*"B* EAUTY me ya sameki kike kuka?wani abu yana damunki ne?"
BIGGY ne yake wannan maganar cikin rud'ewa yana tambayar ASHNA dake sunkuye ta had'a kai da guiwa sai risgar kuka take kamar wacce aka aiko mata da sak'on MAMA ta rasu.
Kukan da take yine ta kuma k'i bashi amsa yasa ya ajiye package en hannunsa,kusa da k'afafunta ya nemi guri ya zauna had'e da lank'washe k'afafunsa,fuskarsa cikin wani irin yanayi yake kallonta
"Please BEAUTY kiyi shiru hakanan ki daina wannan kukan kinji,yanzun fad'amin duk abunda kike so ayi kinji?"
Da sauri ta d'ago fuskarta da tayi kacha-kacha da hawaye tana kallonsa,kai ya d'aga mata alamar da gaske yake.
"Da gaske nake miki BEAUTY amma sai kin daina kukan nanfa kinji?"
Da sauri ta shiga goge fuskarta ta sake kallonsa had'e da d'anyin murmushi,aifa BIGGY wannan murmushin da ASHNA tayi masa ba k'aramin tafiya yayi da shiba take kuwa ya kafeta da idanu har bai sanma tana magana ba sai da tayi clapping a dai² fuskansa,sannan yayi saurin dawowa hayyacinsa yana fad'in
"Ammmm!BEAUTY me kika cene?"
Da d'an mamaki ta kalleshi wato dukma maganar da tayi bai san tana yiba kenan ko mene yake nufi?
Daurewa tayi ta fara magana cike da shagwab'a kamar tana gaban MAMA.
"Ni gurin MAMANA nake son zuwa.....Dan Allah ka maidani gida...Ina son na san halinda MAMATA take ciki...Please kaji"
Yanayin yanda take magana duk ta wani narke ita a dole y'ar lelen MAMA.
Daurewa tayi ta fara magana cike da shagwab'a kamar tana gaban MAMA.
"Ni gurin MAMANA nake son zuwa.....Dan Allah ka maidani gida...Ina son na san halinda MAMATA take ciki...Please kaji"
Yanayin yanda take magana duk ta wani narke ita a dole y'ar lelen MAMA.
Ga BIGGY kuwa wani yanayi yake tsintan kansa aciki duk lokacin da tayi magana to shi kuma nan zaiyi da nasa kan dan duk inda ta lank'wasa kanta yana biye da nasa kan,yana faman zuba murmushi.
Tsuke fuska ASHNA tayi tana kallonsa da mugun haushi d'auke cikin idanunta kan yadda taga duk ya wani kafeta da ido.
"MALAM lafiya kake min irin wannan kallon?
Nifa kaga banson irin wannan kallon k'urillan haka kawai duk ka gano munin mutum,to gaskiya ya isheka haka"
Cike da tsiwa take maganar tana zabga masa wata uwar harara,dariya yayi mata wanda yasa farare tas en hak'oransa suka bayyana,dariyan da yayi shi ya bawa beauty point dake gefen kumatunsa lotsawa,take kuwa ASHNA ta saki baki tana kallon ikon Allah
"Ammafa GUY en ba laifi,duk da kasancewarsa bak'i,da wad'annan jajayen idanun nasa amma ai yana da hanci ga beauty point,wow inama ba cikin mugayen nan yake ba,kuma kyau ace yayi boko,omg ya zai kasance?"
Kanta ta d'an d'age tana son tuna ya wannan GUY en zai kasance,sai dai tayi murmushi had'e da fad'in
"Kaiiiii ammafa wollahi da ba k'aramin HANDSOME za ayiba"
Gintse fuska ta dad'a yi ganin yadda yake sake kallonta
"MALAM nafa ce maka ka denamin irin wannan kallon ko? har da wani yimin murmushi,ka rik'e abunka bance maka ina soba ai
Yanzu kawai ka fad'amin zaka mai dani gidanmu?"
Tsuke fuska ASHNA tayi tana kallonsa da mugun haushi d'auke cikin idanunta kan yadda taga duk ya wani kafeta da ido.
"MALAM lafiya kake min irin wannan kallon?
Nifa kaga banson irin wannan kallon k'urillan haka kawai duk ka gano munin mutum,to gaskiya ya isheka haka"
Cike da tsiwa take maganar tana zabga masa wata uwar harara,dariya yayi mata wanda yasa farare tas en hak'oransa suka bayyana,dariyan da yayi shi ya bawa beauty point dake gefen kumatunsa lotsawa,take kuwa ASHNA ta saki baki tana kallon ikon Allah
"Ammafa GUY en ba laifi,duk da kasancewarsa bak'i,da wad'annan jajayen idanun nasa amma ai yana da hanci ga beauty point,wow inama ba cikin mugayen nan yake ba,kuma kyau ace yayi boko,omg ya zai kasance?"
Kanta ta d'an d'age tana son tuna ya wannan GUY en zai kasance,sai dai tayi murmushi had'e da fad'in
"Kaiiiii ammafa wollahi da ba k'aramin HANDSOME za ayiba"
Gintse fuska ta dad'a yi ganin yadda yake sake kallonta
"MALAM nafa ce maka ka denamin irin wannan kallon ko? har da wani yimin murmushi,ka rik'e abunka bance maka ina soba ai
Yanzu kawai ka fad'amin zaka mai dani gidanmu?"
"A'a BEAUTY bazan iya mai daki ba yanzu"
"Da Allah ni ka dena wani cemin BEAUTY tunda ba maidani za kayiba,kawai ka tashi ka bani guri"
Ko rufe bakinta bata yiba taga ya mik'e yana shirin barin d'akin,baki ta dad'a b'arewa tasa masa kuka.
Daf da bakin k'ofan ya tsaya had'e da rufe idanunsa lokacin da take kukan,da sauri kuma ya fice daga d'akin tare da rufe d'akin...
Daf da bakin k'ofan ya tsaya had'e da rufe idanunsa lokacin da take kukan,da sauri kuma ya fice daga d'akin tare da rufe d'akin...
Fitowansa daga d'akin ya tsaya nan cikin corridor en,number HAJIYA LAURA ya shiga kira,bayan ta d'auka ya shiga labarta mata abunda suka yi ASHNA yanzun.
Ko gama rufe bakinsa baiba HAJIYA LAURA cikin tsawa ta dakatar da shi
"Nooo!BIGGY kadama ka kuskura ka tafka wannan d'anyen aikin,taya zaka biyewa wannan y'ar mitsitsiyar yarinyar
Baka gudun abunda zai je ya dawo ne hala idan ka maidata gida?
Ko kuwa baka tunanin gane fuskarka da tayi zai jawo mu fad'a hannun hukuma to gaskiya tun wurima ka kama kanka da wannan maganar
Sam hakan ba mai yiwuwa bane ina fatan ka gane"
Ko gama rufe bakinsa baiba HAJIYA LAURA cikin tsawa ta dakatar da shi
"Nooo!BIGGY kadama ka kuskura ka tafka wannan d'anyen aikin,taya zaka biyewa wannan y'ar mitsitsiyar yarinyar
Baka gudun abunda zai je ya dawo ne hala idan ka maidata gida?
Ko kuwa baka tunanin gane fuskarka da tayi zai jawo mu fad'a hannun hukuma to gaskiya tun wurima ka kama kanka da wannan maganar
Sam hakan ba mai yiwuwa bane ina fatan ka gane"
Jiki a sanyaye yayi mata sallama ya kashe,nanfa BIGGY ya jingina jikin ginin gurin ya rufe idanunsa yana tuna irin yadda yarinyar ke nuna damuwarta da son ta koma gida ko don sanin halin da mahaifiyarta ke ciki.
Tambayoyi ya shiga yima kansa
"Shin mema yasa muke irin wannan aikin ga wasu mutanen da babu tausayi a zuk'atansu?ko don na rasa iyayena ne tun ina yaro shi yasa na biyewa irin wad'an nan mutanen suna sani aiki irin wannan,shin bana gudun ranar da Allah zai tashi kamani? Dame zanje masa wanda zan kare kaina a gurinsa?
Gaskiya ya kamata na nutsu.....Ina buk'atar shawara daga gurin wani......Ina buk'atar canja halayena.....To amma wa zan tunkara da wannan maganar?
Tambayoyi ya shiga yima kansa
"Shin mema yasa muke irin wannan aikin ga wasu mutanen da babu tausayi a zuk'atansu?ko don na rasa iyayena ne tun ina yaro shi yasa na biyewa irin wad'an nan mutanen suna sani aiki irin wannan,shin bana gudun ranar da Allah zai tashi kamani? Dame zanje masa wanda zan kare kaina a gurinsa?
Gaskiya ya kamata na nutsu.....Ina buk'atar shawara daga gurin wani......Ina buk'atar canja halayena.....To amma wa zan tunkara da wannan maganar?
Shi kad'ai yana ta magana da zuciyarsa,rashin samun maka yasa shi saita kansa sannan ya bar gurin jikinsa duk yayi sanyi saboda tunanin da yayi.
《《》》
Shigowar dattijon gidan kenan da sallama sai dai babu kowa tsakar gidan,hakan ne yasa shi tunkaran d'akinsa ya sanya d'an k'aramin key en ya murza tare da bud'e k'ofar yana mai kunna kai cikin d'aki.
Kan y'ar lank'wamammiyar katifan ya kwanta duk abun duniya ya dame shi,zuciyarsa duk babu dad'i haka yake jinta,haka dai ya juya ya kwanta cike da damuwa da ya rasa ta mene ne.
Kan y'ar lank'wamammiyar katifan ya kwanta duk abun duniya ya dame shi,zuciyarsa duk babu dad'i haka yake jinta,haka dai ya juya ya kwanta cike da damuwa da ya rasa ta mene ne.
Lek'e ta shiga yi ta saman dangar karan dake kewaye da gidan duk burinta bai wuce ta hango cikin gidanba,k'ofar d'akin MALAM en ta hango a bud'e da alama ya dawo kenan.
A hankali cikin sand'a ta shigo gidan,wuf tayi ta shige d'akinta da ganin yadda take tafiya kasan babu gaskiya wai akace "awo a d'aka".
Wuf tayi ta afka cikin d'aki tana dafe k'irjinta had'e da fad'in
"Waii Allah ya taimakeni MALAM bai kamani ina wannan sand'arba da yau kam ina da tabbacin komai zai iya faruwa"
A hankali cikin sand'a ta shigo gidan,wuf tayi ta shige d'akinta da ganin yadda take tafiya kasan babu gaskiya wai akace "awo a d'aka".
Wuf tayi ta afka cikin d'aki tana dafe k'irjinta had'e da fad'in
"Waii Allah ya taimakeni MALAM bai kamani ina wannan sand'arba da yau kam ina da tabbacin komai zai iya faruwa"
Wata irin dariya ta tsinkayo a bayanta data sata saurin juyowa tana bin inda taji dariyan da kallo
Zaune saman gadonta na k'arfe ta hangoshi ya hard'e k'afafu kamar a fada
Tsoro ne ya cika mata zuciya,duk da tasan waye hakan bai rage mata tsoron da take cikiba.
Da k'yar take had'iyan yahu dan ta san ko me ya kawoshi a wannan lokacin,haka LADIYO ta shiga jan jiki har ta k'arasa gurinsa dan ta san bata isa ta bijireba,ko dan tsoron da take ciki,hakan ba maganin komai zai mataba.
Zaune saman gadonta na k'arfe ta hangoshi ya hard'e k'afafu kamar a fada
Tsoro ne ya cika mata zuciya,duk da tasan waye hakan bai rage mata tsoron da take cikiba.
Da k'yar take had'iyan yahu dan ta san ko me ya kawoshi a wannan lokacin,haka LADIYO ta shiga jan jiki har ta k'arasa gurinsa dan ta san bata isa ta bijireba,ko dan tsoron da take ciki,hakan ba maganin komai zai mataba.
A dai² lokacin da LADIYO suke tsaka da shek'e ayarsu da HATSABIBIN BOKA'N nasu ne shi kuma ABBA'N KHUBRA yake bacci mai cike da mafarkai da ya saba yinsu ko wane dare.
Cikin duhun dare cikin wani irin k'ungurmin daji da babu komai cikinsa face koke-koken tsun-tsaye da wasu halittun marasa dad'in ji.
Kamar daga sama ya tsinkayo muryar yarinyar tana kuka
"ABBA ka taimakeni....Wayyoo Allah ABBA zasu kashe ni....ABBA kada ka bari su cutar dani dan Allah"
Abunda ya iya jiyowa kenan shima cikin wani irin sauti da yake nuna ta gama galabaita ne take masa magana.
Yunk'uri yayi domin ya taimaka mata sai dai me ya kasa ko da taku d'aya saboda yadda yake d'aure jikin wani k'aton dutse,hannu da k'afafunsa duk suna sanye cikin ank'wa,wacce baya tunanin zai iya tsira daga gareta.
Kamar daga sama ya tsinkayo muryar yarinyar tana kuka
"ABBA ka taimakeni....Wayyoo Allah ABBA zasu kashe ni....ABBA kada ka bari su cutar dani dan Allah"
Abunda ya iya jiyowa kenan shima cikin wani irin sauti da yake nuna ta gama galabaita ne take masa magana.
Yunk'uri yayi domin ya taimaka mata sai dai me ya kasa ko da taku d'aya saboda yadda yake d'aure jikin wani k'aton dutse,hannu da k'afafunsa duk suna sanye cikin ank'wa,wacce baya tunanin zai iya tsira daga gareta.
Hankalinsa a tashe saboda ganin yarinyar da yayi wasu irin mutane da baya iya hango fuskokinsu bare yasan su waye,sun rik'eta suna tunkarar wani k'aton rami da wuta ke ci a ciki da nufin jefata,ita kuma sai turjewa take tana waigowa tana kiransa kan neman taimako daga gare shi.
'Dagata sukayi da niyyan jefata,kafin su ida nufinsu suka fara jiyo gudu had'e da haniniyar dawaki,samari ne su biyu sun ratso ta cikin jejin haye bisa dawakai fuskokinsu rufe da k'yalle,iya k'arfinsu suka bud'e baki suna furta
"Laa-ilaha'illa anta subhanaka inniiy kuntu minaz-zalimiiyn"
Fad'ar wannan kalmar babu b'ata lokaci yarinyar da ake k'ok'arin jefawa wuta,ta shiga maimaitawa cikin k'arfin hali da bud'e murya iyakar iyawarta.
Wutar dake ci cikin ramin tayi wani irin tasowa kamar an hurota,harshen wutan da yayiwo wajensu take ya laso su wutan ta kama jikinsu suka kama da wuta,sakinta suka yi a k'asa,sai dai abun mamaki wutan ko kad'an ita bai sametaba.
Cikin sauri d'aya daga cikin mahayan ya sauko tare da d'aukanta ya aza saman dokinsa ya haye shima.
Da gudu suka bar jejin inda take a nan shi kuma ya dena ganinsu sun b'ace b'at kamar iska.
"Laa-ilaha'illa anta subhanaka inniiy kuntu minaz-zalimiiyn"
Fad'ar wannan kalmar babu b'ata lokaci yarinyar da ake k'ok'arin jefawa wuta,ta shiga maimaitawa cikin k'arfin hali da bud'e murya iyakar iyawarta.
Wutar dake ci cikin ramin tayi wani irin tasowa kamar an hurota,harshen wutan da yayiwo wajensu take ya laso su wutan ta kama jikinsu suka kama da wuta,sakinta suka yi a k'asa,sai dai abun mamaki wutan ko kad'an ita bai sametaba.
Cikin sauri d'aya daga cikin mahayan ya sauko tare da d'aukanta ya aza saman dokinsa ya haye shima.
Da gudu suka bar jejin inda take a nan shi kuma ya dena ganinsu sun b'ace b'at kamar iska.
B'acewan nasu ya dad'a jefa zuciyarsa cikin tsananin tsoro da fargaba,kamar daga sama yaji yo muryan yarinyar lokacin da take maimaita abunda taji wad'annan mahayan sun ambata.
Yunk'urin fad'a ya shiga yi shima,inda yana maimaitawa yaji ank'wan dake d'aure jikinsa ta zube k'asa,juyawa yayi ya kalli jejin gaba da baya sannan ya shiga shek'a gudu iya k'arfinsa ta hanyar da yaga sunbi,yana cikin gudun ya fara hangosu can nesa da shi,sosai yake gudun kamar wanda ya hau takalmin taya sai da ya kusa cimma mahayan duk da kasancewar suna kan abin hawa shi kuma yana k'asa,har ya fara murna kawai sai ji yayi ya daki wani irin dutse a gabansa da ya sashi fad'uwa a gurin,kansa ne ya daku da dutsen take idanunsa suka soma k'ank'ancewa saboda azaba...
Yunk'urin fad'a ya shiga yi shima,inda yana maimaitawa yaji ank'wan dake d'aure jikinsa ta zube k'asa,juyawa yayi ya kalli jejin gaba da baya sannan ya shiga shek'a gudu iya k'arfinsa ta hanyar da yaga sunbi,yana cikin gudun ya fara hangosu can nesa da shi,sosai yake gudun kamar wanda ya hau takalmin taya sai da ya kusa cimma mahayan duk da kasancewar suna kan abin hawa shi kuma yana k'asa,har ya fara murna kawai sai ji yayi ya daki wani irin dutse a gabansa da ya sashi fad'uwa a gurin,kansa ne ya daku da dutsen take idanunsa suka soma k'ank'ancewa saboda azaba...
A firgice ya farka jikinsa duk ya had'a zufa duk kuwa da yanda garin yake cike da iska saboda hadirin daya had'u a d'azun sai dai iska kawai ya bayar mai sanyin dad'i,amma shi gare shi duk ya jik'e da gumi.
Tunanin mafarkin da yayi ya tsaya yi,yana mamaki had'e da al'ajabin mene ne had'inshi da mafarkin?
K'wak'walwarsa ta dawo masa da maganganun yarinyar da yayi mafarki da ita,take ya tsinci kansa da fad'in
"Laa-ilaha'illa anta subhanaka inniiy kuntu minaz-zalimiiyn"
Maimaitawa yayi tayi cikin zuciyarsa,wanda k'arshe har kalmomin suka bayyana a fili.
Tunanin mafarkin da yayi ya tsaya yi,yana mamaki had'e da al'ajabin mene ne had'inshi da mafarkin?
K'wak'walwarsa ta dawo masa da maganganun yarinyar da yayi mafarki da ita,take ya tsinci kansa da fad'in
"Laa-ilaha'illa anta subhanaka inniiy kuntu minaz-zalimiiyn"
Maimaitawa yayi tayi cikin zuciyarsa,wanda k'arshe har kalmomin suka bayyana a fili.
Jiki a sanyaye ya mik'e daga gurin yayi hanyan fita daga d'akin zuciyarsa wasai babu zafi da kuma rad'ad'in da yake ji a baya.
Har ya d'auki buta zai shiga bayan gida ya dawo tare da ajiyewa a gefen randa,k'ofar d'akin LADIYO ya tunkara,kasancewar yasan su kad'ai ne a gidan ba tare da ya k'wank'wasaba ya kunna kai ciki da y'ar torchlight ensa da yake haska hanya da ita.
Mugun gamon da yayi yasa shi dafa bango saboda wani jiri da yake neman d'ibansa,cikin sauri kuma ya juya ya fice daga d'akin zuciyarsa na k'una.......
Har ya d'auki buta zai shiga bayan gida ya dawo tare da ajiyewa a gefen randa,k'ofar d'akin LADIYO ya tunkara,kasancewar yasan su kad'ai ne a gidan ba tare da ya k'wank'wasaba ya kunna kai ciki da y'ar torchlight ensa da yake haska hanya da ita.
Mugun gamon da yayi yasa shi dafa bango saboda wani jiri da yake neman d'ibansa,cikin sauri kuma ya juya ya fice daga d'akin zuciyarsa na k'una.......
Tashin hankali kenan wanda ba a sa masa rana...
《《》》
Misalin k'arfe 1:40pm motan ta kunno kai cikin haraban gidan,har lokacin KHUBRA na lafe jikin BABA ZUWAIRA,baiwar Allah tana zaune sai kalle-kallen cikin gari take,har suka k'araso cikin gidin wanda had'uwa da tsarin gidan yasa take bin ko'ina da mamakin yadda akayi KHUBRA ta iya rayuwa a wannan k'ungurmin k'auyen nasu kuma har ta iya jurar wannan wahalar.
KHALEEL dake driven yayi parking sannan ya fita,inda BB shima ya mara masa baya yana fitowa ya ja k'ofan baya inda su KHUBRA suke,cikin taushin murya ya furta
"Bismillah"
Had'e kuma da nuna musu hanya suka fito KHUBRA rik'e da hannun BABA ZUWAIRA suka bi bayansa,KHALEEL a gaba BB biye da shi sai kuma su KHUBRA dake bi masa.
KHALEEL dake driven yayi parking sannan ya fita,inda BB shima ya mara masa baya yana fitowa ya ja k'ofan baya inda su KHUBRA suke,cikin taushin murya ya furta
"Bismillah"
Had'e kuma da nuna musu hanya suka fito KHUBRA rik'e da hannun BABA ZUWAIRA suka bi bayansa,KHALEEL a gaba BB biye da shi sai kuma su KHUBRA dake bi masa.
Ummi tsaye cikin kitchen tana gyara zaman warmer's en akan tire da take son fita dashi,gefe kuma basket ne shima da wasu had'ad'd'un Flak's,tana shirin fitowa sallaman su ta kawo kunnenta.
Da sauri ta fita tana fad'in
"Lale marhaban da Y'AY'ANA,gaskiyafa kunsha hanya"
Da sauri ta fita tana fad'in
"Lale marhaban da Y'AY'ANA,gaskiyafa kunsha hanya"
Turus ta tsaya tana kallonsu ganin ba su kad'ai suke tafeba..
"A'aa da bak'i kuke tafe ashe,amma ya akayi baka sanar da niba da kayimin waya?"
Ta kalli KHALEEL cike da tuhuma,kunnensa ya d'an rik'e alaman ban hak'uri,murmushi tayi tare da fad'in
"Ai kaikam ka iya bada hak'uri idan kayiwa mutum laifi"
"A'aa da bak'i kuke tafe ashe,amma ya akayi baka sanar da niba da kayimin waya?"
Ta kalli KHALEEL cike da tuhuma,kunnensa ya d'an rik'e alaman ban hak'uri,murmushi tayi tare da fad'in
"Ai kaikam ka iya bada hak'uri idan kayiwa mutum laifi"
Kallon BB tayi da ya riga ya zauna tana k'arasawa dinning lokacin da ta ajiye tiren hannunta, sannan ta dawo cikin parlor
"Sannu SON kun sha hanya"
"Sannu SON kun sha hanya"
"Wallahi kuwa UMMI mun sha hanya,amma ai duk ga wanda ya jaa muka kawo yanzu bamu isoba,ya wani tsaya drive'n kamar d'an koyo"
"Oooo!nikam naga ranar da zaka fara drive'n a hankali,wato kaii dai kawai kafi son ayita shek'a gudu ko?"
"Yawwa UMMI ai haka shi ne magana"
"Uhmm Allah ya kyauta muku"
"Ameen UMMI'NMU"
Ya fad'a yana sakin murmushinsa mai kyau..
Ya fad'a yana sakin murmushinsa mai kyau..
"Ooooo!kunga kun sani surutu daga zuwanku ko bak'in ban bawa gurin zama ba"
UMMI ta fad'a tana nufan inda su KHUBRA ke tsaye har lokacin sun kasa samun gurin zama.
UMMI ta fad'a tana nufan inda su KHUBRA ke tsaye har lokacin sun kasa samun gurin zama.
"Bismillah mana kuna tsaye har yanzu"
Ta fad'a tana nuna musu sofa,k'in zama sukayi suka nemi guri nan k'asa kan rug BABA ZUWAIRA tana fad'in
"Nanma ya isa wallahi"
Ta fad'a tana nuna musu sofa,k'in zama sukayi suka nemi guri nan k'asa kan rug BABA ZUWAIRA tana fad'in
"Nanma ya isa wallahi"
"Yawwa UMMI kin gane su kuwa?"
KHALEEL ya katseta lokacin tana shirin yin magana
KHALEEL ya katseta lokacin tana shirin yin magana
"Yau kam kujimin yaro ta ina zan ganesu tunda ba bayani kuka yiminba"
Dariya ya tsaya yi yana fad'in
"Shi kenan UMMI tunda dai baki ganeba,amma bari ZUHRA ta dawo muga"
"Shi kenan UMMI tunda dai baki ganeba,amma bari ZUHRA ta dawo muga"
Shiru tayi tana kallon mutanen,haka dai suka gaisa ba tare da ta shaida mutanenba kuma bata tambayaba,kiran sallah ne ya katsesu daga maganar da suke yi kan haka ne suka tashi su kuma suka fice zuwa MASJEED ba tare da sunyi mata bayaniba.
_ AFTER FEW MINUTE'S._
ZUHRA ce a gaba sauran yaran na biye da ita bayan fitowansu daga mota lokacin da driver ya saukesu suka nufi hanyan parlor.
Da sallama suka shiga saboda hakan duk yana cikin irin warning da BB yayi musu kafin zuwansu gidan,kuma har ranar babu wanda yayi kuskuren aikata wani laifi,shi yasama duk abunda ZUHRA tayi to suma zaka samesu masu aikata hakan saboda gudun had'uwansu da shi.
KHUBRA dake zaune lokacin ta idar da sallah tana jiran BABA ZUWAIRA ta idar da salla'n ta jiyo sallama'nsu,amsawa tayi mai sallama ta shigo sannan yaran dake bayanta suka shigo suma,idanunta ne suka sauka kan KHUBRA dake zaune saman rug ai tuni cikin abunda baifi second's ba tayi cilli da jakan hannunta ta kwala wani k'ara lokacin ne kuma ta saki kuka dai² tana k'ank'ame da KHUBRA'N.
Da sallama suka shiga saboda hakan duk yana cikin irin warning da BB yayi musu kafin zuwansu gidan,kuma har ranar babu wanda yayi kuskuren aikata wani laifi,shi yasama duk abunda ZUHRA tayi to suma zaka samesu masu aikata hakan saboda gudun had'uwansu da shi.
KHUBRA dake zaune lokacin ta idar da sallah tana jiran BABA ZUWAIRA ta idar da salla'n ta jiyo sallama'nsu,amsawa tayi mai sallama ta shigo sannan yaran dake bayanta suka shigo suma,idanunta ne suka sauka kan KHUBRA dake zaune saman rug ai tuni cikin abunda baifi second's ba tayi cilli da jakan hannunta ta kwala wani k'ara lokacin ne kuma ta saki kuka dai² tana k'ank'ame da KHUBRA'N.
Kuka su duka biyun suke yi sun rik'e juna,dai² nan su BB suka shigo,tsayawa kallon ikon Allah sukayi kafin suka kalli juna suna kuma d'agawa juna kai da alaman tambaya a fuskokinsu
Dariya sukayi ganin yadda sukayi a lokaci guda,sannan suka k'arasa cikin parlor'n......
Dariya sukayi ganin yadda sukayi a lokaci guda,sannan suka k'arasa cikin parlor'n......
《《》》
Cikin hospital en ta shiga bayan ta amshi card,sannan ta jira layin ganin likita,lokacin da aka zo kanta bayan ta shiga gurin likitan,yayi mata tambayoyi tana bashi amsa.
Kallonta yayi sannan ya maida hankalinsa kan card en yayi y'an rubuce-rubucensa.
Bayan wasu y'an mintuna ya d'ago yana kallonta fuskarsa cike da wasu irin alamu.
Kallonta yayi sannan ya maida hankalinsa kan card en yayi y'an rubuce-rubucensa.
Bayan wasu y'an mintuna ya d'ago yana kallonta fuskarsa cike da wasu irin alamu.
Hankalin MA'U duk ya gama tashi tana kallonsa dan bata san mene ne zai fad'a ba a halin da ake ciki.
Cike da zak'uwa na son tasan me yake faruwa dan a lokacin kam har ta nemi ciwon ta rasa na wucin gadi
"Dan Allah likita ka sanar da ni abunda yake faruwa,wallahi duk na kasa samun nutsuwa saboda fargaban ban san me zaka ce yana damuna ba"
Cike da zak'uwa na son tasan me yake faruwa dan a lokacin kam har ta nemi ciwon ta rasa na wucin gadi
"Dan Allah likita ka sanar da ni abunda yake faruwa,wallahi duk na kasa samun nutsuwa saboda fargaban ban san me zaka ce yana damuna ba"
Dogon numfashi ya sauke sannan ya fara magana
"Ehhh!to bisa ga yadda dai kika yimin bayani,akwai abunda nake zargi game da ke,sai dai bazan tabbatar mikiba har sai kinje laboratory anyi miki gwajin jini"
"Ehhh!to bisa ga yadda dai kika yimin bayani,akwai abunda nake zargi game da ke,sai dai bazan tabbatar mikiba har sai kinje laboratory anyi miki gwajin jini"
Dumm!taji gabanta ya fad'i kanta ta sunkuyar k'asa,kome ta tuna kuma tayi dabaran saita kanta,sannan ta karb'i y'ar takardar dake hannunsa ta fita.
Da tambaya ta samu ta isa gurin gwajin jinin,bayan y'an mintuna data jira aka bata sakamako ta sake kamo hanyan office en likitan,tana tafe zuciyanta na tsinkewa haka har ta k'araso.
Knocking tayi daga ciki aka bata izinin shiga ta ko danna kai ciki,zaune yana ta rubuce-rubuce kan wasu file's.
Shigowanta yasa shi tattara wasu daga ciki daya gama amfani dasu ya nufi gurin wani vault ya zura,sannan ya dawo ya zauna had'e da amsan sakamakon nata.
Knocking tayi daga ciki aka bata izinin shiga ta ko danna kai ciki,zaune yana ta rubuce-rubuce kan wasu file's.
Shigowanta yasa shi tattara wasu daga ciki daya gama amfani dasu ya nufi gurin wani vault ya zura,sannan ya dawo ya zauna had'e da amsan sakamakon nata.
Envelope en ya bud'e ya janyo takardar dake ciki ya shiga warwarewa,duk abunda yake yi idanun MA'U na kai tana sauraren jin me zai biyo baya.
Idonsa ya d'ago ya kalleta sannan ya sake yin rubutu saman card enta.
Muryarsa ta tsinkayo yana fad'in
"A sakamakon bincike da ya faru bayan hasashen da nayi hakan ya tabbatar mana da kina d'auke da.......................
Idonsa ya d'ago ya kalleta sannan ya sake yin rubutu saman card enta.
Muryarsa ta tsinkayo yana fad'in
"A sakamakon bincike da ya faru bayan hasashen da nayi hakan ya tabbatar mana da kina d'auke da.......................
_~Ina so nayi amfani da wannan damar gurin sanar daku fan's ba lallaine nan da kwanaki 3 kuga posting enaba saboda bikin friend ena da zamu fara,amma idan na samu sararin yin typing zaku jini in sha Allah, na gode.~_
*~#TEAM KHUBRA.~*
*_#REAL SMASHER._*
*Y'AR GARUWA......*
*(ɬɧɛ mơʂɬ ɧɛąrɬ ɬơųcɧıŋɠ ʂɬơrყ).*
*(ɬɧɛ mơʂɬ ɧɛąrɬ ɬơųcɧıŋɠ ʂɬơrყ).*
*©®2018*
*10/ʝųlყ,2018*
*10/ʝųlყ,2018*
*ʂɬơrყ ąŋɖ wrıɬɛɛŋ*
*ცყ*
_HAWWA M.U {$мaѕнer}_
*ცყ*
_HAWWA M.U {$мaѕнer}_
_BISMILLAHIR-RAHMANIR-RAHEEM..._
*~________________________~*
_Masoya ina baku hak'urin jina da kukayi shiru kwana biyu duk da dai na sanar daku dalilin faruwar hakan,amma ku k'ara hak'uri akan na da da kukayi..Na gode._
*~___________________________~*
_Wanna page en tukuici ne gareki y'ar uwata kuma k'awata,ina miki fatan alkhairi a duk inda kike na tayaki murna mara misaltuwa da wannan rana mai tarin alkhairi wacce tazo da sauyi a rayuwarki baki d'aya,ina addu'a tare da fatan wannan farin ciki ya ci gaba da tabbatuwa tare dake har k'arshen rayuwarki,ina miki murnan ganin rana mai cike da d'umbin tarihi rana da ta kasance ta aurenki tare da angonki,ina muku fatan dawwama cikin wannan farin ciki._
*SADIYA ISHAQ ISAH*
_DA_
*MUHAMMAD BILAL SHEHU*
_Allah ya baku zaman lafiya tare da hak'uri da juna.Allah kumavya kawo na y'an baya.Ameen thumma ameen._
*~___________________________~*
*~________________________~*
_Masoya ina baku hak'urin jina da kukayi shiru kwana biyu duk da dai na sanar daku dalilin faruwar hakan,amma ku k'ara hak'uri akan na da da kukayi..Na gode._
*~___________________________~*
_Wanna page en tukuici ne gareki y'ar uwata kuma k'awata,ina miki fatan alkhairi a duk inda kike na tayaki murna mara misaltuwa da wannan rana mai tarin alkhairi wacce tazo da sauyi a rayuwarki baki d'aya,ina addu'a tare da fatan wannan farin ciki ya ci gaba da tabbatuwa tare dake har k'arshen rayuwarki,ina miki murnan ganin rana mai cike da d'umbin tarihi rana da ta kasance ta aurenki tare da angonki,ina muku fatan dawwama cikin wannan farin ciki._
*SADIYA ISHAQ ISAH*
_DA_
*MUHAMMAD BILAL SHEHU*
_Allah ya baku zaman lafiya tare da hak'uri da juna.Allah kumavya kawo na y'an baya.Ameen thumma ameen._
*~___________________________~*
*DEVOTED TO:*
_BILKISU M.ADAM (Y'AR ABBA)_
_BILKISU M.ADAM (Y'AR ABBA)_
*BESTOWED TO:*
_MURJA SALIS (NA'IKKE)._
*AND*
_MURJA SALIS (NA'IKKE)._
*AND*
_FATIMA ABUBAKAR (FATEEY AFIRST)._
*4⃣1⃣*
*C* ikin parlor suka shigo kowanne ya nemi guri ya zauna suna jiran UMMI ta iso dan suyi mata bayanin abunda ke faruwa kan bak'in da suka zo da su.
Suna zaune suna kallon KHUBRA da ZUHRA da har lokacin sun gagara yin shiru,sai faman risgar kuka suke kamar wad'anda akawa mutuwa.
Babu wanda yayi musu magana kan kukan da suke,har sai da sukayi ya ishesu sannan kuma suka shiga kallon juna suna murmushi,lokaci d'aya suka kai hannayensu kan fuskokin juna suna goge hawayen dake fuskokin nasu,duk abunda suke yi BABA ZUWAIRA,BB,KHALEEL dama sauran yaran dake parlor'n akan idanunsu hakan ke faruwa illa UMMI kad'ai da bata nan.
Suna zaune suna kallon KHUBRA da ZUHRA da har lokacin sun gagara yin shiru,sai faman risgar kuka suke kamar wad'anda akawa mutuwa.
