AUREN TAGWAYE Page 11-20
.
Rungumota yayi jikinsa tare da d'ora lips d'insa kan kumatunta yasakar mata kiss,
"Kinsan wani abu babyna? Yafada cikin had'addiyar murayarshi me kashe mata jiki.
"A'a saika fad'a my dear.
"Gaskiya naji dad'i nayi matu'kar farinciki yanda kika amince kikazo inda nake yanzu na'kara yarda da 'kaunar da kikemun hundred percent, wani irin dad'i taji har cikin ranta sannan tafara magana cikin kasalalliyar murya,
"My dear inaso ka yarda dani kamar yanda na yarda dakai,
"Na yarda dake babyna yafad'a tare da saka hannunshi d'aya cikin hijab d'inta yafara wasa da dukiyar fulaninta, hannunsa d'aya kuma nakan cikinta yanamata wani salo wanda ke 'kara rikitata,
.
Rungumota yayi jikinsa tare da d'ora lips d'insa kan kumatunta yasakar mata kiss,
"Kinsan wani abu babyna? Yafada cikin had'addiyar murayarshi me kashe mata jiki.
"A'a saika fad'a my dear.
"Gaskiya naji dad'i nayi matu'kar farinciki yanda kika amince kikazo inda nake yanzu na'kara yarda da 'kaunar da kikemun hundred percent, wani irin dad'i taji har cikin ranta sannan tafara magana cikin kasalalliyar murya,
"My dear inaso ka yarda dani kamar yanda na yarda dakai,
"Na yarda dake babyna yafad'a tare da saka hannunshi d'aya cikin hijab d'inta yafara wasa da dukiyar fulaninta, hannunsa d'aya kuma nakan cikinta yanamata wani salo wanda ke 'kara rikitata,
Suduka sun lula duniyar soyayyar shan minti, bakajin komai sai numfashi dasuke maidawa sama-sama, haka sukayita wasanni tsakaninsu tare dajin dad'in kasancewa da juna.
Hassana kuwa tana islamiyyah suna karatu, bayan malamin dake d'aukarsu darasin Qur'an yafita sai me d'aukarsu hadith yashigo, saboda haka tana ganin haka tasan lokacin tashinsu yakusa dan dama hadith shine period d'in 'karshe kuma baya dad'ewa lokacinsa ke 'karewa saboda haka kafin yafara karatu ta d'auko wayarta sunan Hussaina ta lalubo sannan ta dannan kira.
Lokacin Hussaina na jikin Hafiz yariga yagama tayar mata da hankali kwata- kwata bata cikin hayyacinta har wayar takaraci ringing d'inta tagama bata d'agaba, sai a kira na ukku sannan tad'aga
"Hellow sister antashine, "eh kitaho muhad'e yanda zamu koma gida tare.
"Owk ganinan zuwa.
"Hellow sister antashine, "eh kitaho muhad'e yanda zamu koma gida tare.
"Owk ganinan zuwa.
Bayan ta tsinke kiran ta maida dubanta ga Hafiz "yauwa my dear dama inason magana dakai,
"Ina jinki babyna.
"Bawata magana bace dama daddynmune yace yabamu wata d'aya mu fitar da miji, nikuma ba wanda nakeso sai kai shine nace yakamata ka gabatar da kanka gareshi.
"Ina jinki babyna.
"Bawata magana bace dama daddynmune yace yabamu wata d'aya mu fitar da miji, nikuma ba wanda nakeso sai kai shine nace yakamata ka gabatar da kanka gareshi.
Shiru yayi kamar me tunanin wani abu, itakuma ta zubamar ido tana jiran amsar daze bata, ganin beda niyyar yin magana yasata ta6oshi "dear lfy naga kayi shiru kobakaji me nake fad'a bane.
"Murmushi yayi "najiki babyna, kada kidamu aini dama irin wannan ranar nake jira, zanzo inshaAllah kada kiji kome aini me 'kaunarkine.
"Wani irin murmushi tasakar mashi cikin farin ciki sannan taduba wayarta 'karfe shidda saura minti goma a gaggauce sukayi bankwana yabata iyayen kud'i ta'ki amsa saboda tana tsoron gida aganta dasu.
Me napep ta tsaida tashiga zuwa gidansu.
"Wani irin murmushi tasakar mashi cikin farin ciki sannan taduba wayarta 'karfe shidda saura minti goma a gaggauce sukayi bankwana yabata iyayen kud'i ta'ki amsa saboda tana tsoron gida aganta dasu.
Me napep ta tsaida tashiga zuwa gidansu.
