'ba umarni na ba".
Abba ya'dan dakata yayinda Nasir ya 'kagu Abba ya Cigaba domin jin me yakeso yayi mishi ya'ki fa'da mishi direct bayan yasan zai yi mishi,
Abba ya Cigaba"Nasiru so nake kaje kasamu Nasrin ku fahimci juna, bi ma'ana so nake na ha'da ka aure da ita"
NY da sauri ya d'ago kanshi ya kalli Abba a zuciyarsa kuwa nanata sunan Nasrin yaketa yi.
Abba ya Cigaba"Nasiru ko kai kanka kasan yarinyar ta fito ne daga gidan dattako bare ni, domin ka rigani saninta a d'an 'karamin lokacin nan dana santa na fuskanci halayyarta, Insha Allah zata zame ma mata tagari,baza muyi dana sani ba da'na tashi kaje, Allah yayi maka albarka yasa ka gama da duniya lafiya, Hajiya me zaki ce?"
Murmushi tayi tace "Alhaji ay ka fa'di komai saidai kawai ince Allah yi musu Albarka ya sanya Alkhairi"
NY da sauri ya d'ago kanshi ya kalli Abba a zuciyarsa kuwa nanata sunan Nasrin yaketa yi.
Abba ya Cigaba"Nasiru ko kai kanka kasan yarinyar ta fito ne daga gidan dattako bare ni, domin ka rigani saninta a d'an 'karamin lokacin nan dana santa na fuskanci halayyarta, Insha Allah zata zame ma mata tagari,baza muyi dana sani ba da'na tashi kaje, Allah yayi maka albarka yasa ka gama da duniya lafiya, Hajiya me zaki ce?"
Murmushi tayi tace "Alhaji ay ka fa'di komai saidai kawai ince Allah yi musu Albarka ya sanya Alkhairi"
NY yaji da'din addu'ar mahaifansa garesa yace"Amin amin,Nagode sosai,Insha Allah zan zama me muku biyayya, Allah ya tabbatar da Alkhairi"
Sunji da'di sosai da furucinsa suka kuma sanya masa albarka.
Abba yace mishi na sanar da Nasrin sai dai bata san waye ba cikin ku don haka ta bangarenta inaga bawani matsala, Tashi kaje Allah ma Albarka.
Sunji da'di sosai da furucinsa suka kuma sanya masa albarka.
Abba yace mishi na sanar da Nasrin sai dai bata san waye ba cikin ku don haka ta bangarenta inaga bawani matsala, Tashi kaje Allah ma Albarka.
Bayan fitar NY ne Alhaji yake sanar da hajiya yadda yake jin Nasiiru a ransa,Murmushi kawai tayi ta kalleshi,A zuciyarta kuwa cewa take Duk son da kake mishi Alhaji bai kai kwatan-kwacin wanda nike mishi ba.
NY ne kwance a gadon sa yanata juyi yana kuma ta nanata sunan Nasrin,a iya sanin shi da Nasrin bata da makusa na kyan jiki kona hali, kyakyawa ce ajin farko,sai dai akwaita da tsokana sannan ko ka'dan baiji k'inta a ransa ba,domin tun ba yau ba ya fuskanci akwai wani b'oyayyen al'amari game dashi da yake gani a idon Nasrin.
"Ko ba komai ta cancanci in so ta domin tamin halacci"
A daren dai NY ya k'udirta a ransa zai so Nasrin ko don ya farantawa mahaifansa...Ya d'aga waya xai kirata sai kuma ya fasa,ya tura text kamar Haka"Slm Nass baby hope kin yini lafiya,Ya exams kuma?Allah yasa ku gama a sa'a ku fito da kyakkyawan sakamako,ki kwana lafiya". da haka yayi addu'a ya kwanta.
"Ko ba komai ta cancanci in so ta domin tamin halacci"
A daren dai NY ya k'udirta a ransa zai so Nasrin ko don ya farantawa mahaifansa...Ya d'aga waya xai kirata sai kuma ya fasa,ya tura text kamar Haka"Slm Nass baby hope kin yini lafiya,Ya exams kuma?Allah yasa ku gama a sa'a ku fito da kyakkyawan sakamako,ki kwana lafiya". da haka yayi addu'a ya kwanta.
Nasrin na zaune tana ta karatu Zinat ma karatun take,sai taji text ya shigo wayar ta, tsaki tayi tace hala MTN ne sai ta samu kanta dason duba text d'in tana kallah ta ga NY cikin hanzari ta bu'de ta karanta fuskarta d'auke da murmushi, tana gama karantawa tayi mishi reply kamar haka"Na yini Lafiya🌹Aminin k'warai🌹 fatan kaima haka, nagode da addu'a Fatan alkhairi gareka ko yaushe, Asuba ta gari"
Tana tura mishi ta Cigaba da karatunta, kasancewar tanajin barci yasa sha'daya saura ta ajiye littafai gefe tayi addu'a ta haye gado.
********
Tana tura mishi ta Cigaba da karatunta, kasancewar tanajin barci yasa sha'daya saura ta ajiye littafai gefe tayi addu'a ta haye gado.
********
Nasrin tarasa meyasa kwana kin nan NY yake yawan kiranta,duk da dai rabin hirar tasu tsokana ne amma abun na bata mamaki.
Sai ta danganta hakan da jin da'din taimakon mahaifinsa data yi.
Sai ta danganta hakan da jin da'din taimakon mahaifinsa data yi.
Ta gama exams d'inta lafiya.Harta fara shirin komawa jos don tayi missing familyn ta sosai tana matu'kar so ta gansu, Zinat tayi-tayi ta 'kara kwanaki Biyar Nasrin tace taji tagani bazata 'kara ba dole Zinat ta ha'kura ta 'kyalle ta.Tabar tafiyan sai ranar Jumma'a.
Don haka da wuri ta shirya ranar alhamis don taje tayiwa gidansu NY sallama sannan taje kasuwa tayiwa 'kannenta tsaraba.
Tana sauka a keke napep idonta akan NY suka fara sauka, take taji wani sanyi ya ratsata shima nashi b'angaren hakan take.
Wani murmushi ma tsuma zuciya ya sakar mata yayinda itama ta sakar masa,sun shagala da kallon juna sai ji kawai sukayi ance.........
Don haka da wuri ta shirya ranar alhamis don taje tayiwa gidansu NY sallama sannan taje kasuwa tayiwa 'kannenta tsaraba.
Tana sauka a keke napep idonta akan NY suka fara sauka, take taji wani sanyi ya ratsata shima nashi b'angaren hakan take.
Wani murmushi ma tsuma zuciya ya sakar mata yayinda itama ta sakar masa,sun shagala da kallon juna sai ji kawai sukayi ance.........
,
Tu'ki yake hankalinsa kwance yayinda kowannen su yayi shiru kamar ba sarakan magana ba.NY ne da yaji shirun yayi yawa yace"Nasrin hala yau dai azumin magana kike koh?"Murmushi tayi tace"Wollah abinda nake shirin tambayar ka kenan"
Dukkan su kwashewa suka yi da dariya yayin da sabuwar hira ta bar'ke tsakaninsu.
Tu'ki yake hankalinsa kwance yayinda kowannen su yayi shiru kamar ba sarakan magana ba.NY ne da yaji shirun yayi yawa yace"Nasrin hala yau dai azumin magana kike koh?"Murmushi tayi tace"Wollah abinda nake shirin tambayar ka kenan"
Dukkan su kwashewa suka yi da dariya yayin da sabuwar hira ta bar'ke tsakaninsu.