Babu wanda yayi musu magana kan kukan da suke,har sai da sukayi ya ishesu sannan kuma suka shiga kallon juna suna murmushi,lokaci d'aya suka kai hannayensu kan fuskokin juna suna goge hawayen dake fuskokin nasu,duk abunda suke yi BABA ZUWAIRA,BB,KHALEEL dama sauran yaran dake parlor'n akan idanunsu hakan ke faruwa illa UMMI kad'ai da bata nan.
"Wai YAYA ZUHRA wace wannan en da kuketa kuka ke da ita kuma me aka muku?"
FATAHIYYA tayi tambayar tana yamutsa fuskarta.
FATAHIYYA tayi tambayar tana yamutsa fuskarta.
Sai da ZUHRA tayi murmushi sannan ta kalleta tace
"Baki ganeta ba ko?"
"Baki ganeta ba ko?"
"To kema dai YAYA ZUHRA ta yayama zan santa,ni da ko ganinta ban tab'a yiba"
'Dan murmushi ZUHRA ta sake yi hannunta sak'ale cikin na KHUBRA sunata yiwa juna murmushi
"Uhmmmm!ba abun mamaki bane dan kince baki santaba ai
To ba wata bace wannan en face KHUBRA"
"Uhmmmm!ba abun mamaki bane dan kince baki santaba ai
To ba wata bace wannan en face KHUBRA"
Mik'ewa FATAHIYYA tayi hannunta dafe da k'irjinta tana nuna KHUBRA'N,ko kafin ta kaiga yin magana UMMI ta fito tana maimaita sunan KHUBRA'N itama
"Yanzu dama doughter ke ce kika koma haka?har na kasa ganeki haka?"
Tana kallonta wanda babu komai cikinsa sai zallan tausayi da kuma ganin yadda ta koma cikin k'ank'anin lokaci duk ta yamutse kamar ba itaba.
Kusa dasu UMMI ta dawo ta kama KHUBRA'N tana kallo mamaki fal a tare da ita
"Ko tantama babu wannan KHUBRA ce,ku kuwa yaran nan a ina kuka samo mana ita?"
"Yanzu dama doughter ke ce kika koma haka?har na kasa ganeki haka?"
Tana kallonta wanda babu komai cikinsa sai zallan tausayi da kuma ganin yadda ta koma cikin k'ank'anin lokaci duk ta yamutse kamar ba itaba.
Kusa dasu UMMI ta dawo ta kama KHUBRA'N tana kallo mamaki fal a tare da ita
"Ko tantama babu wannan KHUBRA ce,ku kuwa yaran nan a ina kuka samo mana ita?"
Parlor'n yayi shiru babu wanda yayi yunk'urin yiwa UMMI magana bare har tasa ran samun amsa daga bakinsu.
Ita ko BABA ZUWAIRA mamakinta baya wuce yadda KHUBRA'N take da y'an uwa masu sonta haka amma har ta daure tayi rayuwa tare da ita a cikin wannan k'ungurmin k'auyen,sai binsu da kallo take na sha'awa tana d'an murmushi.
"Wai SON a ina kuka ganota ne?"
UMMI ta sake yin tambayan a karo na biyu.
UMMI ta sake yin tambayan a karo na biyu.
Sai da ya sauke dogon ajiyan zuciya kafin BB en ya d'ago daga danna wayan da yake yi.
Filla-filla ya warware mata yadda suka had'u da labarin da suka tsinta na irin rayuwar da tayi a k'auyen na ZAKIRAI har zuwa tahowarsu dasu ba tare da ya rage ko da wasaliba a maganarsa.
Filla-filla ya warware mata yadda suka had'u da labarin da suka tsinta na irin rayuwar da tayi a k'auyen na ZAKIRAI har zuwa tahowarsu dasu ba tare da ya rage ko da wasaliba a maganarsa.
ZUHRA dake da rauni tun ana bada labarin take kuka kowa yana iya jin sautin kukanta a fili,yayin da ta dad'a k'ank'ame KHUBRA wacce ta sunkuyar da kanta k'asa tana saurarensu.
UMMI kam dauriya kad'ai tayi batayi kukanba amma kam zuciyarta ta gama karyewa,godiya take ta yiwa Allah da KHUBRA'N bata sanar da matar komai game da halin da take cikiba kafin b'acewar tata da asalinta ta barta akan su en family enta ne,lallai kuwa suma zasu nuna hakan har zuwa matar ta koma inda ta fito.
Jikin FATAHIYYA yayi sanyi sai kallon KHUBRA take tana goge siraran layin hawayen dake fuskarta,yau kam ta d'auki darasi cikin rayuwar KHUBRA da suka sakama k'ahon zuk'a kan ganin bayanta,a dai² lokacin ne kuma ASHNA ta fad'o mata,aifa nan ta shiga kuka sosai saboda da farko kukan nata ba mai sauti bane amma tuna y'ar uwarta ta jini da aka sace a kan idanunsu ya dad'a tada mata hankali wanda yasa lokaci guda sautin kukanta ya fito fili.
Babu wanda yayi yunk'urin hanata a cikin parlor'n saboda kowa da abunda yake ji a zuciyarsa.
UMMI kam dauriya kad'ai tayi batayi kukanba amma kam zuciyarta ta gama karyewa,godiya take ta yiwa Allah da KHUBRA'N bata sanar da matar komai game da halin da take cikiba kafin b'acewar tata da asalinta ta barta akan su en family enta ne,lallai kuwa suma zasu nuna hakan har zuwa matar ta koma inda ta fito.
Jikin FATAHIYYA yayi sanyi sai kallon KHUBRA take tana goge siraran layin hawayen dake fuskarta,yau kam ta d'auki darasi cikin rayuwar KHUBRA da suka sakama k'ahon zuk'a kan ganin bayanta,a dai² lokacin ne kuma ASHNA ta fad'o mata,aifa nan ta shiga kuka sosai saboda da farko kukan nata ba mai sauti bane amma tuna y'ar uwarta ta jini da aka sace a kan idanunsu ya dad'a tada mata hankali wanda yasa lokaci guda sautin kukanta ya fito fili.
Babu wanda yayi yunk'urin hanata a cikin parlor'n saboda kowa da abunda yake ji a zuciyarsa.
*SOME MINUTE'S LEPT*
Bayan zaman alhini da sukayi na y'an mintuna sannan kuma suka soma shirin tafiya hospital,duk wani motsi da KHUBRA za tayi ZUHRA na biye da ita tamkar chewing gum haka ta zame mata,ita kam sai dai tayi murmushi idan ta kalli ZUHRA,su kansu sauran jama'an dake gidan suna mamakin wannan soyayya da shak'uwa idan aka cire BABA ZUWAIRA da bata san ainihin *GASKIYAR LAMARI'N* ba.
*AFTER 2 DAY'S*
Kimanin kwanaki biyu kenan da bayyanar KHUBRA wanda ko kad'an UMMI bata barinta ta bisu hospital duk kuwa da tsananin nacin da take yi kan bin nasu,sai yau da taga KHUBRA'N ta d'an soma washewa daga wannan azababben duhun da tayi na daud'a data manne mata a jikinta.
Haka suka kammala shiri bayan UMMI tasa KHUBRA sake yin wanka da sabulai masu kyau da k'amshi,sannan tun daga zuwanta gidan UMMI tasa ta cire tsummokaran dake jikinta wanda suka sauya mata halitta tamkar *Y'AR ALMAJIRA* bayan nan kuma suka d'unguma zuwa hospital...
Kimanin kwanaki biyu kenan da bayyanar KHUBRA wanda ko kad'an UMMI bata barinta ta bisu hospital duk kuwa da tsananin nacin da take yi kan bin nasu,sai yau da taga KHUBRA'N ta d'an soma washewa daga wannan azababben duhun da tayi na daud'a data manne mata a jikinta.
Haka suka kammala shiri bayan UMMI tasa KHUBRA sake yin wanka da sabulai masu kyau da k'amshi,sannan tun daga zuwanta gidan UMMI tasa ta cire tsummokaran dake jikinta wanda suka sauya mata halitta tamkar *Y'AR ALMAJIRA* bayan nan kuma suka d'unguma zuwa hospital...
《《》》
BIGGY zaune a parlor yanata tunanin maganar BEAUTY'NSA da har yau bai san takaimaman sunantaba,yau kimanin kwanaki sati guda kenan da tayi masa maganar tana son ya taimaketa ya maidata gida,kuma tun daga ranan ne bai sake komawa d'akinba sai dai ya aika a kai mata abinci.
Tunanin hanyar da zaibi ya magance duk wata damuwa dake neman kunno masa kai yake,yana nan yana tunani kiran HAJIYA LAURA ya shigo wayansa,kallon saman screen en yake ya k'ureshi da ido kamar mai son gano wani abu a jikin sunan dake lilo saman wayan,har kiran ya katse ba tare da yayi yunk'urin d'auka ba.
Yana kallo wani kiran ya sake shigowa wayan amma baiyi yunk'urin d'aukaba,haka tayi ta kira har ta gaji ta kyaleshi.
Tunanin hanyar da zaibi ya magance duk wata damuwa dake neman kunno masa kai yake,yana nan yana tunani kiran HAJIYA LAURA ya shigo wayansa,kallon saman screen en yake ya k'ureshi da ido kamar mai son gano wani abu a jikin sunan dake lilo saman wayan,har kiran ya katse ba tare da yayi yunk'urin d'auka ba.
Yana kallo wani kiran ya sake shigowa wayan amma baiyi yunk'urin d'aukaba,haka tayi ta kira har ta gaji ta kyaleshi.
Tun safe yake gurin a zaune ba tare da yayi yunk'urin yin komaiba har misalin k'arfe 4:00pm sallah kad'ai ke fad'a shi a zaman gurin saboda duk iskancin BIGGY baya tab'a yadda sallah ta wuceshi,kamar wanda aka tsikara ya mike yana nufan hanyan bedroom en da take ciki.
Zaune take kamar kowane lokaci ta had'a kai da guiwa tana ta jan zuciya saboda kukan da ta jima tana yi.
Zama yayi a gabanta wanda yasa tayi saurin d'ago jajayen idanunta ta kalleshi tana jiran jin dame yazo yau kuma.
Kallon yanayinsa tayi duk ya wani koma silent da shi,kanta ta sunkuyar tana sauraron jin me zai ce.
Har kusan mintuna biyar ya d'iba yana zaune yayi shiru ba tare da ya iya furta komaiba,sannan yayi ajiyan zuciya cikin sanyin murya dake nuni da mai maganar yana tare da wani yanayi na damuwa a hankali ya furta
"BEAUTY dan Allah kiyi hak'uri da abunda ya faru,tun daga ranar da muka d'aukoki har zuwa yau da nake zaune a kusa dake ina son ki yafemin,tabbas shigowarki rayuwata ya sauyamin tsarina kuma ya canja ni gaba d'ayana,tun daga lokacin dana rasa mahaifana ban sake tunanin zan koma mutumin dake da tausayi a zuciyarsa ba ko dai² da d'igo d'aya amma zuwanki yana neman mai dani wani a rayuwa,zuwanki ya kawo haske cikin rayuwata,nayi alfahari da hakan ta faru,amma ina so kiyi hak'uri da abunda mukayi miki sannan".
Yayi shiru na d'an wani lokaci yana nazarin me zai fad'a kuma wanda zaisa tayi magana
Zama yayi a gabanta wanda yasa tayi saurin d'ago jajayen idanunta ta kalleshi tana jiran jin dame yazo yau kuma.
Kallon yanayinsa tayi duk ya wani koma silent da shi,kanta ta sunkuyar tana sauraron jin me zai ce.
Har kusan mintuna biyar ya d'iba yana zaune yayi shiru ba tare da ya iya furta komaiba,sannan yayi ajiyan zuciya cikin sanyin murya dake nuni da mai maganar yana tare da wani yanayi na damuwa a hankali ya furta
"BEAUTY dan Allah kiyi hak'uri da abunda ya faru,tun daga ranar da muka d'aukoki har zuwa yau da nake zaune a kusa dake ina son ki yafemin,tabbas shigowarki rayuwata ya sauyamin tsarina kuma ya canja ni gaba d'ayana,tun daga lokacin dana rasa mahaifana ban sake tunanin zan koma mutumin dake da tausayi a zuciyarsa ba ko dai² da d'igo d'aya amma zuwanki yana neman mai dani wani a rayuwa,zuwanki ya kawo haske cikin rayuwata,nayi alfahari da hakan ta faru,amma ina so kiyi hak'uri da abunda mukayi miki sannan".
Yayi shiru na d'an wani lokaci yana nazarin me zai fad'a kuma wanda zaisa tayi magana
Kallonsa kad'ai ta tsaya yi tana mamakin kalmomin da suke fitowa daga bakinsa,tausayinsa ne ya bijiro mata jin shi d'in marayane,wasu siraran hawaye ta goge tana d'aga masa kai ba tare da tayi magaba.
"In sha Allah daga yau babu wanda zai sake sani aikata irin wannan d'anyen aikin,rashin iyaye ba hauka bane da har wani zai dinga juyamin tunani ta har sani aikata ayyukan marasa imani"..
'Dan murmushi ASHNA ta sake yi tana sauraron maganarsa dake tafiya kai tsaye cikin zuciyarta
Tashi yayi da niyyan barin d'akin,wanda ASHNA sam bata san me yake afkuwa ba,saboda yadda take ta tunanin abubuwa da dama akansa,dai² bakin k'ofa ya dakata sannan cikin sanyi yace
"Ammm!ina ganin yanzun ya kamata kiyi shirin komawa gida,yanzun in Allah ya yarda zan maida ke"
Yana kaiwa nan a maganarsa yayi waje da sauri dan bata damar shiryawa.
"Ammm!ina ganin yanzun ya kamata kiyi shirin komawa gida,yanzun in Allah ya yarda zan maida ke"
Yana kaiwa nan a maganarsa yayi waje da sauri dan bata damar shiryawa.
Dariya game da hawayen farin ciki suka had'e mata lokaci guda,farin cikinta a wannan lokacin baya misaltuwa,cikin gaggawa ta kimtsa sannan ta fito daga d'akin rana ta farko tun bayan shiganta d'akin kenan da ta fito a hankali take bin corridor en tana wucewa har ta iso dai² stair's,sakkowa take jikinta yayi mata sanyi duk da tafi damuwa da son komawa gida,a parlor ta tarar da shi yana zaune ya d'ora hab'arsa a kan hannayensa da alama tunani yake,sai dai kuma sakkowanta yasa shi binta da kallo had'e da k'irk'irar murmushi,hakan ya tabbatar da baiyi nisa a tunaninba kenan.Mik'ewa yayi ita kuma tana binsa a baya har suka isa parking space na gidan,sai yanzun ta samu daman kallon gidan,babbane sosai ko dan da dare ne wancan ranan shi yasa bata iya tantancewaba.
A hankali ta d'age kafad'anta tana fad'in
"Ohooo ina ruwana a ciki wai kam???"
Kafin ta sake yunk'urin yin wani tunani har ya bud'e motan tare da mata nuni data shiga,babu musu ko ta shige shi kuma ya zagaya d'ayan side en ya zauna sannan yayi starting motan,cikin k'ank'anin lokaci suka fice daga gidan suka hau hanyan da zata sadasu da RIJIYAR ZAKI...
A hankali ta d'age kafad'anta tana fad'in
"Ohooo ina ruwana a ciki wai kam???"
Kafin ta sake yunk'urin yin wani tunani har ya bud'e motan tare da mata nuni data shiga,babu musu ko ta shige shi kuma ya zagaya d'ayan side en ya zauna sannan yayi starting motan,cikin k'ank'anin lokaci suka fice daga gidan suka hau hanyan da zata sadasu da RIJIYAR ZAKI...
《《》》
Shirun da DR en yayi ne ya dad'a tada mata hankali to kuma me yake son sanar da ita haka,bakinta har rawa yake yi wajen son tambayarsa abunda ya gani a jikin result en nata.
"Dan Allah likita ka sanar dani abunda yake faruwa da har yasa kayi shiru kak'i sanarmin"
"Dan Allah likita ka sanar dani abunda yake faruwa da har yasa kayi shiru kak'i sanarmin"
Wani ajiyan zuciya ya sauke sannan ya sake kallonta.
"No hajiya ba wani abu ke damunkiba kawai dai zazzab'i ne maybe kuma akwai abunda bakya amfani da shi da kika soma using nasa cikin y'an kwanakin nan,so ina ganin babu wata matsala,yanzun zan d'oraki kan magunguna idan yaso nan da wani lokaci idan bakiji sauk'iba sai ki dawo don a chanja miki da wasu"
"No hajiya ba wani abu ke damunkiba kawai dai zazzab'i ne maybe kuma akwai abunda bakya amfani da shi da kika soma using nasa cikin y'an kwanakin nan,so ina ganin babu wata matsala,yanzun zan d'oraki kan magunguna idan yaso nan da wani lokaci idan bakiji sauk'iba sai ki dawo don a chanja miki da wasu"
Wani wawan ajiyan zuciya ta sauke sannan a hankali ta iya furta
"Ai ni wallahima DR har ka bani tsoro da kalamanka na farko kwata-kwata banyi tsammanin wannan ne abunda zai fito daga bakinkaba"
"Ai ni wallahima DR har ka bani tsoro da kalamanka na farko kwata-kwata banyi tsammanin wannan ne abunda zai fito daga bakinkaba"
A kaikaice ya kalleta saboda rashin amincewa da maganar tata,shi kam baisan dalili ba da yasa yake mata wani irin kallo,saurin yin rubutu yayi ya mika mata card en sannan ya furta
"Hajiya ai babu abun tada hankali anan saboda jininki ya nuna 'NEGATIVE' da ya koma 'POSITIVE' ne zamu iya cewa akwai matsala"
Duk bayanin da yake mata ba wani gane negative da positive da tayi saboda bata san me hakan ke nufiba,murmushi tayi kawai ta amsa card en tana masa godiya sannan ta fice..
"Hajiya ai babu abun tada hankali anan saboda jininki ya nuna 'NEGATIVE' da ya koma 'POSITIVE' ne zamu iya cewa akwai matsala"
Duk bayanin da yake mata ba wani gane negative da positive da tayi saboda bata san me hakan ke nufiba,murmushi tayi kawai ta amsa card en tana masa godiya sannan ta fice..
Bayan fitanta ya tsaya yana bin k'ofan da kallo,haka kad'ai yake tunani wannan matar da gani kaga irin y'an duniyan nan,kome ya tuna kuma yayi saurin kawar da tunanin ta hanyar janyo ragowar file's dake kan table en ya shiga bud'ewa yana ci gaba da aikinsa....
《《》》
Sallah yaketa jerowa babu sassautawa tun yanayi yana iya gane abunda yake karantawa har ya zamana idanunsa sun koma sai haske kad'ai yake gani cikinsu babu wani abu da yake iya shaidawa cikin d'akin bare har ya iya nuna muhallinsa,zaman tahiya yayi sannan ya sallame,zuciyarza tayi k'uncin da baya iya bambance tsakanin fari da bak'i.
Zama yayi had'e da tank'washe kafarsa cikin yanayi dake nuni da yana tattare da matsananciyar damuwa da bata da iyaka a wannan lokacin.
Zama yayi had'e da tank'washe kafarsa cikin yanayi dake nuni da yana tattare da matsananciyar damuwa da bata da iyaka a wannan lokacin.
Yarinyarsa ce ta fad'o masa tunaninta duk ya addabeshi,take ya goge fuskarsa ya fito daga d'akin,d'an k'aramin d'akin da yayi bak'i wanda ke nuni da d'akin girki ne ya nufa da niyyan tasota tayi sallah a tunaninsa tana ciki kawai dai sha'afa yayi bai tasheta ba hakan yasa yake ta sauri dan yadda shima yake ganin yau d'in ya makara.
Babu komai cikin d'akin face tarkacen kwanukan girki,tsayawa yayi turus yana bin gurin da kallo,wani irin tunani ya soma yi wanda a k'arshensa babu komai sai tsananin firgici da yasa ABBAN KHUBRA sake nufar d'akin LADIYO kamar zai tashi sama dan sauri...
《《》》
Tun shigansu d'akin da MAMA ke kwance kamar gawa bakinta da hancinya sakaye cikin abun daidaita numfashi,kowa jikinsa ya dad'a sanyaya kamar an jefi kaza da gishiri.
Kusa da gadon MAMA KHUBRA ta matsa saboda tun shigowarsu hankalinta na kanta abun tausayi haka ta zauna gefenta hannunta ta rik'o had'e da damk'ewa cikin nata,nan da nan hawaye suka soma sakkowa daga idanunta,sheshek'an kukanta kad'ai suka tsinkayo BB,UMMI,KHALEEL dama su kansu sauran da suke cikin d'akin,sai dai abunda tayi ya basu matuk'ar mamaki dan suna da tabbacin irin k'iyayan da MAMA kewa KHUBRA.
Kusa da gadon MAMA KHUBRA ta matsa saboda tun shigowarsu hankalinta na kanta abun tausayi haka ta zauna gefenta hannunta ta rik'o had'e da damk'ewa cikin nata,nan da nan hawaye suka soma sakkowa daga idanunta,sheshek'an kukanta kad'ai suka tsinkayo BB,UMMI,KHALEEL dama su kansu sauran da suke cikin d'akin,sai dai abunda tayi ya basu matuk'ar mamaki dan suna da tabbacin irin k'iyayan da MAMA kewa KHUBRA.
Cikin muryar kuka take tambayan ZUHRA
"Me ya samu MAMA'N haka?"
"Me ya samu MAMA'N haka?"
Cikin ALHINI ta bata amsan duk abunda ya faru sannan kuma da dalilin kwanciyan MAMA'N jinya.
Bakinta ta shiga motsawa tana mata addu'a wacce ANNABI (S.A.W) ya koyar damu a duk lokacin da wani yake halin jinya wato
_(AS-ALULLAHAL AZIIYM RABBAL ARSHIL AZIIYM AN-YASHFIYAKII ×7)_
Sannan ta sake k'arawa da
_(LAA BA'ASA 'DAHURUN IN-SHA-ALLAH)_
Idanun BB na kanta duk abunda take sai dai ba kowa ne zai gane hakanba saboda ta tsakanin lashes ensa yake kallonta hannayensa zube cikin aljihunsa.
Juyowa KHUBRA tayi da niyyan yiwa ZUHRA magana hannun MAMA dake cikin nata ya motsa,cikin saurin ta juya don tabbatarwa,k'afarta ta sake motsawa sannan sauran wasu sassa na jikinta da suka motsa,a hankali kuma idanunta suka soma bud'ewa.
Duk abunda ake babu wanda ya kula da halin da ake ciki,kabbara KHUBRA tayi wanda yasa su saurin matsowa kusa da gadon suna tambayan lafiya,idanun MAMA da suke bud'ewa da ta kafe fuskar MAMAN da kallo ne yasa su kallon abunda takewa irin wannan kallon cikin wani yanayi na jin dad'i gaba d'ayan d'akin suka d'auki kabbara suma,masu hawaye nayi masu murna nayi saboda halin da suke ciki a wannan lokacin na tashin MAMA ba tare da sunyi tsammanin afkuwar hakanba.....
_(AS-ALULLAHAL AZIIYM RABBAL ARSHIL AZIIYM AN-YASHFIYAKII ×7)_
Sannan ta sake k'arawa da
_(LAA BA'ASA 'DAHURUN IN-SHA-ALLAH)_
Idanun BB na kanta duk abunda take sai dai ba kowa ne zai gane hakanba saboda ta tsakanin lashes ensa yake kallonta hannayensa zube cikin aljihunsa.
Juyowa KHUBRA tayi da niyyan yiwa ZUHRA magana hannun MAMA dake cikin nata ya motsa,cikin saurin ta juya don tabbatarwa,k'afarta ta sake motsawa sannan sauran wasu sassa na jikinta da suka motsa,a hankali kuma idanunta suka soma bud'ewa.
Duk abunda ake babu wanda ya kula da halin da ake ciki,kabbara KHUBRA tayi wanda yasa su saurin matsowa kusa da gadon suna tambayan lafiya,idanun MAMA da suke bud'ewa da ta kafe fuskar MAMAN da kallo ne yasa su kallon abunda takewa irin wannan kallon cikin wani yanayi na jin dad'i gaba d'ayan d'akin suka d'auki kabbara suma,masu hawaye nayi masu murna nayi saboda halin da suke ciki a wannan lokacin na tashin MAMA ba tare da sunyi tsammanin afkuwar hakanba.....
《《》》
Parking sukayi dai² bakin get en gidan suna shirin fitowa BABA MAI GADI ya fito daga gidan da y'ar radio ensa a hannu,kallonsu yayi yana shirin tambayan wanda suka zo nema idanunsa suka sauka kan ASHNA dake kan gaba.
"K'aaluu innalillahi wa-inna ilaihi raji'un,me zan gani haka?HAJIYA da gaske kece ko kuwa fatalwa nayi gamo da ita?"
Yana tambaya yana kuma had'awa da jaa baya,maimakon tayi magana da fad'a kamar yadda ta saba musu sai yaji sab'anin hakan wanda ya dad'a jefa shi cikin taradaddin anya kuwa itance da gaske?
"Nice BABA ba fatalwa bace"
Ta fad'a tana d'an murmusawa..
Yana tambaya yana kuma had'awa da jaa baya,maimakon tayi magana da fad'a kamar yadda ta saba musu sai yaji sab'anin hakan wanda ya dad'a jefa shi cikin taradaddin anya kuwa itance da gaske?
"Nice BABA ba fatalwa bace"
Ta fad'a tana d'an murmusawa..
Al-ajabi yake na sauyin da ya gani a tare da ita da yasa shi kasa magana,har suka wuce suna niyyan shiga gidan ya dakatar da su ta hanyar fad'in
"Babu kowa cikin gidan HAJIYA"
"Babu kowa cikin gidan HAJIYA"
Da sauri suka juyo suna kallonsa,cikin rud'ewa kuma ta fara magana
"Ina suka tafi suka barni?dan Allah BABA suna ina ?"
"Ina suka tafi suka barni?dan Allah BABA suna ina ?"
"Kiyi hak'uri HAJIYA amma gidan nan ya kai tsawon kwanaki babu kowa cikinsa,HAJIYA ce babu lafiya tana kwance a asibiti cikin mawuyacin halin da ko sanin wanda ke kanta bata iya yi"....
Tun kafin ya k'arasa ta fashe da kuka tana fad'in
"Ni dama nasan hakan sai ya faru,wayyoo Allah MAMANA dan Allah kada ki mutu ki barni,wayyoo MAMA dan Allah ki tsaya"
Surutai iri-iri take wanda bata iya tantance kalmomin da bakinta ke furtawa..
"Ni dama nasan hakan sai ya faru,wayyoo Allah MAMANA dan Allah kada ki mutu ki barni,wayyoo MAMA dan Allah ki tsaya"
Surutai iri-iri take wanda bata iya tantance kalmomin da bakinta ke furtawa..
A hankali BIGGY ya matso kusa da BABA yana tambayansa
"BABA wane asibiti ne aka kwantar da ita?"
"BABA wane asibiti ne aka kwantar da ita?"
"Ehhh tana asibitin MALAM AMINU KANO"
BABA ya bashi bayani hatta da d'akin da take a kwance sai da ya musu kwatance,cikin sauri ya figi hannun ASHNA da batama cikin nutsuwarta suka d'auki hanyan asibitin AKTH....
BABA ya bashi bayani hatta da d'akin da take a kwance sai da ya musu kwatance,cikin sauri ya figi hannun ASHNA da batama cikin nutsuwarta suka d'auki hanyan asibitin AKTH....
《《》》
Dai² lokacin da suke tsaka da murnan tashin MAMA cikin sauri KHALEEL da BB suka fice dan nemo likita.
Suna cikin d'akin duk sun baibayeta kowa nason ya mata magana,idanunta taketa juyawa tana kallonsu d'aya bayan d'aya.
Suna cikin d'akin duk sun baibayeta kowa nason ya mata magana,idanunta taketa juyawa tana kallonsu d'aya bayan d'aya.
K'ofar aka bud'e da k'arfi cikin sauri duk suka maida hankali gurin dan ganin waye haka ya dokota da k'arfi.
Abunda suka gani ne yasa su kowa ya bud'e baki da tsantsan mamaki shimfid'e a fuskokinsu...................
Abunda suka gani ne yasa su kowa ya bud'e baki da tsantsan mamaki shimfid'e a fuskokinsu...................
*~#TEAM KHUBRA.~*
*_#REAL SMASHER._*
*Y'AR GARUWA......*
*(ɬɧɛ mơʂɬ ɧɛąrɬ ɬơųcɧıŋɠ ʂɬơrყ).*
*(ɬɧɛ mơʂɬ ɧɛąrɬ ɬơųcɧıŋɠ ʂɬơrყ).*
*©®2018*
*11/ʝųlყ,2018*
*11/ʝųlყ,2018*
*ʂɬơrყ ąŋɖ wrıɬɛɛŋ*
*ცყ*
_HAWWA M.U {$мaѕнer}_
*ცყ*
_HAWWA M.U {$мaѕнer}_
_BISMILLAHIR-RAHMANIR-RAHEEM..._
*~________________________~*
*~________________________~*
*DEVOTED TO:*
_BILKISU M.ADAM (Y'AR ABBA)_
_BILKISU M.ADAM (Y'AR ABBA)_
*BESTOWED TO:*
_MURJA SALIS (NA'IKKE)._
*AND*
_MURJA SALIS (NA'IKKE)._
*AND*
_FATIMA ABUBAKAR (FATEEY AFIRST)._
*4⃣2⃣*
*'D* akin ya afka ba tare da yayi sallama ba yana muzurai had'e da dubawa ko zai ganota cikin d'akin,amma babu kowa ciki sai LADIYO data mik'e saman gado tana faman shirgar bacci uwa wacce ta sha wani abun.
Wata irin tsanarta ce ta dirarwa MALAM BUBA take ya juya ba tare da yayi magana ba,ficewa yayi daga gidan yana ta taraddadin ina yarinyar tasa ta shiga haka.
Abubuwa da dama yake tunani akansu da suka faru dashi a y'an watannin da suka wuce wad'anda basu da dad'in ji bare a fad'esu.
Dai² bakin wata makarantar primary dake k'auyen ya nemi guri ya zauna nan ya shiga tunanin inda ta shiga da halin da take ciki.
Rana ta k'arshe da suka rabu ta fad'o masa da abunda ya janyo rabuwar tasu,kuka ya fashe da shi yana tausaya mata yasan wahala kam da tsanani tana cikinsu a dai² lokacin.
Babu mai rarrashinsa sai da yayi mai isarsa sannan ya tsagaita shi kad'ai yake magana da kansa
"Allah kaga halin da bayinka suka tsinci kawunansu ya Allah kaine gatanmu bamu da kowa idan ba kaiba,gareka muke neman taimako ya Allah ka k'ara tsaremu a duk inda muka tsinci kawunanmu,Allah ina rok'onka daka tsaremin yarinyata a duk inda take a kuma kowane hali take ciki"
Ya jima yana addu'a har sai da yaji zuciyarsa tayi sanyi daga mugun zafin da take masa sannan yayi shiru na wasu y'an mintuna bakinsa kuma har lokacin yana motsawa babu abunda da ke fitowa daga bakinsa face
"Astagfirullah wa'atubu ilaih,astagfirullahal azeeym"
A dai² lokacin ba komai MALAM BUBA yake tunawa ba sai wani al'amari daya tab'a faruwa shekaru sha tara da suka wuce wanda sune dalilin da yasa yaketa neman gafara,a zuciyarsa yake fad'in
"Lallai ya zamemin wajibi na nemeki ko dan neman gafara,a yau Allah ya nunamin abunda ko a mafarki banyi tsammaniba tare da LADIYO,lallai wannan ya tabbatarmin da *BA LAIFINKI BANE"*
Wuni guda yana zaune a gurin sallah kad'ai ke tada shi shima da yayi alwala a bakin tap en dake farfajiyar makarantar zai dawo saman varenda a nan zaiyi sallah sannan yaci gaba da zama yana dad'a neman gafarar mahalicci visa kuskuren da yayi shekaru da dama....
Wata irin tsanarta ce ta dirarwa MALAM BUBA take ya juya ba tare da yayi magana ba,ficewa yayi daga gidan yana ta taraddadin ina yarinyar tasa ta shiga haka.
Abubuwa da dama yake tunani akansu da suka faru dashi a y'an watannin da suka wuce wad'anda basu da dad'in ji bare a fad'esu.
Dai² bakin wata makarantar primary dake k'auyen ya nemi guri ya zauna nan ya shiga tunanin inda ta shiga da halin da take ciki.
Rana ta k'arshe da suka rabu ta fad'o masa da abunda ya janyo rabuwar tasu,kuka ya fashe da shi yana tausaya mata yasan wahala kam da tsanani tana cikinsu a dai² lokacin.
Babu mai rarrashinsa sai da yayi mai isarsa sannan ya tsagaita shi kad'ai yake magana da kansa
"Allah kaga halin da bayinka suka tsinci kawunansu ya Allah kaine gatanmu bamu da kowa idan ba kaiba,gareka muke neman taimako ya Allah ka k'ara tsaremu a duk inda muka tsinci kawunanmu,Allah ina rok'onka daka tsaremin yarinyata a duk inda take a kuma kowane hali take ciki"
Ya jima yana addu'a har sai da yaji zuciyarsa tayi sanyi daga mugun zafin da take masa sannan yayi shiru na wasu y'an mintuna bakinsa kuma har lokacin yana motsawa babu abunda da ke fitowa daga bakinsa face
"Astagfirullah wa'atubu ilaih,astagfirullahal azeeym"
A dai² lokacin ba komai MALAM BUBA yake tunawa ba sai wani al'amari daya tab'a faruwa shekaru sha tara da suka wuce wanda sune dalilin da yasa yaketa neman gafara,a zuciyarsa yake fad'in
"Lallai ya zamemin wajibi na nemeki ko dan neman gafara,a yau Allah ya nunamin abunda ko a mafarki banyi tsammaniba tare da LADIYO,lallai wannan ya tabbatarmin da *BA LAIFINKI BANE"*
Wuni guda yana zaune a gurin sallah kad'ai ke tada shi shima da yayi alwala a bakin tap en dake farfajiyar makarantar zai dawo saman varenda a nan zaiyi sallah sannan yaci gaba da zama yana dad'a neman gafarar mahalicci visa kuskuren da yayi shekaru da dama....
《《》》
K'ofar da aka doko ne da k'arfi yaja hankulansu suka kai dubansu ga k'ofan dan ganin waye haka,kallon ASHNA sukayi wacce idanunta suka gama rinewa saboda tsabar kukan da tayi kafin su iso.