Yana ganin tafiyarta ya kece da wata irin dariya tare dakaima sitiyarin motarshi duka "wow Allah kai damo ga harawa kobeciba yayi birgima, kowa yagayamata zan iya auren macen danagama lugui-guitawa a waje, aini sai kamilar mace wacce tasan darajar kanta ba irinkiba wacce zatabi namiji har inda yake.
A haka yatashi motarsa ya 'kara gaba ranshi fari tass.
A haka yatashi motarsa ya 'kara gaba ranshi fari tass.
Hussaina kuwa napep na ajiye Hassan itama ana ajiyeta, saboda haka tare suka shiga gida babu wata matsala.
*washe Gari*
Da misalin 'karfe hud'u da rabi na yamma Zaune suke falo suna kallon gidan tv startime tashar farin wata suna shirin addini da Alqibla, kasancewar yau Alhamis ba islamiyyah suduka hada Momy duk sun maida hankalinsu kan shirin amma banda Hussaina wacce hankalinta yana kan waya tana chat da Hafiz Wanda yawanci magan-ganun duk na shan mintine sukeyima junansu.
Da misalin 'karfe hud'u da rabi na yamma Zaune suke falo suna kallon gidan tv startime tashar farin wata suna shirin addini da Alqibla, kasancewar yau Alhamis ba islamiyyah suduka hada Momy duk sun maida hankalinsu kan shirin amma banda Hussaina wacce hankalinta yana kan waya tana chat da Hafiz Wanda yawanci magan-ganun duk na shan mintine sukeyima junansu.
Tsayuwar mota sukaji a harabar gidan, da sauri Hassana ta le'ka ta window kafin tadawo ta zauna ta dubi Hussaina, tace "jabeer nefa yazo, cigaba da chat d'inta Hussaina tayi bata ko kalli Hassanaba barantana tabata amsar maganar datayimata.
Ganin batada niyyar motsawa yasa Momy cewa "ba magana ake makiba kobakijine jabeer ne yazo,
Turo baki tayi ni wlh momy wannan jabeer d'in yadameni nifa nagayamashi yanzu bani sonshi ko ana dole ne......
Bugemata baki momy tayi "banison sakarcin banza idan kince kin daina son jabeer wa kike dashi wanda yafishi, yaro mutumin kirki me hankali ga nutsuwa, saboda hakama mahaifinku yad'aukeshi tamkar d'an cikinsa.
Turo baki tayi ni wlh momy wannan jabeer d'in yadameni nifa nagayamashi yanzu bani sonshi ko ana dole ne......
Bugemata baki momy tayi "banison sakarcin banza idan kince kin daina son jabeer wa kike dashi wanda yafishi, yaro mutumin kirki me hankali ga nutsuwa, saboda hakama mahaifinku yad'aukeshi tamkar d'an cikinsa.
Tashi tayi tana dira 'kafa cikin shagwa6a ni Momy nafad'amaki inada Wanda nakeso kuma ai yace zezo ya gabatar da kanshi gurin daddy.
"Keni rufemin baki sakaran banza.
"Keni rufemin baki sakaran banza.
Momy ta kalla Hassana "jeki shigo dashi,
"To tafad'a sannan tanufi 'kofa tana kallon Hussaina
Wacce tadage ita a dole batason jabeer hadda yan guntayen hawayenta.
Bayan shigowar jabeer suka gaisa da Momy sannan tashige d'akinta tabasu guri, Hassana ce tacika gabanshi da kayan ciye-ciye dana sha, sannan tad'an zauna domin su gaisa, lokacin Hussqina tana zaune tabi ta had'e girar sama data 'kasa sai danne-danne take a wayarta,
"To tafad'a sannan tanufi 'kofa tana kallon Hussaina
Wacce tadage ita a dole batason jabeer hadda yan guntayen hawayenta.
Bayan shigowar jabeer suka gaisa da Momy sannan tashige d'akinta tabasu guri, Hassana ce tacika gabanshi da kayan ciye-ciye dana sha, sannan tad'an zauna domin su gaisa, lokacin Hussqina tana zaune tabi ta had'e girar sama data 'kasa sai danne-danne take a wayarta,
Shiru ya gifta nayan wasu mintoci, Hassanace ta katse shirun ta hanyar cewa "Yaya jabeer ina wuni,
"lafiya lao ya Amsa yana 'karemata kallo, a zuciyarshi yana cewa wannnan itace hassanar kokuwa Hussainar ce, saida yaji tami'ke tsaye tana cewa "to nikam nashiga daga ciki sannan yagane ashe ga mutunniyar tashi nan gabanshi wacce tunda yashigo ko kallo be ishetaba, taunar cingam kawai take sannan hankalinta duka yana kan wayarta tana ibadar wato chat da Hafiz.
