Zama tayi dirshan a wajen tana hawaye, hak'ik'a soyayyan Nazif cikin jininta yake, shakka babu idan akace ta cire soyayyarsa a zuciyarta yana daidai da rasa rayuwrta ne, take abinda ta haifa ya fad'o mata, Allah sarki ko yana raye ko yana mace sai Rabbi.
"Mamie ce ta turo k'ofa ta ganta a haka, tausayinta ya cika zuciyar Mamie, a hankali ta k'arasa gamida dafa kafad'unta, Fatima ta dago tana kallonta tuni taji wani sabon kuka yazo mata, zama Mamie tayi gefenta hannayensu na rik'e cikin na juna kafin ta soma fad'in" Fatima ki fawwala wa Allah lamuranki dan shine majib'icin al'amuran mu, na sani you're going through a difficult time, Na d'aukeki tamkar k'anwa duk wani abunda ke damunki we can share it, I'll always be there for you.
"Goge hawayen idanunta tayi kafin ta rungume Mamie tana fad'in" Banida gatan da ya fiki, Ubangiji yasa *Zumuncin Mu* (Sabon littafina mai fitowa insha Allah) ya d'aure har a Aljannah. Murmushi Mamie tayi suna jin soyayyar junansu kaman ciki guda suka fito.
"Duk gwaje gwajen duniyar nan Drs sunyi amma basu gano kan ciwo Karime da Laila ba, k'arshe dai had'asu sukayi da ampiculos da paracetamol Likita yace su dawo bayan kwana biyu idan babu improvement.
"Kai tsaye gidan Hajiya suka nufa su duka biyun suka yada zango, Laila ce ta mik'e da k'yar tana jan k'afa tace Hajiya barin duba tsohon nan, Karime ta tab'e baki kafin tace "Wa'adin da na d'ibar masa nike jira su cika na aikasa lahira dan naga alama na tsaya jiransa ran k'arfe ne dashi. Laila bata tankata ba ta wuce tana d'ingisawa dan yanzu ita ta lafiyarta take.
"Sallama Laila ta rink'a yi a k'ofar d'akin amma shiru, d'an gajeren tsaki tayi sanda ta tuna ashefa baya magana, kai tsaye ta kutsa kai cikin d'akin" Ga mamakin ta babu shi a d'aki, mutumin da ko toilet baya iya zuwa toh ina yaje, dube dube ta shiga yi harsu k'ark'ashin gado babu alamun shi, ta bud'e bathroom ta lek'a nan ma baya nan, wani uwar ashar Laila tayi a maimakon innalillahi kafin ta fice cikin sauri tana jan k'afarta.
"Hajiya! Hajiya!! Hajiya!!!... haka ta rink'a k'walla kira wa Karime, a zabure Karime ta mik'e tana tambayarta lafiya meke faruwa, "Hajiya banga Baba Alhaji ba, cewar Laila.
"Karime ta ware idanunta kafin tace" Yo mutumin da ko motsi me kyau baya iyawa ina yaje.
"Laila ta tab'e baki had'i da bud'e hannaye kafin tace" Yo ina zan sani kina gani yanzu muka dawo tare dake daga asibiti,
"Zufa ne ya shiga keto wa Karime ta ko ina.. "Jar ubancan, kodai sace shi akayi amma kuwa da an fallasheta..."Cikin sauri ta budbi Laila dake tsaye kanta tana mata kallon tuhuma, Maza yi sauri ki tambayo Uwa waye ya shigo gidan nan.
"Laila ta tab'e baki kafin tace" Hajiya anya ba kece kika k'arasa tsohon nan ba.
"Karime ta watsa mata harara kafin tace" Ai da nasan abinda zai faru kenan da tuni na murk'ushe d'an banza, .."Bud'e murya gaba d'aya tayi tana k'walla kira wa Uwa mai mata aiki. Cikin sauri Uwa ta iso ta zube a k'asa tana fad'in Hajiya gani.
"Anyi bak'i ne a gidan nan ko kinga wani ya shigo, Hajiya ta bid'a.
"Girgiza kai uwa tayi kafin tace" Hajiya tun bayan fitarku babu wanda yazo gidan ga.
"Karime ta sauk'e ajiyan zuciya kafin tace tashi kije aikin ki... "Da sauri Karime ta mik'e ta fice don dama warin gyambon su ya cika mata ciki.
"Laila ta dubi Karime kafin tace" Barin kira My Engr ya sanar da hukuma ayi bincike..."Wani uwar ashar Karime ta malmalo ta jefa wa Laila kafin ta ci gaba da fad'in" Ashe ke har yanzu sha sha sha ce, so kike asirinmu ya tonu ko me, ai babu mai jin wann batu bayan mu biyun nan, babu wanda zaiji batun b'atan nasa, da zaran na d'anji k'arfin jiki zan koma wajen Boka ya salwantar mun dashi a duk yanda yake.
"Laila dai tab'e baki tayi kafin ta mik'e tana kallon agogon bangon dake manne a parlorn tace" Hajiya zan tafi lokacin dawowar Engr ya kusa kar ya dawo ya tarae bana gida.
"Karime ta kuma ja mata kunne kafin Laila ta fice,
"Koda ta fito kasa driving tayi gashi dreban Hajiya da ya ajiyesu ya wuce aike, ta rasa wa zata kira Safwan ne ya fad'o mata nan ta shiga dialing lambarsa...
"Yussy na cikin goge kayan kallonta a parlor wayan Safwan dake ajiye bisa center table ya d'auki ruri, da sauri ta k'arasa tana dubawa, ganin Laila ce yasata yin murmushi kafin ta d'aga wayar.
"Daga d'aya b'angaren Laila ke fad'in" Darling Saf pls kazo gidan Hajiya mana kayi dropping d'in a gida, ina da wound a k'ata I can't drive....." Toh dan uwarki bazai zo ba, shegiya karuwa me bin mazan mutane, na rantse da Allah idan baki daina bibiyan mijina ba sai na tona asirinki shegiya ballaga 'yar ballagaza uwar ballagaza...."Kutuman ubancan wann zagi da Yusyy tayiwa Lailamba k'aramin k'ona ranta yayi ba, ai babu shiri ta kashe wayar..."Yussy taci gaba da kwararo ashariya tana watsa wa Laila... daidai nan Safwan ya fito daga toilet d'aure da towel..."Da sauri ya fizge wayarsa hannun Yussy, juyowar da zatayi ya kwasheta da mari meji da lafiya wanda saida ta durk'ushe a wajen. Wani k'ara ta sake gamida rik'e kuncinta, cikin kuka take fad'in" Allah ya isa na kan na fad'i gaskiya shine zaka dakeni.
"Huci yake kaman wani kububuwa yana watsa mata mugun kallo kafin yace" Dan ubanki akwai karuwar data fiki ne, shegiya munafuka, na maki iyaka da tab'a wayata bakiji koh, toh wllhi ki kiyayeni, kwanciya da mata ne bakinisa ki hanani ba koda a cikinngidan nanne, haka kika ganni kikace kin amince.... "Kuka Yussy keyi take taji zuciyarta na tashi don ji tayi bata son warin sabulun da Safwan yayi wanka dashi kan tayi wani yunk'uri tuni ta soma kwararo amai ai kuwa sai k'afar Safwan,..."Kan bala'incan duk wankan da yayi ta kware masa amai a k'afa, sabida tsaban takaici baisan sanda ya tokareta da k'afafunsa ba.
"Kallonta yake yana nazarin kafin ya d'ago kanta da duka hannayensa biyu ya kafe ta da ido kafin ya soma girgiza kai yana fad'in" Don ubanki me zan gani don't tell me you're pregnant, dama kinsan kinada ciki kika bari na aureki, shegiya gantallalliya,.."Dago ido tayi a galabaice tana kallomsa kafin tace" Ka ringa saka minjaye Shegu gantalallu dai... Hura hanci yayi yana huci yake fad'in ni kike mayar wa magana, harara ta kuma galla masa kafin ta ci gaba da k'waza aman ta.
"D'aki Safwan ya shiga ya zaro belt din wandonsa, haka ya ringa zabga wa Yussy belt din nan ko tausayin halin da take ciki baiyi ba.
"Saida tayi laushi kafin ya k'yaleta, wani mugun kallo yake mata kafin yace" Ki fad'a mun waye uban shegen dake cikin ki.?
"Hararsa tayi kafin tace" Shegen dake tsaye gaba na shine uban shegen dake cikina, nan fah Safwan ya kuma harzuk'a yayo kanya zai kuma jibganta tuni taji wani k'arfi yazo mata, wuk'ar da ta gama aiki dashi ta janyo ta rik'e tana hararansa take fad'in" Wallhi kayi gigin dukana sai na cakka maka, shege ka fasa, kuma wllhi idan baka daina mistreating dina ba sai na fasa komai, ta d'anyi murmushi kafin tace" Safwan mace nake idan bariki ne mu zuba ni da kai, daga haka ta wuce d'aki tasa key ta barsa nan tsaye yana huci.