Mik'ewa sukayi bakin kowanne na rawa gurin furta sunanta,MAMA dake kwance tsawon kwanaki ko kanta bata san inda yakeba,ganin ASHNA a gabanta dai² lokacin ta mik'e zaune had'e da zare abunda ke bakinta cikin murya k'asa-k'asa ta furta
"ASHNA kece zo nan y'ata naji d'umin jikinki kinji y'ata zo maza"
Mik'ewa sukayi bakin kowanne na rawa gurin furta sunanta,MAMA dake kwance tsawon kwanaki ko kanta bata san inda yakeba,ganin ASHNA a gabanta dai² lokacin ta mik'e zaune had'e da zare abunda ke bakinta cikin murya k'asa-k'asa ta furta
"ASHNA kece zo nan y'ata naji d'umin jikinki kinji y'ata zo maza"
Gaba d'ayansu suka kuma juyawa jin maganar MAMA,zaune suka ganta saman gadon da suka barta a kwance,mamaki fal cikin zuk'atansu had'e da farin ciki mara misaltuwa.
Da gudu ASHNA ta k'arasa kusa da MAMA,fad'awa tayi jikinta ta saki wani kuka mai ban tausayi kowa sai matse ido yake,hannu MAMA tayiwa KHUBRA alama da tazo kusa da ita,babu musu kuwa ta isa kusa da ita,kamata tayi ta rungume idanun MAMA na fidda hawaye,abun ba k'aramin mamaki ya bawa UMMI,ZUHRA,FATAHIYYA da suke cikin d'akinba farin ciki mara misaltuwa a tare da su,a hankali ZUHRA ta isa kusa dasu tasa hannunta a bayansu itama ta kwantar da kanta bayan ASHNA da KHUBRA tana fidda hawayen jin dad'i.
Muryan MAMA ya katse musu kukan da suke
"Ku yafe min yarana dan Allah badan ni ba,nasan na cutar da ku na kuma b'ata muku rayuwa ban bi nasiha da kuma burin mahaifinkuba kamar yadda ya barmin wasiyyar kula da kuba,kuyimin aikin gafara in sha Allah haka bazai k'ara faruwaba...
KHUBRA ki gafartamin cutar dake da nayi,sanadin haka abubuwa suka sake cukurkud'ewa idan har baki yafemin ba ni kaina bazan tab'a yafewa kainaba"..
Kuka ne yaci k'arfin maganar MAMA,inda kafin taci gaba da magana DR ya shigo had'e da sallama bayansa kuma BB ne da KHALEEL,tun kafin DR en yayi magana wasu dattijai suka shigo,nanfa aka fara kallon-kallo tsakaninsu da MAMA dake zaune gefenta kuma ASHNA da KHUBRA ne sai ZUHRA dake kusa da k'afafuwanta.
Shi kansa DR en ganinta a zaune sai da abun ya matuk'ar bashi mamaki,baiyi tsammanin ganin hakan a tare da itaba amma sai ya bar hakan a ransa
Wayansa ya shiga pressing sannan ya d'orata a kunnensa
"Hello DR LEEMA idan babu abunda kike yi ina son ganinki yanzun"
Abunda ya fad'a kenan sai number room en da ya shaida mata,cikin y'an mintuna akayi knocking door en,izinin shigowa aka bata ta shigo d'akin dake cike da mutane,nan DR en ya basu umarnin su basu guri yana son ya duba jikin nata.
Ficewa sukayi gaba d'aya ya rage daga shi sai DR da kuma MAMA dake zaune har lokacin,da taimakon DR LEEMA suka duba jikin nata inda suka tarar da komai normal,bayan sun gama suka fice,a k'ofan d'akin ya tarar da su nan ya buk'aci ganinsu.
"BABA ina ganin ku yafi kamata da ku je don ganawa da likita dan dama ya buk'aci hakan tun kwanakin da suka gabata"
Da gudu ASHNA ta k'arasa kusa da MAMA,fad'awa tayi jikinta ta saki wani kuka mai ban tausayi kowa sai matse ido yake,hannu MAMA tayiwa KHUBRA alama da tazo kusa da ita,babu musu kuwa ta isa kusa da ita,kamata tayi ta rungume idanun MAMA na fidda hawaye,abun ba k'aramin mamaki ya bawa UMMI,ZUHRA,FATAHIYYA da suke cikin d'akinba farin ciki mara misaltuwa a tare da su,a hankali ZUHRA ta isa kusa dasu tasa hannunta a bayansu itama ta kwantar da kanta bayan ASHNA da KHUBRA tana fidda hawayen jin dad'i.
Muryan MAMA ya katse musu kukan da suke
"Ku yafe min yarana dan Allah badan ni ba,nasan na cutar da ku na kuma b'ata muku rayuwa ban bi nasiha da kuma burin mahaifinkuba kamar yadda ya barmin wasiyyar kula da kuba,kuyimin aikin gafara in sha Allah haka bazai k'ara faruwaba...
KHUBRA ki gafartamin cutar dake da nayi,sanadin haka abubuwa suka sake cukurkud'ewa idan har baki yafemin ba ni kaina bazan tab'a yafewa kainaba"..
Kuka ne yaci k'arfin maganar MAMA,inda kafin taci gaba da magana DR ya shigo had'e da sallama bayansa kuma BB ne da KHALEEL,tun kafin DR en yayi magana wasu dattijai suka shigo,nanfa aka fara kallon-kallo tsakaninsu da MAMA dake zaune gefenta kuma ASHNA da KHUBRA ne sai ZUHRA dake kusa da k'afafuwanta.
Shi kansa DR en ganinta a zaune sai da abun ya matuk'ar bashi mamaki,baiyi tsammanin ganin hakan a tare da itaba amma sai ya bar hakan a ransa
Wayansa ya shiga pressing sannan ya d'orata a kunnensa
"Hello DR LEEMA idan babu abunda kike yi ina son ganinki yanzun"
Abunda ya fad'a kenan sai number room en da ya shaida mata,cikin y'an mintuna akayi knocking door en,izinin shigowa aka bata ta shigo d'akin dake cike da mutane,nan DR en ya basu umarnin su basu guri yana son ya duba jikin nata.
Ficewa sukayi gaba d'aya ya rage daga shi sai DR da kuma MAMA dake zaune har lokacin,da taimakon DR LEEMA suka duba jikin nata inda suka tarar da komai normal,bayan sun gama suka fice,a k'ofan d'akin ya tarar da su nan ya buk'aci ganinsu.
"BABA ina ganin ku yafi kamata da ku je don ganawa da likita dan dama ya buk'aci hakan tun kwanakin da suka gabata"
"A'a KHALEEL ku en dai kuje tunda kun san dalilin faruwar rashin lafiyar tata,kuma kune y'an boko saboda haka ina ganin zaku fimu fuskantar abunda zai fad'a"
'Dan murmushi yayi had'e da fad'in
"To shi kenan BABA amma tunda Allah yasa abun yazo da haka me zai hana muje gaba d'aya,daga nan maji koma mene ya faru da dalilin afkuwar hakan"
"To shi kenan BABA amma tunda Allah yasa abun yazo da haka me zai hana muje gaba d'aya,daga nan maji koma mene ya faru da dalilin afkuwar hakan"
'Dan murmushin shima OLD KHALEED yayi sannan ya kama hannun BB yana fad'in
"Takwara muje ko?"
Wucewa sukayi zuwa office en inda da shigarsu suka nemi guri suka zauna suna masu sauraron abunda zai fito daga bakin DR.
Shiru ne ya biyo baya na tsawon wasu mintuna,kafin DR ya sanar musu da yadda jikin nata yake a halin da ake ciki
"To yanzu DR nan da zuwa wane lokaci zaku sallameta?"
KHALEEL ya tambaya
"Ehh to duk da jikin nata sa sauk'i sosai a yanzun zamu rik'eta a nan har nan da tsawon kwanaki biyu zuwa uku".
《《》》
"Takwara muje ko?"
Wucewa sukayi zuwa office en inda da shigarsu suka nemi guri suka zauna suna masu sauraron abunda zai fito daga bakin DR.
Shiru ne ya biyo baya na tsawon wasu mintuna,kafin DR ya sanar musu da yadda jikin nata yake a halin da ake ciki
"To yanzu DR nan da zuwa wane lokaci zaku sallameta?"
KHALEEL ya tambaya
"Ehh to duk da jikin nata sa sauk'i sosai a yanzun zamu rik'eta a nan har nan da tsawon kwanaki biyu zuwa uku".
《《》》
Likkafa taci uban na da a gurin MA'U dan ko tun bayan da likita ya tabbatar mata da babu matsala ta sake kafa sabon kasuwanci da yafi na da a yanzu MA'U da mutane suka sani a baya wannan har ta dame waccen a rashin mutunci da duniyanci,idan abun nata ya motsa mata kwana biyu sai ta haukace yini take tana kan network babu sassauci,su da kansu mazajen nata suna mamakin wannan sauyi nata a y'an kwanakin da hakan ya faru....
Mu dai sai muce Allah ya kyauta na gaba...
《《》》
Kwanaki sun dad'a tafiya inda zuwa yanzun MAMA ta dawo gida kamar ba itace tayi jinyan da bata iya sanin duk wanda ke kantaba.
Yau ta kama kowa da kowa yana gida hatta da su BABA KHALEED da suka zo daga JIHAR JIGAWA,gaba d'aya suna zaune bayan gaishe-gaishe da akayi da tsokanar juna,MAMA ta kalli duka jama'ar gurin sannan ta fara magana wanda sai da taja hankulan jama'ar dake gurin gaba d'aya
"Da farko kafin na fara cewa komai ina buk'atar neman yafiyarku saboda wasu abubuwa da suka faru wanda a dai² wannan lokaci nake mai burin sanar daku GASKIYAR AL'AMARI'N da ya faru shekaru bakwai da suka faru"
Labarin yadda suka rabu da ABBA'NSU BB ta shiga badawa tun daga lokacin da suka fara samun sab'ani har zuwa lokacin da ya bar garin,da yadda suka had'a baki ita da HAJIYA LAURA kan cewa da mutane mutuwa yayi,duk dan gudun kada duniya ta zagesu,gaba d'ayan parlor'n sunyi shiru kowa da abunda ke damunsa da jin wannan al'amari mai matuk'ar rikitarwa da d'aure kai musammanma su BABA KHALEED da basu san da wannan labarinba,shiru mutanen parlor'n sukayi suna jiran jin me kuma zai dad'a fitowa daga bakin wani a gurin.
Yau ta kama kowa da kowa yana gida hatta da su BABA KHALEED da suka zo daga JIHAR JIGAWA,gaba d'aya suna zaune bayan gaishe-gaishe da akayi da tsokanar juna,MAMA ta kalli duka jama'ar gurin sannan ta fara magana wanda sai da taja hankulan jama'ar dake gurin gaba d'aya
"Da farko kafin na fara cewa komai ina buk'atar neman yafiyarku saboda wasu abubuwa da suka faru wanda a dai² wannan lokaci nake mai burin sanar daku GASKIYAR AL'AMARI'N da ya faru shekaru bakwai da suka faru"
Labarin yadda suka rabu da ABBA'NSU BB ta shiga badawa tun daga lokacin da suka fara samun sab'ani har zuwa lokacin da ya bar garin,da yadda suka had'a baki ita da HAJIYA LAURA kan cewa da mutane mutuwa yayi,duk dan gudun kada duniya ta zagesu,gaba d'ayan parlor'n sunyi shiru kowa da abunda ke damunsa da jin wannan al'amari mai matuk'ar rikitarwa da d'aure kai musammanma su BABA KHALEED da basu san da wannan labarinba,shiru mutanen parlor'n sukayi suna jiran jin me kuma zai dad'a fitowa daga bakin wani a gurin.
Shiru zuwa tsayin lokaci da haka taron ranar ya watse ba tare da wani ko wata sun sake furta wani abuba saboda zuciyoyinsu na cike da alhini.
Bayan tashinsu daga gurin BB tare da KHALEEL suka fice,basu zame ko inaba sai guarding inda suka zauna saman kujerun dake gurin,shiru na d'an lokaci sukama juna kowa na tunani duk da a gurinsu wannan maganar ta MAMA bata wani sasu jin shock kamar sauran mutanen dake parlor'nba kasancewar sun riga da sun san da ita,sai dai a wannan karon suna tunanin mafitane.
Bayan shud'ewar mintuna arba'in suna zaman kurame ba tare da wani yayi magana ba da sauri BB ya kalli KHALEEL
"Heyyy!MAN ka san me nake tunani kuwa?"
"Heyyy!MAN ka san me nake tunani kuwa?"
Kai KHALEEL ya kad'a masa
"Ina tunani ne akan b'acewar ABBANMU gaskiya inaji a jikina babu wanda yasan inda ABBA yake face ABBANKA"
Shiru duka sukayi suna kallon juna da sauri sukayi ihu had'e da k'ank'ame juna
"Tabbas!kayi gaskiya duk duniya ABBANA ne kad'ai zai iya sanin inda yake,amma me yasa bamu yi wannan tunaninba tun farko sai yanzun???"
Shiru duka sukayi suna kallon juna da sauri sukayi ihu had'e da k'ank'ame juna
"Tabbas!kayi gaskiya duk duniya ABBANA ne kad'ai zai iya sanin inda yake,amma me yasa bamu yi wannan tunaninba tun farko sai yanzun???"
"Wallahi dai kam MAN na manta ne tun farko,kuma kaima bakayi tunanin hakaba ko?"
"Sosaima kuwa sam tunanina bai kawomin haka ba shi yasama ban maka maganar ba"
Sai da suka jima a gurin suna shawaran yadda zasu fuskanci ABBAN KHALEEL idan ya diro k'asar tun bayan da ya bar k'asar shima akan wani project da yaje k'asar Singapore na tsawon shekaru uku wanda ya rage masa y'an watanni ya kammala.
"To amma MAN baka ganin gara tun yanzun mu tuntub'eshi da maganar,kaga idan suna tare nema zai iya convincing nasa su dawo tare ko kuwa me kace?"
BB yayi maganar had'e da kallon KHALEEL yana jiran jin me zai ce masa
"Ehh!kumafa shawaran da ka bayarma idan muka bishi hakan zaifi mana"
BB yayi maganar had'e da kallon KHALEEL yana jiran jin me zai ce masa
"Ehh!kumafa shawaran da ka bayarma idan muka bishi hakan zaifi mana"
Sai da suka kammala shawaran sannan KHALEEL ya fiddo phone ensa yana dannawa alaman neman wani abu...
《《》》
Shigowarsa gidan zuciyarsa ta sake yin k'unci saboda tunawa da abunda ya faru kwanaki biyar da suka wuce,duk asuba anayin kiran sallah idan ya fice baya tab'a shigowa gidan sai bayan dare ya gama tsalawa alamar babu wanda zai san da zuwansa kenan yake shigowa.
Shigowarsa kenan kamar kullum yana k'ok'arin wucewa yaji an rik'o gefen rigarsa,da mugun fushi ya juyo dan ganin waye zai aikata masa haka.
LADIYO ce ta rik'e shi sai girgiza take alamar dake nuni da yau ba zaman lafiya kenan,fisgewa yayi tare da nunata da hannu,ba tare da yayi magana ba ya juya zai bar wajen,sake rik'oshi tayi cikin b'acin rai wanda yafi na farko yana juyowa ya d'auketa da mari.
Shigowarsa kenan kamar kullum yana k'ok'arin wucewa yaji an rik'o gefen rigarsa,da mugun fushi ya juyo dan ganin waye zai aikata masa haka.
LADIYO ce ta rik'e shi sai girgiza take alamar dake nuni da yau ba zaman lafiya kenan,fisgewa yayi tare da nunata da hannu,ba tare da yayi magana ba ya juya zai bar wajen,sake rik'oshi tayi cikin b'acin rai wanda yafi na farko yana juyowa ya d'auketa da mari.
Dafe kuncinta tayi tana kuma kallonsa,cikin kaushin murya had'e da sake nunata da hannu
"Ke dabbar wace duniyar ce da har zaki rik'e ni? ko kuwa kina tunanin nima baho ne irinki da zaki aikata abu kiyi tsammanin ban saniba
To bari kiji duk abunda kike aikatawa ina sane da halin da kike ciki,sai dai abu biyu zuwa uku zan fad'a miki
Na farko dai zan fara miki da Allah ya isa da har kike cin amanata kuma a haka kike tunanin ban saniba,kin munafurce ni sannan kin ci amanar hakkin aure to kije ke da Allah,kuma da sannu zaki ga sakamakon tozarta aure da kikayi.
Abu na biyu da zan fad'a miki shi ne,tun wuri kuma muna shaida juna duk inda yarinyata take kiyi gaggawar nemo min ita tare da damk'ata a hannuna,idan ba hakaba zan sauya miki hallita sa'annan in damk'aki a hannun hukuma.
Abu na uku da zan shaida miki kuma na k'arshe shine daga rana irin ta yau ni MALAM BUBA SA'ADU na sake ki saki uku babu ni babu ke,zaki bar gidannan daga ranar da yarinyata ta dawo hannuna ina fatan kin gane ko?"
"Ke dabbar wace duniyar ce da har zaki rik'e ni? ko kuwa kina tunanin nima baho ne irinki da zaki aikata abu kiyi tsammanin ban saniba
To bari kiji duk abunda kike aikatawa ina sane da halin da kike ciki,sai dai abu biyu zuwa uku zan fad'a miki
Na farko dai zan fara miki da Allah ya isa da har kike cin amanata kuma a haka kike tunanin ban saniba,kin munafurce ni sannan kin ci amanar hakkin aure to kije ke da Allah,kuma da sannu zaki ga sakamakon tozarta aure da kikayi.
Abu na biyu da zan fad'a miki shi ne,tun wuri kuma muna shaida juna duk inda yarinyata take kiyi gaggawar nemo min ita tare da damk'ata a hannuna,idan ba hakaba zan sauya miki hallita sa'annan in damk'aki a hannun hukuma.
Abu na uku da zan shaida miki kuma na k'arshe shine daga rana irin ta yau ni MALAM BUBA SA'ADU na sake ki saki uku babu ni babu ke,zaki bar gidannan daga ranar da yarinyata ta dawo hannuna ina fatan kin gane ko?"
"Wayyooo Allah ni LADIYO wallahi MALAM baka isa ka sake niba na rantse sai ka zauna dani"
"Ke dakata da Allah idan kin manta abunda ya faru shekaru sha tara da suka wuce ni ban manta ba kin gane ko,ni bani da lokacin b'atawa bare har na tuna miki d'anyen hukuncin da kika sani aikatawa saboda sharri da kuma kaidi irin naki"
Yana kaiwa nan a zancensa ya fisge rigarsa tare da wucewa ya barta a nan tsaye tana faman taraddadin da tasani bata aikata masa abunda tayi ba tun farko yau ga shi abunda hakan ya jawo,tunani ta lula kan maganarsa....
Yana kaiwa nan a zancensa ya fisge rigarsa tare da wucewa ya barta a nan tsaye tana faman taraddadin da tasani bata aikata masa abunda tayi ba tun farko yau ga shi abunda hakan ya jawo,tunani ta lula kan maganarsa....
《《》》
Sabuwar kulawa KHUBRA ke samu daga gurin MAMA dan yanzun kam ta mai data kamar y'arta data haifa tsakaninta da su ASHNA yanzun babu wata k'iyayya,sai dai kuma har yanzun ta kasa sakin jiki da su kamar yadda su en suke mata shishshigin ganin ta sake da su.
Ihu suke tayi suna murnan zuwan UMMI da tazo yanzun babu jimawa,bayan sun gaisheta kowannensu suka fashe daga parlor,hira sosai suke tsakaninsu irin ta k'awaye kamar ba sune da suka jima basa tare ba.
"Nikuwa MAMA'N yara da wata alfarma nazo nema gurinki"
UMMI ta fad'a tana kallon MAMA dake zaune tana ta faman sakin murmushi kamar ba ita tayi jinya ba
"Haba UMMI'N yara wace irin al'farma kuma,ai tsakaninmu ya wuce haka,ki fad'i ko me kike so ni kuma in sha Allah babu abunda zaki nema ki rasa a gurina"
Ihu suke tayi suna murnan zuwan UMMI da tazo yanzun babu jimawa,bayan sun gaisheta kowannensu suka fashe daga parlor,hira sosai suke tsakaninsu irin ta k'awaye kamar ba sune da suka jima basa tare ba.
"Nikuwa MAMA'N yara da wata alfarma nazo nema gurinki"
UMMI ta fad'a tana kallon MAMA dake zaune tana ta faman sakin murmushi kamar ba ita tayi jinya ba
"Haba UMMI'N yara wace irin al'farma kuma,ai tsakaninmu ya wuce haka,ki fad'i ko me kike so ni kuma in sha Allah babu abunda zaki nema ki rasa a gurina"
"To shi kenan tunda kince haka,dama ba wani abu bane illa ina so ki bani KHUBRA na tafi da ita gidana kinga tunda Allah yasa mukayi aure d'a d'aya kad'ai muka mallaka,ke kuma kina da y'ay'a da yawa,dan Allah ki taimakamin ki bani ita kada kuma kice a'a,saboda ina son y'a mace sai dai Allah bai azurtamu da samun hakan ba"
Shiru UMMI tayi tana sauraren MAMA da itanma dai shirun tayi,ko me take tunani ohoo,sai da ta sauke wani dogon ajiyar zuciya sannan ta fara magana
"To UMMI ni me zance a kan wannan maganar,ina ganin yaran nan ko da bana raye na tabbatar ke kad'ai ce zaki rik'emin yarana saboda haka ko dukansu kike so a halin yanzu ni babu abunda zance miki"
Shiru UMMI tayi tana sauraren MAMA da itanma dai shirun tayi,ko me take tunani ohoo,sai da ta sauke wani dogon ajiyar zuciya sannan ta fara magana
"To UMMI ni me zance a kan wannan maganar,ina ganin yaran nan ko da bana raye na tabbatar ke kad'ai ce zaki rik'emin yarana saboda haka ko dukansu kike so a halin yanzu ni babu abunda zance miki"
Dad'i sosai UMMI taji dan yadda MAMA tayi maganar ba k'aramin farin ciki tajiba
Suna cikin firan ne driver'n gidan yayi sallama had'e da sunkuyawa
Suna cikin firan ne driver'n gidan yayi sallama had'e da sunkuyawa
"HAJIYA dama wani ne yace a fad'a muku kuna da bak'o idan kun bada izini zai shigo"
Kallon-kallo akayi tsakanin MAMA da UMMI cikin wani yanayi kuma suka furta
"Bak'o kuma daga ina haka?"....................
Kallon-kallo akayi tsakanin MAMA da UMMI cikin wani yanayi kuma suka furta
"Bak'o kuma daga ina haka?"....................
*Ku canki waye a waje yake neman izinin shigowa.....* ☺☺☺
_Kuyi hak'uri da wannan wollah mura ke damuna jikina duk a mace yake shi yasa na kasa yin typing en yadda ya kamata...Luv u oll._ ❤
*~#TEAM KHUBRA.~*
*_#REAL SMASHER._*
*Y'AR GARUWA......*
*(ɬɧɛ mơʂɬ ɧɛąrɬ ɬơųcɧıŋɠ ʂɬơrყ).*
*(ɬɧɛ mơʂɬ ɧɛąrɬ ɬơųcɧıŋɠ ʂɬơrყ).*
*©®2018*
*12/ʝųlყ,2018*
*12/ʝųlყ,2018*
*ʂɬơrყ ąŋɖ wrıɬɛɛŋ*
*ცყ*
_HAWWA M.U {$мaѕнer}_
*ცყ*
_HAWWA M.U {$мaѕнer}_
_BISMILLAHIR-RAHMANIR-RAHEEM..._
*~__________________________~*
_A kullum kuma a ko wane lokaci ina alfahari daku dan kun rigada kun zame min jinin jiki wanda idan babu ku to lallaine SMASHER bata tab'a moruwa,ina godiya sosai da addu'o'inku gareni,Allah ya bar k'auna.....#1❤ MY PEPs._
*~__________________________~*
_Fan's muna baran addu'anku akwai sister enmu da aka nema aka rasa dan Allah ku tayamu addu'a Allah ya bayyana mana ita.._
*~__________________________~*
*~__________________________~*
_A kullum kuma a ko wane lokaci ina alfahari daku dan kun rigada kun zame min jinin jiki wanda idan babu ku to lallaine SMASHER bata tab'a moruwa,ina godiya sosai da addu'o'inku gareni,Allah ya bar k'auna.....#1❤ MY PEPs._
*~__________________________~*
_Fan's muna baran addu'anku akwai sister enmu da aka nema aka rasa dan Allah ku tayamu addu'a Allah ya bayyana mana ita.._
*~__________________________~*
*DEVOTED TO:*
_BILKISU M.ADAM (Y'AR ABBA)_
_BILKISU M.ADAM (Y'AR ABBA)_
*BESTOWED TO:*
_MURJA SALIS (NA'IKKE)._
*AND*
_MURJA SALIS (NA'IKKE)._
*AND*
_FATIMA ABUBAKAR (FATEEY AFIRST)._
*4⃣3⃣*
*K* allon UMMI MAMA tayi kafin ta had'iyi wani irin yahun wahala saboda gaba d'aya tunanin MAMA ya tafi wani nahiya daban.
UMMI ce ta kalli driver'n da yake jiran umarni har lokacin tace
"Kaje kace masa Bismillah! zai iya shigowa"
Da sauri ya fita don isar da sak'on da aka bashi.
Har bayan fitansa MAMA bata koma dai² ba saboda firgicin da take ciki wanda ya hanata magana.
UMMI ce ta kalli driver'n da yake jiran umarni har lokacin tace
"Kaje kace masa Bismillah! zai iya shigowa"
Da sauri ya fita don isar da sak'on da aka bashi.
Har bayan fitansa MAMA bata koma dai² ba saboda firgicin da take ciki wanda ya hanata magana.
Da sallama ya shigo cikin shiga ta kamala wanda idan har wanda ya sanshi ya ganshi a cikin wannan kayan zai iya tsammanin ba shi bane wani ne daban,sosai kyaunsa ya dad'a bayyana ga wani classy da ya k'ara,har k'asa ya sunkuya ya gaidasu sannan ya zauna a kan rug,k'afafunsa a tank'washe kamar mai d'aukan darasi,wanda bai sanshiba idan ya kalleshi a wannan shigan zai iya tsammanin dama can haka yake.
Shiru cikin parlor'n na wani lokaci,su kuma suna masa kallon rashin sani dan babu wanda ya tab'a ganinsa cikinsu bare ya shaida shi.
MAMA ce taga shirun yayi yawa ta fara magana da fad'in
"Samari daga ina haka mu nan babu wanda ya shaidaka cikinmu"
Shiru cikin parlor'n na wani lokaci,su kuma suna masa kallon rashin sani dan babu wanda ya tab'a ganinsa cikinsu bare ya shaida shi.
MAMA ce taga shirun yayi yawa ta fara magana da fad'in
"Samari daga ina haka mu nan babu wanda ya shaidaka cikinmu"
Kansa ya d'an sosa yana d'an inda-inda dan bai san ta ina zai fara maganaba,kansa a k'asa yana shirin yin magana su BB suka shigo shi da KHALEEL
"Da farko dai HAJIYA ni suna na *SADEEQ* wanda wasu daga cikin mutane ke kirana da *BIGGY* na zone domin baku hak'uri tare kuma da neman gafararku bisa abubuwan da suka faru a y'an watanni sannan kuma zuwa wasu satittika da suka shud'e"
"Da farko dai HAJIYA ni suna na *SADEEQ* wanda wasu daga cikin mutane ke kirana da *BIGGY* na zone domin baku hak'uri tare kuma da neman gafararku bisa abubuwan da suka faru a y'an watanni sannan kuma zuwa wasu satittika da suka shud'e"
Kallon mamaki duka suka bishi da shi,inda su KHALEEL suka nemi guri suka zauna don jin abunda zai biyo bayan zancen da yake yi.
"A da HAJIYA ni ban kasance cikin mutane masu tausayiba bare imani....."
"Subhanallah!" UMMI ta furta
"Kai kuwa wane irin mutum ne da har kake furta baka da imani,ka san kuwa ma'anar wanda aka ce bashi da imani?
A duk lokacin da aka cewa mutum bashi da imani to tabbas wannan mutumin baya cikin jerin mutane masu imani,saboda ko me ka aikata ka rok'i yafiya daga gurin mahaliccinmu sannan ka nemi yafiyar wad'anda ka zalunta,tabbas ubangiji zai gafarta maka dukkan zunubanka,ina fatan ka gane ko?"
"Kai kuwa wane irin mutum ne da har kake furta baka da imani,ka san kuwa ma'anar wanda aka ce bashi da imani?
A duk lokacin da aka cewa mutum bashi da imani to tabbas wannan mutumin baya cikin jerin mutane masu imani,saboda ko me ka aikata ka rok'i yafiya daga gurin mahaliccinmu sannan ka nemi yafiyar wad'anda ka zalunta,tabbas ubangiji zai gafarta maka dukkan zunubanka,ina fatan ka gane ko?"
Kai ya kad'a mata sannan idanunsa na fidda hawaye kamar mace yace
"HAJIYA sam abunda na aikata ba shi da alak'a da abunda kike magana,kamar dai yadda kikaji na ambata ni na kasance ina yin aiki na marasa imani,kamar kuma yadda na kasance cikin marasa tausayi had'e kuma da aiki ga mutane marasa imani"
"HAJIYA sam abunda na aikata ba shi da alak'a da abunda kike magana,kamar dai yadda kikaji na ambata ni na kasance ina yin aiki na marasa imani,kamar kuma yadda na kasance cikin marasa tausayi had'e kuma da aiki ga mutane marasa imani"
Wani kallo gaba d'aya mutane hud'un dake cikin parlor'n ke masa mai wuyar fassara,gaba d'aya hankulansu na kansa basu da burin daya wuce jin cikakken labarin wannan SARK'AK'IYA.
Dad'a duk'ar da kansa yayi k'asa ya goge fuskarsa sannan yaci gaba
"HAJIYA ni da kuke gani a da na kasance cikin mutanen da suke yin *GARKUWA* da mutane domin neman wani abu ko kuma asasu sace wasu sannan mutane su yasar wani yanki daban
Idan baku mantaba a watannin baya kun nemi y'arku kun rasa wacce kuka jima kuna nema ba tare da kun gantaba
Sannan a weeks da suka shud'e kuka sake neman wata kuka rasa,wanda ita kuma ta dawo gida kimanin sati kenan da samunta"
"HAJIYA ni da kuke gani a da na kasance cikin mutanen da suke yin *GARKUWA* da mutane domin neman wani abu ko kuma asasu sace wasu sannan mutane su yasar wani yanki daban
Idan baku mantaba a watannin baya kun nemi y'arku kun rasa wacce kuka jima kuna nema ba tare da kun gantaba
Sannan a weeks da suka shud'e kuka sake neman wata kuka rasa,wanda ita kuma ta dawo gida kimanin sati kenan da samunta"
"Kaii da Allah dakata kada dai kace mana kai ne k'asurgumin b'arawon da ka sacesu duka"
Ba tare da ya kallesuba ya kad'a kai,yin hakan babu b'ata lokaci KHALEEL ya kalli BB daya ke kallon wannan bawan Allah mai matuk'ar k'arfin hali.
"Ammafa kayi k'ok'ari kuma ya zama wajibi a jinjina maka saboda bajintar da kayi,a saboda haka ni kuma nayi tunanin karramaka ta hanyar baka lambar yabo..."
"Ammafa kayi k'ok'ari kuma ya zama wajibi a jinjina maka saboda bajintar da kayi,a saboda haka ni kuma nayi tunanin karramaka ta hanyar baka lambar yabo..."
Da sauri KHALEEL ya kalli BB cikin fad'a yana fad'in
"Haba MAN wane irin bajinta kuma?.........wane irin kuma karramawa kake magana ga azzulumi irin wannan?wanda makomarsa bata wuce gidan sark'aba,irin wad'annan mutanen makomarsu ma yaci ace tafi haka muni saboda ayyukansu......"
"Haba MAN wane irin bajinta kuma?.........wane irin kuma karramawa kake magana ga azzulumi irin wannan?wanda makomarsa bata wuce gidan sark'aba,irin wad'annan mutanen makomarsu ma yaci ace tafi haka muni saboda ayyukansu......"
"Ya isa haka SON,me yasa zaka katse shi daga bayanin da yake yi bayan d'umbin nadama da yayi wanda har ya masa jagora akan yazo neman afuwarmu,ina ganin idan har ba dagaske yake ba babu abunda zai kawo shi gurinmu,mu bashi dama muji dame yazo tukuna kafin a yanke masa hukunci....."
Maganar da UMMI tayi ita tasa su yin shiru kowanne sai huci yake burinsu bai wuce a kyalesu su sab'a masa halittaba ko samu sassauci,idanun BB sun gama rinewa da b'acin rai ga tarin bak'in cikin dakatar da shi da akayi gurin hukunta wannan k'asurgumin mai laifin dake gabansa,kunnuwansa yasa hannu ya toshe duk dan kada yaji abunda ake fad'a idanunsa a lumshe kamar mai bacci haka ya jingina bayansa a jikin sofa...
Maganar da UMMI tayi ita tasa su yin shiru kowanne sai huci yake burinsu bai wuce a kyalesu su sab'a masa halittaba ko samu sassauci,idanun BB sun gama rinewa da b'acin rai ga tarin bak'in cikin dakatar da shi da akayi gurin hukunta wannan k'asurgumin mai laifin dake gabansa,kunnuwansa yasa hannu ya toshe duk dan kada yaji abunda ake fad'a idanunsa a lumshe kamar mai bacci haka ya jingina bayansa a jikin sofa...
Kallon matasan samarin BIGGY yayi da suke cike da zafin kai wanda a ganinsu idan har aka barsu da BIGGY to babu abunda zai yi saura a jikinsa..
Sai daya sake kallon mutanen parlor'n sannan yaci gaba
"Bisa wannan kuskure dana aikata a rayuwata kuma bisa ga dalilin had'uwata da d'aya daga cikin y'an matan dana sata zuciyata ta kasa nutsuwa wanda har tayi min jagora zuwa alkhairi,itace ta kawo haske cikin rayuwata wanda yayi sanadiyyar dana yanke shawarar dena aikata duk wani laifi dana ke tawa akan hakane na yanke shawarar dawo da ita gida....."
Daga nan ya kwashe duk yanda suka yi da ASHNA tun bayan daya sace ta da irin damuwar da ta shiga,har kuma yanda yayi nadama kan aikin nasa ya kuma dawo da ita a ranar da sukaje asibiti shi ne lokacin da suka tarar da MAMA'N ta samu sauk'i,sannan ya k'ara da yadda ya tafi ya bar asibitin wanda a ranar babu wanda ya kula dashi
acikin d'akin saboda yadda hankalinsu ya koma kan MAMA...
Shiru yayi bayan ya kai nan a zancensa yana jiran ganin matakin da zasu d'auka akansa.
Sai daya sake kallon mutanen parlor'n sannan yaci gaba
"Bisa wannan kuskure dana aikata a rayuwata kuma bisa ga dalilin had'uwata da d'aya daga cikin y'an matan dana sata zuciyata ta kasa nutsuwa wanda har tayi min jagora zuwa alkhairi,itace ta kawo haske cikin rayuwata wanda yayi sanadiyyar dana yanke shawarar dena aikata duk wani laifi dana ke tawa akan hakane na yanke shawarar dawo da ita gida....."
