K*'ikiro murmushi mami tayi ganin harsun karaso ciki bata tuno inda tasantaba, plate din hanunta yazid yakarba yana mata sannu da gida. "Lalenku." Mami tafada tana zama kan kujera. Zama zubaida tayi akusan kafar mami kanta k'asa ta gaidata. "Lpy lau amarya.. Ya gidan?." "Alhmdllh.".. Zuby tafada muryanta na cracking don mami taimata kwarjini. Gaidata shima yazid yayi kanshi na kasa yanadan shafawa. " to bismillanku kuci tunda Allah yakawoku." Mami tafada tana saukar da plate din gabansu . mai aiki takira, nan danan tashika mausu gaba da snacks da hot drinks masu lpy..
Malama zubaida kam ta kasa sakewa gidan mami..don bataci wani abu sosea ba. Mami ta lura da hakan don haka tatashi tabar musu falon don ita yarinyar bawani burgeta tayi..
Hartakai step din karshe na benen saikuma tajuyo tana kallon zubaida da itama idonta na kan mamin. Tunowa da inda taganta tayi...agidan su zahra taganta tabbas hafito daga dakin arman!. Gaban zubaida ne yashiga faduwa ganin mami nadawo wa falon..kuma tabbas tagane mami..suntaba taduwa tafito daga part din arman i'ta kuma zata wuce tashiga part din mama.
"Am niko 'yar nan kamar natab'a kallon ki!." Dasauri zubaida tadaga idonta zuciyarta na tsannata bugawa.. "Ehhh....mami...nima kamar nashaidaki!." Tai maganar cikin kinkina "Kinsan gidan alh Sulaiman Goni?!." "Ehh mami...gidan kawar momy na ne..!" "Exactly anan nataba kallon..koke 'yar haj Suwaiba?!." "Ehh..mami!." "Zubaida ko!?." Gyadakai kawai wannan karon tayi don muryanta yafara rawa... Girgixa kai kawai mami tayi takoma ciki tasan momy farin sani don haka suke da mama kuma tasani sarai ba mutanen kirki bane..to dai ba lalle bane ita tabiyo halin uwar .." Juyawa tayi tawuce bedroom dinta.
Basu wani dad'e sosea ba sukama mami sallama suka tafi.
Gidan su zubaida suka je, karkuga murna gurin momy kamar tamaida su ciki...sai bayan laasar suka wuce gida bayan momy tahad'ama zubaida magunguna na mata dana malamai amma momy tace mata duk na gyerane don kartaki amfani dashi..(ita a tunaninta 'yarta mai tsoron Allah ne ko tabata maganin mallaka bazatai amfani dashi ba...(niko ince momy zubaida tafiki tuggu!.).) Murmushi kawai zubaida tayi tasa magungunan a jaka don tasan komai.
Biyar daidai yazid yay parking cikin gidan, agajiye suka shiga ciki, a falo suka yada zango. Dai-dai yazid yayi kan kujera yana maida numfashi. Zama zubaida tayi gefensa tana shafa masa sumar kai... Lumshe ido yayi a hankali yabude "wllh baby nagaji dayawa..."
"Ko inmaka tausa." "Eh...baby." Murmushi zuby tasaki don tasan a haka zaawuce abinda takeso.
Mammatsa mishi jiki tafara tana dan tabo banana..mika yazid yafara yana jonyota jikinshi..
Hade bakinsu guri daya yayi yafara kissing.. Rudewa zuby tayi tana kara rikeshi. Dakyar ya kwace bakinshi daga nata yana maida numfashi. Zubaida kan tace batasan wannan takara hayewa kansa tanason zaro ??.. Tashi yayi zaune da sauri yana buga mata harara "wai baby ke wani irin shaawa ne dake...duk bukatata kinfini."
"Allah sarki dear don Allah kayi hakuri...kabari muyi ..wllh amatse nake."