"lafiya lao ya Amsa yana 'karemata kallo, a zuciyarshi yana cewa wannnan itace hassanar kokuwa Hussainar ce, saida yaji tami'ke tsaye tana cewa "to nikam nashiga daga ciki sannan yagane ashe ga mutunniyar tashi nan gabanshi wacce tunda yashigo ko kallo be ishetaba, taunar cingam kawai take sannan hankalinta duka yana kan wayarta tana ibadar wato chat da Hafiz.
Shiru sukayi suduka anrasa wanda zefara magana dan Hussainama yau ko arzi'kin gaisuwa Jabeer be samuba, illah wani irin haushinsama datakeji dan tadad'e dagayamshi maganar soyayyarsu ya janye ya nemi wata Amma dayake shine d'an anace sarkin naci ya'ki ha'kura.
Jabeer ne ya katse shirun ta hanyar cewa "jiya naga fitarku lokacin zaku islamiyya naso inyimaku magana amma sainaga rashin dacewar hakan kasancewar gurin dazaku yanada muhimmaci bekamata ace na tsaidakuba.
"Hmm aikode, kawai tafad'a tare da yamutsa fuska ta juyar da kanta gefe tana taunar cingam 'kas-'kas
Har cikin ranshi yaji haushin yanda tayi Mashi magana amma sai ya danne kasancewar anason namiji yazama me shariya akan wasu 'kananan abubuwa, magana ya'kara karo na biyu.
"Hmm aikode, kawai tafad'a tare da yamutsa fuska ta juyar da kanta gefe tana taunar cingam 'kas-'kas
Har cikin ranshi yaji haushin yanda tayi Mashi magana amma sai ya danne kasancewar anason namiji yazama me shariya akan wasu 'kananan abubuwa, magana ya'kara karo na biyu.
"Gaskiya inajin dad'in yanda kuke zuwa islamiyyah fatana akodayaushe kafin Aurenmu ace kunyi safka kunyi hadda koda hizif talatin ga sauran litattafan addini, kinga ko'ina zanyi Alfahari da matata tanada ilimin addini, sannan kuma uwa uba yaranmu zasu koya a gun mamarsu kafin suma asakasu tasu islamiyyar.....
Dakatar dashi tayi ta hanyar d'aga mashi hannu tana magana cikin masifa "dakata malam, wai akan wa kake magana? "Ni, tanuna kanta da hannunta, to indai nice kama daina wannan tunanin kacire soyayyata daga cikin zuciyarka, danni yanzu batakai nakeyi 'karama kanemi me sonka tunda wuri kafin lokaci ya'kurema.
Haba Hussaina donmi kike nema ki gujeni? Menayimaki? Kadafa ki manta mundad'e muna soyayya kullum burinmu be wuce muzama mata da mijiba, amma yanzu Cikin 'kan-'kanin lokaci kina nema ki canja ra'ayi.
"Oh nema manake incanja, tobari kaji in gayama ba nema nakeyiba nama canja gaba d'aya yanzu baka cikin tsarin mazan danike burin aure...
Tuni kuma wani ya maye gurbinka acikin zucyata saboda haka kaje kawai kanemi wata,
Tuni kuma wani ya maye gurbinka acikin zucyata saboda haka kaje kawai kanemi wata,
Cike da mamaki da takaicin yanda Hussaina ke gayamar magana yabar gidan, dan kosamun damar yin bankwana da Momy beyiba,
Dai-dai harabar gidan suka had'e da Zuby tana shigowa "tana ganin jabeer ta washe baki "a'a'a Manya kenan anzo gun mutuniyar, dariyar ya'ke kawai ya 'ka'karo Wanda hakan baze hana kagane cikin tsananin damuwar dayakeba,
"Eh wlh kuma gashi harna fitoba, to shikenan agaida gida.
"Eh wlh kuma gashi harna fitoba, to shikenan agaida gida.
Tana tsaye yashige motarsa yatayar da ita Malam bala me gadi yabud'emashi get yanatayimar fadanci dan yasaba duk ranar dayazo yakan bashi nacin goro amma yau sai yaga Alamar ranshi kamar a 6ace yake, haka yabar gidan Malam bala yamaida get yarufe sannan yakoma kan bencinsa yazauna yana cewa "ho yar nema yau ta6atama mutumin rai 'yan aninnan danike samuma yau bansamesuba, sannan yajawo redio ya kunna yana saurare.