Daga nan ya kwashe duk yanda suka yi da ASHNA tun bayan daya sace ta da irin damuwar da ta shiga,har kuma yanda yayi nadama kan aikin nasa ya kuma dawo da ita a ranar da sukaje asibiti shi ne lokacin da suka tarar da MAMA'N ta samu sauk'i,sannan ya k'ara da yadda ya tafi ya bar asibitin wanda a ranar babu wanda ya kula dashi
acikin d'akin saboda yadda hankalinsu ya koma kan MAMA...
Shiru yayi bayan ya kai nan a zancensa yana jiran ganin matakin da zasu d'auka akansa.
"Alhamdulillah!da har haka ya faru kuma muna godiya ga Allah daya sa ka shiryu daga mugun aikin da kake aikatawa,abun farin cikine ace wani ya shiryu ta sanadinmu,wannanma kad'ai ya ishemu alfahari da har haka ta faru
Y'anzun shin kana da wata sana'a ne da za kayi bayan dena waccan mummunar sana'ar taka?"
Y'anzun shin kana da wata sana'a ne da za kayi bayan dena waccan mummunar sana'ar taka?"
"A'a HAJIYA amma dai zan ci gaba da k'ok'arin nema ko dan ganin ban koma wancan sana'ar dana bariba"
"To Alhamdulillah da haka ya kasance lallai wannan ya tabbatar mana da cewa da gaske kake yi ka tuba daga wannan d'anyen aiki,abunda zan maka albishir da shi shine idan har ka dena abunda kake gaba d'aya ka kuma yi min alk'awarin bazaka sakeba
Ni kuma in sha Allah nayi alk'awarin nema maka aiki,amma abunda nake son ji daga gareka.....shin kayi makaranta ne?"
Ni kuma in sha Allah nayi alk'awarin nema maka aiki,amma abunda nake son ji daga gareka.....shin kayi makaranta ne?"
Sai da yayi murmushin jin dad'i sannan ya furta
"Ehhhh!HAJIYA nayi karatu rashin aiki ne tun farko da kuma sharrin matar mahaifina ta d'orani a wannan hanyan tun bayan dana rasa mahaifana"
"Ehhhh!HAJIYA nayi karatu rashin aiki ne tun farko da kuma sharrin matar mahaifina ta d'orani a wannan hanyan tun bayan dana rasa mahaifana"
"Asshha! Allah ya kiyaye ashema ba hakanan ka fara wannan mummunar sana'ar ba,Allah ya tseratar damu daga sharrin masu sharri amma abu baiyi kyauba
Abun da nake so da kai yanzu shine ina so ka kawo min copy na takardunka nan da sati guda kaji ko,sannan kuma kasa a ranka gaba d'ayanmu mun yafe maka abunda kayi mana,Allah kuma ya yafe mana baki d'ayanmu...."
Abun da nake so da kai yanzu shine ina so ka kawo min copy na takardunka nan da sati guda kaji ko,sannan kuma kasa a ranka gaba d'ayanmu mun yafe maka abunda kayi mana,Allah kuma ya yafe mana baki d'ayanmu...."
"Haba UMMI ta yaya zaki saurin amincewa da maganarsa daga fad'an magana har kin yarda,irin wad'annan mutanen wallahi munafukai ne akwai wani mugun nufi da suke zuwa da shi a zuk'atansu,sai su fake da neman yafiya nan ko wani abu suka hango shi yasa suka lallab'o da sun samu nasara zaki neme su ki rasa...."
KHALEEL ya k'are maganar had'e da zabga masa wata uwar harara,wacce shi kam BIGGY baima san yana yiba dan ko kansa a k'asa yake.
KHALEEL ya k'are maganar had'e da zabga masa wata uwar harara,wacce shi kam BIGGY baima san yana yiba dan ko kansa a k'asa yake.
Hararar shima ya samu daga gurin UMMI sannan ta masa dak'uwa tana fad'in
"Ungo naka SON wato kai gaka sarkin fitsararru ko?da nace a bar maganar kai ne bazaka iya yin shiru ba kenan,kana gani d'an uwanka yayi shiru amma kai saboda futsara shi ne zaka ci gaba da magana ko?to Allah yasa na sake jin ka furta wata magana wallahi saina sab'a maka kaji dai na fad'a maka..."
"Ungo naka SON wato kai gaka sarkin fitsararru ko?da nace a bar maganar kai ne bazaka iya yin shiru ba kenan,kana gani d'an uwanka yayi shiru amma kai saboda futsara shi ne zaka ci gaba da magana ko?to Allah yasa na sake jin ka furta wata magana wallahi saina sab'a maka kaji dai na fad'a maka..."
Kame bakinsa yayi bai sake yin maganaba duk maganar da UMMI ke yi da BIGGY babu wanda ya kuma ko da tari a cikinsu,har suka kammala maganar da suke,godiya sosai BIGGY yayi musu sannan ya mik'e yayi musu sallama da niyyan komawa,babu wanda ya kulashi tsakanin BB da KHALEEL duk kuwa da yanda ya mik'a musu hannu da zai fita,haka ya fice jiki a salub'e dan sam bai ji dad'in yadda KHALEEL en yake aika masa da kallon tsanaba.....
Dai² bakin parlor yana shirin fitowa ta taho a guje tana waiwaye tana ihu da alama akwai wanda ta tsokano karo tayi dashi da sauri ta maida kanta dan ganin mene ta buga haka,idanunsa na kanta duk da lokacin da ya fito zuciyarsa babu dad'i amma yanzun kam da ya ganta yaji dad'i sosai wanda baya misaltuwa,a hankali ya furta
"BEAUTY......."
Saurin kallonsa tayi dan tunanin inda tasan mai wannan kamannin take sai dai ta kasa ganewa yanzun kam da yayi magana ta rigada ta gama gane ko waye shi en,da sauri ta mik'e daga jikinsa tana fad'in
"Kaiii ne?.......me kuma ya kawoka gidanmu?"
"BEAUTY......."
Saurin kallonsa tayi dan tunanin inda tasan mai wannan kamannin take sai dai ta kasa ganewa yanzun kam da yayi magana ta rigada ta gama gane ko waye shi en,da sauri ta mik'e daga jikinsa tana fad'in
"Kaiii ne?.......me kuma ya kawoka gidanmu?"
Dariyama tambayanta ta bashi a hankali kuma ya karkatar da kansa gefe cikin wani irin yanayi yake fad'in
"Neman yafiya nazo gurin family enki dama ke kanki"
"Neman yafiya nazo gurin family enki dama ke kanki"
Idanunta ta sake bud'ewa tana k'are masa kallo saboda yadda ya mata kwarjini a yau,kallon sama ba sosai take iyawaba,kanta a kasa zuciyanta na skipping,ga wani feelings da take ji tattare da shi a lokacin,maganar daya mata ne wancan ranar ya fad'o mata a zuciyanta ta furta
"Kenan dama maganar dayamin kan zai daina abunda yake yi gaske ne?........To amma wane azzalumi ne yasa shi aikata mana wannan rashin imanin.......?"
"Kenan dama maganar dayamin kan zai daina abunda yake yi gaske ne?........To amma wane azzalumi ne yasa shi aikata mana wannan rashin imanin.......?"
Duk maganar da ASHNA ke yi batayi tsammanin a fili take yintaba sai da taji ya bata amsa
"K'warai kuwa BEAUTY da gaske ne babu k'arya a ciki....Kina son ki san wanda yasani aikata hakan ne?"
Yayi tambayan yana kallonta
"A'a kawai dai nayi maganar ne amma ba haka nake nufiba"
"K'warai kuwa BEAUTY da gaske ne babu k'arya a ciki....Kina son ki san wanda yasani aikata hakan ne?"
Yayi tambayan yana kallonta
"A'a kawai dai nayi maganar ne amma ba haka nake nufiba"
'Dan murmushi ya sake yi sannan ya furta a hankali
"Noo!BEAUTY nasan kina son sani kawai dai kinamin alkunyane ko?"
"Noo!BEAUTY nasan kina son sani kawai dai kinamin alkunyane ko?"
Bata ce komaiba taci gaba da murza ring en dake yatsanta,shi dai BIGGY (SADEEQ) yana ta kallonta duk wani abu da za tayi ji yake tana k'ara burgeshi,musammama wannan y'ar kunya da take nuna masa.
"Shin kin san wata mata mai suna HAJIYA LAURA?"
Tambayar ta daki kunnen ASHNA wacce bata yi tsammanin jin hakanba,a firgice ta d'ago kanta tana kallonsa,idanunta ne suka cicciko da hawaye cikin rud'ewa tana inda-inda take shirin tambayarsa,ko kafin tayi magana har ya rigata ta hanyar fad'in
"To itace bak'ar azzalumar data sa muka sace y'ar uwarki wacce muka yar a k'auyen garin ZAKIRAI,sannan kuma ita ce wacce tasa muka sace ki akan wani buri nata da mu bamu saniba....."
Kafin ya kai k'arshen maganarsa tuni ASHNA har tayi fitar burgu ta fad'a cikin parlor tana rusa kuka mai ban tausayi.
Shi ko BIGGY dake tsaye ganin hakan da tayi yasa jikinsa dad'a yin sanyi,a hankali ya juya ya bar gidan,yana tafe yana tunanin halin da BEAUTY ke ciki...
Tambayar ta daki kunnen ASHNA wacce bata yi tsammanin jin hakanba,a firgice ta d'ago kanta tana kallonsa,idanunta ne suka cicciko da hawaye cikin rud'ewa tana inda-inda take shirin tambayarsa,ko kafin tayi magana har ya rigata ta hanyar fad'in
"To itace bak'ar azzalumar data sa muka sace y'ar uwarki wacce muka yar a k'auyen garin ZAKIRAI,sannan kuma ita ce wacce tasa muka sace ki akan wani buri nata da mu bamu saniba....."
Kafin ya kai k'arshen maganarsa tuni ASHNA har tayi fitar burgu ta fad'a cikin parlor tana rusa kuka mai ban tausayi.
Shi ko BIGGY dake tsaye ganin hakan da tayi yasa jikinsa dad'a yin sanyi,a hankali ya juya ya bar gidan,yana tafe yana tunanin halin da BEAUTY ke ciki...
Fad'awa'nta parlor tana gunjin kuka shi yasa BB bud'e idonsa d'aya yana kallonta,ko kafin yayi magana har sun tsinto maganar ASHNA cikin kuka tana bada labarin abunda BIGGY ya shaida mata yanzun.
Da sauri MAMA ta mik'e tana zunduma wani gawurtaccen zagi wanda gaba d'ayansu basu tab'a tsammanin jinsa daga bakinta ba,jikinta sai karkarwa yake kamar wacce ake kad'awa mazari haka ta hau sababi
"Lallai HAJIYA LAURA yau kam kin riga da kin gama janyowa kanki k'arshen bala'i,yau ni HAJIYA MURJA zan nuna miki k'arshen colour ena,saina bar miki darasi a rayuwa wanda ko sunana kika ji an ambata zai sa ki dinga gudu dan neman mafaka......ba dai ni kika tab'a ba shi kenan mu zuba mu gani shege ka fasa yau zaki tabbatar da kin tab'o ......... dodo
Maza ki shirya yau ga maza nan bisa kanki"
Da sauri MAMA ta mik'e tana zunduma wani gawurtaccen zagi wanda gaba d'ayansu basu tab'a tsammanin jinsa daga bakinta ba,jikinta sai karkarwa yake kamar wacce ake kad'awa mazari haka ta hau sababi
"Lallai HAJIYA LAURA yau kam kin riga da kin gama janyowa kanki k'arshen bala'i,yau ni HAJIYA MURJA zan nuna miki k'arshen colour ena,saina bar miki darasi a rayuwa wanda ko sunana kika ji an ambata zai sa ki dinga gudu dan neman mafaka......ba dai ni kika tab'a ba shi kenan mu zuba mu gani shege ka fasa yau zaki tabbatar da kin tab'o ......... dodo
Maza ki shirya yau ga maza nan bisa kanki"
Gaba d'aya mutanen parlor'n sun shiga shock idan aka d'auke BB da ya sake maida eyes yayi closing,mamakinsu ya kasa b'oyuwa saboda kowa yasan yadda suke da HAJIYA LAURA duk wani tak'ama da take yi da bazar HAJIYA MURJA take taka rawa,lallai ko yau kam HAJIYA LAURA kin d'ebo ruwan dafa kanki......
《《》》
Tun bayan da MALAM BUBA ya gama kora mata jawabi take tsaye a nan inda ya barta k'afafunta duk sun mata nauyi wanda ta gagara d'agasu,a gurin ta zube hannunta a ka ta shiga rera kuka babu ji bare gani...
Haka MALAM BUBA ya shige d'akinsa nan ko ya shiga jero nafilfili yana dad'a rok'on Allah yafiya bisa kuskuren da ya tafka a baya,sai da dare yayi nisa sosai sannan yayi addu'a ya kuma kwanta yana mai dad'a yin tasbihi ga ubangijin sammai da k'assai.
Kwanaki sun dad'a jaa inda a kullum tashin hankalin LADIYO yake dad'a k'aruwa daga lokacin da aka ce mata dare ya kawo kai,zuwa yau kuma babu wani labari dangane da MA'U bare ita kanta KHUBRA da ABBA'NTA yasa LADIYO ta dawo masa da d'iyarsa kamar yadda ya bata umarni.
《《》》
Tun daga ranar da BIGGY yazo gidan har zuwa yau bai sake dawowa ba,wanda zuwa yau an kwashi kwanaki da dama ba tare da ya sake waiwayar gidan ba.
A b'angaren ASHNA kuwa ko wane dare da tunani da kuma mafarkin BIGGY take kwana kuma take tashi,ko wane motsawar second ji take kamar za tayi hauka saboda yanda zuciyarta ta damu da shi fiye da tunaninta,tun bata yarda da cewa sonsa take ba har ya kaiga yanzun ta amincewa zuciyarta da son da take masa..
Tafiya tayi nisa a b'angaren zaman KHUBRA a gidansu KHALEEL a yayin da itama ZUHRA tayi tsalle ta dire kan itafa sam bata amince da a sake rabasu ba,nan ta tsaya kai da fata akan sai dai UMMI ta tafi dasu duka,nan ko UMMI tace taji ta gani kuma tana sonsu duka dan haka ta kwashesu duka suka koma gidanta.
Kulawa ta musamman suke samu daga gurin UMMI inda ta mai dasu y'ay'a tamkar ita ta haifesu da cikinta,d'aki guda tasa aka ware musu had'e da tsara shi da kayan k'awa wanda idanu bazasu iya tantace ainihin yadda suke ba,bare baki ko hannu su samu damar shaidawa masu sauraro.
Rayuwarsu a gidan UMMI kusan za a iya cewa a yanzun sunfi sakewa duba da yadda UMMI ta maidasu kamar wasu k'awayenta,shi yasa suma basa tab'a b'oye mata wani abu daya shige masu duhu,idan ko unguwa zata je zaka tarar dasu tare da ita duk inda ta cire k'afarta to ko nan zasu maida tasu.
Zuwa yanzun KHUBRA har ta dad'a washewa ba kamar yadda ta dawo daga garin ZAKIRAI ba,ta k'ara cikowa fatar nan tad'an yi fresh daga muguwar yamutsewar da tayi.....
Kulawa ta musamman suke samu daga gurin UMMI inda ta mai dasu y'ay'a tamkar ita ta haifesu da cikinta,d'aki guda tasa aka ware musu had'e da tsara shi da kayan k'awa wanda idanu bazasu iya tantace ainihin yadda suke ba,bare baki ko hannu su samu damar shaidawa masu sauraro.
Rayuwarsu a gidan UMMI kusan za a iya cewa a yanzun sunfi sakewa duba da yadda UMMI ta maidasu kamar wasu k'awayenta,shi yasa suma basa tab'a b'oye mata wani abu daya shige masu duhu,idan ko unguwa zata je zaka tarar dasu tare da ita duk inda ta cire k'afarta to ko nan zasu maida tasu.
Zuwa yanzun KHUBRA har ta dad'a washewa ba kamar yadda ta dawo daga garin ZAKIRAI ba,ta k'ara cikowa fatar nan tad'an yi fresh daga muguwar yamutsewar da tayi.....
Nema kam kusufa-kusufa akewa HAJIYA LAURA tun daga ranar da HAJIYA MURJA ta samu labarin itace shaid'aniyar data sa aka d'auke mata gudan jininta,wannan dalilin yasa HAJIYA'N cin *ALWASHI* (UMMI AISHA) gurin ganin bayanta...
Wannan kenan..........
*~#TEAM KHUBRA.~*
*_#REAL SMASHER._*
*Y'AR GARUWA......*
*(ɬɧɛ mơʂɬ ɧɛąrɬ ɬơųcɧıŋɠ ʂɬơrყ).*
*(ɬɧɛ mơʂɬ ɧɛąrɬ ɬơųcɧıŋɠ ʂɬơrყ).*
*©®2018*
*13/ʝųlყ,2018*
*13/ʝųlყ,2018*
*ʂɬơrყ ąŋɖ wrıɬɛɛŋ*
*ცყ*
_HAWWA M.U {$мaѕнer}_
*ცყ*
_HAWWA M.U {$мaѕнer}_
_BISMILLAHIR-RAHMANIR-RAHEEM..._
*~________________________~*
*~________________________~*
*DEVOTED TO:*
_BILKISU M.ADAM (Y'AR ABBA)_
_BILKISU M.ADAM (Y'AR ABBA)_
*BESTOWED TO:*
_MURJA SALIS (NA'IKKE)._
*AND*
_MURJA SALIS (NA'IKKE)._
*AND*
_FATIMA ABUBAKAR (FATEEY AFIRST)._
*4⃣4⃣*
*T* un bayan da su KHUBRA suka bar gidan dukkanin wata walwala ta k'are a tare da BB zaman gidanma sam baya masa dad'i bayaga hakama babu wani abinci mai dad'i da suke samu a gidan dama-dama da ace d'aya cikinsu na nan to tabbas da sun samu abinci mai gina jiki musamman ma ace MR'S KHUBRA.
A duk lokacin da yaji bazai iyaba sai dai ya shirya tare da ficewa ranan ko gidan UMMI zai nufa a nan zai cika tumbinsa ba shi zai dawo ba sai dare shima sai dai kwanciyan bacci ne zai dawo da shi.
Tunda ya san sauran yaran babu abunda suka iya,ko da kuwa ace dafa lipton ne,sam basu san yaya tafasan sa yake ba,wannan lokacin ne kuma da dalilin yasa MAMA ta yanke shawaran ganin ta gyara musu rayuwansu gudun kada a zageta nan gaba (kun jifa fan's).
Sosai MAMA ta dage gurin yak'i da son jikinta ta kuma zage damtse gurin ganin hak'anta ya cimma ruwa tare da taimakawar BABA ZUWAIRA da har lokacin take zaune a gidan,dan MAMA sunyi ruwa sunyi tsaki akan baza ta komaba za taci gaba da zama da su har k'arshen rayuwa,duk lokacin da suka taso daga makaranta babu sauran zama a gurinsu gaba d'aya take tusasu a gaba su shiga kitchen bata tab'a rabuwa da su su huta sai dai ko idan akace lokacin sallah yayi ko cin abunci wannan kad'ai ke sawa ta d'aga musu leg.
A duk lokacin da yaji bazai iyaba sai dai ya shirya tare da ficewa ranan ko gidan UMMI zai nufa a nan zai cika tumbinsa ba shi zai dawo ba sai dare shima sai dai kwanciyan bacci ne zai dawo da shi.
Tunda ya san sauran yaran babu abunda suka iya,ko da kuwa ace dafa lipton ne,sam basu san yaya tafasan sa yake ba,wannan lokacin ne kuma da dalilin yasa MAMA ta yanke shawaran ganin ta gyara musu rayuwansu gudun kada a zageta nan gaba (kun jifa fan's).
Sosai MAMA ta dage gurin yak'i da son jikinta ta kuma zage damtse gurin ganin hak'anta ya cimma ruwa tare da taimakawar BABA ZUWAIRA da har lokacin take zaune a gidan,dan MAMA sunyi ruwa sunyi tsaki akan baza ta komaba za taci gaba da zama da su har k'arshen rayuwa,duk lokacin da suka taso daga makaranta babu sauran zama a gurinsu gaba d'aya take tusasu a gaba su shiga kitchen bata tab'a rabuwa da su su huta sai dai ko idan akace lokacin sallah yayi ko cin abunci wannan kad'ai ke sawa ta d'aga musu leg.
《《》》
Sanye cikin brown en shirt da black trouser sai wani k'aton Timberland shoe brown colour dake k'afansa,idanunsa sakaye cikin black sun glasses ya ci mazuu,tafiya yake cike da k'asaita kamar kowane lokaci,yana tafiya yana kad'a car keys en dake hannunsa har ya k'araso bakin motan,a hankali ya bud'e sannan ya shige kamar wanda akawa wani abu ya fizgi motan a guje tun kafin ya isa bakin get en yaketa faman doka horn,a guje BABA ya bud'e masa tun kafin ya k'araso,a 220 ya bar wajen wanda ya bar BABA da mamakin irin wannan tuk'i da KHALEED ke yi a yau.
Fitansa daga gidan bai zame ko inaba sai gidansu KHALEEL wanda yanzun ya koma YAYA'N KHUBRA da ZUHRA.
Fitansa daga gidan bai zame ko inaba sai gidansu KHALEEL wanda yanzun ya koma YAYA'N KHUBRA da ZUHRA.
Motansa na kunna kai cikin farfajiyan gidan idanunsa suka sauka akansu sunata guje-guje,sanye da k'ananan kaya kowacce ta had'e cikin colour en da ranta ke so,k'wallo suke bi a guje suna ihu.
Parking yayi a gefe yana kallonsu wanda su sam hankalinsu bai kawo kansa ba,ihun da KHUBRA tayi ne yasa shi dad'a maida hankalinsa kansu,gani yayi ta tsaya tana ta faman dira k'afafu da alama a koi abunda ya faru tsakaninsu,a hankali yayi k'asa da glass en dake side nasa,cikin murya kamar ta mai shirin yin kuka take magana
"Allah ban yardaba tun d'azun sai rinto kikemin dan kinga ban iyaba ko...."
Parking yayi a gefe yana kallonsu wanda su sam hankalinsu bai kawo kansa ba,ihun da KHUBRA tayi ne yasa shi dad'a maida hankalinsa kansu,gani yayi ta tsaya tana ta faman dira k'afafu da alama a koi abunda ya faru tsakaninsu,a hankali yayi k'asa da glass en dake side nasa,cikin murya kamar ta mai shirin yin kuka take magana
"Allah ban yardaba tun d'azun sai rinto kikemin dan kinga ban iyaba ko...."
Dariya sosai ZUHRA ta tsaya tana mata,kallonta KHUBRA tayi ta b'ata fuska had'e da fara matsar idanu tana shirin yin kuka,da gudu ZUHRA ta saki boll en ta nufo inda take,ganin haka yasa KHUBRA felle k'afafunta da gudu ta d'auke kwallon sai jin ihunta ZUHRA tayi tana ta faman doka tsalle kan itama ta ci..
Tsayawa ZUHRA tayi kafin ta juyo tana fad'in
"Allah nima ban yardaba ai ojoro kikamin,kuma Allah sai an sake ai ba cin tsakani da Allah bane kikayi"
Tsayawa ZUHRA tayi kafin ta juyo tana fad'in
"Allah nima ban yardaba ai ojoro kikamin,kuma Allah sai an sake ai ba cin tsakani da Allah bane kikayi"
Tsalle KHUBRA taci gaba da yi abunta tanawa ZUHRA gwalo,duk tsallen da take bata san yana kallontaba,waya ya ciro da niyyan kiran KHALEEL,idanunsa kuma har lokacin na kanta a hankali ya danna kiran had'e da d'orata a kunnensa,ring na farko ya d'auka
"Ya akayi ne MAN?"
"Ya akayi ne MAN?"
"Gani na iso ka fito ina mota...."
"Lallai amma kai anyi d'an air gidan surukanka kazo ne da saina fito na maka jagora sannan zaka shiga?"
Ya tsina fuska yayi kafin ya bashi amsa
"Wa ya sani ne abu a duhu......MALAM idan zaka fito to idan kuma baza ka fitoba na k'ara gaba"
"Wa ya sani ne abu a duhu......MALAM idan zaka fito to idan kuma baza ka fitoba na k'ara gaba"
"To jarababbe gani nan fitowa kada kayimin masifa ni....."
K'it yaji tun kafin ya k'arasa maganan,a hankali ya kalli screen en sannan ya kad'a kansa,shi kad'ai yayi murmushi yana fad'in
"Naga ranan da zaka fara yiwa mutane magana da sanyin murya"
Da sauri kuma ya fice dan yafi kowa sanin halin mutumin nasa baya son jira.
A mota ya same shi ya k'ure volume yana ta faman jin 9ja music da suke playing one bye one daga gurin mawak'a daban-daban.
Bud'e motan yayi ya shiga,bayan ya zauna ne ya mik'a masa hannu suka yi musabiha,KHALEEL ne ya katse masa kallonta da yake ta cikin glasses en,juyawa yayi ya kalleshi sannan kuma a hankali ya zare glass en daga idaonsa
"MAN lafiya kuwa kake naga idanunka sun sauya colour,anya kuwa ba wani abu ke damunka ba ko jarabar ce ta motsa?"
KHALEEL ya tambaya yana kuma dad'a k'ure BB da ido duk dan ya gano damuwar tasa,murmushi yayi masa ta gefe d'aya
"Noopp!wani abu ka gani?"
K'it yaji tun kafin ya k'arasa maganan,a hankali ya kalli screen en sannan ya kad'a kansa,shi kad'ai yayi murmushi yana fad'in
"Naga ranan da zaka fara yiwa mutane magana da sanyin murya"
Da sauri kuma ya fice dan yafi kowa sanin halin mutumin nasa baya son jira.
A mota ya same shi ya k'ure volume yana ta faman jin 9ja music da suke playing one bye one daga gurin mawak'a daban-daban.
Bud'e motan yayi ya shiga,bayan ya zauna ne ya mik'a masa hannu suka yi musabiha,KHALEEL ne ya katse masa kallonta da yake ta cikin glasses en,juyawa yayi ya kalleshi sannan kuma a hankali ya zare glass en daga idaonsa
"MAN lafiya kuwa kake naga idanunka sun sauya colour,anya kuwa ba wani abu ke damunka ba ko jarabar ce ta motsa?"
KHALEEL ya tambaya yana kuma dad'a k'ure BB da ido duk dan ya gano damuwar tasa,murmushi yayi masa ta gefe d'aya
"Noopp!wani abu ka gani?"
"A'a babu komai kawai na ga ka canja ne kamar kana tare da damuwa"
Yana magana yana kuma kallonsa duk dan ya gasgata abunda yake damunsan,sai da ya kalli side ensa inda suke ta tsalle-tsallensu sannan ya kalli KHALEEL ya kuma yin wani murmushin
"No babu komai......kawai dai ina son......."
Sai kuma ya sake yin shiru
"Kana son me kuma?"
"Uhmmm!nothing.....Kawaifa maganar da mukayi da kai ne kan neman UNCLE a waya da mukayi akan zamu tuntub'e shi ko ya san inda ABBA yake"
Yana magana yana kuma kallonsa duk dan ya gasgata abunda yake damunsan,sai da ya kalli side ensa inda suke ta tsalle-tsallensu sannan ya kalli KHALEEL ya kuma yin wani murmushin
"No babu komai......kawai dai ina son......."
Sai kuma ya sake yin shiru
"Kana son me kuma?"
"Uhmmm!nothing.....Kawaifa maganar da mukayi da kai ne kan neman UNCLE a waya da mukayi akan zamu tuntub'e shi ko ya san inda ABBA yake"
"Ohhh!kaga kumafa ni wallahi har na mantama da maganar amma in sha Allah kam ya kamata ace tun kafin lokaci ya k'ure mu tuntub'eshi muji me zai ce mana ko....?"
"Yeahh!dama dai hakan yafi kamata muyi,amma.....yaushe kake ganin zamu same shi a wayan idan mun kira?......ina nufin wane time ne yake free babu hayaniyan aiki a tare da shi?"
"Emmm!ina ganin yanzunma yana gida........yanzunma ya kamata mu jarraba kiran nasa muji"
"Okk ka kira mana shi muji ko"
Wayan ya jima yana ring ba'a d'aukaba,kamar yadda suka jima suna kira har na wani tsayin lokaci,rashin sa'an samun sane yasa suka hak'ura akan zasu gwada wani lokacin.
Shiru dukansu sukayi kamar kurame can kuma KHALEEL ya kalli BB fuskansa da matsanancin farin ciki
"MAN ka san wani abu kuwa?"
Ba tare da ya jira ya amsa masaba yace "Ko da yakema muje gurin UMMI kawai akwai maganar da nake so muyi da ita kuma sai kana gurin zan iya mata magana"
Wani kallo BB yayi masa na rashin fahimta kafin ya bud'e motan ya fita,a baya shima ya bishi suna tafiya dai² zasu shiga parlor KHUBRA ta fello da gudu hannun KHALEEL ta rik'e tana fad'in
"YAH KHALEEL dan Allah kayi mana alk'alanci"
Shiru dukansu sukayi kamar kurame can kuma KHALEEL ya kalli BB fuskansa da matsanancin farin ciki
"MAN ka san wani abu kuwa?"
Ba tare da ya jira ya amsa masaba yace "Ko da yakema muje gurin UMMI kawai akwai maganar da nake so muyi da ita kuma sai kana gurin zan iya mata magana"
Wani kallo BB yayi masa na rashin fahimta kafin ya bud'e motan ya fita,a baya shima ya bishi suna tafiya dai² zasu shiga parlor KHUBRA ta fello da gudu hannun KHALEEL ta rik'e tana fad'in
"YAH KHALEEL dan Allah kayi mana alk'alanci"
Tsayawa dukaninsu sukayi da sauri BB ya d'auke kansa daga kallonsu,sai dai yana sauraron abunda suke yi
"Haba k'anwata alk'alanci kuma nida ba school of law nayi ba,ina ni ina yin shari'a?"
"Haba k'anwata alk'alanci kuma nida ba school of law nayi ba,ina ni ina yin shari'a?"
Shagwab'e fuska tayi kamar za tayi kuka cikin muryan tab'ara take fad'in
"Shi kenan tunda kaima bazaka goyi bayanaba kun nunamin banbanci,barin je gurin UMMI nasan ita zata goyi da bayana"
Hannunta da take k'ok'arin zarewa daga nasa yayi saurin rik'owa yana fad'in
"Shi kenan tunda kaima bazaka goyi bayanaba kun nunamin banbanci,barin je gurin UMMI nasan ita zata goyi da bayana"
Hannunta da take k'ok'arin zarewa daga nasa yayi saurin rik'owa yana fad'in
"Haba mana k'anwata ta yaya zamu nuna miki bambanci mu mun isa?ko so kike idan UMMI taji yau ta hanamu dinner?"
"To ba dai kaima kak'i sauraronaba,ni sake ni nama fasa fad'a maka"
"A'aaaaa!ai kam baza ayi haka ba,yi hak'uri ki fad'amin kinji yawwa y'ar k'anwata maza fad'a min..."
Ganin yana bata hak'uri yasa ta b'ata fuska sannan ta shiga fad'in
"To ba ZUHRA bace wai dan naci kwallon da mukeyi tace ita wai bata yarda ba wai kuma wai rinto nayi mata fa tace,bayan ta fini iyawa"
"To ba ZUHRA bace wai dan naci kwallon da mukeyi tace ita wai bata yarda ba wai kuma wai rinto nayi mata fa tace,bayan ta fini iyawa"
"Aaaaaaa!Haba YAYA ZUHRA ya zaki ce haka bayan kuma ita tayi winning akanki"
K'afa ZUHRA ta shiga dirawa itama a k'asa nan da nan sai ga hawaye ya fara layi a fuskarta
"Allah tunda kace min YAYA saina fad'awa UMMI dama ai na fad'a maka bana so shi ne kake wani cemin YAYA duk dan kasa na tsufa da wuri"
Ihu KHUBRA tayi tana tsalle
"Yeeeeee!YAYA ZUHRA....Nima daga yau haka zan na ce miki"
"Allah tunda kace min YAYA saina fad'awa UMMI dama ai na fad'a maka bana so shi ne kake wani cemin YAYA duk dan kasa na tsufa da wuri"
Ihu KHUBRA tayi tana tsalle
"Yeeeeee!YAYA ZUHRA....Nima daga yau haka zan na ce miki"
"Allah baki isaba kuma idan kika kuma sai munyi fad'a dake"
Da sauri ta kwace hannunta daga ruk'on da KHALEEL yayi mata,a guje ta zura sanan ta juyo
"An fad'a en YAYA ZUHRA...."
Da sauri ta kwace hannunta daga ruk'on da KHALEEL yayi mata,a guje ta zura sanan ta juyo
"An fad'a en YAYA ZUHRA...."
Da gudu ta sake d'iba nan ko ZUHRA ta mara mata baya suka shiga zagaye filin gurin sune har cikin Guarding saboda dad'in tsokanar juna da suke yi.
A hankali KHALEEL ya juya yana girgiza kai,BB ya kalla ya wani basar kamar baya gurin,fuskar nan ya dad'a d'aureta kamar ba shiba ko lokacin da suka fito a mota dariya ya gama yi yana tsokanar KHLEEL amma yanzun ya wani had'e girar sama da ta k'asa.
Ci gaba da tafiya sukayi har lokacin kuma bai wani saki ransaba,cikin parlor'n babu kowa sai TV dake ta faman b'ab'atu ita d'aya,zama sukayi babu wanda ya kula wani a ciki,UMMI ta fito daga corridor en da zai sada ka da stairs en data sakko
"A'a SON ashe kuna nan..."
Ci gaba da tafiya sukayi har lokacin kuma bai wani saki ransaba,cikin parlor'n babu kowa sai TV dake ta faman b'ab'atu ita d'aya,zama sukayi babu wanda ya kula wani a ciki,UMMI ta fito daga corridor en da zai sada ka da stairs en data sakko
"A'a SON ashe kuna nan..."
"Eh UMMI muna nan amma bamu jima muma da shigowaba"
"To yayi kyau kam Allah ya taimaka..."
"Ameen.......Ammmmm! UMMI gurinki muka zofa"
KHALEEL yayi maganar yana kallon BB da har lokacin bai yi maganaba tun bayan gaisuwa da sukayi da UMMI.
"Toh! ina saurarenku ai...Maganar mene kukayi shiru?"
KHALEEL yayi maganar yana kallon BB da har lokacin bai yi maganaba tun bayan gaisuwa da sukayi da UMMI.
"Toh! ina saurarenku ai...Maganar mene kukayi shiru?"
Inda-inda KHALEEL ya fara ya kasa magana,kallonsa UMMI ta tsaya yi ganin ya kasa cewa komai ne tayi magana
"Lafiya k'alau kuwa kake ta faman inda-inda ka kasa magana?"
"Lafiya k'alau kuwa kake ta faman inda-inda ka kasa magana?"