"Laila dai k'arshe dole adaidaita ta shiga ta wuce gida, k'irjinta ne yayi mugun fad'uwa ganin Motar Engr a parking lot, haka ta daure ta sa kai cikin gidan.
"Yana zaune parlorn sa yana kallon BBC ta yi sallama ta shigo, kallo d'aya ya mata ya d'auke kansa.
"My Engr yau ka dawo da wuri... ta fad'i sanda take k'arasa shigowa parlorn,
"Daga ina kike ya jefo mata tambayar.
"Saida gabanta ya fad'i kafin tayi k'ok'arin tattaro nutsuwarta tace" Wllhi daga gidan Hajiya nake ta saka ni gana ta kaini asibiti an duba k'afata.
"Gyad'a kansa yayi kafin yace "Allah k'ara sauki. Sam bata son matsowa kusa dashi don kar d'oyi ya damesa, kamar ta sani yanzu haka ma k'arfin hali yake. Mik'ewa yayi kafin yace" Yay jikin Baba Alhj...."Dummm! Haka k'irjinta ya buga..."Daburcewa tayi ta soma en kame kame ... eh yana yana nan da sauk'i.
"Engr ya murmusa kafin yace Allah basa lafiya, akwai dama maganar da nake son maki, Insha Allah zanyi tafiya nan da kwana uku, snn tafiyan zan iya yin sama da one month, Zan tafi da Ammah da shike can Loss Angeles zan tafi, tafiyar ta shafi Office amma na zab'i na tafi da Ammah don lokacin ganin likitan ta a Loss Angeles yayi, snn abunda yasa nake so ke ki zauna sabida yara, bai kamata a barsu su kad'ai ba kin gane, snn Irfan baya nan kar a buk'aci wani abu a company saiki sa ido though Sadiq yana nan amma aikin zai masa yawa,.
"Murmushin yak'e tayi kafin tace" Gaskiya ne, aima yaran dani suka saba, Allah dai ya kaiku lafiya, wani b'angare na zuciyarta na fad'a mata kinyi kud'i tunda yanzu company na hannunki.
"Engr kuwa ko kallonta bai kuma ba yayi hayewarsa sama....
"Cikin kwanakin aka gama visa da komai da komai, Baba Alhaji, Engr Nazif, Ammah da kuma Fatimah suka d'aga zuwa k'asar Germany yanda za'a gudanar da jinyar Baba Alhaji, saidai muce Allah sauk'eku lafiya yasa ayi a sa'a.
*Manchester, England*
"Baby! Baby!! Baby!!! Irfan keta faman k'walla kira wa Deejah daga bathroom,
"Ajiye rigar sa da take ninkewa tayi kafin ta mik'e ta isa jikin k'ofar bathroom din tace" What's that call for, don't tell me yauma baka shiga wanka da towel ba.
"Oh baby kin iya reading mind dina tsaban soyayya, oya do your job, bani towel.
"Turo baki tayi kaman yana ganinta kafin tace cikin sigan shwagwab'a," Ni dai gsky ka daina shiga shower without towel, na sani ina shigowa zaka b'ata min kwalliyata.
"Kwaikwayan muryarta yayi shima a shagwab'e yake fad'inz" Baby pls mana, ni ne fah, Okay fine kina so na fitoh a haka kin san zan iya...."Da sauri har tana gudu ta k'arasa closet ta zaro towel tana fad'in" Oh no gashi wllhi zan kawo maka kar ka fito haka pls...
"Dariya sosai taba wa Irfan yasan haka ne kawai zai sa ta kawo masa.
"D'an tura glass door din tayi ta zuro zallan hannunta me rik'e da towel din tace" Oya gashi,... Kan ta ankara saiji tayi ya had'a dukda hannunta ya jawota cikin bathroom din......
Sameena ce👌🏾
[10/11, 10:05 PM] +234 803 864 9695: 🌗🌗🌗🌗 *Mallakin Waye*
94
*©Sameena Aleeyou....✍🏽*
_Queen Samy Novels Forum...📖📚_
*I Sincerely Dedicated this Chapter to All Members Of DUNIYAR NOVEL Group, To Be Honest I Really Appreciate How You Guys Luvs This Story Of Mine, You Guys Means Alot to Me, Thank You And Thank you Again for All The Support You've Given To Me. #1Luv 💝💘😍😘*
"Runtse idanunta tayi tanai masa kukan shagwab'a gamida dukan k'irjinsa da hannayenta tana fad'in" I knew it, I knew you're up to something again...."Bata ankara ba saiji tayi harshensa cikin bakinta, passionately yake kissing nata jin ya soma zura hannu cikin rigarta ne yasat, "Ware idanunta tana k'ok'arin turesa Irfan ya kuma matse ta cikin jikinsa, saitin kunnenta yake rad'a mata" Baby I've the all the right, you're mine I'm yours. "Wani dad'i ne taji yana ratsa illahirin zuciyarta da duk wani movement dinta, lumshe idanunta tayi tana shak'an daddad'an k'amshinsa... "Muryarsa ta kuma jiyowa yana fad'in",
"Kin tuna that kiss that I stole from you lokacin bamuyi aure ba,..."D'an sassauta rungumar da ta masa tayi kafin ta d'ago manyan idanunta ta sauk'e su kan kyakkyawan fuskar Irfan..."Ganin face d'inta ya d'an canza ne yasa sa saurin rik'o hannayenta cikin nasa murya can k'asa yace" I really... I'm sorry Dee, I'm truly sorry for all the bad things that I did for you, ..." dan sunkuyowa yayi yana kallonta kafin yace "Did you forgive me my love?
"Shiru tayi kaman bazata ce komai ba, "Kirjin Irfan har ya soma bugun tara tara, ji yayi ta rungumesa sosai kafin tace" Na yafe maka tunyuni my love, and pls ka daina rok'ona haka, I'm all yours ya Irfan, and nothing can separate us from now on.
"Murmushi yayi gamida shafa gashin kanta kafin ya rungumeta sosai yayi kissing sumar ta a hankali ya furta" I love you Dee, I love with each and every blood going through my vains, baby I just couldn't imagine how life could be without you. "Murmushi tayi gamida d'ago face dinta ta dubeshi, a hankali ta furta "My love we gotta get going kaga zuwa later snow zai iya cike hanya.
"Kiss ya manna mata a kumatu kafin ya rik'o hannunta suka k'araso closet...."Kallonsa tayi kafin tace "I'll be waiting for you at the parlor..." Ji tayi ya rungumota ta baya kafin yace" Baby you're not done yet, saura ki shafa mun mai ki shirya ni..."Had'e gira tayi gamida hard'e hannaye bakin nan a ture zatyi magana, Irfan ya girgiza mata hannu kafin yace" No any complain, just finish your duty and get going.
"Buga k'afa ta soma cike da shagwab'a take fad'in" Kai my love you know I can do that, please mana.
"Daga kafad'unsa yayi alamun ko oho kafin ya k'araso cikin d'akin ya kwanta kan gado a rigingine harda wani d'aura k'afa d'aya akan d'aya.
"Harga Allah tana son zuwa wajen Aunty Bilki yau snn tana missing twins suna d'ebe mata kewar Nilam, idan kuwa tana son fita dole tayi abinda Irfan yace.
"Baki anture ta k'araso gaban sa ta tsaya..."Kallonta yayi yanda ta tura baki sai ta basa dariya, gimtse dariyarsa yayi kafin yace" what? Kin na son fita, ta gyad'a masa kai da sauri.
"Okay fine then ki shiryani sai mu fita.
"Lotion din ta d'ago ta nuna masa, murmushi yayi kafin ya mike zaune yace" I can see you're so desperate to see Aunty B n twins, oya go ahead sweet shirya mijinki.
"Toh ka rufe idonka kuma idan ka bud'e zan daina. Irfan ya kuma gimtse dariyarsa kafin yace" Okay fine na rufe.
"Haka Deejah ta shafa masa man duk wani iri take ji, laushin jikinsa tamkar ba namiji ba, a b'angaren Irfan shima yanayi mai wuyan fasaltuwa ya shiga dan kuwa hannunta very soft yake har baiso ta gama shafa man ba. Wajen sa kaya ma yak'i akayi da Deejah, shi kuwa Irfan ya dage sai ita zata saka masa.
"Wani gray long sleep shirt ta d'auko masa da faded color blue jeans, riga kawai ta saka masa shima da k'yar wando kam kuka ta saka masa sanda yace sai ta sa masa, dole shi ya k'arasa shirinsa dan kuwa bazai jura ganin kukanta ba. Cikin ransa yake fad'in" Sannu a hankali sai na cire maki wann kunyar naki.