Suna ta hirar su gwanin sha'awa(ummu arif tace"wollah kamar sabbin aure")
Nasrin dai taga NY baida alamar shiga da ita cikinb gari kamar yadda yace domin taga sunyi yo unguwar su Abban hydar.
Ahankali tace"NY ina zaka kaini?"
Murnushi yayi yace"sayar dake zanyi"
Itama murmushi tayi tace"wollah ko mafarkin haka nayi zanyi tir da mafarkin bare a zahiri"
Yace"Nasrin gidanmu zan kaiki,kiga iyayena da yan'uwa na.ko bazaki bane"
Tace"Haba-haba ay da saina zama butulu,kazo gidanmu na'ki zuwa naku, Allah kaimu lafiya, Amma zaka rakani gidansu Abban hydar in gaishesu domin naga unguwar kamar kusan da'yane"
NY yace "waye kuma Abban hydar?"
Murmushi tayi tace"Wani Abbana ne,kai dai kawai ka amsa zaka raka ni"
Yace"naji zan raka ki"
Tace"yawwa ko kaifa"
Nasrin dai taga NY baida alamar shiga da ita cikinb gari kamar yadda yace domin taga sunyi yo unguwar su Abban hydar.
Ahankali tace"NY ina zaka kaini?"
Murnushi yayi yace"sayar dake zanyi"
Itama murmushi tayi tace"wollah ko mafarkin haka nayi zanyi tir da mafarkin bare a zahiri"
Yace"Nasrin gidanmu zan kaiki,kiga iyayena da yan'uwa na.ko bazaki bane"
Tace"Haba-haba ay da saina zama butulu,kazo gidanmu na'ki zuwa naku, Allah kaimu lafiya, Amma zaka rakani gidansu Abban hydar in gaishesu domin naga unguwar kamar kusan da'yane"
NY yace "waye kuma Abban hydar?"
Murmushi tayi tace"Wani Abbana ne,kai dai kawai ka amsa zaka raka ni"
Yace"naji zan raka ki"
Tace"yawwa ko kaifa"
Haka suka Cigaba da tafiya suna hiransu.Amma me...........
Nasrin ce taga NY ya tsaya dai-dai gidansu Abban hydar yayi horn, maigadi yazo ya bude mishi ya kutsa kan mota yayi ciki.Nasrin tace"NY dama...."
"Shhhhhh"abinda yace mata kenan, tayi shiru ta zubawa sarautar Allah ido.
Nasrin ce taga NY ya tsaya dai-dai gidansu Abban hydar yayi horn, maigadi yazo ya bude mishi ya kutsa kan mota yayi ciki.Nasrin tace"NY dama...."
"Shhhhhh"abinda yace mata kenan, tayi shiru ta zubawa sarautar Allah ido.
Yayi parking tun kan su fito k'annensa suka fito a guje Nasrin, Nasrin,Abinda suke fa'da kenan yayinda fuskokin su ke d'auke da farin cikin ganinta.
Ta fito jiki a sanyaye taje ta rungume su,mamakinta ya da'du ne yayinda taji sun ce"Yaya Nasir hala Abba ne yace ka kawota koh"murmushi NY yayi yace "ku shiga da ita ciki,zanje na d'an watsa ruwa na mi'ke".
Kallon mamaki da tuhuma nasrin ta bishi dashi,ya'ki yace da ita uffan illah murmushi kawai da yake ta mata har ya wuce gefensa.
Ta bi k'annensa ciki,tana shiga ta tarar da hajiya a zaune ta rusuna ta gaishe ta,hajiya ta amsa cike da jin da'din ganin Nasrin tace"Amal kaita sama gun Abban ku koh"
Nasrin ta tashi tabita suna shiga murmushin fuskar Abba ya fa'da'da murmushin sa, yace a'a ya'ta saukar yaushe,tayi murmushi tace"Abba tare da yaya nasir muke", Abba yace"lallai Nasiru ya cika alkawari"
Nan Nasrin ta zauna suka dinga hira da Abba har NY ya gama baccinsa ya hauro saman ya taddasu tare suna ta hira,yace"Abba an samu Nasrin an mantani"
Dariya suka sa dukkan su,Nasrin ta mi'ke tace"barin koma makaranta don Abba ya tuna ka"
Murmushi shima yayi yace"wasa nake Nasrin d'in Abba,zauna abinki"
Tace wollah ni zan wuce yanzu domin zanje nayi karatu" Tace yawwa Abba asani a addu'a satin sama zan fara jarrabawa"
Abba yace,"Masha Allah,Allah ya taimaka yasa a fara a sa'a, a gama a sa'a"Nasrin da NY tare suka ce"Amin"
Nan dai Abba yayi mata alkhairi sosai hajiya ma ba'a barta baya ba,yace NY ya kaita har makaranta yayinda K'annensa suka rako ta har bakin mota bayan sun d'auka hotuna.
Ta fito jiki a sanyaye taje ta rungume su,mamakinta ya da'du ne yayinda taji sun ce"Yaya Nasir hala Abba ne yace ka kawota koh"murmushi NY yayi yace "ku shiga da ita ciki,zanje na d'an watsa ruwa na mi'ke".
Kallon mamaki da tuhuma nasrin ta bishi dashi,ya'ki yace da ita uffan illah murmushi kawai da yake ta mata har ya wuce gefensa.
Ta bi k'annensa ciki,tana shiga ta tarar da hajiya a zaune ta rusuna ta gaishe ta,hajiya ta amsa cike da jin da'din ganin Nasrin tace"Amal kaita sama gun Abban ku koh"
Nasrin ta tashi tabita suna shiga murmushin fuskar Abba ya fa'da'da murmushin sa, yace a'a ya'ta saukar yaushe,tayi murmushi tace"Abba tare da yaya nasir muke", Abba yace"lallai Nasiru ya cika alkawari"
Nan Nasrin ta zauna suka dinga hira da Abba har NY ya gama baccinsa ya hauro saman ya taddasu tare suna ta hira,yace"Abba an samu Nasrin an mantani"
Dariya suka sa dukkan su,Nasrin ta mi'ke tace"barin koma makaranta don Abba ya tuna ka"
Murmushi shima yayi yace"wasa nake Nasrin d'in Abba,zauna abinki"
Tace wollah ni zan wuce yanzu domin zanje nayi karatu" Tace yawwa Abba asani a addu'a satin sama zan fara jarrabawa"
Abba yace,"Masha Allah,Allah ya taimaka yasa a fara a sa'a, a gama a sa'a"Nasrin da NY tare suka ce"Amin"
Nan dai Abba yayi mata alkhairi sosai hajiya ma ba'a barta baya ba,yace NY ya kaita har makaranta yayinda K'annensa suka rako ta har bakin mota bayan sun d'auka hotuna.
A cikin mota Nasrin sai satar kallon NY take,kallo ne mai cike da mamaki da tuhuma,amma don tsabar iya tsokana da gwalewa NY ko kallon inda Nasrin take baiyi ba.Saida suka d'an yi nisa tukun ya juyo ya kalleta fuskan nan rmtashi cike da murmushi yace"Nasrin yau dai kinga family na koh,sai dai su hydar basu nan baki gansu ba,Nagode sosai da taimakon Abbana da kikayi Allah ya saka miki da mafificin alkhairi,sai dai inaso in tambaye ki,wai me kika yiwa Abba ne kika sace xuciyar shi?"Ya kareshi maganar cikin zolaya.