Kansa ya shiga sosawa wani kallo BB yayi masa mai wuyar fassara kafin ya sake d'auke kansa ya shiga danna phone dake hannusa kamar mai neman wani abu,sai dai maganar da KHALEEL yayi a dai² lokacin ta kusa tarwatsa masa lissafi a burkice ya kalleshi dan son tabbatar da abunda yake fitowa daga bakin KHALEEL en
"UMMI damafa kan maganarmu da KHUBRA ne nake son yi miki tuni,tunda ALLAH yasa an ganta UMMI mai zai hana ki sake tuntub'ar MAMA da maganar,kinga idan ABBA ya dawo sai ayi maganar auren ko?"
Dariya tayi na jin dad'in maganar da yayi mata cike da farin ciki ta furta
"SON kenan banda abunka wannan maganar itace zata sa ka tsaya kana min magana kamar wani mara gaskiya,ka kwantar da hankalinka indai wannan ne,ina so ka sa a ranka kamar nayi mata maganar kuma kamar anyi an gama kaji koh?"
"SON kenan banda abunka wannan maganar itace zata sa ka tsaya kana min magana kamar wani mara gaskiya,ka kwantar da hankalinka indai wannan ne,ina so ka sa a ranka kamar nayi mata maganar kuma kamar anyi an gama kaji koh?"
"Yawwa UMMINAH shi yasa nake ji dake wollahi,ni iya hakama yau kam kin gama min komai,na gode sosai UMMINAH"
Hankalin BB idan ya kai million a wannan lokacin to ya kai k'ololuwa gurin tashi,shi kad'ai lokaci guda har ya nemi farin cikinsa ya rasa,zuciyarsa tayi duhun da baya iya gane me suke cewa a lokacin dan gaba d'aya kunnuwansa suka tafi yajin aiki na wucin gadi,bai san lokacin da ya mik'eba ya shiga neman hanyan fita daga parlor'n,duk maganar da suke masa babu wanda ya iya kulawa haka ya fice motansa ya shiga ya fisgeta fiye da lokacin da yazo gidan,tuk'i kawai yake wanda baimasan inda yake nufaba ikon Allah ne kad'ai ya kaishi gida,MAMA dake parlor taga shigowarsa tana masa magana bai san me take cewa ba bare ya bata amsa,ido itama ta zuba masa har ya wuceta yabi corridor en da zai sada shi da bedroom,da k'arfi yayi banging door en.
A saman bed en ya zube zuciyarsa ta gama yin duhun da baya gane komai,da k'arfi yake sauke ajiyan zuciya wanda daga ji kasan bana lafiya bane,idanunsa ya runtse hango lokacin da KHUBRA ta rik'e hannun KHALEEL yayi da yadda take narke masa fuska tana shagwab'a wani b'acin rai ne ya dad'a kawo masa ziyara da ya dad'a hasala shi take ko ya bud'e idanunsa da k'arfi,gaba d'aya d'akin sai juya masa yake yi.......
A saman bed en ya zube zuciyarsa ta gama yin duhun da baya gane komai,da k'arfi yake sauke ajiyan zuciya wanda daga ji kasan bana lafiya bane,idanunsa ya runtse hango lokacin da KHUBRA ta rik'e hannun KHALEEL yayi da yadda take narke masa fuska tana shagwab'a wani b'acin rai ne ya dad'a kawo masa ziyara da ya dad'a hasala shi take ko ya bud'e idanunsa da k'arfi,gaba d'aya d'akin sai juya masa yake yi.......
《《》》
"Ina kika shiga munafuka maza fito dan yau kam ko ani ko ake,imma dai ki nemomin y'ata ko kuma yau na tona miki asirin abunda kikayimin sannan kuma na kaiki gurin mai gari a gaban dubban jama'a nasa a yanke miki hukuncin da bakiyi tsammaniba"..
LADIYO da ta b'uya a d'akinta jin shigowar MALAM en ne dama yasa ta zurawa a guje tayi cikin d'aki sannan ta k'ara da rufe k'ofar d'akin nata duk a ganainta ta gujewa had'uwa da MALAM en kan wannan maganar ta al'janar y'ar tasa..
A hankali ta bud'e k'ofar ta fito jikinta a salub'e kamar kazar da kwai ya fashewa sai sink'e kai take yi.
A hankali ta bud'e k'ofar ta fito jikinta a salub'e kamar kazar da kwai ya fashewa sai sink'e kai take yi.
"Munafuka algunguma kuma kina jin tsoro ne dama?
Da kina tsoro ai da baki aikata duk wani tuggu da kika shiryaba amma kije ke da Allah,sannan ki sani nan da sati guda na baki duk inda KHUBRA take ki gaggauta nemomin ita idan ba hakaba kuma......"
Yayi k'wafa kad'ai tare da shigewa d'akinsa ya banko k'ofar
Da kina tsoro ai da baki aikata duk wani tuggu da kika shiryaba amma kije ke da Allah,sannan ki sani nan da sati guda na baki duk inda KHUBRA take ki gaggauta nemomin ita idan ba hakaba kuma......"
Yayi k'wafa kad'ai tare da shigewa d'akinsa ya banko k'ofar
Jiki babu k'wari ta mik'e ta koma d'aki,tagumi ta buga da hannayenta duka biyu tana jimamin halin da MA'U ta jefata da kuma irin halin da ita kanta ta jefa kanta,kuka sosai LADIYO take yi tana kuma tsinewa MA'U duk kan damuwar da ta haifar musu,yanzun gashi ta barta a ciki.....
_Niko da nake gefe nace kad'anma kika gani,ki jira zuwa nan gaba...._
《《》》
Tun bayan fitarsa da suketa magana bai saurare suba duk k'ok'arin UMMI bai wuce sanin dalilin canjin da ta gani a tattare da shiba,amma ganin yadda yake tafiya da irin yadda ya fisge daga rik'on da KHALEEL yayi masa a k'ok'arinsa na dakatar da shi daga nufinsa,ta tabbatar ba k'alauba amma sai bata kawo komai a rantaba duba da yanayin da yake ciki kenan lokacin da suka shigo,sai tayi tunanin ko wani abu ke damunsa daban..
FItowansa daga parlor KHALEEL en ya biyoshi duk dan ya dakatar da shi amma inaaa lokacin harya manne motansa,a k'ok'arinsa na yin reverse har round about en dake farfajiyan gidan ya daka da bayan motan amma sam bai kula da hakanba saima ficewa da yayi a 360...
FItowansa daga parlor KHALEEL en ya biyoshi duk dan ya dakatar da shi amma inaaa lokacin harya manne motansa,a k'ok'arinsa na yin reverse har round about en dake farfajiyan gidan ya daka da bayan motan amma sam bai kula da hakanba saima ficewa da yayi a 360...
Da gudu KHALEEL en shima ya hau motansa ya biyo bayansa ba shi ya kyaleshiba sai bayan da yaga shigarsa gida sannan KHALEEL en ya juya yana kuma jimamin abunda ke damun aminin nasa da ya zame masa kamar wani mai shafar jinnu...
《《》》
Duniyar ta masa k'unci yahuma da k'yar yake iya had'iyansa wanda yake jinsa kamar judar k'asa yake taunawa..
Wayoyinsa dake gefe ne d'aya ciki ta hau kuka,kamar bazai dubaba haka ya banzatar da ita,zuwa wani lokaci daya ji an ci gaba da kiran ya bud'e idanunsa da suka matuk'ar firgitar dani ganin jini kwance cikinsu kamar dama can idanun nasa babu komai cikinsu sai jini..
Ko dubawa baiba ya danna bottom en da baima san me ya dannaba gefen kunnensa ya ajiyeta sannan ya sake maida idonsa ya kulle.
Maganar da ya jiyo ne ta cikin wayan yasa shi saurin laluben wayan ba tare da ya kuma bud'e idanunba ya karata a kunnensa.
Wayoyinsa dake gefe ne d'aya ciki ta hau kuka,kamar bazai dubaba haka ya banzatar da ita,zuwa wani lokaci daya ji an ci gaba da kiran ya bud'e idanunsa da suka matuk'ar firgitar dani ganin jini kwance cikinsu kamar dama can idanun nasa babu komai cikinsu sai jini..
Ko dubawa baiba ya danna bottom en da baima san me ya dannaba gefen kunnensa ya ajiyeta sannan ya sake maida idonsa ya kulle.
Maganar da ya jiyo ne ta cikin wayan yasa shi saurin laluben wayan ba tare da ya kuma bud'e idanunba ya karata a kunnensa.
"Hello SON kuna lafiya dai ko?"
Sai da yayi k'ok'ari ya saita nutsuwarsa sannan ya iya amsawa
"Ehh UNCLE muna lafiya ya k'asar Singapore da aiki?"
"Ehh UNCLE muna lafiya ya k'asar Singapore da aiki?"
"Alhamdulillah!kam zamu ce"
Shiru sukayi na d'an lokaci kafin UNCLE yace
"SON are u there.....?"
"SON are u there.....?"
"Ehhh UNCLE..."
"Ok akwai wani abune najika kamar kana cikin damuwa hope dai komai lafiya?"
Shiru BB yayi yana dad'a hasaso abunda ya faru d'azun bada jimawaba sannan ya dake
"Ehhh to Lafiya dai ba lafiyaba UNCLE"
"Ehhh to Lafiya dai ba lafiyaba UNCLE"
Da sauri UNCLE en yake fad'in
"Maza sanar dani abunda yake faruwa son kaji ko kada ka b'oyemin,komai kake ciki ka sanar min nima mahaifine a gurinka kaji ko?"
"Maza sanar dani abunda yake faruwa son kaji ko kada ka b'oyemin,komai kake ciki ka sanar min nima mahaifine a gurinka kaji ko?"
Damuwansa a lokacin ya dad'a kaiwa mak'ura,idanunsa babu abunda suke hasko masa face hotonsu suna rik'e da hannun juna sai dariya suke,da k'yar ya iya furta
"ABBA......................."
"ABBA......................."
*"SON* me ya faru maza sanar dani,wane ABBA'N kake nufi???"
Sai da ya saita kansa zuciyansa kuma na ambaton
"Innalillahi wa-inna ilaihi raji'un
Allahumma inniy a'uzhubika minal hammi wal-huzn,wal-ajazi wal-kasali,wal-bukhli wal-jubni,wa-dal'iddaini wa-galabatir-rijaal"
Take ya d'an fara samun nutsuwa duk da idanunsa na kulle har lokacin,kamar yadda har lokacin bai daina ajiyan zuciyan da yake yi da sauri-sauriba.
"UNCLE please dan Allah ka taimakemu idan kasan inda ABBA yake ka sanar damu please........"
Sai da ya saita kansa zuciyansa kuma na ambaton
"Innalillahi wa-inna ilaihi raji'un
Allahumma inniy a'uzhubika minal hammi wal-huzn,wal-ajazi wal-kasali,wal-bukhli wal-jubni,wa-dal'iddaini wa-galabatir-rijaal"
Take ya d'an fara samun nutsuwa duk da idanunsa na kulle har lokacin,kamar yadda har lokacin bai daina ajiyan zuciyan da yake yi da sauri-sauriba.
"UNCLE please dan Allah ka taimakemu idan kasan inda ABBA yake ka sanar damu please........"
Daga b'angaren UNCLE en yayi shiru yana sauraron BB,yanayin da ya jishi ya tabbatar da matsala,amma da yake yana sone BB en ya sanar masa ko akwai wata damuwa da zai iya maganceta sai ya sauya salon maganar tasa.
"SON nace ka sanarmin da damuwarka idan akwai abunda zan iya to"
"SON nace ka sanarmin da damuwarka idan akwai abunda zan iya to"
"Noo!UNCLE babu komai kawai dai muna da buk'atarsa ne kusa damu....behind these ma babu yanda za ayi mu rayu ba tare da shiba,rashinsa tare damu zai haifar mana da matsala a rayuwarmu ko ta b'angaren neman aure,sannan mutane da dama a yanzun sun rigada sun san cewa ABBA ba wai mutuwa yayiba....UNCLE duk duniya a yanzun na tabbata kuma duk inda ABBA'NMU yake ya sanar maka,kuma tabbas kaima UNCLE kasan inda yake....."
Yanayin yanda yake magana kad'ai UNCLE ya karanta,shiru duka sukayima juna har na tsawon wani lokaci,jin shirun yayi yawa yasa BB jiki a sanyaye ya furta
"Shi kenan UNCLE zamu hak'ura daga nan har zuwa lokacin da ABBA zai ji son ya dawo gida garemu,za kuma muci gaba da addu'ah Allah ya juyo mana da hankalinsa kanmu"
Hawaye ne suka ziraro masa ta gefen idanunsa,kasa jurewa ci gaba da magana yayi saboda yadda zuciyarsa ta dad'a yin rauni da sauri ya kashe wayan,saitin zuciyansa yasa hannunsa biyu ya danne bakinsa na ci gaba da motsawa da alama yana addu'ah ne a lokacin...
Yanayin yanda yake magana kad'ai UNCLE ya karanta,shiru duka sukayima juna har na tsawon wani lokaci,jin shirun yayi yawa yasa BB jiki a sanyaye ya furta
"Shi kenan UNCLE zamu hak'ura daga nan har zuwa lokacin da ABBA zai ji son ya dawo gida garemu,za kuma muci gaba da addu'ah Allah ya juyo mana da hankalinsa kanmu"
Hawaye ne suka ziraro masa ta gefen idanunsa,kasa jurewa ci gaba da magana yayi saboda yadda zuciyarsa ta dad'a yin rauni da sauri ya kashe wayan,saitin zuciyansa yasa hannunsa biyu ya danne bakinsa na ci gaba da motsawa da alama yana addu'ah ne a lokacin...
Ko da UNCLE yaji BB ya kashe wayan tsayawa yayi yana kallon screen en,shi da kansa yana tausayawa yaran nan rayuwar da sukeyi ba tare da mahaifinsuba,alhalin kuma yana raye ba wai mutuwa yayi ba.
Shi kad'ai a cikin k'ayataccen parlor'n daga inda yake zaune yana hango farfajiyan gidan da yadda tsuntsaye keta sauka da tashi kasancewar glasses ne tsakaninsa da wajen,tunani ya shiga yi na ya zama dole a wannan lokacin ya nunawa aminin nasa b'acin rai muddin yak'i amince masa kan maganar tafiyansu tare..
Niyyan fita yayi amma yanayin daya shiga a lokacin na tausayin halinda yaran ke ciki tsahon shekaru yasa shi fasawa tare da fad'in
"Babu inda zani gwarama na jira dawowar ALHAJI SAFWAN en muyi duk wacce za muyi,imma dai ya amince mu koma tare ko kuma na nuna masa kalar nawa fushin a yanzun....."
Shi kad'ai idan ya tuna tsayin shekarun da sukayi a k'asar tare tunma lokacin yana zuwa ya koma har aka basu wannan project en na tsayin shekaru uku wanda ya rik'esu a k'asar da yayi masa shamaki da nasa iyalan wanda yake fatan komawa nan bada dad'ewa.
Shi kad'ai a cikin k'ayataccen parlor'n daga inda yake zaune yana hango farfajiyan gidan da yadda tsuntsaye keta sauka da tashi kasancewar glasses ne tsakaninsa da wajen,tunani ya shiga yi na ya zama dole a wannan lokacin ya nunawa aminin nasa b'acin rai muddin yak'i amince masa kan maganar tafiyansu tare..
Niyyan fita yayi amma yanayin daya shiga a lokacin na tausayin halinda yaran ke ciki tsahon shekaru yasa shi fasawa tare da fad'in
"Babu inda zani gwarama na jira dawowar ALHAJI SAFWAN en muyi duk wacce za muyi,imma dai ya amince mu koma tare ko kuma na nuna masa kalar nawa fushin a yanzun....."
Shi kad'ai idan ya tuna tsayin shekarun da sukayi a k'asar tare tunma lokacin yana zuwa ya koma har aka basu wannan project en na tsayin shekaru uku wanda ya rik'esu a k'asar da yayi masa shamaki da nasa iyalan wanda yake fatan komawa nan bada dad'ewa.
Yana tsaka da tunani aka bud'e k'ofa sannan aka maidata aka rufe,har lokacin bai juyaba bare ya damu da ganin wanda ya shigo sanin mutum d'aya ne ke da ikon shigowa haka kai tsaye shi ne dalilin da yasa yak'i juyawan..
Idan ba dan shekaruba gami da jin dad'i da wannan mutumin yake ciki to lallai da nace BB ne ya shigo,saboda tsananin kamanninsa dana hango a fuskar wannan mutimin da ya shigo,bambaci na biyu kuma dana gano wannan yafi BB jiki,wannan su ne dalilan da sukasa nak'i amincewa da wannan mutumin BB ne.
Idan ba dan shekaruba gami da jin dad'i da wannan mutumin yake ciki to lallai da nace BB ne ya shigo,saboda tsananin kamanninsa dana hango a fuskar wannan mutimin da ya shigo,bambaci na biyu kuma dana gano wannan yafi BB jiki,wannan su ne dalilan da sukasa nak'i amincewa da wannan mutumin BB ne.
"Hey!MR MAN....."
A yanda yake ya bawa k'ofan baya ya d'aga masa hannu,har lokacin kuma bashi da niyyan juyawa.
Hakan da yayi ya tabbatar masa da akwai matsala,saboda basa haka a tsakaninsu,duk lokacin da d'aya ya fita ya dawo to lallaine zaka tarar da d'ayan yana marhaban da d'an uwansa,brief case ensa ya d'ora saman center table,sannan ya zagayo ya zauna a d'ayan kujeran na kusa da ABBA'N KHALEEL.
A yanda yake ya bawa k'ofan baya ya d'aga masa hannu,har lokacin kuma bashi da niyyan juyawa.
Hakan da yayi ya tabbatar masa da akwai matsala,saboda basa haka a tsakaninsu,duk lokacin da d'aya ya fita ya dawo to lallaine zaka tarar da d'ayan yana marhaban da d'an uwansa,brief case ensa ya d'ora saman center table,sannan ya zagayo ya zauna a d'ayan kujeran na kusa da ABBA'N KHALEEL.
"Heyy!MR MAN wani abu yana damun kane ka zauna nan,ko kana tunanin wani abune?"
Shiru har lokacin bai tanka masaba,shi kuma ABBA yak'i gajiya da tambayansa abunda ke faruwa,daya gaji ne kuma dan kansa ya furta
"Allah ya kyauta to,tunda yau kam bani da darajar da za a kulani"
Mik'ewa yake shirin yi ganin haka ne yasa ABBA'N KHALEEL ya bud'e baki da k'yar kamar kuma wanda baya son yin magana
"SAFWAN koma ka zauna ina son muyi magana da kai ta fahimta"
"Allah ya kyauta to,tunda yau kam bani da darajar da za a kulani"
Mik'ewa yake shirin yi ganin haka ne yasa ABBA'N KHALEEL ya bud'e baki da k'yar kamar kuma wanda baya son yin magana
"SAFWAN koma ka zauna ina son muyi magana da kai ta fahimta"
Sai da ya kalleshi tukuna ya tabbatar da abunda ya fad'a hakan yake nufi da shi,sannan ya koma ya zauna yana jiran jin me zai fad'a masa mai muhimmanci haka da ya jawo tun daga dawowarsa yake magana amma yak'i kulashi,maganar da yake yi ne ya katse masa tunani
"SAFWAN a yauma zan sake yi maka tuni kan abunda shaid'an yasa kake aikatawa game da iyalinka.....Lokaci ya rigada ya wuce da ya kamata ace ka watsar da duk wani abu daya faru a baya ya kamata ka manta da shi haka,itafa rayuwa itace da kai ba wai kaine da itaba kada ka manta da hakan....Sannan idan kana tunanin kai ka yafe hak'k'inka dake kansu a matsayinsu na iyalinka su suna da girman hak'k'i a kanka wanda ya zama wajibi akanka ka sauke shi tunda har yanzun kana raye kuma kana cikin k'oshin lafiya
Ka godewa Allah da ya barka da rai da lafiyarka sannan kuma kayi godiya ga Allah daya baka iyalin da a kullum suke cikin nema da cigiyar inda zasu sameka saboda basu da burin da ya wuce su sake saka a idanunsu
Wanda yayi maka laifi daban amma kuma wanda kake hukuntawa daban,matarka ita tayi maka laifi kai kuma kana hukunta y'ay'an da ka haifa,shin bama laifi ne mu?ko kuwa mu za muyi laifi ubangiji ya yafe mana mune baza mu iya yafewa wanda yayi mana ba?
Idan har maganar da nake maka a kan iyalinka a lokuta da yawane baka so to tabbas a wannan lokaci a kuma yanzu na yanke hukuncin rabuwa da kai idan har bazaka koma garesuba,kai ba wani aurenba kuma kai baka sawwak'ewa waccan ba,sannan kuma ka fake da sunan kana hukuntata,idan har kasan kana son matarkane to ya zama wajibi ka koma garesu sannan ku gyara rayuwar aurenku,idan ba hakaba kuma wata rana zaka neme ni ka rasa ba kuma zaka sake gani naba saboda zanyi nisa da kai,hukunci yana hannunka ka tsaya kayi tunanin maganata idan bai maka ba kana da damar canjawa amma kada ka manta zab'ar akasin abunda na fad'a nima zan d'auki nawa matakin"
Yana kaiwa nan a maganarsa ya mik'e yabar gurin,ba tare da ya bashi damar yin maganaba....
"SAFWAN a yauma zan sake yi maka tuni kan abunda shaid'an yasa kake aikatawa game da iyalinka.....Lokaci ya rigada ya wuce da ya kamata ace ka watsar da duk wani abu daya faru a baya ya kamata ka manta da shi haka,itafa rayuwa itace da kai ba wai kaine da itaba kada ka manta da hakan....Sannan idan kana tunanin kai ka yafe hak'k'inka dake kansu a matsayinsu na iyalinka su suna da girman hak'k'i a kanka wanda ya zama wajibi akanka ka sauke shi tunda har yanzun kana raye kuma kana cikin k'oshin lafiya
Ka godewa Allah da ya barka da rai da lafiyarka sannan kuma kayi godiya ga Allah daya baka iyalin da a kullum suke cikin nema da cigiyar inda zasu sameka saboda basu da burin da ya wuce su sake saka a idanunsu
Wanda yayi maka laifi daban amma kuma wanda kake hukuntawa daban,matarka ita tayi maka laifi kai kuma kana hukunta y'ay'an da ka haifa,shin bama laifi ne mu?ko kuwa mu za muyi laifi ubangiji ya yafe mana mune baza mu iya yafewa wanda yayi mana ba?
Idan har maganar da nake maka a kan iyalinka a lokuta da yawane baka so to tabbas a wannan lokaci a kuma yanzu na yanke hukuncin rabuwa da kai idan har bazaka koma garesuba,kai ba wani aurenba kuma kai baka sawwak'ewa waccan ba,sannan kuma ka fake da sunan kana hukuntata,idan har kasan kana son matarkane to ya zama wajibi ka koma garesu sannan ku gyara rayuwar aurenku,idan ba hakaba kuma wata rana zaka neme ni ka rasa ba kuma zaka sake gani naba saboda zanyi nisa da kai,hukunci yana hannunka ka tsaya kayi tunanin maganata idan bai maka ba kana da damar canjawa amma kada ka manta zab'ar akasin abunda na fad'a nima zan d'auki nawa matakin"
Yana kaiwa nan a maganarsa ya mik'e yabar gurin,ba tare da ya bashi damar yin maganaba....
Hannayensa ya d'aga tare da sauke su a kan fuskarsa danshin daya ji ya shafo yasa shi kasa gasgatawa da sauri ya dad'a gogowa dan ya tabbatar da abunda yake zargi,shi da kansa a lokacin ya tabbatar yayi ba dai-daiba,ya kuma yabbatar da tabbas bai zama adaliba idan har wani zai masa laifi ya hukunta wani daban,a yau ya dad'a tabbatar da kuskuren da ya dad'e yana tafkawa,yasan aminin nasa yayi gaskiya tunda suke wannan shi ne karo na farko da maganar aminin nasa ta shige shi fiye da ko wane lokaci.
Fuskarsa ya goge kafin ya mik'e ya shige toilet,alwala ya d'auro after kuma ya shiga jera salloli ya jima yana addu'ah bayan ya idar kuma ya d'auka al-k'ur'an yana karantawa saboda yadda zuciyarsa take babu dad'i,sai da yaji zuciyarsa ta koma dai² kafin ya ajiye ya nemi guri ya kwanta akan pray mat en saboda yau kam ji yake bashi da k'arfin mik'ewa ya kwancita a kan bed.
Shi kad'ai ya barwa zuciyarsa tunanin hukuncin da ya yanke,ya k'udurce a zuciyarsa ba zai tab'a sanar da kowa abunda ke shimfid'e k'asan zuciyar tasa ba........
Fuskarsa ya goge kafin ya mik'e ya shige toilet,alwala ya d'auro after kuma ya shiga jera salloli ya jima yana addu'ah bayan ya idar kuma ya d'auka al-k'ur'an yana karantawa saboda yadda zuciyarsa take babu dad'i,sai da yaji zuciyarsa ta koma dai² kafin ya ajiye ya nemi guri ya kwanta akan pray mat en saboda yau kam ji yake bashi da k'arfin mik'ewa ya kwancita a kan bed.
Shi kad'ai ya barwa zuciyarsa tunanin hukuncin da ya yanke,ya k'udurce a zuciyarsa ba zai tab'a sanar da kowa abunda ke shimfid'e k'asan zuciyar tasa ba........
*~#TEAM KHUBRA.~*
*_#REAL SMASHER._*
[6:46PM, 7/19/2018] ®ҽɑӀ $ʍɑՏհҽɾ.
[6:46PM, 7/19/2018] ®ҽɑӀ $ʍɑՏհҽɾ.
*Y'AR GARUWA......*
*(ɬɧɛ mơʂɬ ɧɛąrɬ ɬơųcɧıŋɠ ʂɬơrყ).*
*(ɬɧɛ mơʂɬ ɧɛąrɬ ɬơųcɧıŋɠ ʂɬơrყ).*
*©®2018*
*19/ʝųlყ,2018*
*19/ʝųlყ,2018*
*ʂɬơrყ ąŋɖ wrıɬɛɛŋ*
*ცყ*
_HAWWA M.U {$мaѕнer}_
*ცყ*
_HAWWA M.U {$мaѕнer}_
_BISMILLAHIR-RAHMANIR-RAHEEM..._
*~________________________~*
*~________________________~*
*DEVOTED TO:*
_BILKISU M.ADAM (Y'AR ABBA)_
_BILKISU M.ADAM (Y'AR ABBA)_
*BESTOWED TO:*
_MURJA SALIS (NA'IKKE)._
*AND*
_MURJA SALIS (NA'IKKE)._
*AND*
_FATIMA ABUBAKAR (FATEEY AFIRST)._
*4⃣6⃣*
*K* wanaki sun ci gaba da wucewa inda ko wane b'angare babu dad'i,kowa ka gani da abunda yake damunsa a zuciyansa amma a haka'n ba kowa ne zai fuskanta ba,musamman idan aka ce mutum ba mai kula bane to ko babu lallai yayi saurin gano haka a tare da su.
Zuwa wannan lokaci MAMA sun sake d'inkewa da UMMI kamar babu wani abu daya rabasu,a wannan lokacin duk wanda ya ga yanda mu'amalarsu take zaiyi tunanin su en y'an uwane na jini saboda aminci da shak'uwa ta musamman data sake k'ulluwa a tsakaninsu.
Zuwa wannan lokaci MAMA sun sake d'inkewa da UMMI kamar babu wani abu daya rabasu,a wannan lokacin duk wanda ya ga yanda mu'amalarsu take zaiyi tunanin su en y'an uwane na jini saboda aminci da shak'uwa ta musamman data sake k'ulluwa a tsakaninsu.
B'angaren zamansu KHUBRA ko a gidan UMMI basa fuskantar wata matsala saboda yadda UMMI ta maidasu,shi yasa suke rayuwarsu a sake,duk ko ranar da aka ce yau sun zo gidan MAMA wuni suke fira da tsokanar juna ta yadda idan suka tashi komawa sauran mutanen gidan har basa son su tafi su barsu,duk da har wannan lokacin KHUBRA tak'i sakin jikinta da su sosai,idan ka ganta tana fira tana dariya game da tsokana to tabbata da ZUHRA ne,su kansu mutanen gidan har mamakin shak'uwarsu suke.
Kamar ko wane lokaci yauma cikin shirin suka fito sai sauri suke,sakkowansu daga saman kenan suka sake jiyo horn da ake ta faman zuba musu,da gudu-gudu suka nufi k'ofan fita a parlor'n da d'an k'arfi KHUBRA ta furta
"UMMI mun tafi sai mun dawo...."
"UMMI mun tafi sai mun dawo...."
Tana daga saman stairs en lokacin ta fito daga d'aki kenan tana murmushi tace
"To Allah ya dawomin daku lafiya,ku gaishe su kunji,maza kuyi sauri kada YAYA'N naku yayi tafiyarsa...."
"To Allah ya dawomin daku lafiya,ku gaishe su kunji,maza kuyi sauri kada YAYA'N naku yayi tafiyarsa...."
Ai ko k'arshen maganar bata kaiba sun riga da sun fice,kai ta girgiza sannan ta juya ta koma bed room,dan yanzun kam babu wani abu da zata yi duk sun riga da sun kammala duk wani aiki da ya kamata ace anyi a lokacin.
Yana ganin fitowarsu yaci gaba da danna horn,kallon juna suka yi a hankali cikin rad'a ZUHRA tace
"Shifa YAH KHALEEL yana da wani abu ko mene nayin horn en bayan gamu mun fito kuma"
"Shifa YAH KHALEEL yana da wani abu ko mene nayin horn en bayan gamu mun fito kuma"
"Barshi mana yana sane wollah,idan ba so yake mu tashi samaba kam ai saurin da mukema ya isa haka"
KHUBRA tayi maganar tana tab'e baki.
Duk abunda suke yana kallonsu har suka k'araso,a hankali suka shige inda ZUHRA ke back seat,ita kuma KHUBRA ta shiga gaba,a hankali ya kallesu sannan ya d'auke kansa tare da yiwa motan key suka fice a gidan.
Tafiyan kurame sukayi har suka iso cikin gidan,ZUHRA ta fara ficewa ta nufi cikin gida da sauri,KHUBRA dake shirin fita da har ta bud'e k'ofan KHALEEL ya rik'o hannunta,sosai ya rik'e yana murzawa har sai da tayi y'ar k'ara
"Dan Allah YAH KHALEEL kayi hak'uri wollahi da zafi"
KHUBRA tayi maganar tana tab'e baki.
Duk abunda suke yana kallonsu har suka k'araso,a hankali suka shige inda ZUHRA ke back seat,ita kuma KHUBRA ta shiga gaba,a hankali ya kallesu sannan ya d'auke kansa tare da yiwa motan key suka fice a gidan.
Tafiyan kurame sukayi har suka iso cikin gidan,ZUHRA ta fara ficewa ta nufi cikin gida da sauri,KHUBRA dake shirin fita da har ta bud'e k'ofan KHALEEL ya rik'o hannunta,sosai ya rik'e yana murzawa har sai da tayi y'ar k'ara
"Dan Allah YAH KHALEEL kayi hak'uri wollahi da zafi"
"Ai dama so nake kiji zafin,d'azun gulman me kuke da kuka fito?"
Shiru tayi tak'i yin magana sai k'ifta idanu take,a hankali ya matso daidai kunnenta cikin rad'a ya furta
"Maza ki ci gaba kinji da biyewa mutane ana yin gulmana dake kinsan idan na kamaki ba da wasa zan mikiba ai...."
"Maza ki ci gaba kinji da biyewa mutane ana yin gulmana dake kinsan idan na kamaki ba da wasa zan mikiba ai...."
Batayi maganaba har ta samu ya sassauta rik'on da yayi mata,kusan mintuna biyar suna zaune cikin motan shi bai kyaleta ta ficeba shima kuma bai ficeba,har lokacin kuma hannunsa na rik'e da nata yana ci gaba da murzawa,kome ya tuna kuma da sauri ya saketa jiki a sanyaye itama ta fita ko sallama bata iya yi masaba,sauri take ta zubawa k'afafunta har hard'ewa suke kan tsaban saurin da take kamar wata mara gaskiya...
Zaune a guarding hannunsa rik'e da magazine,sanye da fara kar en singlet mai hannu sai farin 3quater,kamar wanda aka ce ya d'ago jin shigowan mota,bin motan yayi da ido,daga inda yake zaune yana hango duk wani abu da yake faruwa tsakaninsu,kallonsu yake zuciyarsa kamar zata fad'o dan tsaban tashin hankalin da yake ciki.
Idanunsa har sun soma chanja colour baya ga jinsu da yake suna masa zafi kamar an zuba masa chili a ciki,kansa ya kwantar a baya ganin hakan bai masa ba ya fice daga lambun yana nufan hanyan d'akin da KHUBRA ta zauna kafin b'acewanta,a hankali yasa hannu cikin aljihunsa ya fito da key en sannan ya bud'e k'ofan kamar wanda bashi da kuzari haka ya shiga had'e sa rufe k'ofan,d'akin yake bi da kallo duk tsayin lokacin nan d'akin bai yi k'uraba kamar dama can da mutum a ciki,komai tsaf a d'akin da alama dai BB na kula da d'akin,kwanciya yayi k'asa kan carfet kansa kuma ya d'orashi saman katifan,idanunsa da suka canja launi ya kulle har lokacin jinsa yake kamar ba shiba a fili ya furta
"Ya zama dole na d'auki mataki,idan ba hakaba komai zai iya faruwa....."
Idanunsa har sun soma chanja colour baya ga jinsu da yake suna masa zafi kamar an zuba masa chili a ciki,kansa ya kwantar a baya ganin hakan bai masa ba ya fice daga lambun yana nufan hanyan d'akin da KHUBRA ta zauna kafin b'acewanta,a hankali yasa hannu cikin aljihunsa ya fito da key en sannan ya bud'e k'ofan kamar wanda bashi da kuzari haka ya shiga had'e sa rufe k'ofan,d'akin yake bi da kallo duk tsayin lokacin nan d'akin bai yi k'uraba kamar dama can da mutum a ciki,komai tsaf a d'akin da alama dai BB na kula da d'akin,kwanciya yayi k'asa kan carfet kansa kuma ya d'orashi saman katifan,idanunsa da suka canja launi ya kulle har lokacin jinsa yake kamar ba shiba a fili ya furta
"Ya zama dole na d'auki mataki,idan ba hakaba komai zai iya faruwa....."
Kamar wacce aka cillo haka ta fad'o cikin parlor'n ko sallama bata iya yiba,akan BABA ZUWAIRA idanunta suka fara sauka da gudu ko ta fad'a jikinta,gaba d'aya kallon mamaki suka bita da shi ita ko kulawa da hakan bata yiba saboda yadda take a firgice sannan ga d'okin ganin BABA ZUWAIRA da suka had'e mata.
Dariya suka sa mata wanda ya jawo hankalinta garesu kallonsu tayi tana tsuke fuska kamar mai shirin yin kuka,MAMA dake zaune tana murmushi ta furta
"Ya isa haka nan kunga kada kusamin ita kuka kunsan dai hali ko?"