"Duk wanda mukayi dasafe guda uku bai ishekiba ....kinaga yanzu duka a gajiye muke kuma kina wani cewa a matse kika,,,saikibari na huta tukun."
Tashi tayi dagudu tahaura sama tana kuka, Tsaki yaja yatashi yabi bayan ta. Aiko zuby bata hakuraba saida sukayi sau biyu duk ran yazid bayaso...wani kayan takaicin ma insun gama shi zafi yakeji.
********
Yau Tuesday gidan aunty anata girke2 yau yaa Yusuf zai dawo daga Spain, kowa kaganshi yana cikin murna domin suna matukar ji da babban yayan nasu. Karfe biyu jirginsu yasauka a airport din borna. Zahra da twins ne sukaje tarbosa sai dayan motan wanda yaa Yusuf dinne zaishiga ciki.. Cike da murna sukabi inda suka hangoshi bakin kowanne yaki rufuwa sabanin zahra da kanta ke kasa zuciyarta na bugawa har cikin ranta take jinshi.
Tunda ya hangota yazuba mata idon ko kiftawa babu.. Tana sanye cikin wani lifaya yellow tayi irin nadin kanurai , ga dogon gashinta yazubo yarufemata barin fuska. Dasauri Yusuf yadauke kansa tunawa da auren wani akanta.. Karasowa tayi tagaidashi jiki a sanyaye ya amsa suka kama hanyar gida.
Aunty kamar tacinye dan nata tsabar farin ciki hamakama abbansu . aunty da kanta tai feeding dinshi abinci saida ta tabbata yakoshi sannan tabarshi yatafi dakinsa don hutawa.
Wanka yayi yazo yakwanta yana tunanin zahra ,,,gaba daya ya gagara cireta ranshi kullum sonta kara mintsinarsa yakeyi,,,dakyar ya iya tashi yashirya cikin kananan kaya sunyi matukar amsar sa..dama ga Yusuf kamar bature haka yake. Fitowa yayi daga part dinsa yakoma falon aunty daba kowa yay zamansa.
Zahra tunda suka dawo daga airport tatafi dakin datake takwanta duk jikinta a sanyaye.
Kamar wanda aka tsikareta tatashi tafota daga dakin tayo falo. Kamar wanda aka zarewa laka haka take tafiyar, tunda ya hangota kirjinsa ke bugawa yarasa dalilin hakan,,, lokaci daya itama taji kirjinta na bugawa da sauri da sauri lokacin data hangosa . juyawa tayi dasauri zata koma taji yakira sunanta cikin sanyayyar muryarshi.....
"ZAHRA!. "
Karo nabiyu daya kira sunanta sannan tajuyo kanta kasa batareda takaraso inda yake ba.
"Zonan!" Yafad'a yana nuna mata gefenshi.
Kamar mai tausayin kasa haka tafata takawa tazauna dan nesa dashi tana wasa zoben hanunta ,,,,wanda dama tun asali shiyaba ta.
"Tun yaushe kikazo!?."
"Sati biyu dasuka wuce!." I'na mijinki!?."
Dasauri tad'ago takalleshi ,,,sai kuma tamaida kanta .
"Yana kano!."
"Ya zannaku yake , ina fatan bawata matsala!?."
Karo nabiyu takalleshi tareda kara maida kanta.
"Lpy!..."
"ZAHRA!." Karo na uku yakara kiran sunanshi.
Dagowa tayi , tana kallon shi cikin rauni.
"Kifad'amin inda akwai wani abu,,,bakida wani yayan dayafini...kifadamin duk wani damuwarki nikuma zanyi kokarin naga nakawar miki..insha Allah."
Tunda yafara maganar take kallonshi ko kiftawa babu. Juyowa yayi suka hada ido tai sauri dauke nata.
"Bawani matsala yaa Yusuf!."
Yakai minti biyar yana kallonta daga karshe yace tatashi tatafi. Jiki a sanyaye tatashi tahaura sama.