Zuby kuwa taso taji wani abu daga bakin jabeer amma ganin ranshi a 6ace kuma bebata fuskar hakanba yasa tayi ciki tana zumud'in ji daga bakin 'kawarta
Da sallama Zuby tashiga falon gidan Har yanzu Hussaina na zaune inda take sai cika takeyi tana batsewa, kallonta Zuby tayi "kawata lafiya naganki haka ko wani abune yafaru.
Da sallama Zuby tashiga falon gidan Har yanzu Hussaina na zaune inda take sai cika takeyi tana batsewa, kallonta Zuby tayi "kawata lafiya naganki haka ko wani abune yafaru.
Kedai bari 'kawata wancen mutumin mana yazo ya dagulamin lissafi,
"Wane mutumi kuma Zuby ta tambaya tare da nuna rashin gane inda abin yadosa.
"Wane mutumi kuma Zuby ta tambaya tare da nuna rashin gane inda abin yadosa.
Haba wane mutumifa banda jabeer, nafa dad'e da gayamashi na daina yayinshi yaha'kura Amma yanacemun,
"haba 'kawata miye aibun jabeer da zaki 'kishi jabeer kau ai namijine na nunama tsara, ga kyau ga wayewa.
"haba 'kawata miye aibun jabeer da zaki 'kishi jabeer kau ai namijine na nunama tsara, ga kyau ga wayewa.
"Amma kuma kwata-kwata be iya soyayyayba, Hussaina tafad'a ni kalar soyayyarshi bataminba, kinsan nasha gayamaki nafison namiji d'an life wanda yasan takan love.
"To amma tuni baki gane hakaba kike tare dashi sai yanzu.
"Kwaraiko saboda yanzu nasamu wanda ya iyane shiyasa nagane shi be iya komeba.
"Kwaraiko saboda yanzu nasamu wanda ya iyane shiyasa nagane shi be iya komeba.
'Kara matsowa Zuby tayi tare da d'ora hannunta kan cinyar Hussaina "Amma 'kawata wanene wannan wanda yayi sa'ar saye zuciyarki cikin 'kan'kanin lokaci.
Wani 'kawataccen murmushi Hussaina tayi "Hafiz" wani mummunan fad'uwar gaba Zuby tayi dukda ta dad'e da sanin akwai soyayya tsakanin Hussainar da Hafiz,
"Wane Hafiz ? Ta tambaya danta 'kara tabbatarma kanta abinda Hafiz d'in yagayamata gaskiyane, Hafiz mana Wanda Muka had'u ranar *dinner* wani busashshen murmushi Zuby ta 'ka'karo "kai amma dole kike susucewa 'kawata ai Hafiz gwanine kan soyayya ga kud'i ga kyau ga kuma harkar wayewa.
"Shiyasa ai nakamu da sonshi cikin 'kan'kanin lokaci saboda iya soyayyarshi amma kin had'a da wancen bagidajen shi kullum yazo beda magana sai wa'azi da sauka da Hadda kamar shine yasakani islamiyyar, kwashewa sukayi da dariya tare da tafawa, "wlh kuwa 'kawata yo ko dady dayasakamu islamiyyar beyimana bin diddigi irin nashi.
Sai gab da magrib sannan zuby tabar gidan, Zuciyarta tana tunanin Hanyar dazatabi ta 'kuntatama Hussaina tunda harta yarda tayi soyayya da Hafiz mutumin datafiso tafi 'kauna akan kome da kowa,
*Bayan kwana hud'u*
Zaune Suke a mota itada Hafiz suna soyayyarsu kamar yanda suka saba.
yauma sunfito islamiyyah tayima Hassana 'karyar cewa Zata gano mamar Zuby da aka kwantar da ita asibiti, shinefa tataho inda suka saba had'uwa.
yauma sunfito islamiyyah tayima Hassana 'karyar cewa Zata gano mamar Zuby da aka kwantar da ita asibiti, shinefa tataho inda suka saba had'uwa.
Rungume take jikinsa da kyar tasamu ta kwace daga jikinsa sannan tamaida dubanta gareshi,
"Nikam Hafiz narasa gane kanka koda yaushe idan nace kanasona kace kanasona amma har yanzu ka gagara zuwa gidanmu ka gabatar da kanka ga mahaifina kullum ina sanar dakai lokacin da aka ebar mana yakusa 'karewa ko jiya saida daddy ya'kara mana tuni saura kwana goma idan bamu fito da mijiba ze za6a mana da kanshi, nikuma kasan bazan iya rayuwa da wani namijiba idan bakaiba.