Murmushi Nasrin tayi tace"Wallahi tun ranar da Abba yabani waya muka gaisa na cewa kaina da NY nayi waya,domin nidai na tabbata muryanka naji sai dai banyi tunanin ko kana da wani ala'ka da Abba ba,kawai dai nayi tunanin ko wani ne mai irin muryarka dud da dai na k'osa naga Nasirun Abba,uhhhmm ashe kaine,gaskiya ka shamma'cen".
Murmushi yayi"yace nidai muna da'da godiya kin'ki fa'damin me kika yi kika sace zuciyar abba?"
Dariya tayi tace"Abinda kayi ka sace tashi, shi nayi na sace ta"
Yace hhhhhhh Allah kuwa Abba na sonki gashi naga kema kina son Abbana, nima ina sonki Nasrin,Allah bar zumunci"A hankali tace "amin"
Murmushi yayi"yace nidai muna da'da godiya kin'ki fa'damin me kika yi kika sace zuciyar abba?"
Dariya tayi tace"Abinda kayi ka sace tashi, shi nayi na sace ta"
Yace hhhhhhh Allah kuwa Abba na sonki gashi naga kema kina son Abbana, nima ina sonki Nasrin,Allah bar zumunci"A hankali tace "amin"
Tun daga haka kowa yayi shiru cikinsu,sun kawo dai-dai wurin wani shopping mall,NY ya samu wuri yayi parking yace da nasrin ta jira shi yana zuwa pls,tace inka da'de zaka nemi ni ka rasa"murmushi kawai yayi mata yasa kai ya shiga.Tana nan cikin motan a hankali abubuwa suka ringa dawo mata.
Lallai ba k'aramin so take yiwa NY ba,ashe sonshi ne ya shafi mahaifansa da yan'uwa,shi yasa ganin su na fari taji tana sonsu,Allah sarki duniya,ji take kamar in NY ya shigo ta fa'da mishi abinda ke ranta amma ina..........ko zata mutu da sonshi ba zata iya ba, Da'dinta daya yanxu ta d'an samu kusanci dashi dalilin taimakon mahaifinsa da tayi, Murmushi tayi yayinda ta share kwallar dake zubo mata tace"Ya Allah bana cire rai da rahamarka ya Allah ka mallakamin NY matsayin mijin aure na, na har abada".
(Ummu arif tace"Amin ya mujibur-rahman)
(Ummu arif tace"Amin ya mujibur-rahman)
Tana nan zaune tana ta tunane-tunane har ya shigo bata sani ba saida ya danna horn tukun ta dawo daga duniyar tunanin data ke yi.Suna tafiya suna hirarsu da suka saba mai k'unshe da tsokana har suka iso school din su Nasrin.
Ta fito yayinda shim yafito,siyayyar da yayi mata har kofar da'ki ya rakata dashi,tayi ta yi mishi godiya,yayi murmushi yace ta cancanci fiye da haka,yayi mata sallama ya tafi abinsa.
Nasrin data koma da'aki gado tau ta nata tunanin yadda abubuwa suke faruwa kamar a mafarki,lallai Allah alhakim ne.
A haka har bacci ya kwasheta.ji kawai tayi cikin baccinta ana tashin ta,bude idon da zata yi wa zata gani.....
A haka har bacci ya kwasheta.ji kawai tayi cikin baccinta ana tashin ta,bude idon da zata yi wa zata gani.....
Ummu Arif💞
OHW
[11:07pm],[30/1/2016]Hauwa Hassan Nayaya:
8⃣6⃣to9⃣0⃣
Nawas tagani a kanta,ta dai rufe idonta ta bude ta ga ko mafarki ne amma ina zahiri ne ay kuwa ba shiri ta tashi taje ta rungumeshi tana kukan da'di,yace"lil sis wannan kuwa fa,pls kiyi shiru koh"tace"yaya nawas kukan da'di ne,wallahi baka ji yadda nakeji ba ganinka da nayi"
Murmushi ya sakar mata,itama ta mayar mishi,ta tashi xata kitchen kenan ya ri'ko ta yace"ina zuwa kuma?"tace zanje in kawo ma abinsha in d'aura ma girki"
Yace"haba-haba,ba girkin da zakiyi wallahi,tashi ki shirya mu zaga Kaduna daga nan mu samu wani eatery mu d'ame ciki sai in dawo dake in wuce masauki na"
Ba musu nasrin ta kwashi kayanta ta shiga toilet ta canja,ta fito tayi kyau abinta tace"bro muje koh"
Ba musu ya tashi ta bishi a baya ta sanya key a kofarsu,suka nufa inda ya ajiye mota suka shiga ya tayar sai cikin gari.
Yawo dai sun sha ba laifi,sunci sun koshi abinsu.
Sun saya ice cream kenan sun fito zasu shiga mota sai suka ji ance"Nasrin,you by this time of night(ke acikin wannan daren)"
Ba tantama muryar NY d'inta ne,juyowan da za tayi kuwa sai taga shine amma fuskan nan tashi kamar bai ta'ba dariya ba ya kuma cewa"Nasrin meye kike yi a waje a daren nan, na tambayeki kin'ki bani amsa"
Tace d'azu bayan ka dawo dani skul yayana daga jos yazo dubani, shine muka fito cin abinci domin yace kar nayi girki,Yaya nawas dana ke fa'dama"
girgiza kai yayi alamar eh ya tuna,tukun yace "where is he?(ina yake)"
Zaga yawa tayi taje ta kira nawas daya nutsu a cikin mota yana sauransu,yana isowa kuwa NY cikin zuciyarsa yace"eh lallai ba tantama wannan yayan nasrin ne domin kamarsu ta 'baci"
Hannu nawas ya mi'ka mishi sukayi sallama yayinda Nasrin tace"NY ga yayana, bro ga NY da nake fa'dama,lokacin daya zo kana turai so inaga wannan ne haduwar ku ta farko"
Dukkansu murmushi suka sanya,suka kuma gaisawa tukun nawas yace su zasu wuce dare nayi zai maidata school,NY yace yakama kam.
Yace"Nassy baby wollah da dawani naganki cikin wanga dare da kinga yadda ake zane yarinya"
Tayi dariya tace"kaima kasan wuce nan"
daga haka ta shige cikin mota tana mai d'aga mishi hannu yayinda nawas yaja suka nufi skul d'in su Nasrin.
Murmushi ya sakar mata,itama ta mayar mishi,ta tashi xata kitchen kenan ya ri'ko ta yace"ina zuwa kuma?"tace zanje in kawo ma abinsha in d'aura ma girki"
Yace"haba-haba,ba girkin da zakiyi wallahi,tashi ki shirya mu zaga Kaduna daga nan mu samu wani eatery mu d'ame ciki sai in dawo dake in wuce masauki na"
Ba musu nasrin ta kwashi kayanta ta shiga toilet ta canja,ta fito tayi kyau abinta tace"bro muje koh"
Ba musu ya tashi ta bishi a baya ta sanya key a kofarsu,suka nufa inda ya ajiye mota suka shiga ya tayar sai cikin gari.
Yawo dai sun sha ba laifi,sunci sun koshi abinsu.