*******
Agidan mama kuwa farida taci wanka ansha kwalliya kamar maishirin zuwa gasa. English wear tasaka riga da wando sunyi bala'in kamata kanta ko kwali babu tayi parking dogon gashita dayake zuba kyalli . taku take ko'in najikinta sharking yakeyi ahaka tashiga falon bakin bakinta daukeda sallama.
Gagara ammsa sallama hisham yayi sai binta dawani mayen kallo dayakeyi.
Karasowa tai dab dashi tazauna tana mai sannu da zuwa, dakyar ya'iya amsa mata yana janyota jikinshi.
"Baby ...wllh zaki kasheni...kinyi kyau sosea."
Farr tai da ido tana kara shigewa jikinshi.
Sunsunar wuyanta yafara yana lumshe ido,,, a hankali cikin salo yake tafiyar da ita harya hade bakinsu guri daya yana kissing.
*??BieBie Luv??*
[3/19, 11:52 AM] ??BieBie Lurv??: *??KARUWA CE??......43/44*
_Writing by_
*??BieBie Luv??*
_Editing by_
*??Sadnaf??*
??????????????????
*_F_*arida ne tafara zame bakinta daga nashi tana maida numfashi.. "Baby yahaka...plss kibari mukarasa.." Dakyar hisham yake iya maganar. Janyota jikin shi yayi yana daga mata riga sama..dakarfi ya cire bra yana kwantarta kan kujera yahaye saman yana wasa da boos .
I'ya rudewa farida taga don wasansu baitaba kaiwa nanba... "Plss..baby don Allah incire duka ...kayan nayi....plsss don't say noo..." Zaro ido tayi tana kokarin mikewa,,,nauyinsa yakara sakar mata yana mata magiya. "Nikam tsoro nakeji...karkamin.." Lankwabar da kai yayi yakoma kalar tausayi " baby baki yarda danibako?." "Noo ..bahaka bane,,,kada mama tagane ne.." "Bazata gane,,,,vamai zafi zanmakiba bare tagane....kuma naga baby yaufa dad dina zai turo akawo kudin auren mu...so this is not a Case.. Tunda kwanan nan zaki zama mallakina!." Itadai farida batace komai,,,duk nauyinsa ma yacikata.
"Plss baby nayi!?." A hankali tagya mishi kai... Jiki na rawa hisham yarufe kofar da key yadawa yacire kayanshi yarungume farida yana mata wani irin romance.. Gaba daya dakin bakajin komai sai tashin nishinsu.. Saida yagama kashe mata jiki yacire mata kayan jikinta kana yafara kokarin forcing kanshi cikinta. Dasauri tareke mai banana?? tana girgiza maikai. "Don...Allah kabari...wllh mana zata gane...tsoro nakeji..." Fizgewa yayi yadannata ciki da kyarfi saida farida tasaki wani mugun kara.. Hisham yatafi can wata duniya baijin ihun da farida take ba .
saida komai yalafa kana yajota jikinshi yarungume yana lallashinta. Ajiyan zuciya kawai farida ke saukewa..
Dakanshi ya mayarmata kayan ta ya gyara gurin daya baci.
"Baby zaki iya tafiya..?"
Nodding kanta tamishi a hankali tamike tana dan dingishi.
"Plss baby kidan gyara tafitarki ...har mama tagane,,,,kuma dakinshiga ciki kigasa gurin daruwan zafi...anjima zanzo inkaiki hospital.. Saikicewa mama unguwa zaki rakani."
"To...."
Saida yarakata har bakin falon mama tashiga kana yajuya yanufi inda motarsa take yanajin wani nishadi don yasamu nabanza.
Shiga Mayan yayi , yajingina kansa jikin sit yana doka murmushi... Yafi minti goma haka at d end yaja motarahi yafita daga get din.