"Gray jacket da bak'in covers ta saka sai dark green vail data zagaye neck dinta dashi, light makeup kawai tayi ba k'aramin kyau tayi ba. Irfan sandarewa yayi yana binta da kalo sanye yake cikin Bak'ar jacket gray shirt dinsa ya d'an fito ta sama da shike high neck ne bakar booth, shigar sanyi sukayi sosai don alreday snow ya soma cike gari sabida lokaci ne na winter, ba k'aramin kyau shima yayi ba. K'arasowa yayi gamida kissing goshinta yace" Baby you looks spectacular you so gorgeous. Murmushi kawai tayi kafin tace" Shall we tana wani fari da idanu. Hannuta ya saka cikin nasa kafin yace "Sure my love.
"Receptionists sai gaishesu suke dashike yanzu duk sun saba sosai.
"Filin buga wasa na *Manchester United Food Ball Club* Irfan ya soma kaita, Deejah tasha kallo haka suka ringa daukan selfie shida ita, a take Irfan yasa aka masu Jassy na en k'wallon club din Man United bayan an rubuta *IrfanDee* , daga nan suka wuce wani tampatsetsen park nan ma they had alot of fun, pictures iri da kala suka d'auka, daga nan Wani hadadden Islan ya wuce dasu yanda suka ringa wasa da k'ank'ara cikin turawa, daga nan suka wuce wani makeken Mall sukayi sayya ciki harda tsaraba wa twins da Aunty Bilki.
"Tunda Deejah tazo Manchester bata tab'a jin dad'i irin ta yau ba, tabbas irfan ya tabbata masoyinta, jin sonsa take kaman ta maidasa cikinta, sun zamo tamkar taurari wajen mutane don kuwa duk yanda suka wuce kallonsu kawai ake, wannan kenan.
"Haka rayuwa ta kasance masu a England cikin jin dad'i da soyayya, for sure sunyi spending Honeymoon dinsu a Manchester, Yau saura masu sati guda cif su baro k'asar England....
*Abuja, Nigeria*
"Zaune suke a parlor sunyi jigum jigum, sabida tsaban d'oyin da k'afar Laila keyi basa iya shiga d'akinta, Hajja ce ta shigo da warmers na abinci ta ajiye gabansu ta shiga serving nasu, babu wanda ya kalli abincin cikinsu balle suyi tunanin zasu iya ci, kewar Ammah da Engr ya cikasu, haka Hajja ta zauna ta shiga lallashinsu had'i da masu labararruka na banndariya.
"Azee ce ta shigo kaman wacce aka korota, ko d'an gayun da ta saba ma babu, ta fige ta d'aid'aice tayi bak'i ko kula yaran batayi ba ta shige sashen uwarta. "Kallo suka bita dashi ba tareda sunce komai ba, Amir ya tab'e baki gamida toshe hanci yace" Itama warin takeyi I guess, hannun 'yan uwansa ya rik'o suka fita waje field.
"Mommy ki taimaka ki tashi mu tafi asibiti ki duba fa ki gani ko taka k'afar bakiyi cewar Azee da hancinta ke a toshe har lokacin. "Laila ta muskuta kafin tace" Azeeza ban tab'a ganin azabebben ciwo irin wann ba, anya ba kamuwar Allah bane ya soma kamamu.
"Gajeren tsaki Azee tayi kafin tace "Mommy ki tashi mu tafi mu d'au Hajiya na kaiku asibiti, daga can gidanta nake itama duk ta fita hayyacinta sabida k'urjin da ya fito mata a hammata ya fashe yana wani irin wari snn ya sauk'o har hanunta, k'arewa uwa ma guduwa tayi don d'oyin da Hajiya keyi tayi yawa.
"Laila ta d'aura hannu aka kafin ta kurma ihu tana fad'in "Azeeza sammu aka mana, wllhi asiri aka mana, amma ko wani shege ne sai mun karya asirin nan sai yasan duk wanda yaci tuwo damu toh shakka babu miya yasha.
"Sadiq ne yayi parking motarsa a haraban gidan, yaran suna ganin motar suka nufo su a guje suna masu oyoyo, haka Sadiq ya ringa hugging nasu 1 by 1 daga bisani Nadiya ta wurga masu harara kafin tace" Oho wato kunfi son Ya Sadiq yanzu sama dani koh.
"Nilam ta kuma mak'ewa jikin Sadiq tana fadin" Ni de Ya Sadiq nd Anti Dee are my best friends. Gaba daya suka sa dariya.."Aiman da Amir kuwa da gudu suka k'arasa suka rungume Nadiya.
"Ayman sarkin en bada rahoto tuni ya cika su da magana, Aunty Nadiya "Aunty Laila batada lafia and she's smelling so awfully, Nilam tayi saurin fad'in" Even the house is smelling bad...Amir yace and you know what, that rude Anti Azee is here, she's inside talking to Anty Laila.
"Sadiq da Nadiya suka kalli juna,..."Nadiya ta dube su tace" What Azee is here, are u sure, what the heck is she doing here....."Ganin Nadiya zata saki layi yasa Sadiq saurin fad'n" Ok Kids let's go inside.... "Gaba 'daya suka nufi cikin gidan.
"Kusan cin karo suka da Azee rik'e da Laila zasu fice...." Haka kurum ganinsu ya haifar wa Azee da fad'uwar gaba, d'an k'ak'aro murmushi tayi kafin ta soma gaida Sadiq, Nadiya kuwa banda watsa masu mugun kallo babu abunda take.
"Sadiq ne kawai ya gaida Laila Nadiya kam jan k'annenta tayi suka shige cikin parlorn.
"Tambayar Azee yayi ina suka nufa nan take shaida masa asibiti zasu, cikin sauri yace bari shi ya kaisu, da farko Azee cewa tayi ya bari kawai amma ya nuna zaiyi, dole ta hak'ura ta amince kan ya kaisu d'in.
"Sauri sauri ya shigo ya fad'awa Nadiya, da fark'o k'in yarda tayi saida yayita lallashinta ya nuna mata matsayin Laila da Azee a gidan, Laila tamkar inlaw dinsa take haka Azee tunda matar Irfan ne, Irfan abokinsa ne wani b'angare yayansa tunda k'anwarsa yake aure, snn duk wanda ka taimaka Allah zai taimaka maka, suna cikin hali na buk'atan taimako, haka dai da dad'an kalaman sa yayi convincing Nadiya, snn yace ita ta kula da yaran.
"Saida suka biya gidan Hajiya suka d'auketa, wari duk haka ya cika motar, babu yanda Sadiq ya iya gashi da k'yank'yani da sauri jin wari, a haka dai har suka isa asibiti... "Wheelchairs aka kawo snn aka d'aura Karime da Laila akai aka shige dasu cikin asibitin, "Azee duk tasha jinin jikinta sai faman godiya take wa Sadiq.
"Dr ya fito ya samu Azee da Sadiq a reception yayi masu bayanin komai kan za'a basu gado snn ya fad'i charges din. Babu musu Sadiq ya koma mota ya bud'e safe dinsa ya ciro kud'in ya kawo wa Dr. "Azee gaba d'aya kunya ya rufeta, ace kamar ita wai abokin miji ne ke d'awainiya da iyayenta, nan ta tuna irin tsanar da Laila da Karime sukayi wa Sadiq yau gashi ya masu rana ya taimaka masu. Shakka babu da baya nan batasan yanda zatayi ba da charges dinsu, zuwa banki ma wani long process ne a wann condition din nasu..."
"Azee ce ta shige d'akin don ganin yanayin jikin nasu. Shikuwa Sadiq wayar Nadiya ce ya soma shigo masa, nan ya fad'a mata duk yanda sukayi snn yace zaiyi dropping Azeeza a gida zataje ta shirya ta dawo.
"Nadiya tace" Okay fine nima zan d'au mota a nan gida kawai sai mu wuce can gida nidasu Nilam, inaga kaman zasufi jin dad'i kafin su Daddy su dawo. "Sadiq yace" Good suggestion sweet, drive safe kinji, and take care of your little ones." Murmushi tayi kafin tace" See you home luv. Saida ya manna mata kiss ta cikin wayar kafin yayi hanging. "Azee dake tsaye tana kallonsa ba k'aramin burgeta sukayi ba, inama haka irfan yake mata, wata zuciya tace mata k'ila yana can yana yiwa Deejah irin haka ke kina nan an barki da jinyan masu gyambo...."
"Har k'ofan gida Sadiq ya kaita, ta kuma masa godiya kaman wata mutuniyar arziki, dan murmushi kawai yayi kafin yace" Haba Azeeza we're all family ki daina mun godiya haka wa kaina nake, Allah dai ya basu lafiya. Idan zaki koma if u can't drive regarding your condition sai ki fad'a ko ma Nadiya ce sai a turo driver.