Sun saya ice cream kenan sun fito zasu shiga mota sai suka ji ance"Nasrin,you by this time of night(ke acikin wannan daren)"
Ba tantama muryar NY d'inta ne,juyowan da za tayi kuwa sai taga shine amma fuskan nan tashi kamar bai ta'ba dariya ba ya kuma cewa"Nasrin meye kike yi a waje a daren nan, na tambayeki kin'ki bani amsa"
Tace d'azu bayan ka dawo dani skul yayana daga jos yazo dubani, shine muka fito cin abinci domin yace kar nayi girki,Yaya nawas dana ke fa'dama"
girgiza kai yayi alamar eh ya tuna,tukun yace "where is he?(ina yake)"
Zaga yawa tayi taje ta kira nawas daya nutsu a cikin mota yana sauransu,yana isowa kuwa NY cikin zuciyarsa yace"eh lallai ba tantama wannan yayan nasrin ne domin kamarsu ta 'baci"
Hannu nawas ya mi'ka mishi sukayi sallama yayinda Nasrin tace"NY ga yayana, bro ga NY da nake fa'dama,lokacin daya zo kana turai so inaga wannan ne haduwar ku ta farko"
Dukkansu murmushi suka sanya,suka kuma gaisawa tukun nawas yace su zasu wuce dare nayi zai maidata school,NY yace yakama kam.
Yace"Nassy baby wollah da dawani naganki cikin wanga dare da kinga yadda ake zane yarinya"
Tayi dariya tace"kaima kasan wuce nan"
daga haka ta shige cikin mota tana mai d'aga mishi hannu yayinda nawas yaja suka nufi skul d'in su Nasrin.
A hanya ne nawas ke tambayarta meye ala'karta da NY,da yake bata boye mishi komai,nan ta zayyano mishi komai dake faruwa,Ta gama tana mai sharar hawayen data kasa tsaida shi,Nawas ya tausaya mata matu'ka a cewarsa DAKON SO da SON MASO WANI ba
k'aramin wahala da ciwo bane.
Yace"lil sis yanxu ba wani way out(mafita)
Tace"mafita d'aya,addua bro", yace hakane sis,Allah yasa ki cinye wannan jarabawar,tace,"Amin"
Da haka ya sauya hiran da jokes duk don ya sata raha har suka iso makarantar,ya raka ta har bakin hostel yayi mata sallama bayan ya mata alkawarin gobe zaizo kafin ya wuce.
k'aramin wahala da ciwo bane.
Yace"lil sis yanxu ba wani way out(mafita)
Tace"mafita d'aya,addua bro", yace hakane sis,Allah yasa ki cinye wannan jarabawar,tace,"Amin"
Da haka ya sauya hiran da jokes duk don ya sata raha har suka iso makarantar,ya raka ta har bakin hostel yayi mata sallama bayan ya mata alkawarin gobe zaizo kafin ya wuce.
Nasrin bayan ta shiga d'aki sallah tayi,tayi wanka,domin ta tarar zinat har tayi bacci.Ta zauna a bakin gado tana tunanin abinda ya faru d'azu a gun shan ice cream,domin taga kishi k'arara a fuskan nasir,shin yana sonta ko me?
Wata zuciyar tace mata a'a Nasrin kawai dai yana kishin ki ne matsayinki na k'anwar sa kuma aminiyar sa.
Murmushi tayi tace"Allah ka kawo kaddarar da zata sa NY ya zama mallakina"
Da haka ta d'auko littafanta ta fara dubawa domin exams ya matso,sai wajan sha biyu tayi bacci.
Wata zuciyar tace mata a'a Nasrin kawai dai yana kishin ki ne matsayinki na k'anwar sa kuma aminiyar sa.
Murmushi tayi tace"Allah ka kawo kaddarar da zata sa NY ya zama mallakina"
Da haka ta d'auko littafanta ta fara dubawa domin exams ya matso,sai wajan sha biyu tayi bacci.
Washe gari karfe goma dai-dai Nawas yazo suka d'an taba hira da Nasrin bayan ya da'da kwantar mata da hankali tukun yayi mata sallama ya tafi bayan ta tabbatar mishi cewa tana gama jarrabawa zata taho.
*************
A yaune Nasrin ta fara zana jarabawarta,wanda tazo mata da sau'ki domin tayi karatu ba na wasa ba.
Ta dawo gida a gajiya ta tarar da zinat tayi mata abinci,domin zinat cewa tayi ta maida hankalinta ga jarabawar ta zata dinga yi musu girki da share-sharen d'aki,da dai sauran ayyuka.Nasrin taji d'adi matu'ka tayi ma zinat godiya sosai.
Wanka tayi ta sanya kaya tayi sallah,sannan ta zauna tana cin abinci tanata santi yayinda zinat take ta mata dariya.
Suna ta hirarsu gwanin sha'awa yayinda wayar Nasrin ta fara ringing,ta duba taga sabuwar lamba tayi tsaki ta'ki d'agawa.Kiran na tsinkewa aka k'ara kira ta kuma tsaki ta d'auka tace"Hello,wai waye ne?", can d'aya b'angaren ji tayi ance Nazira ce.Cike da mamaki Nasrin tace"Nazira dama kina nan,lallai,sannunki,kwana dayawa?"
Nazira tace"Wallahi ina nan Nasrin,fatan kina lafiya,don Allah abunda na miki ki yafemin mu Cigaba da 'kawancen mu", murmushi Nasrin tayi tace"Nazira kenan ay ni tuni komai ya wuce,Allah yafe mana baki d'aya,Ya bayan saduwa yasu hajiya?"
Cike da jin d'adi tace"Lafiya lau,gidanku naje na anso lambarki,mum tace kina karatu a Kaduna koh,Allah ya taimaka"
Nasrin ta amsa da"Amin,Nagode"
Sannan Nazira ta kuma cewa
"Nasrin don Allah so nake na tambaye ki,Wani nagani gidanku waishi Nasim,ya nuna yana sona,so har yanxu ban bashi amsa ba inason sanin halayyar sa"
Nasrin ta ta'be baki tace mata"Yaya Nasim ne,yaron abokin Abba ne,yana da kirki da mutunci iya sanina dashi,Allah ya tabbatar da Alkhairi k'awata."
Ta dawo gida a gajiya ta tarar da zinat tayi mata abinci,domin zinat cewa tayi ta maida hankalinta ga jarabawar ta zata dinga yi musu girki da share-sharen d'aki,da dai sauran ayyuka.Nasrin taji d'adi matu'ka tayi ma zinat godiya sosai.
Wanka tayi ta sanya kaya tayi sallah,sannan ta zauna tana cin abinci tanata santi yayinda zinat take ta mata dariya.
Suna ta hirarsu gwanin sha'awa yayinda wayar Nasrin ta fara ringing,ta duba taga sabuwar lamba tayi tsaki ta'ki d'agawa.Kiran na tsinkewa aka k'ara kira ta kuma tsaki ta d'auka tace"Hello,wai waye ne?", can d'aya b'angaren ji tayi ance Nazira ce.Cike da mamaki Nasrin tace"Nazira dama kina nan,lallai,sannunki,kwana dayawa?"
Nazira tace"Wallahi ina nan Nasrin,fatan kina lafiya,don Allah abunda na miki ki yafemin mu Cigaba da 'kawancen mu", murmushi Nasrin tayi tace"Nazira kenan ay ni tuni komai ya wuce,Allah yafe mana baki d'aya,Ya bayan saduwa yasu hajiya?"
Cike da jin d'adi tace"Lafiya lau,gidanku naje na anso lambarki,mum tace kina karatu a Kaduna koh,Allah ya taimaka"
Nasrin ta amsa da"Amin,Nagode"
Sannan Nazira ta kuma cewa
"Nasrin don Allah so nake na tambaye ki,Wani nagani gidanku waishi Nasim,ya nuna yana sona,so har yanxu ban bashi amsa ba inason sanin halayyar sa"
Nasrin ta ta'be baki tace mata"Yaya Nasim ne,yaron abokin Abba ne,yana da kirki da mutunci iya sanina dashi,Allah ya tabbatar da Alkhairi k'awata."