Like serious tayi maganan,dalili kenan sa yasa duka suka k'unshe baki amma duk da haka ba wai dainawa sukayi ba..
'Dan sakin fuska tayi sannan ta gaida MAMA da BABA ZUWAIRA dake ta faman shafa kanta tana murmushi..
Wuni guda cikin gidan amma sam basu ga BB ba,har suka tashi tafiya dan KHALEEL ma daya kawosu bai wani jimaba ya tafi sai yanzun da ya dawo d'aukansu,haka suka tafi basu sashi a idanun suba kuma cikinsu babu wanda ya tambaya yana ina..
Dariya suka sa mata wanda ya jawo hankalinta garesu kallonsu tayi tana tsuke fuska kamar mai shirin yin kuka,MAMA dake zaune tana murmushi ta furta
"Ya isa haka nan kunga kada kusamin ita kuka kunsan dai hali ko?"
Like serious tayi maganan,dalili kenan sa yasa duka suka k'unshe baki amma duk da haka ba wai dainawa sukayi ba..
'Dan sakin fuska tayi sannan ta gaida MAMA da BABA ZUWAIRA dake ta faman shafa kanta tana murmushi..
Wuni guda cikin gidan amma sam basu ga BB ba,har suka tashi tafiya dan KHALEEL ma daya kawosu bai wani jimaba ya tafi sai yanzun da ya dawo d'aukansu,haka suka tafi basu sashi a idanun suba kuma cikinsu babu wanda ya tambaya yana ina..
********
Shiri sosai BB ya shiga yi cikin kwanakin ba tare da sanin kowaba dan ganin ya nemama kansa mafita kan abunda ke shirin faruwa da shi,a ganinsa hanya d'aya ce maganin wannan damuwan nasa.
Shigowarsa gidan kenan ya zube keys en a saman side drower had'e da wasu takardu,gefe kuma envelop ne sannan luggage daya gama zuba kaya cikinsu.
Tsayawa yayi yana kallon room en a hankali ya furta
"3 days to go...."
Shigowarsa gidan kenan ya zube keys en a saman side drower had'e da wasu takardu,gefe kuma envelop ne sannan luggage daya gama zuba kaya cikinsu.
Tsayawa yayi yana kallon room en a hankali ya furta
"3 days to go...."
《《》》
Damuwa kam KHALEEL ya shigeta saboda rashin ganin aminin nasa duk kuma lokacin da zai je gidan sam baya ganinsa ko da ko zai wuni a gidan ba zai tab'a ganinsa ba,tun abun bai wani damunsa sosai har yazo abun na matuk'ar damunsa,waya kuwa ko da zai kwana yana kiransa bazai d'aukaba tun yana tura masa text har ya daina.
Yanzu'nma da yake zaune cikin parlor kiransa ya gama amma har ta k'araci kukanta ba'a d'aukaba,hak'uri ya bama kansa dan yasan ba d'aukan zaiyiba.
Yayi nisa cikin tunani UMMI da fitowarta kenan zata d'auka ruwa a fridge en k'asa ta ganshi zaune,kusa da shi ta isa sannan ta dafa shoulder ensa da yasa ya d'ago.
A hankali ya kalleta sannan ya k'irk'iro murmushi da bai kai har zuciba
"Lafiya kuwa SON kake....kwana biyu ina yawan ganinka cikin damuwa,kawai dai na kyaleka ne ko zaka yi hankalin sanarmin,amma shiru baka ce min komaiba na zuba maka ido naga iya gudun ruwanka ne kawai,me yasa kake sha'awar sama kanka damuwa?ko kuwa kana sha'awar wani ciwon ya kamaka ne?"
Kai ya girgiza mata,ajiyan zuciya yayi sannan a hankali ya furta
"Wallahi UMMI ni da KHALEED ne kwanakin nan sam na kasa gane inda ya dosa,idan na kirashi baya d'auka haka ko text na masa ma babu amsa,idan kuma naje gida nemansa bana samunsa,na rasa me yake damunsa da har ya kawo wannan chanjin a tsakanunmu cikin wad'annan kwanakin,na tambaya ko baya nan an cemin babu inda yaje yana garin, na rasa me yasa UMMI...."
Yanayin da yake magana ya nuna tabbas abun sosai yake damunsa.
Yanzu'nma da yake zaune cikin parlor kiransa ya gama amma har ta k'araci kukanta ba'a d'aukaba,hak'uri ya bama kansa dan yasan ba d'aukan zaiyiba.
Yayi nisa cikin tunani UMMI da fitowarta kenan zata d'auka ruwa a fridge en k'asa ta ganshi zaune,kusa da shi ta isa sannan ta dafa shoulder ensa da yasa ya d'ago.
A hankali ya kalleta sannan ya k'irk'iro murmushi da bai kai har zuciba
"Lafiya kuwa SON kake....kwana biyu ina yawan ganinka cikin damuwa,kawai dai na kyaleka ne ko zaka yi hankalin sanarmin,amma shiru baka ce min komaiba na zuba maka ido naga iya gudun ruwanka ne kawai,me yasa kake sha'awar sama kanka damuwa?ko kuwa kana sha'awar wani ciwon ya kamaka ne?"
Kai ya girgiza mata,ajiyan zuciya yayi sannan a hankali ya furta
"Wallahi UMMI ni da KHALEED ne kwanakin nan sam na kasa gane inda ya dosa,idan na kirashi baya d'auka haka ko text na masa ma babu amsa,idan kuma naje gida nemansa bana samunsa,na rasa me yake damunsa da har ya kawo wannan chanjin a tsakanunmu cikin wad'annan kwanakin,na tambaya ko baya nan an cemin babu inda yaje yana garin, na rasa me yasa UMMI...."
Yanayin da yake magana ya nuna tabbas abun sosai yake damunsa.
"Tun tsahon wane lokaci hakan yake faruwa tsakaninku?"
UMMI ta tambaya idanunta kuma na kansa
UMMI ta tambaya idanunta kuma na kansa
'Dan d'age kansa yayi alaman tunani
"Ammmm!UMMI ina ganin kamar tun ranar dana miki tuni kan neman aurena da KHUBRA ne"
"Ammmm!UMMI ina ganin kamar tun ranar dana miki tuni kan neman aurena da KHUBRA ne"
Shiru tayi tana tuna ranar da abunda ya faru tsawon watanni biyu kenan da faruwar hakan ai,yanayin da ya nuna har zuwa ficewarsa daga gidan,ita sai yanzunma ta sake yin wani hasashe kan hakan,d'an murmushi tayi sannan ta furta
"To Allah ya kyauta amma dai SON kabi komai a hankali kaji ko?Sannan ka tsananta addu'a kan abunda kake nema idan babu alkhairi a tsakaninka da abun cikin sauk'i ubangiji zai maka chanji mafi alkhairi kaji ko?...."
"To Allah ya kyauta amma dai SON kabi komai a hankali kaji ko?Sannan ka tsananta addu'a kan abunda kake nema idan babu alkhairi a tsakaninka da abun cikin sauk'i ubangiji zai maka chanji mafi alkhairi kaji ko?...."
"To UMMINA na gode sosai,Allah ya barmin ke"
Kansa ta shafa tana murmushi
"Maza kaje ka kwanta kaji ko dare yayi,sannan kayi kuma addu'a kafin ka kwanta"
"Maza kaje ka kwanta kaji ko dare yayi,sannan kayi kuma addu'a kafin ka kwanta"
"To UMMI sai da safe"
Ya fad'a yana bin hanyan bedroom ensa,har ya b'acewa ganinta sannan ta juya tana girgiza kai alamar tausayi dan ta fuskanci abubuwa da dama na shirin faruwa
"Lallai ya zama dole na dage da addu'ah kan wannan rikitaccen al'amarin,Allah ya zab'a muku abunda yafi alkhairi baki d'ayanku......"
Ya fad'a yana bin hanyan bedroom ensa,har ya b'acewa ganinta sannan ta juya tana girgiza kai alamar tausayi dan ta fuskanci abubuwa da dama na shirin faruwa
"Lallai ya zama dole na dage da addu'ah kan wannan rikitaccen al'amarin,Allah ya zab'a muku abunda yafi alkhairi baki d'ayanku......"
*2 DAY'S LEAP.*
Cab en ta parker a k'ofar gidan,cikin shiga ta alfarma kamar baturen daya fito daga k'asar amuruka jikin nan a murje kamar mai rayuwa cikin k'ank'ara,k'afarsa ya sako waje ko kafin ya k'arasa fitowa har cab driver'n ya gama fito masa da luggage's ensa dake bayan booth.
Sallamansa yayi sannan yaja luggage's en yana nufan get en gidan,kasancewar safiya ce sosai yasa ya tsaya a dai-dai k'aramar k'ofan knocking ya shiga yi saboda babu lallai ace mutanen gidan sun tashi a wannan lokacin..
Ya d'an jima tsaye kafin aka bud'e k'ofan,kallon tsoro game da mamaki BABA MAI GADI yake binsa da shi wanda yasa shi jaa da baya,murmushi mutumin yayi sannan ya shiga yana jaye da luggage's ensa,shi dai BABA gani yake kamar gamo yayi da wannan sanyin safiyar shi yasa ya kasa motsawa daga inda yake,wucewar mutumin kawai ya gani,faruwar hakan ke da wuya BABA ya shige d'akinsa,cikin seconds da basu fi 3-5 ba ya fito hannunsa d'auke da buta aiko da sauri ya fad'a toilet dake jikin d'akin nasa ta baya...
Sallamansa yayi sannan yaja luggage's en yana nufan get en gidan,kasancewar safiya ce sosai yasa ya tsaya a dai-dai k'aramar k'ofan knocking ya shiga yi saboda babu lallai ace mutanen gidan sun tashi a wannan lokacin..
Ya d'an jima tsaye kafin aka bud'e k'ofan,kallon tsoro game da mamaki BABA MAI GADI yake binsa da shi wanda yasa shi jaa da baya,murmushi mutumin yayi sannan ya shiga yana jaye da luggage's ensa,shi dai BABA gani yake kamar gamo yayi da wannan sanyin safiyar shi yasa ya kasa motsawa daga inda yake,wucewar mutumin kawai ya gani,faruwar hakan ke da wuya BABA ya shige d'akinsa,cikin seconds da basu fi 3-5 ba ya fito hannunsa d'auke da buta aiko da sauri ya fad'a toilet dake jikin d'akin nasa ta baya...
Kallon cikin gidan yake komai yana nan kamar yadda ya barshi sai dai gyara da gidan yake samu wanda ya hana shi tsufa,amma kam kamar yadda yake a wancan lokacin haka ya tarar da komai a mazauninsa..
Fitowansa kenan sanye da train suit da alama zai fita motsa jiki ne,shigowan mutumin yasa shi binsa da kallo tun daga nesa har ya dad'a matsowa kusa da shi kallonsa BB yake jikinsa duk ya saki saboda mutumin da yake gani gaba gare shi gani yake kamar mafarkin da ya saba ne yauma,murmushin da yayi masa ne yasa a hankali ya bud'e baki ya furta
"ABBA.............."
"ABBA.............."
*~TEAM KHUBRA.~*
*_REAL SMASHER._*
*Y'AR GARUWA......*
*(ɬɧɛ mơʂɬ ɧɛąrɬ ɬơųcɧıŋɠ ʂɬơrყ).*
*(ɬɧɛ mơʂɬ ɧɛąrɬ ɬơųcɧıŋɠ ʂɬơrყ).*
*©®2018*
*19/ʝųlყ,2018*
*19/ʝųlყ,2018*
*ʂɬơrყ ąŋɖ wrıɬɛɛŋ*
*ცყ*
_HAWWA M.U {$мaѕнer}_
*ცყ*
_HAWWA M.U {$мaѕнer}_
_BISMILLAHIR-RAHMANIR-RAHEEM..._
*~________________________~*
*~________________________~*
*DEVOTED TO:*
_BILKISU M.ADAM (Y'AR ABBA)_
_BILKISU M.ADAM (Y'AR ABBA)_
*BESTOWED TO:*
_MURJA SALIS (NA'IKKE)._
*AND*
_MURJA SALIS (NA'IKKE)._
*AND*
_FATIMA ABUBAKAR (FATEEY AFIRST)._
*4⃣7⃣*
*M* urmushi ya sake yi masa da sauri kuma BB ya isa inda yake tsaye,hannu ABBA yasa ya jawo BB jikinsa,wani feeling's ne suka dinga sauka a cikin jikinsa wanda ya kasa bambance na mene ne a wannan lokacin,da k'yar BB ya iya komawa gefe sannan ya amshi luggage's dake hannun ABBA ya nufi hanyan komawa cikin gida.
A dai² lokacin MAMA,BABA ZUWAIRA,ASHNA da FATAHIYYA na kitchen kamar ko yaushe suna had'a break fast daya zama al'ada tun bayan barin su ZUHRA a gidan,duk safiya musamman idan akace weekends to tare suke shiga kitchen.
Karafniyarsu a kitchen en ne yasa BB yayi hanyan da sauri bayan ya ajiye luggage's en ABBA a gefe cikin parlor.
"MAMA zo kiga wani abun al'ajabi...."
Abunda ya fad'a kenan fuskarsa da matsanancin farin ciki,kamar zata tambayeshi kuma ta fasa,hannunta ta wanke sannan ta goge da duster dake saman k'ofa.
Fitowa tayi batayi maganaba,ba dan komaiba sai dan yadda taga fuskarsa a sake ba kamar sauran lokaciba da sam basa ganin sakin fuska daga gareshi baya ga haka kuma tasan abunda yake son nuna mata mai girma ne shi yasa tak'i yin maganar..
Karafniyarsu a kitchen en ne yasa BB yayi hanyan da sauri bayan ya ajiye luggage's en ABBA a gefe cikin parlor.
"MAMA zo kiga wani abun al'ajabi...."
Abunda ya fad'a kenan fuskarsa da matsanancin farin ciki,kamar zata tambayeshi kuma ta fasa,hannunta ta wanke sannan ta goge da duster dake saman k'ofa.
Fitowa tayi batayi maganaba,ba dan komaiba sai dan yadda taga fuskarsa a sake ba kamar sauran lokaciba da sam basa ganin sakin fuska daga gareshi baya ga haka kuma tasan abunda yake son nuna mata mai girma ne shi yasa tak'i yin maganar..
Tsaye yake ya juya baya hankalinsa nakan wani frame dake d'auke da photo'nsu dukansu sai dai babu HANEEF ajiki,a lokacin KHALEEFA ne k'arami.
Yanayin yadda yake tsaye ya juya baya ta kalla ita kam tasan ko daga mafarki ta tashi ba zata kasa gane shiba,jikinta a matuk'ar sanyaye taci gaba da matsowa,kaf jikinta rawa yake saboda bata gama gasgata zatontaba,ita kad'ai take fad'in
"Anya kuwa shi ne da gaske ko kuwa gizon da ya sabamin ne yauma.....to amma taya haka zai faru?.......idan har da gizo ne me yasa KHALEED zai kirani.....?"
Cikin wani salo ya juyo fuskarsa har lokacin cike da annuri daya gagara b'acewa daga samanta.
Still tayi a gurin bakinta bud'e saboda ganin mutumin da batayi tsammaniba a dai-dai lokacin da kuma bata tab'a tunanin faruwar hakan ba.
Yanayin yadda yake tsaye ya juya baya ta kalla ita kam tasan ko daga mafarki ta tashi ba zata kasa gane shiba,jikinta a matuk'ar sanyaye taci gaba da matsowa,kaf jikinta rawa yake saboda bata gama gasgata zatontaba,ita kad'ai take fad'in
"Anya kuwa shi ne da gaske ko kuwa gizon da ya sabamin ne yauma.....to amma taya haka zai faru?.......idan har da gizo ne me yasa KHALEED zai kirani.....?"
Cikin wani salo ya juyo fuskarsa har lokacin cike da annuri daya gagara b'acewa daga samanta.
Still tayi a gurin bakinta bud'e saboda ganin mutumin da batayi tsammaniba a dai-dai lokacin da kuma bata tab'a tunanin faruwar hakan ba.
Hawaye ne suka shiga tsere akan fuskarta babu k'ak'k'autawa murya na rawa ta bud'e baki za tayi magana,da sauri ya d'aga mata hannu alaman bai son tace komai,daga haka ya juya tare da bin corridor,jikinta a sanyaye ta goge fuskarta sannan ta kalli BB dake tsaye yana murmushi,ta cikin idanunsa kana iya hango kyallin hawaye da yaketa k'ok'arin dannewa dan ganin baiyi kuka'nba.
Murmushi tayi masa itama lokacin da wasu hawayen suka sake biyo baya,da sauri tabi bayan ABBA daya riga ya shige,a bed room enta ta tarar da shi har lokacin yana tsaye bai zaunaba,k'arasowa tayi kanta a k'asa ta sark'e hannayenta,cikin wani irin murya mai cike da nadama da dana sanin abunda ta aikata a baya ta nufi inda yake,kan gwiwoyinta ta zube hannuna rik'e da k'afarsa,hawaye sai ambaliya suke a fuskar MAMA cikin kuka take fad'in
"Ka gafartamin abunda nayi maka tsayin wad'annan shekaru,duk da nasan ni mai laifi ce wanda bata cancanci hakan daga gare kaba,amma ba zan gusheba ina neman yafiyarka saboda abunda na aikata maka....Na yarda wallahi ko da mata uku zaka kawo bayana....bazan ce maka a'a ba,na amince...duk duniya bani da burin da ya wuce kace ka yafemin...."
Kukane yaci k'arfinta daya sata dole tayi shiru tana shashshek'ar kuka,hannu ya mik'a ya d'agota sai da ya goge mata fuskanta tukun yayi murmushi
"Indai har dan wannan ne to kisa a ranki na riga da na jima da yafe miki,fatan ubangiji ya yafe mana baki d'aya,nima kuma ina neman afuwarku na tafiya da nayi na barku tsayin wad'annan shekaru,na yanke hukunci cikin fushi..."
Murmushin tayi tana kallonsa sannan a hankali ta furta
"Duk laifi nane dana biyewa zuga da rud'in zamani,badan na biyewa son zuciyaba da duk haka bai faruba...."
Murmushi tayi masa itama lokacin da wasu hawayen suka sake biyo baya,da sauri tabi bayan ABBA daya riga ya shige,a bed room enta ta tarar da shi har lokacin yana tsaye bai zaunaba,k'arasowa tayi kanta a k'asa ta sark'e hannayenta,cikin wani irin murya mai cike da nadama da dana sanin abunda ta aikata a baya ta nufi inda yake,kan gwiwoyinta ta zube hannuna rik'e da k'afarsa,hawaye sai ambaliya suke a fuskar MAMA cikin kuka take fad'in
"Ka gafartamin abunda nayi maka tsayin wad'annan shekaru,duk da nasan ni mai laifi ce wanda bata cancanci hakan daga gare kaba,amma ba zan gusheba ina neman yafiyarka saboda abunda na aikata maka....Na yarda wallahi ko da mata uku zaka kawo bayana....bazan ce maka a'a ba,na amince...duk duniya bani da burin da ya wuce kace ka yafemin...."
Kukane yaci k'arfinta daya sata dole tayi shiru tana shashshek'ar kuka,hannu ya mik'a ya d'agota sai da ya goge mata fuskanta tukun yayi murmushi
"Indai har dan wannan ne to kisa a ranki na riga da na jima da yafe miki,fatan ubangiji ya yafe mana baki d'aya,nima kuma ina neman afuwarku na tafiya da nayi na barku tsayin wad'annan shekaru,na yanke hukunci cikin fushi..."
Murmushin tayi tana kallonsa sannan a hankali ta furta
"Duk laifi nane dana biyewa zuga da rud'in zamani,badan na biyewa son zuciyaba da duk haka bai faruba...."
"K'warai kuwa amma tunda yanzun kin gane laifinki komai ai ya wuce....ba kuma nason ki sake taso da wannan maganmaganara kinji ko....?"
'Dan mirmushi tayi hanunta akan fuskarsa take fad'in
"Har yanzun kana nan kamar yadda kake.....Zuciyarka mai kyauce da ba kowane ke da irinta ba,na godewa Allah daya bani miji irinka mai saurin yafiya da kuma tausayi,sannan kuma na godema mijina daya yafe min laifin da na aikata masa baka rik'e niba....."
Wasu hawayen ne suka kuma gangarowa,da sauri ya girgiza mata kai fuskarsa kuma ya d'an had'eta alama'n baya so.
Hannu tasa tayi saurin gogewa tana k'irk'irar murmushi
"Ina yarana suke sam banji alamunsu ba"
"Har yanzun kana nan kamar yadda kake.....Zuciyarka mai kyauce da ba kowane ke da irinta ba,na godewa Allah daya bani miji irinka mai saurin yafiya da kuma tausayi,sannan kuma na godema mijina daya yafe min laifin da na aikata masa baka rik'e niba....."
Wasu hawayen ne suka kuma gangarowa,da sauri ya girgiza mata kai fuskarsa kuma ya d'an had'eta alama'n baya so.
Hannu tasa tayi saurin gogewa tana k'irk'irar murmushi
"Ina yarana suke sam banji alamunsu ba"
"Ka huta tukun kafin nan sai na kirawo maka su......"
"A'a bana son jin wannan magana sam...yanzun nake son ganin sanyin idaniyata maza a kiramin su,yanzun zan fito mu gana dasu"
Murmushi tayi
"An gama ranka shi dad'e..."
Tana fad'in haka tayi hanyan fita daga d'akin kuma tana waiwayensa.....
Murmushi tayi
"An gama ranka shi dad'e..."
Tana fad'in haka tayi hanyan fita daga d'akin kuma tana waiwayensa.....
《《》》
Da sauri UMMI ta fito daga bedroom tana kiran KHUBRA da ZUHRA,Fitowa sukayi daga kitchen suna amsawa.
"Yawwa y'an albarka maza kuyi sauri ku shirya mana breakfast UNCLE yana hanya,yanzun ya kirani yake fad'amin ya kusa k'arasowa gida....UNCLE yayi mana zuwan bazata wollahi..."
"Yawwa y'an albarka maza kuyi sauri ku shirya mana breakfast UNCLE yana hanya,yanzun ya kirani yake fad'amin ya kusa k'arasowa gida....UNCLE yayi mana zuwan bazata wollahi..."
"UMMI ai har mun jima da kammalawa ma"
Kallonsu tayi tana murmushi
"Da kyau y'an matana Allah yayi muku albarka"
Amsawa sukayi da ameen,kafun su juya wani kiran ya dad'a shigowa wayan dake hannunta,kallon wayan tayi da sauri kuma ta d'aga ganin MAMA ce,kafin tayi magana har ta rigata ko gaisawa ba suyiba ta ji MAMA'N tana fad'in
"UMMI'N YARA dan Allah ki turomin su ZUHRA yanzun KHALEEL ya kawosu...."
Kallonsu tayi tana murmushi
"Da kyau y'an matana Allah yayi muku albarka"
Amsawa sukayi da ameen,kafun su juya wani kiran ya dad'a shigowa wayan dake hannunta,kallon wayan tayi da sauri kuma ta d'aga ganin MAMA ce,kafin tayi magana har ta rigata ko gaisawa ba suyiba ta ji MAMA'N tana fad'in
"UMMI'N YARA dan Allah ki turomin su ZUHRA yanzun KHALEEL ya kawosu...."
"To Allah dai yasa lafiya kike nemansu da wannan farar safiyar"
"Lafiya k'alau wallahi....ai da labari amma sai mun had'u...."
Yanda tayi magana ya tabbatar mata da abunda ta fad'a wani abune na farin ciki yake shirin faruwa koma ya faru.
"To Allah ya sadamu da alkhairi..."
"To Allah ya sadamu da alkhairi..."
Da sauri MAMA ta amsa da ameen tana y'ar dariya,ita dai UMMI sai mamaki take kome ya faru haka MAMA take neman yaran da wannan safiyar ohoooo,sai dai sun had'un kamar yadda ta fad'a taji koma mene...
"Kuna ina kuma.....?"
Da sauri suka lek'o daga kitchen
"Yawwa tunda kun gama maza kuzo ku shirya zaku je gidan MAMA..."
Tsalle sukayi suka rik'e juna kamar wad'anda suka jima basu jeba..
Tsalle sukayi suka rik'e juna kamar wad'anda suka jima basu jeba..
"Bari na tashi YAYA'NKU sai ya kaiku...saura idan kun shiga d'aki kada kuyi sauri ku fito kunji....kun dai san halinsa..."
Tsere suka shiga yi suna dariya,itama UMMI murmushi tayi tana binsu da kallon sha'awa..
Tsere suka shiga yi suna dariya,itama UMMI murmushi tayi tana binsu da kallon sha'awa..
*SOME HOUR'S LEFT.*
Suka shigo cikin parlor'n mutanen gidan gaba d'aya suna parlor,abun mamaki kamar ana wani taro na musamman,shigowa suka yi suna kalle-kalle sannan suka gaida MAMA dake zaune kusa da ABBA ta sha ado,idan ba wanda yasan MAMA ba a wannan lokacin babu tabbas ya ganeta saboda yanda ta koma kamar wata basarakiya..
Fuskarta cike da annuri take kallonsu
Kusa da ASHNA suka zauna cikin rad'a ZUHRA tace
"ASHNA bak'o mukayi ne kuma yau?"
Fuskarta cike da annuri take kallonsu
Kusa da ASHNA suka zauna cikin rad'a ZUHRA tace
"ASHNA bak'o mukayi ne kuma yau?"
Tana dariya tace
"Ke dillah ABBA ne ya dawofa baki gane shiba ne?"
"Ke dillah ABBA ne ya dawofa baki gane shiba ne?"
Ido ta zaro tana fad'in
"ABBA fa kikace....dan Allah da gaske ko wasa?"
"ABBA fa kikace....dan Allah da gaske ko wasa?"
Hararar wasa tayi mata sannan ta dad'a sunkuyowa a hankali ta furta
"Banda abunki idan ba ABBA bane to wane zai zauna kusa da MAMA haka wanda ba muharraminta ba...."
"Banda abunki idan ba ABBA bane to wane zai zauna kusa da MAMA haka wanda ba muharraminta ba...."
"Ehhh to kumafa hakane...."
Bakinta a bud'e ta d'ago
Bakinta a bud'e ta d'ago
"ABBA barka da dawowa"
Gaba d'aya parlor'n aka sa mata dariya,kallonsu tayi d'aya bayan d'aya tana sunk'e kai jikin KHUBRA dake mata dariya itama
"Sai da kika tambaya sannan kika gane ni kenan"
"Sai da kika tambaya sannan kika gane ni kenan"
Dariya tayi bata iya yin maganaba,hannu ya bud'e mata a hankali kuwa ta mik'e ta nufi gurinsa,alama yayiwa KHUBRA da tazo saboda MAMA tayi masa bayaninta tun kafin ya ganta,sai dai kuma ganinta yasa shi jin wani abu game da itan,rungumesu yayi gaba d'aya ko sukayi luf a jikinsa dama ZUHRA ma ba bayaba ce gurin son jiki da ita da KHUBRA shi yasa amintar tasu tazo d'aya..
Nan a parlor suka shiririce ranar idan kaga sun motsa daga gurin to sallah zasuyi sai ko cin abinci abunda ke tashinsu kenan.
Wajejen bayan salla'n Asr motan su KHALEEL ta dad'a kunno kai,dan dama daya kawo su bai shigaba ya koma gida,sai yanzun da ABBA'NSA yasa shi kawosu shi da UMMI...
Anyi gaishe-gaishe UNCLE na shirin yin magana ABBA ya dakatar dashi ta hanyar yi masa inkiya..
Hira sosai ta yaushe rabo ake tsakaninsu duk wanda ya kallesu sai sun bashi sha'awa ganin yadda family biyu suka had'e kamar guda d'aya.
Nan a parlor suka shiririce ranar idan kaga sun motsa daga gurin to sallah zasuyi sai ko cin abinci abunda ke tashinsu kenan.
Wajejen bayan salla'n Asr motan su KHALEEL ta dad'a kunno kai,dan dama daya kawo su bai shigaba ya koma gida,sai yanzun da ABBA'NSA yasa shi kawosu shi da UMMI...
Anyi gaishe-gaishe UNCLE na shirin yin magana ABBA ya dakatar dashi ta hanyar yi masa inkiya..
Hira sosai ta yaushe rabo ake tsakaninsu duk wanda ya kallesu sai sun bashi sha'awa ganin yadda family biyu suka had'e kamar guda d'aya.
Sai dare suka shirya komawa gida,ZUHRA da KHUBRA na shirin bin UMMI ta daka tar dasu,gefe ta jasu saboda tana son yin magana da su
"Kunga yau ABBA ya dawo ko? to abunda nake so da ku,ku zauna kuyi masa wannan girke-girken naku shima kunji ko?....idan ya so bayan kun gama yi masa barka da dawowa da kaina zan dawo na d'aukeku kunji ko y'an albarka..."
"Kunga yau ABBA ya dawo ko? to abunda nake so da ku,ku zauna kuyi masa wannan girke-girken naku shima kunji ko?....idan ya so bayan kun gama yi masa barka da dawowa da kaina zan dawo na d'aukeku kunji ko y'an albarka..."
Cike da murna ko dan dama kawai sunyi hakan ne dan kada ace sunyi ba dai-daba,sallama suka mata sannan suka juya..
UNCLE rik'e da hannun ABBA suma suna gefe UNCLE en ya furta
"Bansan dalilin da yasa kak'i yarda ayi maganar abunda ya faru ba.....ko mene ne ma'anar hanawan da kayi?"
"Bansan dalilin da yasa kak'i yarda ayi maganar abunda ya faru ba.....ko mene ne ma'anar hanawan da kayi?"
"Uhmmm!kasan shi sha'ani irin wannan ba a buk'atar tado shi,sannan ba a buk'atar yaro ya sanshi saboda zai jima yana kallonka a matsayin mai laifi....Bayan hakama bana son yin abunda yarana zasu tsaneni.."
Jinjina kai UNCLE yayi sannan sukayi musabiha tare da sallama da juna suka d'auki hanyan komawa gida suna d'agama juna hannu cike da farin ciki mara misaltuwa...
Tun daga ranar da ABBA ya dawo su KHUBRA ke aikin dafawa da saukewa har tsayin kwanaki bakwai,a ranar ne kuma suke sa ran zuwan UMMI don komawa gida,sosai ABBA ke jinjina musu namijin k'ok'arin da suke,sboda duk girkin da za ayi a gidan idan ya tambaya amsar bata wuce ta kullum wato *KHUBRA da *ZURA* ,idan ko akace ABBA na zaune a parlor haka zasu kewayeshi kowa na bashi labari har rasa na wa zai saurara yake saboda hayaniyansu bata bari yaji labaran nasu,su kuma bazasu bari wani ya bada nashi sannan wanima yayiba,a'a sai dai suce duka zai saurara....
《《》》
A b'angarensu KHALEEL kuwa tun da ABBA'NSA ya dawo bashi da wani abokin hira ko shawara daya wuce ABBA'NSA.
Zuwa yanzun ABBA'N yasan da maganar KHALEEL,yanzun hakama maganar tafiya neman aurenta ake wanda ABBA ya sanar da ABBA'NSU BB zuwansu,da suka gama yanke shawaran zuwa nemo aurenta gurin mahaifinta...
Zuwa yanzun ABBA'N yasan da maganar KHALEEL,yanzun hakama maganar tafiya neman aurenta ake wanda ABBA ya sanar da ABBA'NSU BB zuwansu,da suka gama yanke shawaran zuwa nemo aurenta gurin mahaifinta...
Koda ABBA yasa MAMA ta tambayi KHUBRA yadda zasu samu ganin mahaifinta kuka tasa mata,sai da MAMA tayi aikin lallashi da taimakon ZUHRA da kuma banbaki sannan tayi shiru.
"Ni bansan me zanceba akan haka...."
Abunda ya fito daga bakin KHUBRA kenan fuskarta a had'e
"Ni bansan me zanceba akan haka...."
Abunda ya fito daga bakin KHUBRA kenan fuskarta a had'e
Kallonta kawai ZUHRA tayi
"To banda abunki SISTER sumafa iyaye suna da hakki akanki ko dan sanin inda kike rayuwa da sanin matsayin rayuwarki....yanzun duk son da kikewa ABBA zaki so barinsa?ko kuwa zaki so barinsa cikin mawuyacin hali?
Yanzu baza kiso ganin saba da sanin yana raye ko kuwa akasin haka ba?"
"To banda abunki SISTER sumafa iyaye suna da hakki akanki ko dan sanin inda kike rayuwa da sanin matsayin rayuwarki....yanzun duk son da kikewa ABBA zaki so barinsa?ko kuwa zaki so barinsa cikin mawuyacin hali?
Yanzu baza kiso ganin saba da sanin yana raye ko kuwa akasin haka ba?"
A tsorace ta kalli ZUHRA dake magana,ita kuma ganin yanayinta yasa tace
"Ehhhh!ko kina so ace haka ya faru da ABBA'N?....."
"Ehhhh!ko kina so ace haka ya faru da ABBA'N?....."
Kaita girgiza da sauri hawaye yana sakkowa kan fuskarta jin ta ambaci mutuwa
"Nooo!bafa kuka za kiyiba....idan har kina son ganinsa to kiyi k'ok'arin bada address na gidanku kinji sister'na"
Cikin sheshshek'ar kuka ta fara magana
"Bazan iya bada kwatance ba....."
"Bazan iya bada kwatance ba....."
Zaro ido ZUHRA tayi MAMA kuma tana gefe tana jinsu tak'i magana
"To sai me kenan?"
"To sai me kenan?"
"Zan iya gane gidan da kaina amma bazan iya bada kwatance ba"
Sai lokacin suka gane abunda take nufi,aiko cike da jin dad'i ZUHRA ta furata
"MAMA idan zasu tafi nima zan bisu...Kinji?"
Dan tasan abunda ABBA zai ce kenan wato a tafi da KHUBRA..
"MAMA idan zasu tafi nima zan bisu...Kinji?"
Dan tasan abunda ABBA zai ce kenan wato a tafi da KHUBRA..
Nan ko ASHNA ma tace
"Nima haka MAMA....."
"Nima haka MAMA....."
FATAHIYYA ta kallesu
"Nima kinji MAMA zani..."
"Nima kinji MAMA zani..."
Dariya MAMA tayi
"To shi kenan...kuje ku fad'awa ABBA idan ya amince sai ku bisu......"
Kafin ta rufe baki har FATAHIYYA ta fice dan tambayan ABBA....
"To shi kenan...kuje ku fad'awa ABBA idan ya amince sai ku bisu......"
Kafin ta rufe baki har FATAHIYYA ta fice dan tambayan ABBA....
*********
Tun da sanyin safiya aka hau shirin tafiya garin na KASHIN DILA dake cikin K'ARAMA HUKUMAR KIRIKASAMMA dake cikin HA'DEJIA a jihar JIGAWA...
Shirin tafiya ya kankama a wajen ABBA,UNCLE dama jagororin tafiyan wato BB da KHALEEL,sai sauran yaran wato ZUHRA,KHUBRA,ASHNA da FATAHIYYA da suke seat en baya,jikin KHUBRA yayi sanyi sosai tunda taga sun d'auki hanya,sai take ganin kamar yaune aka rabota da mahaifinta,kanta ta kwantar jikin ZUHRA zuciyarta babu dad'i,a haka da take kwance take matse idanunta tana hawaye...