"D'an murmushin yak'e kawai tayi kafin tace "No I can drive, babu damuwa, sallama sukayi a zuciyarta tana tunanin duk randa kowa yasan cikin k'arya gareta tabbas zata shiga uku.
"Karya kan motar da Sadiq zai yi ya hangi motar Ahidjo ya karyo kwana, take zuciyarsa ta soma tabbatar masa da zargin da yake yi, cikin sauri Sadiq yaja motarsa ya bar layin......
*Germany*
"Zaune suke sunyi jigum jigum kowa addu'a yake cikin zuciyarsa, yau suke sa ran Baba Alhaji zai farfad'o daga aikin da aka masa a heart d'insa, likita ya tabbatar masu muddin bai farfad'o yau ba toh komai na iya faruwa.
"Ta cikin glass suke hangosa yana kwance bisa gadon hancinsa manne da oxygen ga na'ura me nuna bugun zuciya tana ci gana da aikinta...
"Fatimah ta k'ura masa ido tana tuno rayuwarsu cikin jin dad'i a baya, cikin zuciyarta take fad'in" Ya Allah ka tashi kafad'un Baba na ya Allah ka bashi lafiya, ya Allah kasa da rabon nida shi mu sake kasancewa tare...."ire iren addu'o'in da take kan yi kenan cikin zuciyarta," Kaman wacce aka ce ta kalli yatsun hannunsa nan taga ga suna motsawa....
Sameena ce👌🏾
[10/11, 10:05 PM] +234 803 864 9695: 🌗🌗🌗🌗 *Mallakin Waye*
95
*©Sameena Aleeyou...✍🏽*
_Queen Samy Novels Forum...📖📚_
_" Kaiii wayyo cikina those ladies made me laughed like crazy😂😅......Aunty Hafsat naji sak'onki e don make me laugh aswear 😂😂🤣🤣 Azee nd Ahidjo are your shining stars what a mess🙊 I pray Yesmin will never leave them in peace😂, Mori kekuma masoyiyar Safwan da Yussy 😆, Hmmm bazan ce komai ba but surely Irfan is coming for those two... Hahahah there's Fire on the mountain oo..."Run! Run!! Run!!! Let's see who's gonna left behind_😂😂😂🤣🤣
_Sophie B I heard that you're a very big fan of Engr and Fatee, I'm with you gurl their love for each other is simply amazing.... A Long lost story💘😂😂 What a Real definition of true love💝_
*Barrister Asmy sak'on gaisuwarki ya iso mun, na gode sosai Allah ya bar k'auna 😍😘*
"Mik'ewa tayi kaman wacce aka zabura ta shiga masu nuni da Baba Alhaji ba tare da ta furta komai ba, Duk suka mik'e suna binta da kallon mamaki, yanda take masu nuni suka kalla, shakka babu hannun Baba Alhaji motsi yake. "Bakunansu ne ya shiga furta Alhamdulillah, annuri yancika fuskokinsu.. Hawaye suka soma sauk'a idanun Fatimah tuni ta rungume Ammah tana fad'in "Ammah ya tashi, Allah ya tasheshi, Allah yaji addu'anmu, Engr kuwa kallonta yake har ransa yake farin cikin ganinta cikin farin ciki, jinyake kaman ya rungumeta cikin jikinsa, cikin sauri ya nufi kiran Dr.
"Saida Dr ya shiga yayi d'an dube dubensa kafin ya masu izinin shiga,
"Tun daga nesa take kallonsa memories da dama suna dawowa kwanyanta, tun lokacin data soma wayo, ma'ana tun tana yarinya good moments da suka kasance ciki shi da ita da kuma marigayiya mahaifiyarta Hindat, a hankali tasa bayan hannunta ta goge hawayen kafin ta k'arasa gamida kwanciya cikin jikinsa, take ta fashe da wani irin kuka mai ban tausayi. "Ammah ta juyo ta dubi Engr wanda shima saida ya zubbada k'walla rungume juna suka yi suna masu tausaya wa Fatimah.
"A hankali ya bud'e idanunsa tass ya sauk'esu kan tilon d'iyarsa wanda a baya ya cire rai zasu sake had'uwa, hannu ya d'ora bisa kanta yana shafawa a hankali...."Da sauri ta d'ago tana dubansa, hawaye ne shima a idanunsa, fuskanta ya rik'o da tafukan hannunsa kafin yace cikin murya irinta marrasa lafiya" Mama ta, mama ta ashe zan sake ganinki, ki fad'a mun kece a gabana ba mafarkin da na saba yi ba.
"Tana hawaye tana murmushi take fad'in" Baba nice, Fatimar kace, nice little Angek dinka....."Tuni ya rungumeta dukda raunin da yake dashi amma haka ya rungumeta sosai cikin jikinsa hawaye na bin k'uncinsa. A hankali yake fad'in" Allah na gode maka da baka wa Karime daman kashe mun tilon d'iyata ba, Allah na gode maka daka sake hada fuskokin mu,...."Dagowa tayi tasa hannu ta shiga share masa hawayensa kafin tace" Baba I'm here nothing can separate us from now on, murmushi kawai Baba Alhaji yayi dan yasan mai gaba d'aya ta kusa rabasu,.
"Sai snn Engr da Ammah suka k'araso jikin gadon, Baba Alhaji ya sakar masu murmushi tuni Engr ya rungumesa dan farin ciki, Baba Alhaji ya kalli Ammah da har lokacin murmushi take kafin yace" Salmah na gode, na gode k'warai da gaske, uban giji ya saka maku da mafificin Alkhairi.
"Ammah ta murmusa kafin tace" Alhaji ka daina mun godiya dukkan godiya wa Allah zamuyi da ya baka lafiya snn ya dawo mana da Fatimah.
"A hankali yace haka ne, Engr ya dubesa yace ka kwanta ka huta kasan ciwonka baya son damuwa.
"Murmushi kawai Baba Alhaji yayi kafin yace" Nazif I have tell you all this, bansan yaya akayi kukayi tunani kawoni asibiti ba tare da Karime ba, ya share hawayen da suka zubo masa kafin yaci gaba da fad'in" Karime batada human feelings, bansan yaya zanyi describing ha'inci da mugunta irin na Karime ba, ko a labari ban tab'a cin karo da mai hali irin na Karime ba,
"Saida yabisu da kallo dukansu kowa yayi shiru yana saurarensa kafin ya soma fad'in" Karime ita ta rabani da matata abin k'aunata Hindatu, Karime ita ta rabani da babban amini na d'an uwana Mumtaz, Karime ita tayi sanadiyan rabuwata da tilon 'yata Fatimah......"Gaba d'aya suka maimaita kalman amzuciyarsu *Tilon 'yarsa, Laila fah??*.... muryar ya katse masu tunanin su.... Baba Alhji yayi murmushin takaici kafin yace" Muguntar Karime bai tsaya nan ba har saida ta kawo mun 'yar da ba nawa ba tace nawa ne, 'yarta Laila 'diyar bokan ta ne ba d'yata, Karime saida tayi tasan yanda ta had'a baki da k'anin mijin Laila suka kashe mijin Laila duk don ta auri Nazif. "Ba komai Karime take hari ba illa ta *Mallaki* companyn M&M Builders....."Zukatansu sun jijjiga, banda innalillahi basu nanata komai, Engr Nazif mutuwar mahaifinsa ya dawo masa sabo fil, durk'usawa yayi a wajen hawaye na zuba daga idanunsa...."She killed my Father, Ammah ta rabani da Baba na,...."Kuka Ammah ma keyi hak'ik'a mutuwar mijinta ya zamo mata sabo fil, durk'usawa tayi gamida rungumo d'anta dukansu biyu kuka suke mai tsuma zuciya, "Fatimah ma kallon mahaifinta tayi kafin ta rungumesa dukansu hawaye suke an rasa me lallashin d'aya. Saida sukayi mai isansu kafin suka tsagaita...
"Gaba d'aya jimamin mugayen laifukan da Hajiya Karime tayi suke shakka babu Karime babu Allah a zuciyarta, Baba Alhj ya k'urawa Fatima da Nazif dake zaune gefensa ido, murmushi yake yana tuna sanda Karime ta rabasu da k'arfi, gashi Destiny ya kuma had'asu, "Hannun Engr ya kamo da hannunsa na dama sann ya rik'o hannun Fatimah da d'aya hannunsa kafin ya soma fad'in" Alhamdulillah, nasan har rana mai kaman ta yau kuna son junanku, you've my blessings my children, Allah ya maku albarka, Allah ya albarkaci zuri'arku, Bakin Engr ya kasa rufuwa sabida farin ciki, yama rasa mai zaice, farin cikin da ya shiga extra ordinary ne.