"Nikam Hafiz narasa gane kanka koda yaushe idan nace kanasona kace kanasona amma har yanzu ka gagara zuwa gidanmu ka gabatar da kanka ga mahaifina kullum ina sanar dakai lokacin da aka ebar mana yakusa 'karewa ko jiya saida daddy ya'kara mana tuni saura kwana goma idan bamu fito da mijiba ze za6a mana da kanshi, nikuma kasan bazan iya rayuwa da wani namijiba idan bakaiba.
"Kada ki damu babyna nima ina sonki kuma bazan iya had'a soyayyarki data kowace maceba, maganar gabatar da kaina ga iyayenki kuma akwai dalilin dayasa kikaga har yanzu banjeba.
"Haba my dear wannan wane daliline haka?
Kinsan dad d'ina yana 'kasar Cairo hajiyatace ke mana kome to jiya nayimata maganarki shine take cewa inkawoki Ku gaisa kafin manya sushiga maganar, tonikuma ina tsoron gayamaki dan naga had'uwarmuma dayaya mukeyi barantana kuma ace zakije gidanmu.
"Haba my dear indan wannan ne kada kadamu zanzo "haba yaushe to?
"Yaushe kakeso inzo
"Zaki iya fitowa gobe,
"Badamuwa kajirani anan, amma sai antashi islamiyyah zantaho, "to badamuwa.
"Yaushe kakeso inzo
"Zaki iya fitowa gobe,
"Badamuwa kajirani anan, amma sai antashi islamiyyah zantaho, "to badamuwa.
Da haka sukayi sallama tahau napep tanufi islamiyyarsu suna isa ana taso dalibai saboda haka Hassana suka d'auka sannan suka wuce.
*washe Gari* bayan sun dawo daga isalmiyyah, Hussaina taje d'akin Momy zaune ta isketa bakin gado tana nazarin wani littafin addu'oi cikin ladabi ta zauna kusa da ita.
*washe Gari* bayan sun dawo daga isalmiyyah, Hussaina taje d'akin Momy zaune ta isketa bakin gado tana nazarin wani littafin addu'oi cikin ladabi ta zauna kusa da ita.
"Momy wata Alfarma nazo nema gurinki,
"Tame ina jinki fad'i, momy tace batare data kalletaba,
Nan tashiga inda-inda tana ganin kamar 'karyar dazatayi bazata fishshetaba amma sai wata zuciyar tace "ki kwatanta hausawa sunce a rashin tayi akan bar araha.
"Dama Im...wai asibiti zamuje ganin mamar Zuby shine nakeso dan Allah ki taimakeni kibarni wlh namiki Al'kawarin bazan wuce awa d'ayaba.
"Kinga Hussaina banison abinda zezo yad'agamin hankali ina zamana lafiya, yanzu kije kisamu guri kiyi zamanki kuma mahaifinki yadawo yatarad bakinan wace amsa zanbashi,
"Tame ina jinki fad'i, momy tace batare data kalletaba,
Nan tashiga inda-inda tana ganin kamar 'karyar dazatayi bazata fishshetaba amma sai wata zuciyar tace "ki kwatanta hausawa sunce a rashin tayi akan bar araha.
"Dama Im...wai asibiti zamuje ganin mamar Zuby shine nakeso dan Allah ki taimakeni kibarni wlh namiki Al'kawarin bazan wuce awa d'ayaba.
"Kinga Hussaina banison abinda zezo yad'agamin hankali ina zamana lafiya, yanzu kije kisamu guri kiyi zamanki kuma mahaifinki yadawo yatarad bakinan wace amsa zanbashi,
"InshaAllah Momy bama zesan najeba,
Haka dai tayita magiya har momy tabarta tare da saharad'in idan daddynsu yadawo bata dawoba zatace batasanma fitartaba, tace ta amince da hakan.
Haka dai tayita magiya har momy tabarta tare da saharad'in idan daddynsu yadawo bata dawoba zatace batasanma fitartaba, tace ta amince da hakan.
Cikin Zumud'i takoma d'akinsu ta d'auko wani tsadadden swiss less maroon colour tasanya sannan tasanya takalmi milk jaka milk, sai tayi too much kasancewar zaren da akayi kwalliyar less d'in milk ne sannan tabi da milk d'in mayafi, _{mashaAllah koni zee dana kalleta nasan ba 'karamin kyau tayiba}_
Hassana dake zaune tana bitar littafin ibadah wanda akayimasu 'kari yau, ta kalleta "uhm sister wannan gayu haka Kuma sai ina?