Tashiga dakinta tashige toilet tahada ruwa mai zafi tashi.. Kamar ta tsala ihu haka takeji don azaba,,,saidai tai ruwa uku kafin taji daidai .
Wanka tayi tafito takwanta bacci yasureta.
******
"Wai nikam ke wace irin jarababbiya ce zubaida!?,,,nace maki nagaji nibazan yiba ana doleni!!?."
Durkushewa gurin tayi tafashe dakuka .
"Don Allah kayi hakuri,,,wllh nima Allah ne yadauramin wannan abun..amma don Allah kayi hakuri.."
Dogon tsaki yazid yaja yafice daga dakin.
Yana fita tatashi dasauri tana dafe kirji.. "Nashiga uku ,,hardai maganin nan yakarye?."
Dasauri ta dauko wayarta tai dailing no. Din humaira.
Bugu daya humaira tadaga wayar.
"Baby how fer?."
"Ke is not fine,,,kinsan maganin nan yakarye,,,yanzu yazid yabugamin rashin mutunci yafice. "
"To taya haka yavaci dawuri? Kobakiyi abin dai-dai ba?."
"Jikifa,,wani irin banyi dai-dai ba?..kawaidai yabaci dawuri ne."
"To yaza'ai yanzu?."
"Kinga humaira ,, kifito bakin titin unguwarku ganinan zuwa sai muje tare inmishi bayani dalla2."
"Ohk..shikenan.,,amma yazid fa?.. Meye zaki ce mishi?."
"Kekam kawai kishirya kifito..yazid kuma ninasan yadda zanyi dashi."
"To shikenan."
Dasauri zubaidatafita falo amma ba Yazid ciki, balcony tafita ta hangoshi zaune kan kujera yayi crossing let dinshi yana girgizawa.
Dagudu takarasa inda yake tana magana arude "yazid momy..momy..momy..batada lpy ..."
Wani mugun kallo yazid kebinta dashi "to ya zanmaku?."
"Dear ni kake fadawa haka?..momyn tawa?."
Dagudu tajuya ciki tana fashewa da kuka.
Dafe kai yazid yayi zuciyarshi namasa kuna...gaba daya tagama gundurarshi...ta isheshi.
Yafi minti goma dafe dakansa kafin yatashi yana karamin tsaki.
A kan gadon ta yasameta kwance sai sharbar kuka take..
Zama yiya bakin gadon yajawota jikinta yana pitting bayanta..."its okey..ya isa."
Luf tayi a ajikinshi tana sauke ajiyan zuciya.
"To tashi kishirya inkaiki."
Dagowa tayi tana kallon shikin idonsa.
"Uhm..kawai..kawai zantafi ni daya,,kakwanta ka huta."
"Nooo...muje tare,,nima ea momy tace."
Shafa sajen fuskarshi tayi cikin Jan hankali tace "aa nikam..banaso karinka wahala mijina..nima ba dadewa zanyiba yanzu zan dawo."
"To shikenan."
Sauri2 yashirya yazid tabata kudin tricycle tatafi.
Abakin titin. nguwar su humaira tasameta suka shiga a daidaita suka tafi.
Sunyi tafiya mai nisa sosea harsun fara fita daga garin, abakin titi aka saukesu suka biya mai mashin kudinsa yatafi. Dan gangarawa sukayi sukabi wata hanya,,tafiya kadan sukayi suka isa bakin wani dan kango.
Malamin yana hangosu yafara washe baki don su zuby manyan customers ne.
Fitowa yayi yashin fide musu mat suka zauna.
Sosea zubaida tamai bayani dakan ta takara da "malam don Allah inaso wannan karon aimasa babban kulli wanda ko uwarsa bata isa tasashi abu yayba saida yardata."
Wani banzan dariya malamin yasaki., "ai yarinya karkidamu tunda kikazo gurina aikinyi kankat. Amma dasharadi."
"To malam,,kafadi komenene zanyishi."
"Dale kubani kanki inyi zina dake ,, sannan zakidena salla nakwana bakwai."