Can k'asan zuciyarta kuwa cewa take kayi hakuri yaya Nasim,bawai bana sonka bane,son wani ya riga naka shiga zuciyata,ba yina bane muk'addari ne(ni ummu arif nace yoo yana gabanki ne kike ta zuba)
Nazira ko taji da'din shaidar da Nasrin tayiwa Nasim,domin acewarta gayen ya hadu,ta mata godiya suka yi sallama.
Nazira ko taji da'din shaidar da Nasrin tayiwa Nasim,domin acewarta gayen ya hadu,ta mata godiya suka yi sallama.
Zinat ce tace"Nasrin don Allah inkin gama exams ina so muje ki gaishe da hajiya ta"
Murmushi Nasrin tayi tace"Allah ya kaimu"
Ta fara karatu kenan sai ga kiran Nawas,nan ta d'auka suka sha hira bayan sun gaisa da mum, Yaya Naufal,Nabil da Najwa,gaskiya tana kewarsu,har tsaida ta'dan tsokana yaya naufal tace"Angon kasha k'amshi"nan dai suka gama hirasu suka yi sallama cike da kewar juna.Ta Cigaba da karatun ta, saida taga sha biyu saura tukun ta tashi tayi addu'a ta kwanta.
Murmushi Nasrin tayi tace"Allah ya kaimu"
Ta fara karatu kenan sai ga kiran Nawas,nan ta d'auka suka sha hira bayan sun gaisa da mum, Yaya Naufal,Nabil da Najwa,gaskiya tana kewarsu,har tsaida ta'dan tsokana yaya naufal tace"Angon kasha k'amshi"nan dai suka gama hirasu suka yi sallama cike da kewar juna.Ta Cigaba da karatun ta, saida taga sha biyu saura tukun ta tashi tayi addu'a ta kwanta.
Washe gari bata tashi da wuri ba kasancewar sai sha biyu take da paper,sai goma saura zinat ta tasheta.A gurguje tayi wanka taci abinci sannan ta nufi skul don tayi bita kafin su shiga.
Tana nan zaune a bakin hall tana duddubawa kafin su shiga saiga wata course mate d'inta me suna zulaihat wanda ta da'de tana son 'kulla 'kawance da Nasrin amma taga ba fuska dole ta ha'kura.
Ta samu gefenta ta zauna suka gaisa,suka fara karatun tare, har lokaci yayi suka shiga hall.
Ta samu gefenta ta zauna suka gaisa,suka fara karatun tare, har lokaci yayi suka shiga hall.
Sai Biyu ta fito,direct hostel ta wuce tunkan ta 'karasa ta hangi mutum yana ta mata murmushi,sai da taje gab dashi tukun taga ashe Abban su NY ne,murmushinta ya fa'da'da tare da mamakin me Abba yazo yi mata.
Tana isa ta rusuna tafara gaishe shi yayinda shima murmushinsa ya fa'da'da,yace
"Nasrin........."
Tana isa ta rusuna tafara gaishe shi yayinda shima murmushinsa ya fa'da'da,yace
"Nasrin........."
.
Abba yace"Nasrin kina lafiya,ya exams kuma?"
Cike da jin kunya tace"Abba lafiya lau"
Yace "zuwa nayi in duba ki", Sai taji kunyar ta k'aru mata tace"Abba maimakon ka kirani sai inje in ganka mu gaisa harda wahalar da kanka"
Murmushi yayi yace"Nasrin shin laifi ne uba ya ziiyarci yar'sa a makaranta?"
Tace"A'a Abba"
Yace"to kar in kuma ji"
Fuskar ta d'auke da murmushi ta ri'ke kunnenta tace"Am sorry"Abba yace"its ok"
Cike da jin kunya tace"Abba lafiya lau"
Yace "zuwa nayi in duba ki", Sai taji kunyar ta k'aru mata tace"Abba maimakon ka kirani sai inje in ganka mu gaisa harda wahalar da kanka"
Murmushi yayi yace"Nasrin shin laifi ne uba ya ziiyarci yar'sa a makaranta?"
Tace"A'a Abba"
Yace"to kar in kuma ji"
Fuskar ta d'auke da murmushi ta ri'ke kunnenta tace"Am sorry"Abba yace"its ok"
Sannan yayi gyaran murya yace"Nasrin inaso ki nutsu ki saurare ni,sannan inaso duk abun dana tambayeki,ki fa'damin gaskiya"tace"to Abba insha Allah"
Yace,"Nasrin Abbanki ya bada ke ga wani ne,ma'ana yayiwa wani al'kawarin aurenki ne?"
Cike da mamakin maganar Abba da kuma kunyar sa ahankali tace"A'a Abba"
Yace"Masha Allah"
Sannan ya kuma cewa"Shin kina da wanda kuka yi alk'awarin aure dashi ne?ma'ana kuna soyayya da kuke sa ran zata kai ga Aure?"
Ta kuma cewa"A'a"
Abba ya kuma cewa"Masha Allah"
Yace,"Nasrin Abbanki ya bada ke ga wani ne,ma'ana yayiwa wani al'kawarin aurenki ne?"
Cike da mamakin maganar Abba da kuma kunyar sa ahankali tace"A'a Abba"
Yace"Masha Allah"
Sannan ya kuma cewa"Shin kina da wanda kuka yi alk'awarin aure dashi ne?ma'ana kuna soyayya da kuke sa ran zata kai ga Aure?"
Ta kuma cewa"A'a"
Abba ya kuma cewa"Masha Allah"
Sannan yayi gyaran murya ya fara mata magana kamar haka"Nasrin naji da'di k'warai matu'ka da jin amsoshin da kika bani domin kinyi alka'warin fa'damin gaskiya,Nasrin nazo neman alfarma ne a wajenki,sannan bawai umarni zan baki ba,kawai dai alfarma nake so kiyimin inda halin yin hakan. Nasrin Inaso ne cikin ya'yanmu in ha'daki aure da d'aya domin zumuncin mu ya d'aure,wallahi Nasrin jinki nake tamkar yadda nake jin Nasiru a raina,na matu'kar yaba kyawawan halayen ki,Shiyasa na yiwa d'aya daga cikin ya'yanmu kwa'dayin aurenki,baya ga haka banso kiyi nesa dani Nasrin,kin min halacci a rayuwa,"
Ya numfasa tukun ya Cigaba"Bana so ganin girma na yasa ki tauyewa zuciyarki hakkinta ki fa'damin sa'banin abinda zuciyarki take so,Inaso ki fa'damin gaskiya Nasrin,domin bana son in miki dole,don Allah kibani amsa ta gaskiya kinji ya'ta",. Ya kareshi maganar fuskar nan tashi d'auke da murmushi,Nasrin ko wacce tunda Abba ya fara magana kanta ke k'asa tana sauraron sa ba tare da wani tunani ba tace"Abba Allah ya tabbatar da Alkhairi"
Murmushinsa ya fa'da'da,ya amsa da Amin yayinda ya fara jero mata godiya,Albarka da Addu'a kam tasha shi wurin Abba.
Ita ko Allah-Allah take ya tafi domin wani irin kunya da nauyinsa take ji ba ka'dan ba,Da haka ya mata sallama yaja motar shi ya tafi.