"Sorry sister sauri nakeyi idan nadawo zakiji,
"To Allah maidoki lafiya
"ameen kawai tace tafice, A falo ta tarad da momy saida gabanta yayi mummunan fad'uwa dan batayi tunanin ganinta nanba,
"Sorry sister sauri nakeyi idan nadawo zakiji,
"To Allah maidoki lafiya
"ameen kawai tace tafice, A falo ta tarad da momy saida gabanta yayi mummunan fad'uwa dan batayi tunanin ganinta nanba,
Kallo Momy ta'karemata daga sama har 'kasa "keda zaki ganin marar lafiya kuma da wannan gayu haka,
'Ka'karo murmushi tayi "Hmm Momy kuma dan za'a ganin marar lafiya ba'a sa kaya me kyau.
"To shikenan nidai nagayamaki karki dad'e.
"InshaAllah bazan dad'eba.
'Ka'karo murmushi tayi "Hmm Momy kuma dan za'a ganin marar lafiya ba'a sa kaya me kyau.
"To shikenan nidai nagayamaki karki dad'e.
"InshaAllah bazan dad'eba.
Tana fita tahau napep sai inda sukayi mahad'a da Hafiz, tana isa kuwa ta iskeshi a mota, bud'emata yayi tashige sannan suka d'au hanya.
Sunyi tafiya me nisa kafin su shiga rukunin wasu gidaje da Alama estate ne, bakin wani gida sukayi parking shine yafara fitowa sannan yabud'emata tafito tare suka jera har zuwa cikin gidan,
Wani 'kawataccen falo yayimata masauki gidan tsit kamar ba mutane amma kuma yanayin kayan gidan zaka kallah kagane akwai mutane, zama sukayi suna fira sama-sama kusan minti sha biyar ba Alamar wani ze fito, nan Hussaina tad'an tsorata ta kalli Hafiz Wai ina mutanen gidanne,
Murmushi yayi haba babyna kamar ba wayayyaba hajiya tana ciki yanzu zata fito, ina zuwa yafad'a tare da mi'kewa yanufi pridge lemun _5ali6e_ ya d'auko tare da cup d'in glass ya ajiyemata,
"Bari ingyama hajiya may be bataji shigowarmu bane, wani d'aki yashiga da Alama bedroom ne bayan minti biyar yafito ya kalli Hussaina wacce kallo d'aya zakayimata kagane a tsorace take "hajiya tana wankane amma tana zuwa, wai bakisha lemunba "Uhm na'koshi nidai sonike intafi gida kada amun fad'a kagafa har bakwai da minti sha tara tafad'a tana duba agogon wayarta.
"Koma miye ai kinsha koda lemunne kinsan idan bakishaba bazanji dad'iba.
Murmushi yayi haba babyna kamar ba wayayyaba hajiya tana ciki yanzu zata fito, ina zuwa yafad'a tare da mi'kewa yanufi pridge lemun _5ali6e_ ya d'auko tare da cup d'in glass ya ajiyemata,
"Bari ingyama hajiya may be bataji shigowarmu bane, wani d'aki yashiga da Alama bedroom ne bayan minti biyar yafito ya kalli Hussaina wacce kallo d'aya zakayimata kagane a tsorace take "hajiya tana wankane amma tana zuwa, wai bakisha lemunba "Uhm na'koshi nidai sonike intafi gida kada amun fad'a kagafa har bakwai da minti sha tara tafad'a tana duba agogon wayarta.
"Koma miye ai kinsha koda lemunne kinsan idan bakishaba bazanji dad'iba.
Zubowa tayi cikin cup tad'an kur6a kad'an ta ajiye
"Haba me kikasha nan?
Lemun yad'auka yacika cup d'in yafara bata da kanshi da ta'ki kar6a ganin ranshi ya 6aci yasa ta 'kar6a a hannunta ta shanye sannan ta ajiye cup d'in.
"Haba me kikasha nan?
Lemun yad'auka yacika cup d'in yafara bata da kanshi da ta'ki kar6a ganin ranshi ya 6aci yasa ta 'kar6a a hannunta ta shanye sannan ta ajiye cup d'in.
Cike da farinciki ya kalleta "kokefa babyna amma da kintsaya wani no'ke-no'ke "Uhm kawai tace dan tunda tasha lemun jikinta yamutu sai wata kasala data rufeta.