"Fatimah kam sunkuyar da kanta kawai tayi tana mai murmushin farin ciki, Ammah ma kasa b'oye nata Farin cikin tayi.... "Baba Alhaji yaci gaba da fad'in" Banida sauran buri a yanzu da ya rage na ganku matsayin ma'aurata, burin marigayi Alhaj Mumtaz zai cika da izinin Allah.
"Ammah ta bud'e baki tana hamdala had'i da godiya wa Allah, Baba Alhaj ya murmusa kafin yace" Salmah ga 'ya'yanki ki saka masu albarka. Dad'i maras misaltuwa shi ya ziyarci zukatan wad'an nan bayin Allah.
"Engr ya rik'o hannun Baba Alhj hawayen farin ciki na d'iga daga idanunsa yayi kissing hannun baba alhaji kafin yace" Baba I'm very great full, this is what I've been waited my whole life, I promise to love your daughter till my last breath, I promise to give her all the hapiness she deserves in life, I'll do everything to make her happy insha Allah.
"Hamdala Baba Alhaji yayi kafin yace Allah ya maku albarka,ya tabbatr da alkhairinsa.
"Finally masoyan juna zau kasance tare, a wann rana kusan wuni sukayi suna hiran soyayya tamkar yara teenagers sabin shiga soyayya.😅
*Manchester, England*
"Antee B promise me you'll visit us someday, zanyi missing Afnan da Ayla.
"Murmushin k'arfin Hali Anty bilki tayi don kuwa tuni idanunta sun ciko da ruwa, rungume Deejah ta kuma yi kafin tace" Deejah I can't promise you that....."Da mamaki Deejah ke kallonta kafin tace" but why, why not, you too are Nigerians, am sure kuna zuwa Nigeria, pls pay us a visit kokuma ki gaya mun yanda kuke ni zanzo.
"Aunty B ta share hawayen da suka zubo mata kafin tace"Deejah we cant go to Nigeri...."shiru tayinkaman wacce ta tuna wani abu kafin tace" always remember that we all love you, you're like a fmily to us, we did enjoy your company you and Irfan, Karki manta da shawarwarin da na baki kar ki manta duk add'u'o'in da na baki, idan da rabon mu sake had'uwa zamu had'u, snn I promise you idan tweens sun dawo daga sch zan hada ku ta video call, take care of your and your husband kinji lil sis. Rungume juna suka kuma yi suna hawaye. Fitowar Irfan da Alhaj Abdullah ne yasa su saita kawunan su, tausayi sosai suka basu, yauce rana ta farko da yaji zai iya zuwa Nigeria wata rana tun bayan zuwansa England.
"Har airport Alhaj Abdullah da Aunty B suka raka su, dama already daga gidan airport zasu wuce.
_Toh Deejah and Irfan saidai muce Allah sauk'ek'u lafia_
*Abuja, Nigeria*......
Sameena ce👌🏾
[10/11, 10:05 PM] +234 803 864 9695: 🌘🌘🌘🌘 *Mallakin Waye*
96
*©Sameena Aleeyou....✍🏽*
_Queen Samy Novels Forum...📖📚_
"Wani mugun kallo Azee ta watsa wa Ahidjo kafin tace" I'm done with you Ahidjo, I can't stand your crazy wife, that bitch and her friends almost killed me, could you just imagine, ni bana les aside from that har duka suka mun, inaga the best thing kawai shine mu hak'ura da ganin juna...."Rungumota Ahidjo yayi yana fad'in" Zeeza you know I can't do that, I can't bear loosing you, this is the last thing I can do, don't mind her, I promise I'll tackle it, idanma so kike na saketa I'll do it right away, pls just don't avoid me kinji, zatayi magana ya soma kissing nata dama sun kwana biyu basuji juna ba, nan suka soma pulling juna kaman wasu zakunan da suka kwana babu abinci...
"K'arfe 4:55pm daidai jirginsu tayi landing a babban filin jirgin saman Namdi Ezikuiwe International Airport Abuja. They looked very tired and exhausted, for about good 7hrs suna zaune cikin jirgi dukda sunyi branching a Ethiopia.
"Kallonta yayi she looks very peal, d'an murmushi yayi kafin ya rik'o arms d'inta cikin kafad'unsa da hannu d'aya, yayinda daya hannun ke jan luggage dinsu, murmushi ita ta mishi gamida shigewa cikin jikinsa, farin ciki take ji cikin zuciyarta, finally shes back home, she really missed Nigeria and the people she cared the most.
"A b'angaren Irfan sanda ya sauk'e k'afarsa ya taka k'asar Nigeria shakka babu ya jiyo k'amshin *Revenge* Hes gonna make all those that made Deejah suffered pay for their debts, "A hankali ya furta" Safwan" I'm here for you, you gonna here it from me you jerk.
"Basu b'ata lokaci ba suka 'dau drop, Unguwar su Sadiq bashida nisa da airport sai an wuce kafin a isa Maitama, tuni Deejah ta soma magiya wa Irfan kan ya ajiyeta wajen Nadiya tunda su Nilam ma duk suna can, she really wants to see Nilam, she missed her so terribly.
"Mak'e kafad'u Irfan yayi kafin yace" No baby you're tired and exhausted, you really needs some rest... "Baki a turw take masa shagwab'a pls Hun, com'on luv just say yes pls pls pls...."Okay okay fine, but you've to promise me you won't take long there, kawai ma zanzo nayi fetching naki na masu ta'aziya,.."Hugging nasa tai tana masa godiya, Deejah suka soma ajiyewa nan gidan Nadiya kafin shi ya wuce can Maitama.
"Gaba d'aya yaran suna parlor sunata hayaniya duk sunyi turning parlorn upside down, sai tsalle tsalle suke suna wasa da throw pillows, Sadiq na kitchen yana soya masu chips yayinda Nadiya ke kwance a d'aki dun yau kwana biyu kenan take fama da zazzab'i duk sun cika mata kunne gashi bata isa ta hanasu ba Sadiq zaice suyi wasan su ai yara ne.
"Bell ake ta dannawa hayaniyar yaran ya hana aji, Sadiq dake kitchen ya fito d'aure da apron ya k'araso ya bud'e k'ofan..." D'an ware idonsa yayi cikeda sigan wasa kafin yace Oh what a surprise, ya fad'i yana murmushi, murmushi Deejah ma tayi kafin tace" I can see men at work.. "Sai snn ya tuna d'aure yake da apron, murmushi ya kuma yi ya dan shafi sumarsa kafin ya bata hanya ta shigo yana tambayarta "Yaushe suka sauk'a, Deejah tace" wllhi yanzu yanzun nan barinmu airport nace ya ajiyeni a nan ya wuce gida, Sadiq yace ai shima da ya tsaya kuka ci abinci first. Deejaj ta d'an murmusa kafin tace "Kasan halin abokin naka.
"Oh wato shine baku fad'a mana you guys are coming back today ba, we should have prepared something for you....."Hango ta da suka yi sanda suke shigowa parlorn yasa su yin wani stalle suka nufeta a guje suna fad'in" Aunty Dee Aunty Dee..."Rungumesu ta dinga yi 1 n by 1 cike da so da ka'auna, Nilam ta shihe jikinta sosai tana fad'in" Aunty Dee I missed you, Deejah ta kuma rungumeta kafin tace" And I missed you too Daddys precious, Amir da Ayman ma suka matso kusa sosai kowa naso taji nasa surutun.
"A bathroom Sadiq ya iske Nadiya sai k'waza amai take duk ta zama weak, da sauri ya k'arasa gamida rik'eta.
"Sannu lil sis, pls ki bari mu tafi asibiti, we need to see a Dr, I can't seeing you suffering my love.
"Langab'ewa tayi anjikinsa bayan ya gama kuskure mata baki suka fito dakin, masauki ya mata kan gado gamida mik'o mata glass of water, dan kurb'a kawai tayi kafin tace" those kids are annoying dear, am sick of them already, na matsu su daddy su dawo su koma gida.
"Dan zama yayi gefenta gamida rungumeta cikin jikinsa kafin ya manna mata kiss a chik dinta. A hankali ya furta "Promise me zamuje kiga physician, d'an kallonsa tayi kafin tayi gajernpen murmushi snn tace" Okay I'll. Kissing goshinta ya kuma yi kafin yace" that's my gurl... "Ehen guess who's here.
"Dan kallonsa tayi kafin tace" must I have to take a guess, su daddy ne suka dawo.
"Girgiza kai yayi kafin yace" Deejah is here,.."Mik'ewa tayi full of excitement kafin kafin tace" c'mon dear are sure about this.
"Rikota yayi cikin jikinsa kafin yace" oya lets go and see it your self....