"Malam ai wannan bawani abu bane,, kawai nushiga ciki dama a hanu nake."
Malamin nawashe jajayen hakwaransa sukashiga dakin.
Sai bayan hour daya suka fito malamin nagyara wandonshi.
Magungunan daya bata tasa cikin Jakarta sukamishi sallama suka tafi bayan zubaida ta dankaramai kudi.
Dakyar suka sami abin hawa ,baafiye zuwa titin ba.
Sauke humaira a unguwarsu akayi inta kuma aka wuce da i'ta.
********
Mama natsaye bakin dakin farida wanda tasa key tunjiya taki fitowa.
"Waike farida meke damunki tunjiya kina daki kinki fitowa?."
Tana kunkuni tabude kofar tafito yanadan dingishi.
Kura mata ido mama tayi tana kallon yanda take tafiya.
"Meye samu kafar taki kike irin wannan tafiyar?."
"Mama ni bugewa nayi tunjiya a kafar ,,shine takemin ciwo."
"To kije kici abinci saikitafi gurin mai gyara."
"To mami..."
Falo taje taci abinci takoma dakinta tai wanka tazuba kwalliya takira hisham a waya.
Fadamishi yanda sukayi da mama tayi .
"Ohk to kifito bakin titi ganinan."
A falo tatarda momy da fauxy na zaune.
"Mama nizantafi gurin kyaran kafar."
"To kije driver ya kaiki."
"Nikam mama kibani kudin tricycle kawai..don kar driver yamin dariya gurin gyaran."
"To sarkin rigima kije cikin drawer ki d'auka."
Sallama taimusu tafita bayan tadauko kudin.
A gefen hanya ta hango motar hisham na jiranta, tsallaka titin tayi takarasa gurin. Dakanshi yafito yabude mata tashiga yarufe shima yazagaya yashiga.
"Ginbiyata kinyi kyau, daga nankuma ina zamuyi."
"Uhm..kawai kakaini hospital din dakace zaka kaini?."
"Nooo baby aiyanzu kin warke, kawai mutafi hotel."
Zaro ido farida tayi tana kallonsa "meye zamuyi kuma a hotel?."
Dariya hisham ya Barke dashi."kai baby wllh kinfiye tsoro,,bakomai zan maki ba ,,kawai bacci zamuje muyi."
"Nikam har muje,,kawai mudanyi yawo saikamai dani gida."
"Baby bansan meyasa bakya yarda daniba, zan cutarki ne?."
Girgiza maikai tayi a hankali tace "to ..muje."
Murmushi jin dadi hisham yayi yatada motarsa sukad'au hanyar hotel..
*??BieBie Luv??*
[3/20, 2:42 PM] ??HABIEBA LUV??: *??KARUWA CE??........45/46*
_Writing by_
*??BieBie Luv??*
_Editing by_
*??Sadnaf??*
_Wannan page sadaukarwa ne ga duk wani mai karanta labarin nan._
??????????????????
Dawayo da kalamai masu dadi saida hisham yaja farida yay kara X da ita..
Lallashinta yarinka yi yanamata dadin baki ..sai biyar din yamma yasauketa bakin get din gidansu yatafi.
Koda tashiga falon bakowa,,don haka kai tsaye tawuce dakinta tagasa jikinta tai wanka.
*****
*borno*
Misalin karfe tara na dare.
Duk yan gidan suna zaune falon aunty bayan sun gama dinner sai hira sukeyi cikin nishadi.
"Nikam aunty dama idan mutum yay aure yana rage surutu da tsiwane? Duk yazama wani cylnt?." Yusuf ya tambayi aunty idonsa nakan zahra. Juyowa tayi suka hada ido tai saurin saukar danata kasa.
Murmushi aunty tayi "kaidai Yusuf tsokana ko?... Baby na har ki kulashi zaiyi yagama."