Hafiz yana lura da halin datake ciki saboda haka mi'kewa yayi tare dayin hanyar d'akin dayashiga d'azu "ina zuwa nasan yanzu tagama.
Hussaina kuwa hamma tafara jerowa d'aya bayan d'aya tana lumshe idanu cikin minti bakwai bacci me nauyi yayi awon gaba da ita.
Saida ya dai-daici maganin dayazubamata a lemu ya Isa yin aikinsa sannan yafito ganinta yayi kwance kan kujera tana shara bacci wani shu'umin murmushi yayi tare da 'karasowa inda take.
Daukarta yayi d'af daga kan kujera yanufi bedroom da ita, shimfid'ar da ita yayi kan gado ranshi fari tas wasanni yafara mata yana shafa jikinta ko'ina yakai kimanin minti talatin yana mata haka, lokacin yagama rikicewa yakai 'kololuwa gurin sha'awa, juyar da ita yayi sannan ya zuge zip d'in rigarta kasancewar zip d'in irin me 6allewane yasa besha wahala gurin cire ainafin rigar dake jikintaba, sannan ya kwance mad'aurin zaninta yarage daga ita sai breaziya sai kuma undi 'ko'karin ciremata undi yashigayi, saida yarabata da kome na jikinta bayyanar surar jikinta ya'kara rikirkitashi, yashiga aikamata da sakonni yana wasanni da ita.
Daukarta yayi d'af daga kan kujera yanufi bedroom da ita, shimfid'ar da ita yayi kan gado ranshi fari tas wasanni yafara mata yana shafa jikinta ko'ina yakai kimanin minti talatin yana mata haka, lokacin yagama rikicewa yakai 'kololuwa gurin sha'awa, juyar da ita yayi sannan ya zuge zip d'in rigarta kasancewar zip d'in irin me 6allewane yasa besha wahala gurin cire ainafin rigar dake jikintaba, sannan ya kwance mad'aurin zaninta yarage daga ita sai breaziya sai kuma undi 'ko'karin ciremata undi yashigayi, saida yarabata da kome na jikinta bayyanar surar jikinta ya'kara rikirkitashi, yashiga aikamata da sakonni yana wasanni da ita.
Lokacin shima yacire duk wani kaya dake jikinshi shorniker kawai yaragemar, yana 'ko'karin cire shortniker dinne dan yamatsu yacimma burinshi na sanin Hussaina a matsayin mace, lkoacin kuma wayarshi tashiga ringing.
Hannu yasa ya d'auka ganin sunan 'kanwarsa na yawo kan screen d'in wayar yasa yayi saurin d'agawa tare da karawa a kunnensa "Hellow Fatima ya'akayi? Ya tambayeta cikin tsananin jin haushin kiran datayimashi lokacin dayake burin cimma manufarshi.
Cikin muryar kuka Fatima take magana "Yaya kayi sauri kazo gida yanzu jikin hajiyane yatashi ahalin yanzu batasan inda kanta yakeba.
Hannu yasa ya d'auka ganin sunan 'kanwarsa na yawo kan screen d'in wayar yasa yayi saurin d'agawa tare da karawa a kunnensa "Hellow Fatima ya'akayi? Ya tambayeta cikin tsananin jin haushin kiran datayimashi lokacin dayake burin cimma manufarshi.
Cikin muryar kuka Fatima take magana "Yaya kayi sauri kazo gida yanzu jikin hajiyane yatashi ahalin yanzu batasan inda kanta yakeba.
Subhanallah yafad'a tare da saurin mi'kewa ya rarumi kayanshi ya maida bekobi takan Hussainaba wacce taketa sharar bacci tsirara haihuwar uwarata kan gado.
A gidansu Hussaina kuwa Hankalinsu yayi matu'kar tashi ganin 'karfe goma ta gota ba Hussaina ba labarinta, gashi ko ankira wayarta switch up,
Daddy yagama 'kulewa ranshi yayi matukar 6aci.
"Lallai yarinyar nan tana nema ta maidani mutumin banza cikin garinnan, nizata jama abin magana aiko zata dawo ta tarad dani zatamin bayanin inda taje,
Sannan ya maida dubanshi ga momy "kece me babban laifi keda kikabarta tafita bayan kinsan dokar dana kafa a gidannan.
"Haba Alh sau nawa zan gayama bansan fitar yarinyar nanba, ko kana tunanin nizan bata izinin fitane, bayan nasan dokar daka kafa a gidannan.