Murmushinsa ya fa'da'da,ya amsa da Amin yayinda ya fara jero mata godiya,Albarka da Addu'a kam tasha shi wurin Abba.
Ita ko Allah-Allah take ya tafi domin wani irin kunya da nauyinsa take ji ba ka'dan ba,Da haka ya mata sallama yaja motar shi ya tafi.
Ta da'de a tsaye a wurin tukun jiki a sanyaye ta nufi d'aki.
Tana shiga sallah tayi,taci abinci ta'dan mi'ke.
Tana kwance ne ta fara tunano abinda suka faru d'azu,firgit ta tashi ta fara magana ita ka'dai"Nasrin me kikayi kenan,tunani me kyau?anya bakiyi kuskure ba kuwa?ya salaam me nayi???"
Ta Cigaba"Uhmmmmm it's like i've made the right decision,Indeed its rightly says you don't always get wat u want,but at least you can get close to it(ga dukkan alamu na yanke shawara me kyau,lallai da akace ba ko yaushe ne kake samun abunda kake so ba amma zaka d'an samu kusanci dashi)"
Tana shiga sallah tayi,taci abinci ta'dan mi'ke.
Tana kwance ne ta fara tunano abinda suka faru d'azu,firgit ta tashi ta fara magana ita ka'dai"Nasrin me kikayi kenan,tunani me kyau?anya bakiyi kuskure ba kuwa?ya salaam me nayi???"
Ta Cigaba"Uhmmmmm it's like i've made the right decision,Indeed its rightly says you don't always get wat u want,but at least you can get close to it(ga dukkan alamu na yanke shawara me kyau,lallai da akace ba ko yaushe ne kake samun abunda kake so ba amma zaka d'an samu kusanci dashi)"
Tayi murmushin ya'ke tukun ta Cigaba"Banyi dana sanin amsawa abba ba,domin duk da dai ban san wani d'a abba yake shirin bani ba cikin ya'yansu inada ya''kinin cewa ba NY bane,sai dai Alhamdulillah na samu babban kusanci da NY,Sannan na d'au aniya duk wanda Abban su haydar ya za'ba min cikin ya'yansu zan amshe shi da hannu bibbiyu,zan so shi matsayinsa na mijina,sai dai duk iya son da zan mishi bana tunanin zan so shi kwatan-kwacin yadda nake son NY,sai dai zanyi iya ko'ka'rina,
Ko ba komai NY zai zama ka'ni ko wan mijina". Ta ka'reshe maganar cike da jin da'di duk da dai tunda tafara maganar hawaye ya'ki daina zuba daga idanunta.jin kiran sallar la'asar ne yasa ta mi'ke ta shiga toilet ta watsa ruwa tayi alwala ta fito,tayi sallah yayinda ta da'de tana kai kukanta ga Allah.yinin ranar kwallah bai daina bin k'uncinta ba, ta inda ma ta gode Allah Zinat ta yini gida.
Ko ba komai NY zai zama ka'ni ko wan mijina". Ta ka'reshe maganar cike da jin da'di duk da dai tunda tafara maganar hawaye ya'ki daina zuba daga idanunta.jin kiran sallar la'asar ne yasa ta mi'ke ta shiga toilet ta watsa ruwa tayi alwala ta fito,tayi sallah yayinda ta da'de tana kai kukanta ga Allah.yinin ranar kwallah bai daina bin k'uncinta ba, ta inda ma ta gode Allah Zinat ta yini gida.
Abban su haydar kuwa murna ya dinga yi Nasrin zata zama surukarsa in Allah ya yarda,lallai yarinyar nan tasha tarbiya,wallahi ta da'da samun matsayi a zuciyarsa,Allah yayi mata Albarka.
Yana isa gida sama ya nufa,,hajiya ya kira a waya yace mata tazo ta same shi.
Bada jimawa ba saiga hajiya ta iso d'auke da tire kayan itatuwa ne daban-daban akai an yankasu ka'nana gwanin sha'awa ta dire shi agaban Abba yayinda ta fara jero mishi sannu da zuwa.
Ya amsa fuskan nan kamar gonar audugu(lol),hajiya tace "Alhaji ni kam meya faru ne kamar wanda aka yiwa albishir da gidan Al-jannah?",Dariya Abba yayi yace"kedai bari"Nan ya labarta mata ko meye ya faru tsakaninsa da Nasrin,ita kanta taji da'din abun ta kuma sanyawa Nasrin albarka.
Bada jimawa ba saiga hajiya ta iso d'auke da tire kayan itatuwa ne daban-daban akai an yankasu ka'nana gwanin sha'awa ta dire shi agaban Abba yayinda ta fara jero mishi sannu da zuwa.
Ya amsa fuskan nan kamar gonar audugu(lol),hajiya tace "Alhaji ni kam meya faru ne kamar wanda aka yiwa albishir da gidan Al-jannah?",Dariya Abba yayi yace"kedai bari"Nan ya labarta mata ko meye ya faru tsakaninsa da Nasrin,ita kanta taji da'din abun ta kuma sanyawa Nasrin albarka.
Sannan tace anma Alhaji niko ga shawara,"me zai hana a ha'data da Nasiru,domin sun sha'ku sosai"
Cike da mamaki Abba yace"Hajiya ban gane ba,sun san juna kenan tun daa can?"
Itama murmushin tayi tace"K'warai da gaske,Nasiru aminin Nasrin ne tun da da'dewa,har gidansu yaje sanda tayi candy d'inta,sun ha'dune suka 'kulla abota sanda ka aikesa gun Alh yusuf na jos",
Jinda'di iya jinda'di Abba yaji sa,domin tabbas ya tuna sanda ya aike sa gun Alh Yusuf,"Allah sarki"Abinda Abba ya furta kenan,Allah ya tabbatar mana da alkhairi hajiya,dukkansu suka amsa da "Amin"
Ya tabbatarwa da hajiya cewa nasiru na shigowa su hauro gunsa tare,hajiya ta amsa da to yayinda ta tashi ta nufi k'asa don taga wata wainar yara ke tauyawa....
Cike da mamaki Abba yace"Hajiya ban gane ba,sun san juna kenan tun daa can?"
Itama murmushin tayi tace"K'warai da gaske,Nasiru aminin Nasrin ne tun da da'dewa,har gidansu yaje sanda tayi candy d'inta,sun ha'dune suka 'kulla abota sanda ka aikesa gun Alh yusuf na jos",
Jinda'di iya jinda'di Abba yaji sa,domin tabbas ya tuna sanda ya aike sa gun Alh Yusuf,"Allah sarki"Abinda Abba ya furta kenan,Allah ya tabbatar mana da alkhairi hajiya,dukkansu suka amsa da "Amin"
Ya tabbatarwa da hajiya cewa nasiru na shigowa su hauro gunsa tare,hajiya ta amsa da to yayinda ta tashi ta nufi k'asa don taga wata wainar yara ke tauyawa....
Nasrin yau dai kizo ga......
.
.
Ji kawai suka yi ance "A'a Nasrin yaushe kika zo", Firgit! dukkan su suka juyo suka kalli mai maganar.Abba ne
Sai duk kunya ta rufesu musamman ma Nasrin.Abba ya katse shirun yace"Nasiru ku shiga ciki mana,barin sallami ba'kinnan nazo mu gaisa ko ya'ta".
Murmushi tayi NY yayi ciki ta bishi a baya.