Shafa kansa yayi yana dan murmushi "aunty ba tsokana bane,, gani nai dukta sauya kamar ba Zahra'u sarkin tsiwaba." Dariya twice sukayi.. "Kai Yaya yanzu ai girmane yakamata,,dole ta natsu.." Harara zahra tabugama salma "sai akace maki da ba'anitse nakeba?." "Allah yabaki hakuri malama masifatu ,,ni bahaka neke nufiba."
"Yawwa aunty ,,niwai yaushe zahra zata komane?, tunda tacemin hartayi sati biyu kuma kinga yanzu dada badaya bane...tunda yanzu aure gareta.
Harara aunty tazabgama Yusuf din.." Koranta kakeyi?."
"Ayya aunty na bahaka nake nufiba dai."
"Ca akai maka duka tadawo?,,kokaga ankera mata dakine? To mijinna tane yace tayi wata biyu..inkuma zaka maidata sai ingani ."
Dariya kasa2 Yusuf yayi.."Allah yabaki hakuri Hajiya auntyn mu.. Ninatafi ...saida safe .
Sallama yamusu yatafi part dinshi ,suma basu wani dadeba kowa yakama gabanshi aunty kuma tatafi part din Abba.
***
Washe gari Sunday bayan sungama breakfast Yusuf yacema zahra tasameshi a apartment dinsa. Jiki a sanyaye tayafa Vail akan duguwar rigar dake jikinta tashiga part din. Yana zaune falo yasa laptop agaba yana dannawa. Da sallama tashiga tasamu kasa gefen kafarshi tazauna. Tafi minta biyar da shigowa kafin Yusuf yadago yana kallonta.
"Tashi kizauna kan sofa." Yusuf yay commending dinta.
Bamusu tatashi tazauna kujeran dake gefen nashi.
Juyowa yayi yana fuskantarta yakira sunanta .
"FATIMA!."
Harcikin ranta taji sunan don mamarta ne kadai kekiranta da wannan suna. Kwallane yataru a idonta tunowa da mahaifiyar datayi.
"Bakijine?."
Goge kwallan idonta tayi tadago a hankali ta amsa.
"Kifada min abinda yake damunki..don insan yanda zanyi maganin matsalarki..hakanan yin aure kadai bazai sauyaki ba saidai inda wani abu."
"ZAHRA!."
Yakara kiran sunanta jin batace komaiba.
Amsawa tayi batareda tadagoba.
"Meye yazid yake maki wanda bakijin dadinsa?..kifadamin ina jinki."
Zahra tanason fada mishi gaskiya amma batasa how can be explain to him ..zan fada mishine yazid yana min kallon KARUWA? Yanda yaa Yusuf bai iya fushiba tasan everything can happen...
"Keee!. Ina tambayarki kina min shiru.. Kodan kinga nadamu dakene?" Cikin daga murya yake maganar.
Kara kasa tai da kanta tana hawaye harda shashsheka.
Sassauta murya Yusuf yayi yaci gaba dacewa..
"Haba lovely zahra na! Kinsan bansan kallonki cikin damuwa, wllh sam banjin dadin yadda nake kallonki shiru...kifada min inkinada matsa..nikuma naimaki alkawari insha Allah saina kawar maki ita...plsss kifada min gaskiya."
"Ni baabinda ke damuna..." Tafada kamar mai ciwon baki.
Lallashinta yarinka yi yana bata advice akan zaman aure har tadan saki jiki dashi.
Sai shabiyu tafito daga part din Yusuf takoma na aunty.
****
Bayan wata daya ..
A kano kam Hajiya zubaida tazama miji shikuma yazid yazama mata don sai yadda tayi dashi.
Hatta da gidan mami sai yafi sati baijeba while dakuma kullum saiyaje kafin yatafi office.
Mami duk tashiga damuwa tarasa gane kan only son dinnata saidai kawai addu'a datake binshi da i'ta.