Shirin tafiya ya kankama a wajen ABBA,UNCLE dama jagororin tafiyan wato BB da KHALEEL,sai sauran yaran wato ZUHRA,KHUBRA,ASHNA da FATAHIYYA da suke seat en baya,jikin KHUBRA yayi sanyi sosai tunda taga sun d'auki hanya,sai take ganin kamar yaune aka rabota da mahaifinta,kanta ta kwantar jikin ZUHRA zuciyarta babu dad'i,a haka da take kwance take matse idanunta tana hawaye...
BB da KHALEEL na gaba amma babu wata hira da suke sai dai idan KHALEEL yayi magana BB ya Amasa masa da "Eh ko A'a"....
《《》》
"Kina ina maza fito yau ba sai gobeba wollahi sai mai gari ya shiga tsakaninmu,dole ki nemomin inda y'ata take..."
Rab'e-rab'e take tana bin hanya,tana fitowa ko ABBA ya maka mata wata uwar harara da shi kad'ai ya san ma'anarta,sai kuma ita da akayi dominta
Jiki na rawa baki na b'ari take fad'in
"Dan Allah dan sonka da ma'aiki kayi min rai MALAM....... dan Allah ka k'aramin lokaci....Wallahi zan nemota duk inda take...."
"Dan Allah dan sonka da ma'aiki kayi min rai MALAM....... dan Allah ka k'aramin lokaci....Wallahi zan nemota duk inda take...."
"Ke rufemin baki mak'aryaciya munafuka kawai....Har tsawon wane lokaci kuma zan ci gaba da zaman jira....Wallahi yau sai na tona miki asiri ko kuma ki fitomin da inda take...."
"Wallahi MALAM naji zan nemota amma kayimin rai dan Allah"
K'afafunta zube a k'asa take wannan bayanin wanda babu abunda ke fitowa tsakaninta da MALAM BUBA sai uwar harara da yake sakar mata babu k'ak'k'autawa...
K'afafunta zube a k'asa take wannan bayanin wanda babu abunda ke fitowa tsakaninta da MALAM BUBA sai uwar harara da yake sakar mata babu k'ak'k'autawa...
"Kin san Allah yau kam ba zan kyalekiba,sai mun dangana da gurin mai gari kuma tabbas sai kin karb'i hukunci a yau ba gobeba....."
Cakumota yayi ya mik'ar tsaye yana shirin yin hanyan k'ofar gidan da ita yana ingizata gaba
"Tsohuwar munafuka algunguma muje....."
Ko rufe bakinsa baiba tsayuwan mota ya dakatar da shi,da sauri ya nufi hanyan zaure yana son dubawa,har lokacin kuma LADIYO na chafe a hannunsa........
Cakumota yayi ya mik'ar tsaye yana shirin yin hanyan k'ofar gidan da ita yana ingizata gaba
"Tsohuwar munafuka algunguma muje....."
Ko rufe bakinsa baiba tsayuwan mota ya dakatar da shi,da sauri ya nufi hanyan zaure yana son dubawa,har lokacin kuma LADIYO na chafe a hannunsa........
*~#TEAM KHUBRA.~*
*_#REAL SMASHER._*
*Y'AR GARUWA......*
*(ɬɧɛ mơʂɬ ɧɛąrɬ ɬơųcɧıŋɠ ʂɬơrყ).*
*(ɬɧɛ mơʂɬ ɧɛąrɬ ɬơųcɧıŋɠ ʂɬơrყ).*
*©®2018*
*21/ʝųlყ,2018*
*21/ʝųlყ,2018*
*ʂɬơrყ ąŋɖ wrıɬɛɛŋ*
*ცყ*
_HAWWA M.U {$мaѕнer}_
*ცყ*
_HAWWA M.U {$мaѕнer}_
_BISMILLAHIR-RAHMANIR-RAHEEM..._
*~________________________~*
*~________________________~*
*DEVOTED TO:*
_BILKISU M.ADAM (Y'AR ABBA)_
_BILKISU M.ADAM (Y'AR ABBA)_
*BESTOWED TO:*
_MURJA SALIS (NA'IKKE)._
*AND*
_MURJA SALIS (NA'IKKE)._
*AND*
_FATIMA ABUBAKAR (FATEEY AFIRST)._
*4⃣8⃣*
*K'* atuwar motar da tayi parking a k'ofar gidan nasa yake bi da kallo game da tsantsan mamaki a zuciyarsa yake fad'in
"Wannan kam sunyi makuwa da alama gidan mai gari suke nema....."
Bai gama tunaninba mutanen ciki suka shiga fitowa d'aya bayan d'aya,har lokacin ABBA'N KHUBRA mamaki ne shimfid'e a saman fuskarsa saboda rashin sani wanda ake cewa ''yafi dare duhu''.
KHUBRA da take kusan ta k'arshen fitowa daga motan,idanunta suka sauka kan mahaifinta da ako wane lokaci shi ne farin cikinta,nan ko ta kwasa a guje bata tsaya wata-wataba ta ruk'unk'umeshi,kukantane ya bayyana inda shi kuma ABBA ganin wannan al'amari yasa shi fad'in
"Y'ar nan yi maza ki sake ni kada ki jawomin abunda za a jefeni....kina yiwa Allah ki sakeni tun kafin labari ya isa kunnen mai gari...."
Idanunta da suka gama jik'ewa da ruwan hawaye ta d'ago tana kallonsa har lokacin kuma wasu na ci gaba da sakkowa
"Alhamdulillahil-laziiy bii ni'imatihi tatimmus-salihaat!!!...."
Abunda bakin ABBA'N nata yaketa furtawa kenan har lokacin kuma ya gagara sakinta saima dad'a k'ank'ameta da yayi kamar wanda akace za a rabasu har abada.
"UWATA ke ce ko kuwa gizo kikemin kamar yadda kika saba zuwamin...?"
ABBA'N nata ya tambaya cike da rashin gasgatawa,saboda a ganinsa a ko wane irin lokaci zata iya b'acewa daga gurin.
"Wannan kam sunyi makuwa da alama gidan mai gari suke nema....."
Bai gama tunaninba mutanen ciki suka shiga fitowa d'aya bayan d'aya,har lokacin ABBA'N KHUBRA mamaki ne shimfid'e a saman fuskarsa saboda rashin sani wanda ake cewa ''yafi dare duhu''.
KHUBRA da take kusan ta k'arshen fitowa daga motan,idanunta suka sauka kan mahaifinta da ako wane lokaci shi ne farin cikinta,nan ko ta kwasa a guje bata tsaya wata-wataba ta ruk'unk'umeshi,kukantane ya bayyana inda shi kuma ABBA ganin wannan al'amari yasa shi fad'in
"Y'ar nan yi maza ki sake ni kada ki jawomin abunda za a jefeni....kina yiwa Allah ki sakeni tun kafin labari ya isa kunnen mai gari...."
Idanunta da suka gama jik'ewa da ruwan hawaye ta d'ago tana kallonsa har lokacin kuma wasu na ci gaba da sakkowa
"Alhamdulillahil-laziiy bii ni'imatihi tatimmus-salihaat!!!...."
Abunda bakin ABBA'N nata yaketa furtawa kenan har lokacin kuma ya gagara sakinta saima dad'a k'ank'ameta da yayi kamar wanda akace za a rabasu har abada.
"UWATA ke ce ko kuwa gizo kikemin kamar yadda kika saba zuwamin...?"
ABBA'N nata ya tambaya cike da rashin gasgatawa,saboda a ganinsa a ko wane irin lokaci zata iya b'acewa daga gurin.
"ABBA nice ba gizo bane..."
Godiya kawai yakewa Allah daya bayyana masa y'ar tasa kwaya d'aya tal.
ABBA'N BB ne ya matso kusa dasu hannunsa na nuna MALAM BUBA da shi sam ma bai kula ta kansuba y'arsa ce kad'ai abunda idanuwansa ke hango masa,da k'yar ABBA ya harhad'a kalmomin yana fad'in
"M.A....L..A..M......BU....BU...BUBA....."
"M.A....L..A..M......BU....BU...BUBA....."
A d'an firgice ABBA'N KHUBRA ya d'ago kansa yana kallon inda aka ambaci sunansa,kallonsa yake like no other yana son tuno inda ya sanshi,amma sam k'wak'walwarsa ta gagara tunawa da abunda yake son ganewar tattare da wannan d'an gayun mutumin.
"Nasan da wuya ka iya shaidani amma da zaka kalleni sosai tabbas zaka iya tuna fuskata..."
ABBA ya fad'a yana murmushi,aiko kamar wanda aka bawa wani gagarumin aiki ya k'ure shi da idanu duk da ya kasa tunawar hakan baisa ya hak'ura ya daina kallon ABBA'N BB ba..
"A gaskiya ALHAJI ban shaidakaba,sai dai ko kamin k'arin bayani la-Allah sai na iya tunawa"
ABBA ya fad'a yana murmushi,aiko kamar wanda aka bawa wani gagarumin aiki ya k'ure shi da idanu duk da ya kasa tunawar hakan baisa ya hak'ura ya daina kallon ABBA'N BB ba..
"A gaskiya ALHAJI ban shaidakaba,sai dai ko kamin k'arin bayani la-Allah sai na iya tunawa"
Sai da ya saki wani k'ayataccen murmushi wanda ke bayyana kyau da kuma zallan hutu da wannan bawan Allah ke ciki sannan ya furta
"Ehhh! to ina ganin mu zauna tukun dan maganar tamu bata buk'atar muyita a haka..."
"Ehhh! to ina ganin mu zauna tukun dan maganar tamu bata buk'atar muyita a haka..."
LADIYO na gefe rakub'e a zaure tana lek'e dan tun bayan da ta samu MALAM en ya saketa tayi zaraf ta shige had'eda lab'ewa tana lek'en wad'annan turawan bak'in.
Duru-duru MALAM en ya shiga yi na neman abun da zai shimfid'a musu su zauna,kafin yayi yunk'urin yin wani abu LADIYO tayi zaraf ta fito tana fad'in
"MALAM ai da ka kaisu cikin gidan ko dan nan yayi kan hanya..."
Wata uwar harara ya sake aika mata wacce take nuni da 'idan kika sakemin shishshigi zanyi maganinki,a fusace ya wuceta dan shi kam gare shi ya tsani ko da ganinta bare har wata magana ta shiga tsakaninsu.
K'atuwar tabarma ya shimfid'a musu sannan ya shiga fad'in
"Bismillah...!!!"
Gaba d'aya ko suka nemi guri suka zauna,LADIYO da MALAM ya barta tsaye da sakakken jiki ta nemi guri daga can gefe ta rakab'e,a inda kuma tayiwa kunnuwanta matsuguni a tsakiyar mutanen da takewa kallon daga wata k'asar suka zo,musamman y'an matan da har yanzu babu wacce ta shaida hatta kuwa da KHUBRA dake kusa da ABBA'NTA ta jingina dashi,idan ta kalleshi sai tayi murmushi a zuciyarta take fad'in
"Yau nima na samu y'anci gani kusa da mahaifina...."
Abu d'aya zai iya sawa kayi saurin gano b'acewar annurin dake kan fuskarta a wannan lokacin,ba komai bane kuwa face tunanin MAHAIFIYARTA da bata tab'a ganiba.
Muryoyinsu ne suka katse mata tunani inda suke ta faman gaishe-gaishe da tambayan juna iyali,bayan nan kuma gurin yayi d'an shiru na wucin gadi kafin ABBA'N KHALEEL yayi addu'ah.
Nan kuma aka koma kan ainihin maganar da ta shigo dasu,ABBA ya sake kallon MALAM BUBA da yake jiran k'arin bayani daga bakinsa,kamar yadda suma sauran jama'ar gurin suke sauraron jin me zai biyo baya.
Duru-duru MALAM en ya shiga yi na neman abun da zai shimfid'a musu su zauna,kafin yayi yunk'urin yin wani abu LADIYO tayi zaraf ta fito tana fad'in
"MALAM ai da ka kaisu cikin gidan ko dan nan yayi kan hanya..."
Wata uwar harara ya sake aika mata wacce take nuni da 'idan kika sakemin shishshigi zanyi maganinki,a fusace ya wuceta dan shi kam gare shi ya tsani ko da ganinta bare har wata magana ta shiga tsakaninsu.
K'atuwar tabarma ya shimfid'a musu sannan ya shiga fad'in
"Bismillah...!!!"
Gaba d'aya ko suka nemi guri suka zauna,LADIYO da MALAM ya barta tsaye da sakakken jiki ta nemi guri daga can gefe ta rakab'e,a inda kuma tayiwa kunnuwanta matsuguni a tsakiyar mutanen da takewa kallon daga wata k'asar suka zo,musamman y'an matan da har yanzu babu wacce ta shaida hatta kuwa da KHUBRA dake kusa da ABBA'NTA ta jingina dashi,idan ta kalleshi sai tayi murmushi a zuciyarta take fad'in
"Yau nima na samu y'anci gani kusa da mahaifina...."
Abu d'aya zai iya sawa kayi saurin gano b'acewar annurin dake kan fuskarta a wannan lokacin,ba komai bane kuwa face tunanin MAHAIFIYARTA da bata tab'a ganiba.
Muryoyinsu ne suka katse mata tunani inda suke ta faman gaishe-gaishe da tambayan juna iyali,bayan nan kuma gurin yayi d'an shiru na wucin gadi kafin ABBA'N KHALEEL yayi addu'ah.
Nan kuma aka koma kan ainihin maganar da ta shigo dasu,ABBA ya sake kallon MALAM BUBA da yake jiran k'arin bayani daga bakinsa,kamar yadda suma sauran jama'ar gurin suke sauraron jin me zai biyo baya.
"Nasan gaba d'ayanku kunyi mamaki musamman dana nuna nasan MALAM BUBA ko?......"
Nan suka hau amsawa da "Hakane....!"
"To Alhamdulillah! yanzun zaku ji yadda akayi na sanshi duk da dai shi bai shaidaniba..."
Kallonsu ya sake yi d'aya da d'aya,KHUBRA kuwa murna take yi jin ABBA'NSU ZUHRA yasan ABBA'NTA,fuskarta sai annuri ke fita
"Ni dai dai farko suna na SAFWAN kuma ni haifaffen garin DUTSE ne ta nan jihar JIGAWA"
Kallonsu ya sake yi d'aya da d'aya,KHUBRA kuwa murna take yi jin ABBA'NSU ZUHRA yasan ABBA'NTA,fuskarta sai annuri ke fita
"Ni dai dai farko suna na SAFWAN kuma ni haifaffen garin DUTSE ne ta nan jihar JIGAWA"
Kallonsa sosai MALAM ya sakeyi jin sunan daya ambata,kamaninsa ya shiga hangowa ko tantama ba yayi shi ne dai wanda ya sani shekara da shekaru da suka gabata..
"Tabbas wallahi shi ne!....Shi ne....SAFWAN...."
Sai kuma ABBA'N KHUBRA ya fashe da kuka da alama akwai wani abu da yake damunsa wanda ya tuna a dai² lokacin.
"Tabbas wallahi shi ne!....Shi ne....SAFWAN...."
Sai kuma ABBA'N KHUBRA ya fashe da kuka da alama akwai wani abu da yake damunsa wanda ya tuna a dai² lokacin.
Da k'yar suka lallasheshi yayi shiru,inda gaba d'aya sauran jama'ar gurin suke kallonsu,saboda yadda suka sasu a duhu
"Tabbas sai yanzu na shaidaka...."
Sabuwar gaisuwa suka sake da tambayar bayan rabuwa.
"Tabbas sai yanzu na shaidaka...."
Sabuwar gaisuwa suka sake da tambayar bayan rabuwa.
ABBA'N KHALEEL ya kalli ALHAJI SAFWAN yana fad'in
"To ALHAJI mu kam kun samu a duhu,bamu fahimci abunda kuke nufiba.....dama kun san juna ne kam ko yaya abun yake....?"
"To ALHAJI mu kam kun samu a duhu,bamu fahimci abunda kuke nufiba.....dama kun san juna ne kam ko yaya abun yake....?"
Kai ABBA ya girgiza masa kafin yayi magana MALAM BUBA har ya rigashi
"K'warai kuwa mun jima da sanin juna...kamar dai yadda kuka gani yanzun zan yi muku bayanin alak'ar dake tsakanina da SAFWAN....
Ni dai da farko suna na ABUBAKAR SA'ADU wanda mafi yawancin jama'a suka sani da MALAM BUBA kamar yadda na taso da wannan suna....alak'ar dake tsakaninmu kuwa ita ce.......
"K'warai kuwa mun jima da sanin juna...kamar dai yadda kuka gani yanzun zan yi muku bayanin alak'ar dake tsakanina da SAFWAN....
Ni dai da farko suna na ABUBAKAR SA'ADU wanda mafi yawancin jama'a suka sani da MALAM BUBA kamar yadda na taso da wannan suna....alak'ar dake tsakaninmu kuwa ita ce.......
《《》》
Ciwo ne ya soma cin k'arfinta tun bayan zuwanta asibiti da likita ya sanar mata komai lafiya bata sake yunk'urin komawaba,jikinta duk babu kuzari a yanayin yadda take jinsa babban dalili kenan da yasa yau d'in ta shiga shiri babu ji bare gani na ganin ta koma asibitin tunda ciwon yaci k'arfinta..
Tafiya kawai take amma da tayi tayi sai ta huta,saboda rashin kuzari duba da yadda kwanakin take fama da amai da gudawa.
Layin karb'an kati tabi bayan jira da tayi na wani lokaci sannan aka sallameta,hannunta rik'e da katin ta nufi office en likitanta na wancan lokacin.
Shiganta office en ta nemi guri ta zauna kan kujera,katin ya amsa idanunsa sanye da glasses ya kalleta yana mata tambayoyin abunda ke damunta..
A hankali take motsa bakinta saboda ina ganin kamar bakin natama ya tafi yajin aiki had'e da sauran gangan jikinta..
Idanunsa na kanta har ta k'are bayaninta sannan yayi y'an rubuce-rubuce,bayan y'an mintuna kuma ya sake d'agowa yana mata bayanin za taje tayi test a yau ta kawo masa,amsa tayi ta fice daga office en kamar wancan lokacin,bata zame ko inaba sai laboratory na asibitin.Bayan an d'ibi jininta ta zauna jiran fitowan sakamako a nan.
Mintuna sun sake shud'ewa inda wata nurse ta hau kiran sunanta aiko nan MA'U ta mik'e da k'yar tana nufarta
Wani kallo nurse en ta mata sannan ta mik'o mata sakamakon gwajin tana yatsina fuska,haka ta karb'a sannan ta kamo hanyan dawowa gurin likita danjin me kuma sakamakon nata zai nuna a karo na biyu.
Tafiya kawai take amma da tayi tayi sai ta huta,saboda rashin kuzari duba da yadda kwanakin take fama da amai da gudawa.
Layin karb'an kati tabi bayan jira da tayi na wani lokaci sannan aka sallameta,hannunta rik'e da katin ta nufi office en likitanta na wancan lokacin.
Shiganta office en ta nemi guri ta zauna kan kujera,katin ya amsa idanunsa sanye da glasses ya kalleta yana mata tambayoyin abunda ke damunta..
A hankali take motsa bakinta saboda ina ganin kamar bakin natama ya tafi yajin aiki had'e da sauran gangan jikinta..
Idanunsa na kanta har ta k'are bayaninta sannan yayi y'an rubuce-rubuce,bayan y'an mintuna kuma ya sake d'agowa yana mata bayanin za taje tayi test a yau ta kawo masa,amsa tayi ta fice daga office en kamar wancan lokacin,bata zame ko inaba sai laboratory na asibitin.Bayan an d'ibi jininta ta zauna jiran fitowan sakamako a nan.
Mintuna sun sake shud'ewa inda wata nurse ta hau kiran sunanta aiko nan MA'U ta mik'e da k'yar tana nufarta
Wani kallo nurse en ta mata sannan ta mik'o mata sakamakon gwajin tana yatsina fuska,haka ta karb'a sannan ta kamo hanyan dawowa gurin likita danjin me kuma sakamakon nata zai nuna a karo na biyu.
Shigowarta office en ta tarar da shi yana waya kan dole ta tsaya jiransa har ya gama,sannan ya amshi takardar dake hannunta,zaro farar takardar yayi da take ninke a cikin envelope ya warware,abunda idanunsa suka fara tozali da shi shine yanda gwajin jininta ya koma *POSITIVE* maimakon *NEGATIVE* wannan shi ne abunda ya tabbatar masa da matar na d'auke da cutar da yake hasashe,ajiyan zuciya yayi sannan ya maida takardar ma'adaninta,cikin sanyin murya ya shiga yi mata nasiha kan yarda da *K'ADDARA* da kuma karb'arta ta kowane fuska tazo maka mai kyau ne ko akasin haka,ita dai MA'U ido ne nata babu baki,sam ta kasa gane inda wannan tatsuniya ta likita ke tafiya duk ta kafeshi da idanu
"Likita nifa har yanzun ban gane ma'anar wannan wa'azin nakaba ,kawai idan zaka sanarmin abunda ke faruwa to,idan kuma bazaka fad'a ba to ka sallameni dan na gaji da zaman gurin nan"
"Likita nifa har yanzun ban gane ma'anar wannan wa'azin nakaba ,kawai idan zaka sanarmin abunda ke faruwa to,idan kuma bazaka fad'a ba to ka sallameni dan na gaji da zaman gurin nan"
Kallonta kawai yayi jin yadda take magana cikin kaushin murya a ransa ya furta
"Lallai wato bata san meke faruwa ba amma takemin irin wannan maganar....aiko zaki san ni kikewa magana haka"
Yayi niyyan sanar da ita cikin ruwan sanyi amma maganarta tasa shi had'e giran sama dana k'asa ya shiga fad'in
"HAJIYA sakamakon gwajin da aka miki ya tabbatar mana da kina d'auke da cuta me karya garkuwa'n jiki wato *HIV* kenan kamar yadda muke kiranta a turance,wanda a hausa kuma muke kiranta da *K'ANJAMAUU*......."
"Lallai wato bata san meke faruwa ba amma takemin irin wannan maganar....aiko zaki san ni kikewa magana haka"
Yayi niyyan sanar da ita cikin ruwan sanyi amma maganarta tasa shi had'e giran sama dana k'asa ya shiga fad'in
"HAJIYA sakamakon gwajin da aka miki ya tabbatar mana da kina d'auke da cuta me karya garkuwa'n jiki wato *HIV* kenan kamar yadda muke kiranta a turance,wanda a hausa kuma muke kiranta da *K'ANJAMAUU*......."
《《》》
Hannunsa d'auke da envelope yana tafiya yana kare fuskarsa saboda zafin rana dake damunsa,ci gaba da kallon hanya yake saboda hangen abun hawa da zai d'auke shi a lokacin,da k'yar ya samu NAPEP ya fad'a masa inda zashi,tafiyar mintuna k'alilan ta kawosu bakin k'aton get en,kud'i ya fiddo ya sallami mai NAPEP en sannan ya tura get en ya shiga.
Tun daga harabar gidan nake kallon gurin kamar na sanshi haka wani lokaci daya gabata,cikin sauri ya shige k'ofar da zata sadashi da babban parlor na k'asa,shigowarsa ya tarar dasu sun baje kayan shaye-shaye wasu da kwalabe wasu kuma sai had'awa sama hazo suke.
"Innalillahi wa-inna ilaihi raji'un!!"
Abunda ya fara fitowa daga bakinsa kenan,cikin fushi ya isa gurin baiyi wata-wataba ya shiga fashe kwalaben a k'asa cikin fad'a yake fad'in
"Ban fad'a muku kada wanda ya sake yimin shaye-shaye a gida ba?.....ko kuwa so kuke ayimin cunen y'an drugs?
To wallahi yau kam kunyi na k'arshe dan dukanku sai kun barmin gida...gara kusan inda dare yayi muku,nima na samu Hutu da nutsuwar zuciya.."
Tun daga harabar gidan nake kallon gurin kamar na sanshi haka wani lokaci daya gabata,cikin sauri ya shige k'ofar da zata sadashi da babban parlor na k'asa,shigowarsa ya tarar dasu sun baje kayan shaye-shaye wasu da kwalabe wasu kuma sai had'awa sama hazo suke.
"Innalillahi wa-inna ilaihi raji'un!!"
Abunda ya fara fitowa daga bakinsa kenan,cikin fushi ya isa gurin baiyi wata-wataba ya shiga fashe kwalaben a k'asa cikin fad'a yake fad'in
"Ban fad'a muku kada wanda ya sake yimin shaye-shaye a gida ba?.....ko kuwa so kuke ayimin cunen y'an drugs?
To wallahi yau kam kunyi na k'arshe dan dukanku sai kun barmin gida...gara kusan inda dare yayi muku,nima na samu Hutu da nutsuwar zuciya.."
"SO.....SO...SORRY OGAAA...."
Wani yaronsa daya sha yayi mankas ya fad'a idanunsa na rufewa da bud'ewa
"In...sh...sh...sha....Allahu ba zaka sake kamamu da wannan laifinba.."
Tsaki yayi ya wuce hanyan stairs a ransa yake fad'in
"Ya zama dole akaina ko dai ku chanja hali ko kuma dukanku dole na rabu daku"
Kafin ya k'arasa haurawa saman wayansa dake aljihu ta soma k'ara da sauri ko ya zarota ganin bak'uwar number har zai fasa d'auka wata zuciyar tace
"Ina kai ina k'in d'aukan bak'uwar number,ai kawai ka d'auka wata kila ko cikin guraren da ka kai takardunkane aka dace ka samu aikin da kake nema...."
Bai ka'arasa tunaninba yayi saurin d'auka had'eda karata a kunne,cikin harshen nasara daga gefen da aka kira shi ake fad'in
"Ko kaine SADEEQ MUHAMMAD?"
Cikin hanzari har yana had'awa da girgiza kai BIGGY ya amsa da eh shi ne..
Wani yaronsa daya sha yayi mankas ya fad'a idanunsa na rufewa da bud'ewa
"In...sh...sh...sha....Allahu ba zaka sake kamamu da wannan laifinba.."
Tsaki yayi ya wuce hanyan stairs a ransa yake fad'in
"Ya zama dole akaina ko dai ku chanja hali ko kuma dukanku dole na rabu daku"
Kafin ya k'arasa haurawa saman wayansa dake aljihu ta soma k'ara da sauri ko ya zarota ganin bak'uwar number har zai fasa d'auka wata zuciyar tace
"Ina kai ina k'in d'aukan bak'uwar number,ai kawai ka d'auka wata kila ko cikin guraren da ka kai takardunkane aka dace ka samu aikin da kake nema...."
Bai ka'arasa tunaninba yayi saurin d'auka had'eda karata a kunne,cikin harshen nasara daga gefen da aka kira shi ake fad'in
"Ko kaine SADEEQ MUHAMMAD?"
Cikin hanzari har yana had'awa da girgiza kai BIGGY ya amsa da eh shi ne..
"Muna nemanka ranar monday a ma'aikatar revenue ta nan kano a branch enmu dake bomphai..."
Ai BIGGY kam ji yayi kamar zai gangaro daga saman stairs en saboda dacen da yayi bak'aramin dad'i yajiba,dan dama ranar da UMMI tace ya kai mata takardunsa ya amsane kawai amma a ransa ya k'udurce shifa ba zai koma gidanba har sai bayan ya samu aiki wanda yayi k'ok'arin hakan a k'ashin kansa,wannan shi kad'ai zai sa su ganshi da k'ima..
Godiya yayiwa Allah,sannan ya kuma tabbatarwa da kansa lallai duk wanda yake laifi ya tuba ubangiji yana karb'an tubansa,kansa ya d'aga sama hawayen farin ciki suna sakko masa a hankali ya furta
"Lallai ne ubangiji shi kad'ai yafi cancanta da a bautawa...Allah na gode maka da ka nufeni da tuba tun lokaci bai k'ureminba..."
Godiya yayiwa Allah,sannan ya kuma tabbatarwa da kansa lallai duk wanda yake laifi ya tuba ubangiji yana karb'an tubansa,kansa ya d'aga sama hawayen farin ciki suna sakko masa a hankali ya furta
"Lallai ne ubangiji shi kad'ai yafi cancanta da a bautawa...Allah na gode maka da ka nufeni da tuba tun lokaci bai k'ureminba..."
*~#TEAM KHUBRA.*~
*_#REAL SMASHER._*
*Y'AR GARUWA......*
*(ɬɧɛ mơʂɬ ɧɛąrɬ ɬơųcɧıŋɠ ʂɬơrყ).*
*(ɬɧɛ mơʂɬ ɧɛąrɬ ɬơųcɧıŋɠ ʂɬơrყ).*
*©®2018*
*22/ʝųlყ,2018*
*22/ʝųlყ,2018*
*ʂɬơrყ ąŋɖ wrıɬɛɛŋ*
*ცყ*
_HAWWA M.U {$мaѕнer}_
*ცყ*
_HAWWA M.U {$мaѕнer}_
_BISMILLAHIR-RAHMANIR-RAHEEM..._
*~________________________~*
*~________________________~*
*DEVOTED TO:*
_BILKISU M.ADAM (Y'AR ABBA)_
_BILKISU M.ADAM (Y'AR ABBA)_
*BESTOWED TO:*
_MURJA SALIS (NA'IKKE)._
*AND*
_MURJA SALIS (NA'IKKE)._
*AND*
_FATIMA ABUBAKAR (FATEEY AFIRST)._
*4⃣9⃣*
*"A* lak'ar data had'amu da SAFWAN itace auratayya inda na auri k'anwarsa mai suna FALMATA"
A nan ABBA'N KHUBRA ya dakata saboda wani tunanin daya bijiro masa wanda sam baiji dad'in hakanba,sai yanzu yake nadama da dana sanin abunda ya aikata,ciki kuwa harda saurin yanke hukunci,wanda Annabi (S.A.W) ya hanemu da mu yanke hukunci cikin fushi.
LADIYO ya kalla da rinannun idanunsa da babu komai cikinsu face zallar b'acin rai wanda kana kallonsa zaka tabbatar had'e kuma da gano abunda ke k'unshe k'asan zuciyarsa.
Muryarsa a shak'e ya kalli mutanen gurin ya kuma kallon LADIYO data sha jinin jikinta,sai da yayi gyaran murya sannan ya fara da fad'in
"Da farko dai zan fara da yiwa wannan matsiyaciyar matar Allah ya isa,sannan kuma in shaida muku ina son ku zama shaida ni ABUBAKAR SA'ADU (MALAM BUBA) na saki LADIYO saki uku babu ni babu ita,daga yau ina son ta tattara kayanta tabarmun gidana na sallameta......"
A nan ABBA'N KHUBRA ya dakata saboda wani tunanin daya bijiro masa wanda sam baiji dad'in hakanba,sai yanzu yake nadama da dana sanin abunda ya aikata,ciki kuwa harda saurin yanke hukunci,wanda Annabi (S.A.W) ya hanemu da mu yanke hukunci cikin fushi.
LADIYO ya kalla da rinannun idanunsa da babu komai cikinsu face zallar b'acin rai wanda kana kallonsa zaka tabbatar had'e kuma da gano abunda ke k'unshe k'asan zuciyarsa.
Muryarsa a shak'e ya kalli mutanen gurin ya kuma kallon LADIYO data sha jinin jikinta,sai da yayi gyaran murya sannan ya fara da fad'in
"Da farko dai zan fara da yiwa wannan matsiyaciyar matar Allah ya isa,sannan kuma in shaida muku ina son ku zama shaida ni ABUBAKAR SA'ADU (MALAM BUBA) na saki LADIYO saki uku babu ni babu ita,daga yau ina son ta tattara kayanta tabarmun gidana na sallameta......"
Innalillahi wa-inna ilaihi raji'un...
Abunda mutanen gurin keta maimaitawa kenan kamar sa ari baki,ABBA'N KHALEEL ne ya fara magana
"Haba MALAM ya zaka yanke irin wannan hukunci haka,bayan ka sani cewa ubangiji da kansa yana k'yamar saki irin wannan,sam bai dace kayi hukunci irin wannan ba koda kuwa wane irin laifi ta aikata maka,idan ka kyaleta da mahaliccinmu zai hukuntata komai girman laifinta kuwa..."
Bai kai k'arsheba MALAMA BUBA ya dakatar da shi ta hanyar fad'in
"Haba ALHAJI yanzu ita wannan matar da kake magana akanta kasan girman laifukanta kuwa?ko kuwa ni kasan meta aikatamin?kasan tsahon loacin data d'auka tana cutata?to ku saurareni yanzun zaku ji irin cutarwa da azabtarwar da wannan munafukar tayimin ni da iyalina...."
*19 YEAR'S BACK......*
Abunda mutanen gurin keta maimaitawa kenan kamar sa ari baki,ABBA'N KHALEEL ne ya fara magana
"Haba MALAM ya zaka yanke irin wannan hukunci haka,bayan ka sani cewa ubangiji da kansa yana k'yamar saki irin wannan,sam bai dace kayi hukunci irin wannan ba koda kuwa wane irin laifi ta aikata maka,idan ka kyaleta da mahaliccinmu zai hukuntata komai girman laifinta kuwa..."
Bai kai k'arsheba MALAMA BUBA ya dakatar da shi ta hanyar fad'in
"Haba ALHAJI yanzu ita wannan matar da kake magana akanta kasan girman laifukanta kuwa?ko kuwa ni kasan meta aikatamin?kasan tsahon loacin data d'auka tana cutata?to ku saurareni yanzun zaku ji irin cutarwa da azabtarwar da wannan munafukar tayimin ni da iyalina...."