"Deejah kam tuni ta biyewa su Nilam ana kan wasan da ita, da wann d'abi'a nata take saye zuyan yara, Nadiya na hangota ta tafi da gudu sukayi hugging juna. Haba tuni suka b'alle da hira, Deejah tayi masu ta'aziyan Ruqayya, daga nan Sadiq ya mik'e yana fad'in" Oh I left something on fire..." Gaba daya suka sa dariya ganin ya mik'e ya nufi kitchen.
"Tundaga gate gabansa ke bugawa da sauri da sauri ba tareda sanin dalili ba, gate ya buga da sauri Malam Audi ya k'araso yana tambayan konwaye.
"Jin Irfan ne yasa sa bud'ewa da sauri jiki har rawa, haka kurum Irfan yaga malam Audi ya razana da ganinsa, nan dai suka gaisa ya masa sannu da dawowa. Malam Audi yabi bayansa da kallo cike da fargaban abinda ka iya zuwa ya zo
"Ganin motar Ahidjo pake a parking lot yasa gaban Irfan mugun fad'uwa. "A fili ya furta "Ahidjo" yasan dai rabonsa da Ahidjo tun kafin ya auri Deejah, almost 3months back, but what the heck is he doing here. D'an girgiza kai yayi kafin ya nufi cikin gidan.
"Da keys d'insa yayi anfani ya bud'e k'ofar parlorn, wani mugun fad'uwar gaba yaji sanda ya hangi kayan mace da na miji zube a k'asa gefe guda ga kayan maye dangin su coding maganin muran yara, A hankali yake ambaton innalillahi.
"K'irjinsa naci gaba da bugawa da sauri da sauri sanda ya nufi stirs....
"Cak ya tsaya a k'ofar d'akinsa sanda yake jiyo sautinsu, zuciyarsa na barazanar fitowa waje.
"Azee taci gaba da fad'in" Hidjo I'm completely lost, I don't know what to do if I lost Irfan, for sure am gonna commit suicide, Ahidjo ya kuma matse ta cikin jikinsa kafin yace" C'mon zeeza baby, na riga na fad'a maki Irfan bazai tab'a kallon Deejah da idon mutunci ba, I thought you trust me and your uncle, nida Safwan mun mata sharrin da har abada bazata iya wankuwa a idanunsa ba, bazai sota ba bazai kulata ba, he'll always have eyes on you, gashi you're carrying his fake baby, ya karashe maganar yana kashe mata ido, dan dukansa tayi da pillow kafin tace" Kai koh, kasan tunani na duk randa yasan cikina na k'arya ne shikenan zai tsane ni, Ahidjo ya kuma danne ta yanai mata cakulkuli suna ci gaba da dariya kaman daga sama sukaji an banko k'ofar d'akin......
*Kuyi hak'uri da wann babu yawa, banida lafiya ne shiyasa jiyama bakujini ba, yau dinma don nayi alk'awari ne shiyasa na k'ok'arta nayi,.. I luv you all, need your prayers pls.. 😘😍*
[10/11, 10:05 PM] +234 803 864 9695: 🌘🌘🌘🌘 *Mallakin Waye*
97
*©Sameena Aleeyou...✍🏽*
_Queen Samy Novels Forum...📖📚_
"Yanayin da ya gansu ne yasa sa kauda kansa, a hankali ya maida k'ofar ya rufe, tafiya kawai yake bisa stirs amma Allah ne kad'ai yasan irin k'unan da k'irjinsa ke masa, ya jima yana bin suturunsu da kallo, kafin a hankali ya sunkuya ya d'auka.
"Wani wawan tsalle Ahidjo yayi gamida drowa daga saman gadon, ido yake kan faman zarewa yama rasa ta bakin magana, da k'yar ya iya fad'in" How comes baki fada mun yana dawowa yau ba....
"Azee kam tuni hawaye ya soma zarya a fuskarta, gaba d'aya batama gane me Ahidjo ke fad'i ba, tama rasa duniya take ko akasin haka, jikinta kuwa sai rawa yake tamkar mazari....
"Gaba d'aya suka d'ago kai suna bin k'ofar da kallo jin an kuma tab'awa.
"Ba tare da ya kallesu ba ya jefa masu kayan cikin d'akin snn ya kuma jawo k'ofar ya rufe.
"Ahidjo ko gama jan zip din wandonsa baiyi ba ya mik'e ya nufi k'ofa da sauri jikinsa kaman wanda ya kama shokin sabida tsaban tsoro da firgita. Saidai me,
"Yana bud'e k'ofar sukayi ido hud'u da Irfan cikin yanayin da basu tab'a ganinsa a cikin irinsa ba, idanunsa sunyi jajazur tamkar garwashi haka nan fatar jikinsa ta koma ja, jijiyar goshinsa ta mik'e kai kace a fagen daga yake, kad'an ya rage Ahidjo bai saki fitsari a wandonsa ba, amma sai d'igan zufa yake yana faman karkarwa.
"Sunne kai yayi yana k'ok'arin rab'ewa ta gefen Irfan.
"Hannu d'aya Irfan ya jawo sa dashi, kan kace me ya kai wa Ahidjo wata naushin da saida tayi sanadin zubewarsa k'asa, tuni hancin Ahidjo ya soma zubda jini....
"Azee dake cukwikwiye cikin bedsheets ko zarafin saka kaya bata samu ba, tuni ta runtse idonta tana mai ci gaba da kuka.
"Hannu biyu Irfan ya saka ya d'ago Ahidjo, jijiyoyin hannunsa da illahirin jikinsa sunyi rud'u rud'u......"Cikin kakkausar murya mai cikeda tsoro da fargaba ga mai saurare yake fad'in" Why Ahidjo, why tell me why,...."Ahidjo kasa magana yayi don shak'ar da Irfan ya masa bana wasa bane..."Da k'arfi yaci gabanda fad'in" Tell me Ahidjo, tell me why did do that to me and Deejah, why did Blackmail her, why did you forced her to called off her wedding, why did you manupulated me..now I knew it, you were behind all this, Ahidjo whyyyyyyyy!
"Jifa yayi dashi saida ya bugu da jikin kujera, tari Ahidjo keyi yana sosa wuyarsa,
"I zuwa lokacin idanun Irfan sun soma kawo ruwa, yatsan sa ya da'aga yana nuna sa in a furioius tune yaci gaba da fad'in" I trusted you my whole life, I never thought you can do such a thing to me, I looked at you as my own brother, you were my best friend Ahidjo even though halayyanmu sun banbanta but I never thought of leaving you even for a moment, but still you managed to betrayed me in the most painful way, ... A zuciye ya kuma yin kansa ya d'agosa gamida had'asa da garu....yaci gaba da fad'in just tell me why did do that, why did you Blackmail Deejah..."A sittin Azee ta taso ta shiga jan Irfan ganin na shirin aika Ahidjo lahira tana fad'in" Ya Irfan don't kill him plss..."Da hannu d'aya Irfan ya hankad'e ta saida ta bugu da jikin gadon tuni bakinta ya fashe, ...
"Da k'yar Ahidjo ya samu ya ture Irfan ya k'waci kansa don kuwa yaji jiki, yaji damk'un maza.
"Enough of this Irfan...."Da mugun mamaki Irfan ke kallonsa, har yanada got din daga murya bayan abunda yayi...."Bai gama tunani ba yajiyo muryar Ahidjo naci gaba da fad'in"
"Do you really wanna know why? Fine, "It's because of her, it's because I loved Deejah, and you are the only one who can prevent me from having her, kai kad'ai zaka hana ni samunta saboda idanunta sun rufe da soyayyar ka,....."
"In a greatest shock Irfan ke binsa da kallo yama kasa kai mai naushi don takaici..."Bai gama tunanin ba ya jiyo sautin Ahidjo sanda yake ci gaba da fad'in"
"I loved Deejah with all of my heart,I fell for her from the very time I saw her with you.." I was planning to marry her, but you ruined everything Irfan, you have no idea how much I went through when I realized bazan tab'a samunta ba........"Bai gama rufe baki ba Irfan yayi kansa gamida cukumo wuyarsa yana fadin" You're an imbecile Ahidjo, you are a monster, you such a coward.. how dare you even say all those things.... am gonna kill you, you imbecile. ?.....
"Naushin Ahidjo ya shiga a cikinsa kaman Allah ne ya aiko sa, saida ya masa lilis kafin ya k'yalesa.