Suna shiga fallon hajiya k'annensa suka taho da gudu suka rungumeta yayinda murmushinta ya fa'da'da.Suka gaisa sannan suka kawo mata abin motsa baki, Tana zaune saiga hajiya ta shigo ta rusuna ta gaisheta, saita tsinci kanta dajin kunyar hajiya sosai.
Bayan sun gaisa ne Hajiya ta fuskanci wani mayataccen kallo da NY ke bin Nasrin dashi,murmushi tayi ta tashi tabar musu fallon.
NY ne ya matso kusa da Nasrin yace"Wollah ko kici ko in miki d'ure"itama murmushin ta sanya tace"Wuce nan"
Yace"Allah yarinya ta cika baki ta gani"
Tace"hhhhhh,so nawa ana fa'din haka"
Nan dai sukayi ta hiran su cikin wasa da dariya shidai yanata jin wani abu game da ita amma ya rasa menene.
A nata b'angaren kuwa wani da'di take ji wai yau gata ga NY cikin gidansu suna hira"Ina ma ace mu masoya ne", cikin ranta take fa'din haka sai dai kash bakin al'kalami ya riga ya bushe Abba ya bada ta ga waninsa.
Sai duk kunya ta rufesu musamman ma Nasrin.Abba ya katse shirun yace"Nasiru ku shiga ciki mana,barin sallami ba'kinnan nazo mu gaisa ko ya'ta".
Murmushi tayi NY yayi ciki ta bishi a baya.
Suna shiga fallon hajiya k'annensa suka taho da gudu suka rungumeta yayinda murmushinta ya fa'da'da.Suka gaisa sannan suka kawo mata abin motsa baki, Tana zaune saiga hajiya ta shigo ta rusuna ta gaisheta, saita tsinci kanta dajin kunyar hajiya sosai.
Bayan sun gaisa ne Hajiya ta fuskanci wani mayataccen kallo da NY ke bin Nasrin dashi,murmushi tayi ta tashi tabar musu fallon.
NY ne ya matso kusa da Nasrin yace"Wollah ko kici ko in miki d'ure"itama murmushin ta sanya tace"Wuce nan"
Yace"Allah yarinya ta cika baki ta gani"
Tace"hhhhhh,so nawa ana fa'din haka"
Nan dai sukayi ta hiran su cikin wasa da dariya shidai yanata jin wani abu game da ita amma ya rasa menene.
A nata b'angaren kuwa wani da'di take ji wai yau gata ga NY cikin gidansu suna hira"Ina ma ace mu masoya ne", cikin ranta take fa'din haka sai dai kash bakin al'kalami ya riga ya bushe Abba ya bada ta ga waninsa.
Sallamar Abba ne ya katse musu hirarsu da zancen zuci da suke ta sa'kawa.Ya zauna yayinda Nasrin ta sauka k'asa domin gaidashi, Nan take sanar mishi cewa gobe zata tafi jos.
Yace mata za'a zo d'aukanta ne?
Tace mishi A'a,ita dakanta zata tafi domin Abbanta da Naufal sunje Sokoto,Nawas kuma baida lafiya.
Abba yace Allah dawo dasu lafiya,Shikuma Nawas Allah bashi lafiya.....
Yayi gyaran murya yace"Nasiru gobe In Allah ya kaimu saika kaita koh,sai dai kuyi sammako don kar yamma tayi muku a hanya".NY yace"Abba
duk yadda kace haka za'ayi"
Murmushi jin da'di Abba yayi, Nasrin kuwa godiya tafara yi mishi duk da dai wata irin kunyarsa takeji.
Hajiya tazo da sauran k'annensa da Abba sukayi sallama da Nasrin cike da kewarta.
Har bakin mota dukkansu suka rakata domin Abba yace NY ya maidata makaranta bayan ya jaddada mata ta shirya da wuri domin so yake zuwa takwas na safe su wuce.
Yace mata za'a zo d'aukanta ne?
Tace mishi A'a,ita dakanta zata tafi domin Abbanta da Naufal sunje Sokoto,Nawas kuma baida lafiya.
Abba yace Allah dawo dasu lafiya,Shikuma Nawas Allah bashi lafiya.....
Yayi gyaran murya yace"Nasiru gobe In Allah ya kaimu saika kaita koh,sai dai kuyi sammako don kar yamma tayi muku a hanya".NY yace"Abba
duk yadda kace haka za'ayi"
Murmushi jin da'di Abba yayi, Nasrin kuwa godiya tafara yi mishi duk da dai wata irin kunyarsa takeji.
Hajiya tazo da sauran k'annensa da Abba sukayi sallama da Nasrin cike da kewarta.
Har bakin mota dukkansu suka rakata domin Abba yace NY ya maidata makaranta bayan ya jaddada mata ta shirya da wuri domin so yake zuwa takwas na safe su wuce.
A cikin motar ma kowannen su shiru yayi da Abun da yake tsa'kawa a ransa.Nasrin ce tace"Driver na pls zan tsaya a kasuwa in d'an yi siyayya" ta k'areshi maganar cike da zolaya, juyowa yayi yace"Lallai, Abba ne yasa kika raina ni,amna yarinya zan kamaki saina matse bakin nan me cemin driver"
Dariya tasa tace"Da'dina dakai ragonci tun yaushe kake zaka kamani,yanzu ay gani gaka koh"
Murmushi yayi yace"Nassy baby baza ki gane ba,zan dai kamaki a ruwan sanyi"
Tace"Na saba jin wannan"
Haka suka dinga hira tana ta tsokanar shi,ya'ki ya biye mata.har suka kawo dai-dai wani mall ya fita yace ta jira shi yaje yayi mata tsaraba ya fito yaja mota sai KASU.
Dariya tasa tace"Da'dina dakai ragonci tun yaushe kake zaka kamani,yanzu ay gani gaka koh"
Murmushi yayi yace"Nassy baby baza ki gane ba,zan dai kamaki a ruwan sanyi"
Tace"Na saba jin wannan"
Haka suka dinga hira tana ta tsokanar shi,ya'ki ya biye mata.har suka kawo dai-dai wani mall ya fita yace ta jira shi yaje yayi mata tsaraba ya fito yaja mota sai KASU.
Suna isa ya taimaka mata suka shiga da kayan, Tukun yayi mata sallama ya tafi bayan ya jaddada mata cewa gobe takwas zaizo su wuce.
Nasrin tana shiga wanka tayi, tayi sallar la'asar tukun ta'dan mi'ke.Sai biyar da rabi ta tashi ta shirya kayanta ta aje su wuri d'aya, sannan taje tayi sallama da course mates d'inta wa'yanda suke mutunci tana dawowa ta tadda zinat a d'aki murmushi ta sakar mata tace"kin kyauta biki da'di koh sai maghrib kike dawowa", Zinat wacce tayi kalar tausayi da fuskarta cewa Nasrin tayi"Wallah wurin ne daga nan da nisa shi yasa kika ga na da'de".
Nasrin tace"Ok,Allah sanya allhairi ya fidda mu 'yan baya"
Dariya Zinat tayi tukun tace"Amin, saidai mu mu ro'ka ku kam sai godiya ga Allah" Nasrin tace"Zinat ban gane ba"
Zinat ta'dan matso daf da ita tukun tace"Nasrin kenan,kina tunanin bansan soyayyar ki da Amininki bane, Gaskiya kinyi dacen miji Allah ya tabbatar da Alkhairi"
Nasrin wanda hawaye ya cika idonta 'ka'kalo murmushin dole tayi tace"Amin"
Tana fa'din haka tayi ban'daki taje taci kuka tukun tayi alwala ta fito.