*19 YEAR'S BACK......*
"Shekaru sha tara 19 baya,na kasance malamin makarantar islamiyyane kamar yadda kuka ji suna na ABUBAKAR SA'ADU wanda akafi sani da MALAM BUBA,kaf garin nan idan ka tambaya tun daga kan manya da yara babu wanda bai sanniba saboda baiwa da Allah yayimin ta ilimin islama,ta wannan baiwar ne har na samu nake koyar da mutane da dama cikin garin nan namu,a lolacin ina da mata d'aya wacce itace LADIYO,muna zaune da ita lafiya tun bayan aurenmu wanda yake tun na saurayi da budurwa,tsahon rayuwar da mukayi da ita a wannan lokacin Allah baisa tana da rabon haihuwa ba,har muka kai kimanin shekaru goma Allah baisa ko da b'atan wata ta tab'a yiba,a kwana a tashi maganganu sunata yawo a gari kan matata bata tab'a haihuwaba,kai in tak'aice mukuma wasu har samuna suke sunamin magana kan idan na amince zasu bani auren k'annensu wasu suce y'ay'a ga mutanen da suka manyata kenan a wannan gari,gidanmu kuwa wajen mahaifana suma ba a kyale suba da wannan maganar,sai dai na basu hak'uri tare da godiya saboda karramawa da girmamani da sukayi wanda har ya jawo sunamin kyauta mai girma amma ni kuma ban karb'a ba,kwanci tashi asarar mai rai a shekara ta sha d'aya da aurenmu sai nayi wata tafiya zuwa garin DUTSE inda za a gudanar da wata *SEMINER* ta addini,cikin hukuncin Allah bayan zuwana garin duk yinin duniya idan muka gama abunda za muyi a gurin seminer sai mu fita don zaga gari.A wata ranar *LITININ* wacce bana jin zan iya mantawa da ita a iya tsahon rayuwata,kamar kullum mun fito muna zaga gari muka had'u da wata y'ar matashiyar budurwa kyakykyawa da ita,wacce ko ni idan aka bani abun zane ba lallaine na iya zana wacce ta kaitaba bare kuma wacce ta fita saboda kyau da Allah yayi mata sam bata da makusa ta kowane b'angare,nan dai maganganu iri-iri sukaita fitowa daga bakunan abokan tafiyata kan yaba kyau irin nata,jin abun da sukeyi yasa ni dai nayi shiru ban furta komaiba muka ci gaba da tafiya,wani ikon Allah yarinyar tana tafiya a gaba garemu mu kuma muna bayanta kusan duk hanyar data bi to ko muma ita muke bi daga dukkan alamu kuma aikenta akayi,mun biyo wata hanya ne kuma muka ga yarinyar na k'ok'arin shiga gida inda a nan wani mutum daya fara manyanta daga dukkan alamu kuma mahaifintane ya dakatar da ita,babban abun burgewa a tare da ita lokacin data tarar da shi a zaune tun daga nesa da shi kad'an ta cire takalmanta,sannan ta durk'usa ta gaida shi,bayan nan ta shige gida..
Tun daga wannan lokacin naji zuciyata ta kwad'aita da yanayin tarbiyya irin ta wannan baiwar Allah wacce ko sunanta ban saniba bare na tabbatar da nan ne gidansu ko a'a.
Tun daga wannan ranar bamu sake biyo hanyar ba sai da muka kwana uku,sannan a yammaci na hud'u na shirya cikin shiga ta kamala kamar ko wane lokaci na d'auko hanya,ban zame ko inaba sai hanyar da muka gamu da wannan baiwar Allah,ina tafiya ina kuma duba gine-gine da yanayin unguwan har Allah yasa na kawo dai-dai wannan k'ofar gida data shiga,nan ko na samu guri na tsaya ina kuma k'arewa unguwar kallo,layin shiru babu mutane sosai zuwa wani lokaci sai wani yaro daga mak'otansu ya fito nan dai zuciyata ta rayamin na tambayi yaron ko Allah zaisa ya santa,banyi wani dogon tunaniba ko na kira yaron na tambayeshi ko yasan wata a gidan nan?,nan na siffanta masa ita da yanayuita,bud'ar bakin yaro ya furta eh yasanta sunanta *FALMATA* na masa dai y'an tambayoyi wanda bazasu gagara yaro ya amsaba ya bani amsa dai² da saninsa,sannan na zaro murtala na dank'a masa had'e da yi masa godiya,a guje yaron yabar gurin yana murna.Na jima tsaye a gurin kafin na bar unguwar.Tun daga wannan ranar ya zamemin d'abi'a kusan kullum saina je unguwar amma haka zan dawo ba tare da nayi magana da itaba.
Bayan sati uku da faruwar wannan lamari ne kuma muka kammala abunda ya kaimu garin,nan muka shiga shirye-shiryen komawa gida,to kuma a cikin wannan lokacin ne na yanke shawaran tunkarar gidansu da magana ko nasamu nasara ko akasin haka,nan na shirya na ko kama hanyar gidansu,cikin sa'a ina zuwa unguwar tun daga nesa na hango wannan dattijo na ranar farko zaune a k'ofar gida,da sallama na tarar da shi bayan mun gaisa ban tsaya k'wauron bakiba nayi masa bayanin abunda ke tafe dani,nan dai yayi dariya shima mutumin sannan yayimin albishir d'in cewa shi ne mahaifinta,kuma yaji dad'in abunda nayi,sannan ya d'ora da fad'in zai samu yarinyar zasuyi magana idan har ta nuna ta amince to idan kuwa ta nuna akasin haka tofa sai dai nayi hak'uri dan shi kam ba zai mata doleba duk abunda take so shima shi yake so kuma shi zai bata,bayan nan yamin tambayoyi akan inda nake da sana'ata,ban b'oye komaiba na daga abunda ya shafeni na shaida masa,daga k'arshe kuma nayi masa sallama gami da godiya na kama hanyar komawa inda na fito.
Kamar yadda yayimin alk'awarin bayan kwanaki na dawo dan jin yadda sukayi,kuwa na sake shiryawa daga garinmu dan a lokacin mun riga da mun koma gidajenmu,bayan naje mun gaisa da shi ya sanarmin da yadda sukayi,daga nan kuma ya shiga gidan da kansa ya kirawota,mun gaisa da ita bayan nan kuma tayi shiru saboda kunya da take da ko kallona bata iyayi a wannan lokaci,ban b'ata lokaciba na gabatar da kaina a gurinta a matsayin d'an takara na neman aurenta.
In tak'aita muku labari haka soyayya gami da shak'uwa suka k'ullu a tsakaninmu da FALMATA,wanda ba'a d'auki lokaciba mahaifina kafin ya rasu sukaje nemamin auranta,kun dai san yadda ake sa rana a k'auye ba'a d'aukan lokaci kamar na birni su sukan sa lokaci tak'aitacce ne,sun yanke ranar aure watanni biyu masu zuwa,inda kowane b'angare aka shiga shiri,da farko LADIYO bata nuna damuwarta kan auren da zanyi ba ganin yadda mahaifiyata take sonta,bayan auren kuma sai wasu halayya na banza suka fara sako kai cikin al'amuranta wanda da gani kasan zuga ce take aiki a kanta.
Muna zaune da FALMATA lafiya k'alau tun bayan aurenmu da ita da yake ita ba mai magana bace komai nata cikin sanyi take yinsa,wannan yasa ko da ake zugo LADIYO idan ta takaleta da fad'ama bata biye mata sai dai tayi shigewarta d'aki ta barta nan,haka itama zata k'araci masifar fad'anta ta bar gurin,ganin babu nasara sai ta canja salo inda a hankali ta soma jan FALMATA a jiki a gaban kowa tana nuna mata soyayya amma a zuciyarta babu wannan,ganin haka sai mutane suke sha'awar yadda suke zaune da juna,har wasuma suke fad'in ai MALAM BUBA yayi dacen mata na gari babu fad'a tsakaninsu.
Kwanci tashi har muka shafe tsahon shekara aurena da FALMATA amma shiru babu wani labari ganin haka sai hankalin LADIYO ya dad'a kwanciya,ta sake sakankancewa babu su babu haihuwa tunda ga wata nanma na aura amma shiru itama babu labari,haka dai akaita tsegumi da gutsiri tsoma akan nine bana haihuwa,wani hukinci da iko sai ubangiji a cikin shekara ta biyu da aurenmu da FALMATA sai Allah ya azurtata da samun juna biyu wanda babu wani ko wata da ya ankara da hakan da yake babu wani laulayi da tayi,har cikinta ya kai kimanin wata shida,ita dai ajikinta taji chanji wanda mafi yawancin lokaci takan sanarmin amma sai nace mata kada ta damu babu komai,a lokacin data sake sanarmin tanajin abu na mata motsi a ciki sai nake fad'awa iya cewa ga abunda ta fad'a min,bud'ar bakin iya sai tacemin micijin ciki ke damunta,nan ta had'oni da jik'e-jik'en magunguna na gargajiya na kawo mata..."
Nan MALAM BUBA ya dakata yana kallonsu da murmushi a fuskarsa sannan ya d'ora da fad'in
"Kun san wani abun al'abi a cikin wannan labarin?"
Babu wanda yayi magana cikinsu sai dai wasu cikinsu sun kad'a masa kai
"To ku saurara kuji.....Abun da zai baku mamaki shi ne,har cikinta yakai wata tara babu wanda ya gane sai dai ita da kanta ta fuskanci akwai wani bak'on al'amari a tare da ita wanda ganin hakan kuma da tayi baisa ta sanar da kowaba, a lokacin ni kuma nakanje fatauci daga wannan gari zuwa wannan kuma nakan kwashi watanni uku-biyar ban waiwayo gida ba,to kunji dalili kenan daya sa babu wanda ya gane tana d'auke da juna biyu har tsahon lokacin...
Tun daga wannan lokacin naji zuciyata ta kwad'aita da yanayin tarbiyya irin ta wannan baiwar Allah wacce ko sunanta ban saniba bare na tabbatar da nan ne gidansu ko a'a.
Tun daga wannan ranar bamu sake biyo hanyar ba sai da muka kwana uku,sannan a yammaci na hud'u na shirya cikin shiga ta kamala kamar ko wane lokaci na d'auko hanya,ban zame ko inaba sai hanyar da muka gamu da wannan baiwar Allah,ina tafiya ina kuma duba gine-gine da yanayin unguwan har Allah yasa na kawo dai-dai wannan k'ofar gida data shiga,nan ko na samu guri na tsaya ina kuma k'arewa unguwar kallo,layin shiru babu mutane sosai zuwa wani lokaci sai wani yaro daga mak'otansu ya fito nan dai zuciyata ta rayamin na tambayi yaron ko Allah zaisa ya santa,banyi wani dogon tunaniba ko na kira yaron na tambayeshi ko yasan wata a gidan nan?,nan na siffanta masa ita da yanayuita,bud'ar bakin yaro ya furta eh yasanta sunanta *FALMATA* na masa dai y'an tambayoyi wanda bazasu gagara yaro ya amsaba ya bani amsa dai² da saninsa,sannan na zaro murtala na dank'a masa had'e da yi masa godiya,a guje yaron yabar gurin yana murna.Na jima tsaye a gurin kafin na bar unguwar.Tun daga wannan ranar ya zamemin d'abi'a kusan kullum saina je unguwar amma haka zan dawo ba tare da nayi magana da itaba.
Bayan sati uku da faruwar wannan lamari ne kuma muka kammala abunda ya kaimu garin,nan muka shiga shirye-shiryen komawa gida,to kuma a cikin wannan lokacin ne na yanke shawaran tunkarar gidansu da magana ko nasamu nasara ko akasin haka,nan na shirya na ko kama hanyar gidansu,cikin sa'a ina zuwa unguwar tun daga nesa na hango wannan dattijo na ranar farko zaune a k'ofar gida,da sallama na tarar da shi bayan mun gaisa ban tsaya k'wauron bakiba nayi masa bayanin abunda ke tafe dani,nan dai yayi dariya shima mutumin sannan yayimin albishir d'in cewa shi ne mahaifinta,kuma yaji dad'in abunda nayi,sannan ya d'ora da fad'in zai samu yarinyar zasuyi magana idan har ta nuna ta amince to idan kuwa ta nuna akasin haka tofa sai dai nayi hak'uri dan shi kam ba zai mata doleba duk abunda take so shima shi yake so kuma shi zai bata,bayan nan yamin tambayoyi akan inda nake da sana'ata,ban b'oye komaiba na daga abunda ya shafeni na shaida masa,daga k'arshe kuma nayi masa sallama gami da godiya na kama hanyar komawa inda na fito.
Kamar yadda yayimin alk'awarin bayan kwanaki na dawo dan jin yadda sukayi,kuwa na sake shiryawa daga garinmu dan a lokacin mun riga da mun koma gidajenmu,bayan naje mun gaisa da shi ya sanarmin da yadda sukayi,daga nan kuma ya shiga gidan da kansa ya kirawota,mun gaisa da ita bayan nan kuma tayi shiru saboda kunya da take da ko kallona bata iyayi a wannan lokaci,ban b'ata lokaciba na gabatar da kaina a gurinta a matsayin d'an takara na neman aurenta.
In tak'aita muku labari haka soyayya gami da shak'uwa suka k'ullu a tsakaninmu da FALMATA,wanda ba'a d'auki lokaciba mahaifina kafin ya rasu sukaje nemamin auranta,kun dai san yadda ake sa rana a k'auye ba'a d'aukan lokaci kamar na birni su sukan sa lokaci tak'aitacce ne,sun yanke ranar aure watanni biyu masu zuwa,inda kowane b'angare aka shiga shiri,da farko LADIYO bata nuna damuwarta kan auren da zanyi ba ganin yadda mahaifiyata take sonta,bayan auren kuma sai wasu halayya na banza suka fara sako kai cikin al'amuranta wanda da gani kasan zuga ce take aiki a kanta.
Muna zaune da FALMATA lafiya k'alau tun bayan aurenmu da ita da yake ita ba mai magana bace komai nata cikin sanyi take yinsa,wannan yasa ko da ake zugo LADIYO idan ta takaleta da fad'ama bata biye mata sai dai tayi shigewarta d'aki ta barta nan,haka itama zata k'araci masifar fad'anta ta bar gurin,ganin babu nasara sai ta canja salo inda a hankali ta soma jan FALMATA a jiki a gaban kowa tana nuna mata soyayya amma a zuciyarta babu wannan,ganin haka sai mutane suke sha'awar yadda suke zaune da juna,har wasuma suke fad'in ai MALAM BUBA yayi dacen mata na gari babu fad'a tsakaninsu.
Kwanci tashi har muka shafe tsahon shekara aurena da FALMATA amma shiru babu wani labari ganin haka sai hankalin LADIYO ya dad'a kwanciya,ta sake sakankancewa babu su babu haihuwa tunda ga wata nanma na aura amma shiru itama babu labari,haka dai akaita tsegumi da gutsiri tsoma akan nine bana haihuwa,wani hukinci da iko sai ubangiji a cikin shekara ta biyu da aurenmu da FALMATA sai Allah ya azurtata da samun juna biyu wanda babu wani ko wata da ya ankara da hakan da yake babu wani laulayi da tayi,har cikinta ya kai kimanin wata shida,ita dai ajikinta taji chanji wanda mafi yawancin lokaci takan sanarmin amma sai nace mata kada ta damu babu komai,a lokacin data sake sanarmin tanajin abu na mata motsi a ciki sai nake fad'awa iya cewa ga abunda ta fad'a min,bud'ar bakin iya sai tacemin micijin ciki ke damunta,nan ta had'oni da jik'e-jik'en magunguna na gargajiya na kawo mata..."
Nan MALAM BUBA ya dakata yana kallonsu da murmushi a fuskarsa sannan ya d'ora da fad'in
"Kun san wani abun al'abi a cikin wannan labarin?"
Babu wanda yayi magana cikinsu sai dai wasu cikinsu sun kad'a masa kai
"To ku saurara kuji.....Abun da zai baku mamaki shi ne,har cikinta yakai wata tara babu wanda ya gane sai dai ita da kanta ta fuskanci akwai wani bak'on al'amari a tare da ita wanda ganin hakan kuma da tayi baisa ta sanar da kowaba, a lokacin ni kuma nakanje fatauci daga wannan gari zuwa wannan kuma nakan kwashi watanni uku-biyar ban waiwayo gida ba,to kunji dalili kenan daya sa babu wanda ya gane tana d'auke da juna biyu har tsahon lokacin...
Masu iya magana kance "RANAR WANKA BA A B'OYON CIBI" k'warai kuwa haka yake wata ranar alhamis ciwo ya tasammata a cikin d'aki tun cikin dare addu'a kawai take saboda a lokacin bana gari,kuma gidan ya rage daga ita sai LADIYO wacce take nata d'akin daban itama,haka ciwon yake zuwa yana lafawa har dai Allah ya taimaka akayi asuba,a yanda take a haka ta lallab'a tayi sallar asuba,bayan nan kuma gari ya dad'a haske ciwo ya dad'a tadowa fiye da karon farko,tana wannan hali ne Allah ya kawo LADIYO shima zuwa tayi ta dubata ganin bata fitoba,samunta da tayi cikin ciwo wannan yasata hanzarin tafiya gidanmu ta kira mahaifiyata,ko kafin su k'araso gida har Allah ya sauketa lafiya,lokacin da suka shigo basuyi arba da komaiba sai da kukan jaririya nan suka k'arasa da sauri dan ganewa idanuwansu abunda suka ji gaskiyane ko kuwa,da zuwa suka tarar da ita a gefe tana maida numfashi jaririya a gefe tana tsala kuka babu b'ata lokaci iya ta gyarasu duka,tofa a lokacin ne kuma iya taimin aike kan lallai-lallai inzo gida tana son ganina a cikin kwanakin,lokacin da sak'onta ya riskeni banyi wata-wataba na shirya kayana sannan na kamo hanyar dawowa gida.
Bayan dawowata na tarar da wannan abun farin ciki daya sameni,aikuwa nayi murna sosai da ganin wannan kyauta da ubangiji yamin,bayan kwanaki 7 yarinya taci sunan mahaifiyata *KHADIJATUL KHUBRA*,tun daga ranar da FALMATA ta haihu sai LADIYO ta dad'a taso da halayenta na farko ya zamana ko d'akin FALMATA ta daina zuwa,tun kuma ranar data haihu mahaifiyata ta dawo gidan d'akin FALMATA ta tare ta shiga bata kulawa da gyara ta musamman wannan dalilin yasa LADIYO kishi mai tsanani amma sai ta dinga dannewa bata nunawa a fili,sai daifa abunda ke zuciyarta kenan a duk lokacin data bud'e ido taga FALMATA da sabuwar jaririyar ji take kamar ta cinna musu wuta su k'one gaba d'aya kowama ya huta.
Zuga kuwa da hud'uba kullum cikinsu take musamman idan ta fita tofa babu inda take zuwa sai gidan TABAWA,haka itama kullum cikin sintiri take a gidan nan,haka har suka k'ulla abunda suka k'ulla.
Bayan dawowata na tarar da wannan abun farin ciki daya sameni,aikuwa nayi murna sosai da ganin wannan kyauta da ubangiji yamin,bayan kwanaki 7 yarinya taci sunan mahaifiyata *KHADIJATUL KHUBRA*,tun daga ranar da FALMATA ta haihu sai LADIYO ta dad'a taso da halayenta na farko ya zamana ko d'akin FALMATA ta daina zuwa,tun kuma ranar data haihu mahaifiyata ta dawo gidan d'akin FALMATA ta tare ta shiga bata kulawa da gyara ta musamman wannan dalilin yasa LADIYO kishi mai tsanani amma sai ta dinga dannewa bata nunawa a fili,sai daifa abunda ke zuciyarta kenan a duk lokacin data bud'e ido taga FALMATA da sabuwar jaririyar ji take kamar ta cinna musu wuta su k'one gaba d'aya kowama ya huta.
Zuga kuwa da hud'uba kullum cikinsu take musamman idan ta fita tofa babu inda take zuwa sai gidan TABAWA,haka itama kullum cikin sintiri take a gidan nan,haka har suka k'ulla abunda suka k'ulla.
Wata rana da asuba lokacin bayan iya ta koma gida KHUBRA nada watanni biyu a duniya,bayan mun idar da sallah a masallaci na kamo hanyan dawowa gida,abunda ya faru a wannan ranar idan na tuno ina jin b'acin rai da nadamar abunda na aikata a wannan lokacin,a ranar ba d'akin FALMATA nakeba bayan shigowata saina tuna ai ranar ban tashetaba da zan fita kasancewar ina sauri zani masallaci,tuna hakan da nayi yasa na nufi d'akinta da sauri kasancewar gari har yayi haske sosai,da zuwana d'akin abunda ya d'agamin hankali shine na tarar da ita kwance tasa KHUBRA a gaba,daga bayanta kuma wani k'ato ne jikinsa ko riga babu ya rungumeta suna bacci a haka,ganin wannan abu ya d'agamin hankali sosai ban tsaya jiraba na shiga jibgar k'aton ihunsa shi ya farkar da ita dama jaririyarmu,dukan daya isheshi yasa shi ficewa a guje,idanuna sun rufe da tsantsan b'acin rai nan babu jira na fice daga d'akin.Faruwar hakan babu jimawa na sake dawowa a lokacin har tayi sallah jikinta duk a sanyaye,tana rungume da y'arta tana bata abincinta,na shigo babu b'ata lokaci nace ta shirya zamuje gidansu,ita dai har lokacin batayi maganaba kuma jikiinta yayi mugun sanyi fiye da farko dana tarar da ita a d'akin mayafinta kawai ta d'auka ta goya KHUBRA a baya muka kama hanya ni da ita haka har muka isa gidansu,da zuwa nace ta shiga ciki idan BABA na nan tamin sallama da shi,ta shige ta barni nan a k'ofar gida.
Bayan fitowar BABA muka gaisa a mutunce sannan na shiga koro masa bayanin abunda ya faru,shi dai yayi shiru yana saurarona har na k'are labari,sannan ya kalleni da mamaki shimfid'e a saman fuskarsa ya shiga fad'in
"Nayi mamaki daka zomin da wannan rikitaccen labarin naka mai kama da k'anzon kurege,kuma tabbas kaima ka bani mamaki da wani yazomin da wannan maganar wallahi da sai nayi k'ararsa amma da yake kaine mun barka da Allah,amma zan tambayeka wani abu game da y'ata,shin lokacin da kazo neman aurenta ka tarar da ita tana tara samari ne ko kuwa? sannan bayan ka aureta ka sameta a cikakkiyar budurwa ko a'a? tana da kamun kai ko a'a a bayan aurenku?"
Duka amsoshin d'aya ne A'a,tabbas ba haka halayenta suke ba,amma a lokacin da yake abunka sa sharrin zuciya sai nake ganin kamar fa ta aikata,nan na k'ek'asa k'asa na kuma dube shi nace
"Nifa BABA duka nasan ba haka bane amma na sani ko ta sauya hali ne bayan nan"
Sosai maganata ta b'ata masa rai amma sai ya danne ya ce
"To yanzu daka dawo da ita kuma me yake faruwa?
Nan ko na furta "Na dawo muku da ita ne,sannan kuma tunda Allah yasa haka halinta yake na saketa saki d'aya idan ta samu miji tayi aure..."
Ba sakin ne ya b'ata masa raiba illa cin mutuncin da nayi musu na saida na kawota har gida sannan kuma nace na saketa a gaban idonsa,nan ya ce
"To BUBA munji abunda ya faru mun kuma gode amma ka jirani na fito maka da y'arka,kamar yadda ka dawomin da tawa y'ar nima ina son tabbatar maka da bazan rik'e maka taka y'arba,saboda haka saika nema mata wata uwar"
Yana gama fad'in haka ya shiga gida ya fito hannunsa d'auke da jaririyar,nan ya mik'omin ita nako sa hannu na karb'a na mik'e zan tafi,maimakon na tafi sai na bud'e bakina na kuma kalli tsabar idonsa nace
"Kamar yadda ka bani y'ata in sha Allah zan rik'eta da yardar Allah kuma babu abunda zai samemu,kamar yadda zan tafi da ita yanzu to ko ku tabbatar na tafi da ita kenan bazaku sake ganintaba haka nima na tafi kenan ni da ku har abada...."
Ina gama fad'a masa ban jira ya sake maganaba nayi gaba abuna..
Bayan fitowar BABA muka gaisa a mutunce sannan na shiga koro masa bayanin abunda ya faru,shi dai yayi shiru yana saurarona har na k'are labari,sannan ya kalleni da mamaki shimfid'e a saman fuskarsa ya shiga fad'in
"Nayi mamaki daka zomin da wannan rikitaccen labarin naka mai kama da k'anzon kurege,kuma tabbas kaima ka bani mamaki da wani yazomin da wannan maganar wallahi da sai nayi k'ararsa amma da yake kaine mun barka da Allah,amma zan tambayeka wani abu game da y'ata,shin lokacin da kazo neman aurenta ka tarar da ita tana tara samari ne ko kuwa? sannan bayan ka aureta ka sameta a cikakkiyar budurwa ko a'a? tana da kamun kai ko a'a a bayan aurenku?"
Duka amsoshin d'aya ne A'a,tabbas ba haka halayenta suke ba,amma a lokacin da yake abunka sa sharrin zuciya sai nake ganin kamar fa ta aikata,nan na k'ek'asa k'asa na kuma dube shi nace
"Nifa BABA duka nasan ba haka bane amma na sani ko ta sauya hali ne bayan nan"
Sosai maganata ta b'ata masa rai amma sai ya danne ya ce
"To yanzu daka dawo da ita kuma me yake faruwa?
Nan ko na furta "Na dawo muku da ita ne,sannan kuma tunda Allah yasa haka halinta yake na saketa saki d'aya idan ta samu miji tayi aure..."
Ba sakin ne ya b'ata masa raiba illa cin mutuncin da nayi musu na saida na kawota har gida sannan kuma nace na saketa a gaban idonsa,nan ya ce
"To BUBA munji abunda ya faru mun kuma gode amma ka jirani na fito maka da y'arka,kamar yadda ka dawomin da tawa y'ar nima ina son tabbatar maka da bazan rik'e maka taka y'arba,saboda haka saika nema mata wata uwar"
Yana gama fad'in haka ya shiga gida ya fito hannunsa d'auke da jaririyar,nan ya mik'omin ita nako sa hannu na karb'a na mik'e zan tafi,maimakon na tafi sai na bud'e bakina na kuma kalli tsabar idonsa nace
"Kamar yadda ka bani y'ata in sha Allah zan rik'eta da yardar Allah kuma babu abunda zai samemu,kamar yadda zan tafi da ita yanzu to ko ku tabbatar na tafi da ita kenan bazaku sake ganintaba haka nima na tafi kenan ni da ku har abada...."
Ina gama fad'a masa ban jira ya sake maganaba nayi gaba abuna..
"Tun daga wannan rana rainonta ya dawo hannun IYA mahaifiyata saboda LADIYO ko kallo bata isheta ba,KHUBRA nada wata uku a duniya mahaifina ya rasu daga nan ne kuma IYA ta dawo gidanmu da zama a d'akin da FALMATA ta zauna,tana kuma ci gaba da kula da ita.
Kimanin watanni biyu da rasuwar mahaifina,IYA ta fara rashin lafiya a lokacin annoba ce ta shigo garin nan na amai da gudawa wanda kwanaki biyar da fara jinyar tata itama tace ga garinku nan,a wannan lokacin naji mutuwar nan da akamin a tsakanin watanni biyar na samu k'aruwa na samun y'a na kuma rasa mahaifana biyu..
Da farko na damu sosai bayan mutuwar IYA amma daga baya sai na dangana na koma ga Allah,sannan naci gaba da kula da KHUBRA duk wani abu da uwa za tayi mata ni nake mata shi dan LADIYO dai-dai da sau d'aya bata tab'a d'aukanta ba saboda tsanar da tayi mata.
Lokacin da bakinta ya fara bud'ewa na shiga koyar da ita karatun addini,a haka muka ci gaba da rayuwa duk inda zani ina tare da ita,bacci ma tare mukeyi a haka har Allah yasa ta fara wayo sosai ta fara gane wasu abubuwa.
Rana ta farko datamin wata magana na shiga damuwa amma sai dai na dake a lokacin data ke tambayeta ina UMMA'NTA? amsa d'aya na bata kamar yadda nayi alk'awarin bazan kaita gurin mahaifiyartaba shi ne nace mata ta mutu tun bayan data haifeta,ranar data ji haka yini tayi kamar mara lafiya,daga baya kuma ta ware kamar sauran lokaci.
Lokacin data k'ara girma shekarunta sun kai ta fara aikace-aikace gudun kada a zageni da kuma k'ananan maganganu dake tasowa yasa na fara barinta a gida sannan muka daina kwana tare,a lokacin ne kuma aikin gidan nan ya dawo kanta komai ita keyi tun bata iyaba har ta gama k'warewa,idan zani d'ibo ruwa ita ke karb'a ta tafi ta hanani zuwa,ina kallo tana wahala amma sam idan nayi magana sai ta nunamin babu komai..
Haka muka dunga rayuwa da dad'i babu cikin hukuncin Allah,har kuma ta zama budurwa,wanda nanma kyau irin nata data gado a wajen mahaifiyarta dan kam babu abunda ta bari na mahaifiyarta yasa hassada ta sake kunno kai ta b'angaren wannan dai shaid'aniya inda bata kyalemuba har sai da tayi nasarar rabamu..."
Kimanin watanni biyu da rasuwar mahaifina,IYA ta fara rashin lafiya a lokacin annoba ce ta shigo garin nan na amai da gudawa wanda kwanaki biyar da fara jinyar tata itama tace ga garinku nan,a wannan lokacin naji mutuwar nan da akamin a tsakanin watanni biyar na samu k'aruwa na samun y'a na kuma rasa mahaifana biyu..
Da farko na damu sosai bayan mutuwar IYA amma daga baya sai na dangana na koma ga Allah,sannan naci gaba da kula da KHUBRA duk wani abu da uwa za tayi mata ni nake mata shi dan LADIYO dai-dai da sau d'aya bata tab'a d'aukanta ba saboda tsanar da tayi mata.
Lokacin da bakinta ya fara bud'ewa na shiga koyar da ita karatun addini,a haka muka ci gaba da rayuwa duk inda zani ina tare da ita,bacci ma tare mukeyi a haka har Allah yasa ta fara wayo sosai ta fara gane wasu abubuwa.
Rana ta farko datamin wata magana na shiga damuwa amma sai dai na dake a lokacin data ke tambayeta ina UMMA'NTA? amsa d'aya na bata kamar yadda nayi alk'awarin bazan kaita gurin mahaifiyartaba shi ne nace mata ta mutu tun bayan data haifeta,ranar data ji haka yini tayi kamar mara lafiya,daga baya kuma ta ware kamar sauran lokaci.
Lokacin data k'ara girma shekarunta sun kai ta fara aikace-aikace gudun kada a zageni da kuma k'ananan maganganu dake tasowa yasa na fara barinta a gida sannan muka daina kwana tare,a lokacin ne kuma aikin gidan nan ya dawo kanta komai ita keyi tun bata iyaba har ta gama k'warewa,idan zani d'ibo ruwa ita ke karb'a ta tafi ta hanani zuwa,ina kallo tana wahala amma sam idan nayi magana sai ta nunamin babu komai..
Haka muka dunga rayuwa da dad'i babu cikin hukuncin Allah,har kuma ta zama budurwa,wanda nanma kyau irin nata data gado a wajen mahaifiyarta dan kam babu abunda ta bari na mahaifiyarta yasa hassada ta sake kunno kai ta b'angaren wannan dai shaid'aniya inda bata kyalemuba har sai da tayi nasarar rabamu..."
Nan ya kuma kwashe abunda ya faru tun daga barin KHUBRA a gidan har zuwa yau da suka zo ya sanar da su...
Al-ajabi kam sunyi shi,tasbihi kawai suke suna kuma jinjina abun,kan KHUBRA na cinyan ABBA'NTA banda kuka babu abunda take jin labarin mahaifiyarta da abunda ya faru,Allah ya isa kam LADIYO ta shata koma ince tana kan sha a gurin KHUBRA da sauran mutanen gurin musamman BB da ZUHRA da suke ganin kamar su hakan ya faru da su,kowa a zuciyarsa yake fad'in albarkacin bakinsa da kuma irin hukuncin da zai yanke mata saboda su a ganinsu hukuncin da ABBA ya yanke matama yayi kad'an...
Al-ajabi kam sunyi shi,tasbihi kawai suke suna kuma jinjina abun,kan KHUBRA na cinyan ABBA'NTA banda kuka babu abunda take jin labarin mahaifiyarta da abunda ya faru,Allah ya isa kam LADIYO ta shata koma ince tana kan sha a gurin KHUBRA da sauran mutanen gurin musamman BB da ZUHRA da suke ganin kamar su hakan ya faru da su,kowa a zuciyarsa yake fad'in albarkacin bakinsa da kuma irin hukuncin da zai yanke mata saboda su a ganinsu hukuncin da ABBA ya yanke matama yayi kad'an...
Muryan ABBA'N KHUBRA tasa su maida hankulansu kanshi inda yaci gaba da fad'in
"Bayan faruwar wannan abun ne kuma wata rana ina zaune akayi sallama dani dana fita sai naga mutum tsaye ganin ban sanshiba na daure muka gaisa,sannan nace masa ban shaida shiba,shi ne ya kwashemin komai ya sanar dani,dama shi ne wanda na kama tare da matata,jin haka raina ya sake b'aci sosai amma sai ya shiga bani hak'uri sannan ya sanarmin shima sashi akayi kuma ba kowa ya turo shi ba sai LADIYO da taimakon k'awarta TABAWA,nan ya nemi gafarata na yafe masa sannan na sanar masa yaje ya nemi yafiyar wacce ya aikatawa laifin,na masa kwatancen gidansu saboda ni kam a lokacin bazan iya zuwa gidanba saboda a ganina da wane ido zan kalli wannan baiwar Allah ita da mahaifinta nace ina neman yafiyarsu? to kuma ana haka ne bayan wannan mutumin ya tafi,na shigo gida kwana biyu tsakani nayi MUGUN GAMO........"
"Bayan faruwar wannan abun ne kuma wata rana ina zaune akayi sallama dani dana fita sai naga mutum tsaye ganin ban sanshiba na daure muka gaisa,sannan nace masa ban shaida shiba,shi ne ya kwashemin komai ya sanar dani,dama shi ne wanda na kama tare da matata,jin haka raina ya sake b'aci sosai amma sai ya shiga bani hak'uri sannan ya sanarmin shima sashi akayi kuma ba kowa ya turo shi ba sai LADIYO da taimakon k'awarta TABAWA,nan ya nemi gafarata na yafe masa sannan na sanar masa yaje ya nemi yafiyar wacce ya aikatawa laifin,na masa kwatancen gidansu saboda ni kam a lokacin bazan iya zuwa gidanba saboda a ganina da wane ido zan kalli wannan baiwar Allah ita da mahaifinta nace ina neman yafiyarsu? to kuma ana haka ne bayan wannan mutumin ya tafi,na shigo gida kwana biyu tsakani nayi MUGUN GAMO........"
Labarin mugun kamun da yayiwa LADIYO da wannan k'asurgumin tsohon banzan ya basu,nan kowa ya shiga fito da abunda ke bakinsa suna fad'in
"Sakayya ce Allah ya nuna mata,Allah ya wadaran hali irin wannan.."
"Sakayya ce Allah ya nuna mata,Allah ya wadaran hali irin wannan.."
LADIYO dai tana gefe babu baki sai ido tayi k'us da ita kanta a k'asa saboda kunya data lullub'eta ji take inama k'asar gurin ta bud'e ta shige,da tasan abunda zai biyo baya kenan da bata zaunaba,da tasan ta felle k'afafunta tun lokacin da MALAM BUBA'N ya saketa amma yanzun kam inaa lokaci ya k'ure mata...
*SOME MINUTE'S LEFT......*
Bayan wucewar wasu mintuna,an gama jimami da alhini,ABBA'N KHALEEL yake shaida ma ABBA'N KHUBRA cewa
"Ya kamata ka daure kaje gidansu domin neman yafiyar abunda ya wuce saboda idan babu rayuwa akwai mutuwa..."
"Ya kamata ka daure kaje gidansu domin neman yafiyar abunda ya wuce saboda idan babu rayuwa akwai mutuwa..."
"In sha Allah zanje na nemi gafarar BABA dama ita kanta FALMATAN..............."
0 comments:
Post a Comment