"Wani kallon tsana da k'yama Irfan ke jifarsa dashi kafin yace" You know how feel about you right now, *I Despised you*I regret the day I met you in my life, I regret having you as a friend a Ahidjo, kaje duk ha'inta ta da kayi na yafe maka, abu guda ne bazan yafe maka ba, shine had'a baki da akayi da kai aka cutar da Deejah, I'll never forgive you for that Ahidjo....."NOW GET THE HELL OUT OF MY LIFE AND NEVER THINK OF COMING BACK. Daga haka bai kuma ko kallon yanda suke ba ya nufo downstairs ya zuna bisa couch, hadd'e hannayensa yayi waje guda gamida d'aura hab'arsa akai, bazaice ganin Ahidjo da Azeeza a gadon barcinsa bai b'ata masa rai ba, koda ace baya sonta, shes still his wife dole abun ya zafesa, amma babban abunda yafi masa zafi shine cutar da Deejah da sukayi da kuma k'aryan ciki da Azee ta masa, da kuma ganin matarsa ta sunnah da amininsa cikin d'akinsa kan gadonsa wad'an nan abu uku su suka tsaya a k'ahon zuciyar Irfan...
"Da k'yar da jan jiki ya fito ya wuce Irfan zaune a parlor ya fita waje, motarsa ma da k'yar idan zai iya tuk'awa. Malam Audi yana hangosa yayi hammadala harda murnan sa don yasan yau kam asirinsu ya tonu.
"Kamar wata munafuka haka ta fito da kumburerren bakinta da ya fashe, can k'asan carpet ta zauna har lokacin kuka take, "Murya na rawa ta soma fad'in" I.....I...I'm truly sorry ya Irfan, pls let me explain, I'll explain everything for you....."Sai lokacin Irfan ya watsa mata wani mugun kallo, ganin k'wayar idonsa yasata saurin yin shiru babu shiri.
"Gyara zamansa yayi yana facing nata daga yanda yake zaune kafin ya soma fad'in" Do you still have something to explain to me after what I just heard and saw??? Huh? You're very stupid, lallai na yarda baki gaji kunya ba," Now abu biyu nake so ki mun bayani meyasa kikayi su,
"Why did you lied to me, meyasa kika mun k'aryar kinada ciki alhalin baki da shi, secondly you need to tell me why did you do thay to Deejah claiming to be her friend while ba haka bane ciki zuciyarki....
"Share hawayen Idonta tayi gamida d'agowa tana kallonsa, its all because of you, duk saboda soyayyarka ne, nayi duk abubuwan da nayi ne out of love, don na sameka na *Mallake ka* Deejah was the only one who's on my way. That's why I did everything just to get rid of her, and have you for my self....."Kuka ya kuma kufce mata sanda take fad'in" Pls don't leave me ya Irfan wllhi mutuwa zanyi, don Allah ka yafe mun....."Dakatar da ita yayi ta hanyan d'aga mata hannu kafin yace" You know what I've heard enough, hold your kayi hak'urinki I don't need it, cos I forgive for what you did to me, amma abunda kikayi wa Deejah bazan tab'a yafe maki ba, snn cikin k'aryar da kika yi na gode ma Allah da bai k'addara hakan ba, saboda babban nadaman da zanyi a rayuwa shine had'a jini dake. Snn Deejah Allah ya wanke ta a idon duniya, bata da hakkinku, Ki fad'a mun duk da makircinku da kuka k'kk'ulla ni *Ni Irfan Nazif Mumtaz MALLAKIN WAYE, Mallakin Deejah ne, her just her and only her, from here to the end of the nuiverse*, and ki fad'a wa so called uncle din naki Haduwar mu bazaiyi kyau ba, shine silan komai, and he must rule the day he was born. Lastly ki tashi kimfice mun a gida, *Nida ke are not longer husband and wife, na sake ki...* I don't wanna see you ever in my life..... Daga haka ya mik'e ya wuceta.
"Kallo ta bisa dashi sai yanzu abun ya dawo mata, Irfan ya saketa, wani wawan ihu Azee ta kurma ta shiga birgima a wajen tana ihu tana kuruwa kaman sabon kwancen hauka...
*I'm glad with your wonderful prayers, I really appreciate Alhamdulillah, thank you all #1luv.*
[10/11, 10:05 PM] +234 803 864 9695: 🌘🌘🌘🌘 *Mallakin Waye*
98
*©Sameena Aleeyou....✍🏽*
_Queen Samy Novels Forum....📖📚_
"Kuka Azee keyi kaman ranta zai fita, ita yanzu inama zata je, Mommy da Hajiya suna asibiti, gashi ta kwab'a masu rashin mutunci tace wari suke bazata kuma zama wajensu ba, yanzu dole gida can LifeCamp zata koma ta zauna ita kad'ai kenan ko k'ak'a, da wann tunani ta shiga had'a kayanta nadama da bata tab'a yin irinsa ba yana shigarta.
"Yana zaune a Design room dinsa, works dinsa yake kan kallo amma da dukkan alamu hankalinsa baya wajen, waya ya ciro a aljihunsa ya kira *Famaz Furniture*
"Take yayi Ordering set of room don wann gadon bazai kuma kwanciya akansa ba, yana nan zaune yaji sallaman su. Kaman wanda ruwa ya buga haka ya mik'e ya nufi k'ofar.
"Su Sadiq ne harda su Nadiya sun dawo da Deejah. "Dan murmushi ya sakar masu Nadiya kuwa da k'annenta tuni suka soma hugging nasa sunai masa oyoyo. Deejah kuwa karantar sa take kan yi don kuwa tun shigowarta bata gane masa ba, tasan definitely wani abin na damun sa, wata zuciya tace k'ila gajjiyan hanya ne, da wann tunani ta shashantar da zancen.
"Suna zaune can gefen parlorn bisa coffee chairs shida Sadiq, Sadiq ya dubesa yace" Guy wai meke damunka ne, Irfan ya d'an tab'e baki kafin yace" is nothing kaikam, I'm a bit exhausted ne kawai.
"Dan murmushi Sadiq yayi kafin yace" So how was the business in Manchester. I hope komai went great.
"Dan murmushi yayi da gefen bakinsa kafin yace" Komai was perfect, in short the contract impressed many shear holders there.. Dan hiran business kawai suka tab'a kafin suka tafi don kar dare ya masu, Gaba daya saida suka cika su da tsaraba iri da kala.
"Tana kwance bisa cinyarsa yana shafa sumarta kallon tv kawai yake amma zuciyarsa baga labarun yake ba,
"A bangaren Deejah kuwa rashin ganin Azee izuwa lokacin ya soma damunta, dukda Nadiya ta fad'a mata su Anty Laila da Hajiya suna asibiti ya kamata ta dawo by now tunda tana dauke da lalurar ciki.
"D'an muskutawa tayi ta juyo tana facing nasa kafin tace" My love ko zamuje mu d'auko Azeeza a asibiti ne kaga iyanin sai mu gaishe dasu Aunty Laila...."Kura mata ido yayi mugun tausayin ta yake ji, abubuwan da ya faru tsakaninsu a baya suka shiga dawo masa, a hankali yasa hannu ya d'agota ta zauna sosai,
"Juyowa yayi suna fuskantar juna kafin ya tallafo fuskarta da duka tafukan hannayensa ya k'urawa fuskarta ido.
"Cikin murya mai sanyi ya soma fad'in" I'm sorry Deejah, I'm truly sorry, I know I was stupid, I shouldn't have judged you the way I did, Deejah you're my whole life, you're my inspiration,...."Kallonsa kawai Deejah keyi yanda yake furta mata kalaman soyayya ga siriryar hawaye na bin idanunsa... "Irfan yaci gaba da fad'in" I shouldn't be the one running from you, they framed you they blackmail you, I knew it, Dee me yasa na barki kisha wahalan k'uncin rayuwa ke kadai, anya zan yafe wa kaina kuwa??
"Da sauri Deejah ta rungumesa cikin jikinta hawaye na bin k'uncinta take fad'in" Ya Irfan ka daina fad'in haka, you are all I have, we are never going to be apart insha Allah...."Dad'a matseta yayi cikin jikinsa, a saitin kunnenta ya rad'a mata, "To night we will forget about everything and love each other, mu mance duk wani damuwan da muke ciki da wanda muka shiga mu nuna wa juna yanda muke son juna...."Kan ta ankara sai ji tayi ya dago ta cak cikin hannayensa sun nufi Bed room din Deejah....
*M&M Builders of Company*
"Daga can parking lot Sadiq ke hango Irfan, bai tsamman ganinsa yau ba, ya d'auka zai dan huta kida na kwana biyu ne, hannu ya d'ago wa Irfan wanda hakan yasa Irfan k'arasowa yanda Sadiq yake.
"Gaisawa sukayi ta hanyar musabaha kafin Sadiq ya soma fad'in" Architect I thought you were still in leave. Irfan ya dan kalli wristwatch dinsa gamida yin gajeren murmushi da gefen bakinsa kafin yace" Dama office dinka na nufa,
"Suna tafe Sadiq na karantar canzawan da Irfan yayi, a haka har suka isa office din Irfan.
"Computer din bisa table dinsa ya kunna kafin ya shiga duba account din Safwan, nan amount din kud'in da yayi attempting cirewa daga account din company yayi appearing jikin screen din, dan juyar da kan computern yayi yana nuna wa Sadiq.