Nasrin tana shiga wanka tayi, tayi sallar la'asar tukun ta'dan mi'ke.Sai biyar da rabi ta tashi ta shirya kayanta ta aje su wuri d'aya, sannan taje tayi sallama da course mates d'inta wa'yanda suke mutunci tana dawowa ta tadda zinat a d'aki murmushi ta sakar mata tace"kin kyauta biki da'di koh sai maghrib kike dawowa", Zinat wacce tayi kalar tausayi da fuskarta cewa Nasrin tayi"Wallah wurin ne daga nan da nisa shi yasa kika ga na da'de".
Nasrin tace"Ok,Allah sanya allhairi ya fidda mu 'yan baya"
Dariya Zinat tayi tukun tace"Amin, saidai mu mu ro'ka ku kam sai godiya ga Allah" Nasrin tace"Zinat ban gane ba"
Zinat ta'dan matso daf da ita tukun tace"Nasrin kenan,kina tunanin bansan soyayyar ki da Amininki bane, Gaskiya kinyi dacen miji Allah ya tabbatar da Alkhairi"
Nasrin wanda hawaye ya cika idonta 'ka'kalo murmushin dole tayi tace"Amin"
Tana fa'din haka tayi ban'daki taje taci kuka tukun tayi alwala ta fito.
Ko abinci ta kasa ci sai uban zumu'di, tea kawai tasha suka sha hira da Nawas tukun sukai sallama.
Tana kwance tana tunanin NY sai kuwa ga kiransa ya shigo wayarta cike da farin ciki ta d'auka ji tayi yace cikin dakakkiyar murya"Me kike yi har yanzu bakiyi barci ba"
Cikin muryan ta me da'din sauraro ta langwa'be tace"Yaya Nasir nayi waya ne da yaya nawas dasu mum,na kwanta barci ya'ki zuwa inata tunanin...."
Sai kuma ta fasa kareshe maganar tayi shiru.B'angaransa kuwa bai so ta daina magana ba domin ratsa jikinshi muryanta yake,Shi kanshi yana mamaki a cikin kwanakin nan komai na Nasrin canja mishi yake,shin ta canja ne?
Tambayar da babu mai amsa ma sai zuciyar ka, Nidai ummu arif nace bata canja ba kaine dai kake jin wani sabon abu game da ita.
Murmushi yayi yace"Tunani na kike koh?
Tace"Tab tunaninka hhhh, Nahi NY"
Murmushi yayi yace kedai fa'di gaskiya zan baki lollipop"
Tace"Promise"
(alkawari), Yace"Yeah i promise"(eh nayi alkawari)
Tace"Tunaninka na keyi kawai sai ga call d'inka"
Yace "me yasa kike tunanina??"
Murmushi tayi tace"Ba tun yau nake tunanin ka ba, Duk sanda nake cikin yanayin na raha da nisha'di saina tuna abokin tsokana ta🌹Aminina na Kwarai🌹,me sani dariya,mai kawar da ba'kin cikina, mai bani shawarori, uhmmmm abubuwa dai da dama ke sani tuna ka"
Murmushi yayi mai burge Nasrin,sai yaji yarinyar ta 'kara burgesa wato duk dakon son shi da ta da'de tana yi bazata iya furta mishi ba, lallai ya jinjina karfin zuciyarta.Sannan yace"Nasrin indai hakane ya zama kenan ko yaushe ina ranki, domin nasanki da son raha", Tayi caraf tace"eh hakane kuma amma kai kana tunani kuwa?" Ta kareshe maganar cikin shagwaba.
Ay kuwa maganar ba k'aramin ratsa shi tayi ba duk sai yaji kasala, a hankali yace"Nasrin ko yaushe kina raina,wollah wannan murya taki kasala take samin, kinga ki kwanta gobe zamuyi sammako kin tuna, so gudnyt swt dreams koh"
Murmushi tayi tace"Same to u bye"
Tana kwance tana tunanin NY sai kuwa ga kiransa ya shigo wayarta cike da farin ciki ta d'auka ji tayi yace cikin dakakkiyar murya"Me kike yi har yanzu bakiyi barci ba"
Cikin muryan ta me da'din sauraro ta langwa'be tace"Yaya Nasir nayi waya ne da yaya nawas dasu mum,na kwanta barci ya'ki zuwa inata tunanin...."
Sai kuma ta fasa kareshe maganar tayi shiru.B'angaransa kuwa bai so ta daina magana ba domin ratsa jikinshi muryanta yake,Shi kanshi yana mamaki a cikin kwanakin nan komai na Nasrin canja mishi yake,shin ta canja ne?
Tambayar da babu mai amsa ma sai zuciyar ka, Nidai ummu arif nace bata canja ba kaine dai kake jin wani sabon abu game da ita.
Murmushi yayi yace"Tunani na kike koh?
Tace"Tab tunaninka hhhh, Nahi NY"
Murmushi yayi yace kedai fa'di gaskiya zan baki lollipop"
Tace"Promise"
(alkawari), Yace"Yeah i promise"(eh nayi alkawari)
Tace"Tunaninka na keyi kawai sai ga call d'inka"
Yace "me yasa kike tunanina??"
Murmushi tayi tace"Ba tun yau nake tunanin ka ba, Duk sanda nake cikin yanayin na raha da nisha'di saina tuna abokin tsokana ta🌹Aminina na Kwarai🌹,me sani dariya,mai kawar da ba'kin cikina, mai bani shawarori, uhmmmm abubuwa dai da dama ke sani tuna ka"
Murmushi yayi mai burge Nasrin,sai yaji yarinyar ta 'kara burgesa wato duk dakon son shi da ta da'de tana yi bazata iya furta mishi ba, lallai ya jinjina karfin zuciyarta.Sannan yace"Nasrin indai hakane ya zama kenan ko yaushe ina ranki, domin nasanki da son raha", Tayi caraf tace"eh hakane kuma amma kai kana tunani kuwa?" Ta kareshe maganar cikin shagwaba.
Ay kuwa maganar ba k'aramin ratsa shi tayi ba duk sai yaji kasala, a hankali yace"Nasrin ko yaushe kina raina,wollah wannan murya taki kasala take samin, kinga ki kwanta gobe zamuyi sammako kin tuna, so gudnyt swt dreams koh"
Murmushi tayi tace"Same to u bye"
Da haka ta kashe wayan tayi addu'ar bacci cike da nisha'di jin NY yace ko yaushe tana ransa.
B'angaren NY kuwa bacci ya gagara duk juyinshi jin muryar Nasrin yake sanda tace"Amma kai kana tunani na kuwa?"
Addu'a yayi abinshi,ya Cigaba da tuno Nasrin bai san sanda barci ya sace shi ba,
Nima ummu arif ji kawai nayi ana sallama a masallaci an idar da sallar asuba, Ay ba shiri na mi'ke nayi toilet a guje don inyi sallah in shirya, Yasin dani su NY zasu jos......
B'angaren NY kuwa bacci ya gagara duk juyinshi jin muryar Nasrin yake sanda tace"Amma kai kana tunani na kuwa?"
Addu'a yayi abinshi,ya Cigaba da tuno Nasrin bai san sanda barci ya sace shi ba,
Nima ummu arif ji kawai nayi ana sallama a masallaci an idar da sallar asuba, Ay ba shiri na mi'ke nayi toilet a guje don inyi sallah in shirya, Yasin dani su NY zasu jos......
0 comments:
Post a Comment