"Lallai yarinyar nan tana nema ta maidani mutumin banza cikin garinnan, nizata jama abin magana aiko zata dawo ta tarad dani zatamin bayanin inda taje,
Sannan ya maida dubanshi ga momy "kece me babban laifi keda kikabarta tafita bayan kinsan dokar dana kafa a gidannan.
"Haba Alh sau nawa zan gayama bansan fitar yarinyar nanba, ko kana tunanin nizan bata izinin fitane, bayan nasan dokar daka kafa a gidannan.
"Zata sameni nikad'ai nasan hukuncin dazan yankemata, kuma kuduka bance wani yabani ha'kuri akan kowane hukunci zan yanke akantaba yafad'a yana nuna Momy da Hassana wacce ba abinda take sai kuka, tana ro'kon Allah ya maido mata da yar'uwarta lafiya duk inda take.
*12:30am* ⏱
Da misalin 'karfe sha biyu da rabi na dare Hussaina tafarka daga nannauyan baccin datakeyi ahankali ta bud'e idanunta a tunaninta d'akinsu take, kawai sai ganinta tayi wani d'akin daban wanda bazata iya sheda inda take.
"Subhanallahi tafad'a tare da 'karema jikinta kallo ba kome jikinta, saurin jawo zaninta tayi ta rufe jikinta tana waige-waige taga ta inda mutum zefito daga cikin d'akin amma bataga Alamar hakanba,
Ahankali tunanin abinda yafaru da ita yafara dawomata a kwalwa, sai lokacin ta tuna tazonefa gaida hajiyar Hafiz, to Amma meya kawota nan? Waye yarabata da kayan jikinta? Ganin batada wanda zebata amsar duka jerin wad'annan tambayoyin data jeroma kanta yasata aza hannuwanta duka biyu aka ta kwala wata irin 'kara.
"Shikenan Hafiz ka cuceni kagama da rayuwata ka 6atamin abinda duk wata mace take ta'kama kuma take tin'kaho dashi a duniya, jin damshi-danshi 'kar'kashinta yasa ta'kara tabbatarma kanta da abinda take zargi "shikenan Hafiz yagama dani ya 6atamin budurcina nashiga ukku tafad'a tare da sakin wani wahalallen kuka.
Ahankali tunanin abinda yafaru da ita yafara dawomata a kwalwa, sai lokacin ta tuna tazonefa gaida hajiyar Hafiz, to Amma meya kawota nan? Waye yarabata da kayan jikinta? Ganin batada wanda zebata amsar duka jerin wad'annan tambayoyin data jeroma kanta yasata aza hannuwanta duka biyu aka ta kwala wata irin 'kara.
"Shikenan Hafiz ka cuceni kagama da rayuwata ka 6atamin abinda duk wata mace take ta'kama kuma take tin'kaho dashi a duniya, jin damshi-danshi 'kar'kashinta yasa ta'kara tabbatarma kanta da abinda take zargi "shikenan Hafiz yagama dani ya 6atamin budurcina nashiga ukku tafad'a tare da sakin wani wahalallen kuka.
Ahaka ta maida kayanta ta d'auki jakarta koda ta d'auko wayarta kashe taganta baki d'aya bata tsaya kunnawaba sakata kawai tayi a jaka sannan tanufi 'kofar fita daga gidan.
Cikin sa'a taga gidan bud'e batayi wata-wataba tafito tad'au hanya dukda ba'kin duhun dake akwai ga unguwar tsit babu wani mahalu'ki bakajin motsin kome sai haushin karnuka da kukan tsun-tsaye.
Tafiya take batare datasan inda zataba, harta fito titi, nanma wani titi rami'ka batare datasan inda ze 6ulla da itaba.
Tun tana tafiya da sauran 'karfi-'karfinta har tafara gajiya tafara layi kamar wacce tasha tabugu.
Da-dai bakin wani junction taji an haske mata fuska da wata irin fitila me tsananin haske hannu tasa tana karewa muryar wani namiji taji yana cewa "hey your under arrest kune yan'iska masu shaye-shaye da yawon banza ko.
Da-dai bakin wani junction taji an haske mata fuska da wata irin fitila me tsananin haske hannu tasa tana karewa muryar wani namiji taji yana cewa "hey your under arrest kune yan'iska masu shaye-shaye da yawon banza ko.
Kafin tayi wata mgana sunsakata mota sai ofishinsu.
Ganinta office d'in yansanda yasa hankalinta yad'an kwanta dan koba kome tasan ta ku6uta.
Ganinta office d'in yansanda yasa hankalinta yad'an kwanta dan koba kome tasan ta ku6uta.
0 comments:
Post a Comment