"Da mugun mamaki Sadiq ke kallo, ya d'ago kai yana kallon Irfan kafin yace" What! How comes, thank goodness bai cire kud'in ba, "Irfan yayi nodding kansa kafin yace" Tun ina Manchester naso nayi maka maganan but ganin yanayin da kake ciki na rashin matarka yasa ban maka maganar ba, I called one of our trusted employee nace yayi hacking account din, don nasan abubuwa sun maka yawa.
"Sadiq ya gyada kai kafin yace" Kayi tunani Irfan, wllhi na rasa tun zuwar company din nan nike da doubt akansa, sam bainkwanta mun ba.
"Irfan ya gyada kai kana yace" I have that feelings too, Sadiq kayi tunani da ka sa daddy ya turani Manchester da yanzu wann imbecile din ya tura am sure da yanzu ruining company din nan, "Mikewa yayi gamida zura hannaye a aljihu kafin yaci gaba da fad'in" I'm gonna press charges against him, snn zan binciko yanda yake, I won't let him get away with what he did.....
"Sadiq dai kallon Irfan yake, He sounds like he's seeking for Revenge, anya wani abun bai had'asa da Irfan ba.
"Sadiq ya mik'e kafin ya dafa kafadan Irfan yace" Irfan ni gani na you don't have to press charges against him, tunda bai saci kud'in ba sann ka tuna surkinka ne, yaya zakaji idan akace ka shigar da surkinka kotu, kawai a gani na ayi firing nasa shikenan...
"A kaikaice Irfan ya kalli Sadiq kafin yace" That Jerk is not getting away with what he did, Sadiq I have to put him in his place, I need to see him behind bars...."Daga haka ya fice daga office din, Sadiq ya bisa da kallo yana mamakin anya babu wani abunda ya had'a Safwan da Irfan..... "A hankali ya furta" I need to find out.
*Germany*
"Yana zaune saman wheelchair yayinda suke biye dashi a babban filin jirgin saman Germany, fuskokinsu cike yake da fari'a da farin ciki, Engr ne ya dan matsa gefe lokacin da yake amsa kiran Irfan. "Montoci kad'an aka soma kiran passengers, ana kiran jirgin Nigeria naga sun nufi wajen checking....
*Nigeria*
"Tana zaune gefen mai zaman banza yayinda Irfan ke driving, ta d'an kallesa kafin tace" My luv wai ina zamu je ne, ba tarda ya kalleta ba yace na fada maki sayar dake zanyi.
"Murmushi tayi gamida zaren bak'in glass din dake manne idanunsa. Ganin fuskarsa yana sata farin ciki tuni ta rungumo shi cikin jikinta, d'an wasa da starry ya soma kafin yace" Baby zakisa muyi accident, da sauri ta sake sa tana dariya shima dariyan yake.
"Ga mamakinta gidan Daddy taga sun nufa, a hankalimta soma murmushi tana satan kallonsa, suna isa nan suka tarar da su Sadiq har sun iso.
"Su Nilam suka k'arasa suna masu oyoyo, duk a tunanin Deejah su Ammah ne suka dawo, nan ta soma tambayar Nadiya ina su Ammahn?
"Nadiya ta dan saci kallon su Irfan da Sadiq da suka nufi hanyar waje kafin tace" Ask your husband shi ya had'a mu a nan, I guess he have a surprise for us, amma am not sure idan yau zasu dawo, don jiya jiya mukayi waya da Daddy and he didn't mention that,...."Mikewa Deejah tayi kafin tace " Ok muje kitchen mu taya Hajja aiki, Nadiya ta mike gamida cire mayafinta kafin tace" Aiko dai muje mu had'a drinks da salad, nan suka wuce kitchen Hajja sai zolayarsu take......
"Kan kace me sun gama komai dishes kala kala sun jere bisa dinning, suna cikin jere jeren suka jiyo hayaniyan su Amir da dukkan alamu oyoyo suke, aiko nan suka hango su Irfan da Sadiq suna shigowa da luggage dinsu... "Ammah ce ta soma shigowa gaba daya Nadiya da Deejah suka nufeta suka hugging nata sunai mata sannunda zuwa..."Sadiq ne ya d'an saci idon mutane kafin ya k'arasa saitin kunnen Nadiya a hankali ya furta"Kar ki min asara fah be careful, dan hararan wasa tai masa gamida turo baki, kashe mata ido guda yayi kafin ya matsa gefe.
"Deejah ta d'an gyara mayafinta kafin ta k'arasa ta gaida daddy ta masa sannu da dawowa, Irfan ne ya shigo yana fad'in" Daddy Baba Alhaji yace gida zasu wuce, but nace wa Haruna ya dakata na maka magana.
"Da sauri Engr ya mik'e yana fad'in" A'a ai gwara su fara yada zango anan kafin su wuce, waje ya fice Irfan yabi bayansa.
"Murmushi ta sakar masa kafin tace Baba mu tsaya din kaman yanda suka buk'ata, Baba Alhaji ya murmusa kana yace toh shikenan ai nan da can duk gidana.
"Sadiq da Irfan suka nufi parking lot Irfan ne ke driving nasu suka fice d'auko Mamie.
"A tare suka shigo parlorn gaba d'ayansu, Hankalin Deejah yafi tafiya wajen matan dake tsaye jikin wheelchair din, tayi mata kama da wacce ta sani, snn ta tsinci kanta da fad'uwar gaba. Tabbas wann fuska tasan ta.
"A b'angaren Fatimah ma yanayin da take ji kenan game da Deejah, duk wani motsi da Deejah zatai idanunta na kanta, k'arshe dai saida Deejah ta k'are ta tambayi Nadiya wacece matar, Nan Nadiya ta labarta mata komai game da samun lafiyar Dada, Deejah ta sauk'e ajiyan zuciya kana tace " Haba no wonder fuskarta looks familiar ashe Dada ce, Nadiya ta gyada kai tace" itace and tsohuwar masoyiyar Daddy ce, sistern Aunty Laila kuma.
"Sisitern Aunty Laila" Deejah ta maimaita a zuciyarta, kawar da zancen tayi suka ci gaba da serving mutane abinci.
"Ohh tunda Deejah tayi aure bataje ta dubata ba, yau kam ya kamata taje gidan Ammah idan yaso daga can a kaita gidan Deejah, tasani Deejah tana fushi da ita, A hankali tayi murmushi kafin ta gyara mayafinta, ta d'au tsarabn da ta mata kana ta fice neman adaidaita.....
"A tare Aunty Larai da su Mamie suka iso gidan, bayan sun gaisa ne ta dan dubi Irfan tace" Alhamdulillah aiga surkin nawa a nan, dama gidanka nake shirin zuwa, murmushi Irfan yayi yace" Ai itama tana ciki, duk mun had'u yau a nan,
"Ah toh ai shikenan Allah ya hutace ni, naje ganin d'aki daga baya, gaba daya suka sa dariya harda Mamie, daga nan suka nufi cikin gidan baki d'ayansu.....
"Sallaman su ne ya katse masu ciye ciyen abincin da suke , kana suka soma masu maraba,
"Tun shigowarta idanunta ya sauk'a kan macen dake a saitin shigowa, innalillahi, tabbas bazata mance wann fuska ba koda ace yanzu tayi hankali ga dukkan alamu, Tafiya take har ta isa gabanta tana mai nunata da yatsa, gaba d'aya suka soma bin Aunty Larai da kallo, Ammah ta mik'e tana fad'in" Larai lafiya???
"Aunty Larai bata fasa k'arasawa gaban Fatimah ba sann bata daina fad'in" Ammah itace wllhi, itace mahaukaciyar data haifi jaririya ta gudu, bazan mance kamaninta ba, wallhi itace...
"Fatimah na hawaye ta k'arasa ta rik'e kafad'un Anty Larai tana hawaye take fad'in" Kece kika d'auki jaririyar, ina 'yata don Allah ki fad'a mun yanda take, jikina ya jima yana bani na haifi abunda ke cikina snn wata rana Allah zai had'amu, ina 'yata take ki kaini na ganta don girman Allah.
"Mamaki ne ya zuciyoyin illahirin mutanen dake katafaren parorn, Daddy ma kansa mik'ewa yayi, Baba Alhaji kuwa tuni hawaye shima ya soma bin k'uncinsa. Deejah kuwa sabida tausayi da matar nan ta bata tuni hawaye ya soma ambaliya a fuskarta, inama itama watarana ta samu nata , ahaifan....."Bata gama tunanin da take ba sai ji tayi Aunty Larai ta k'araso ta rungumeta tana kuka sosai take fad'in" Alhamdulillah, Khadeejah yau Allah ya bayyana mana mahaifiyarki...."Dummm haka k'irajensu suka buga...!
0 comments:
Post a Comment