Momy kam duniya sabuwa don tayi sabon d'a yazid yazama nasu sai yadda suka juyashi.
***
Yazid da zubaida na zaune falo kan sofa ta kwanta jikinshi ga waya hanunta tana karatun wani novel maisuna *mahimmamci budurci*. Dariya tayi kasa kasa "ohh..su budurci manya,,..mukan ai munkawo namu.." Tafada cikin ranta.
Yazid dake faman shafa mata dogon gashinta yace "baby yaushe zamuje gaida mami."
Bata rea tayi tana hararanshi. "Watoma maminka kadai kasani banda tawa uwar ko?."
"Noo..baby bahaka bane..duk zamuje har gidan momyn ma..." Karan wayarsane ya katsar dasu.. Sunan mami ne ya bayyana kan screen din.. "Kingama ..takira."
Tsaki tai k'asa2 tamayar da hankalin ta kan wayarta.
Mami ko amsa sallamarsa batayi ba bare kuma gaisuwa.."kazo yanzu ina naimanka."..daga haka takashe wayarta.
Kallon zubaida yake wanda itama kallonshi take cikin tuhuma..."wai me tace."
Dan gefen kansa ya sosa yace.."uhm..ca tayi inje yanzu tana menana."
Tsaki taja tareda cewa"to ba'inda zakaje,,ina bukatarka a kusa."
"A'a baby dan Allah kiyi hakuri kibarni inje,,,kinga mami ne."
Sauka tayi daga jikinshi tahaura sama tana cewa bazai jeba."
Shima tashi yayi yabita bedroom din yana bata hakuri. Dakyar yashawo kanta tayarda tabarshi,,amma tace kada yawuce minti talatin!.
Jiki na rawa yafita yashiga motarsa yay gidan mami.
*??BieBie Luv??*
[3/20, 2:42 PM] ??HABIEBA LUV??: *??KARUWA CE??.....47/48*
_Writing by_
*??BieBie Luv??*
_Editing by_
*??Sadnaf??*
~ ~*NOTE*~~
*MASU KARATU I'NASO KUGANE CEWA, NI _??BieBie Luv?? (HABIBA MOHAMMED)!_ NIKE RUBUTA LABARIN KARUWA CE BAI WAI _BIEBEE ISA!_ BA KO _BIEBIE DEE!_ KOKUMA _BEE BEEN MASOYA!_ BA....NI _??BieBie Luv??!_ NIKE RUBUTAWA YAKAMATA KUGANE WANNAN!.*
??????????????????
*_Y_*ana shiga yatarda mami falo sai zagaye take yi.. Kallo daya tai masa tadauke kanta tanema guri tazauna.. Shima gefen kafarta yazauna kansa kasa ya gaidata . bata amsa gaisuwarshi ba sai tambayar data jefo masa. "Ita kuma zahra n yaushe zata dawo?,,,tunda kungama cin amarcin naku ea saika dawo da i'ta." Ba yabo ba fallasa mami tai maganar. Shafa kyeyarsa yayi yace.."mami ea da canma bani nace tatafiba, ita tace tanason tafiyar...kuma tace wata biyu zatayi.." "Kana hauka ne Yazid dazaka barta hartai wata biyu?, to banyarda ...inaso acikin satinnan kaje da kanka kadauko ta kadawo da ita gidanta!." "Kobazaka iya bane ina maka makaga kayi shiru?." Mami tadaka masa tsawa , jiki a matukar sanyaye yace "to mami ." "tashi kabani gu...soko kawai..duk ka sakwarkwace akan mace."
Ikon Allah ne kadai yakai yazid gida..kansa sai juyawa yake saboda fargabar sanarwa zubaida zaije borno dauko zahra, damatukar wuya ta amince dazuwan!.
Tana kwance falo daga ita sai pant da bra gakuma eirpice kunnanta tanajin kida. Har yazauna gefenta batasani ba harsaida yarungumota jikinshi. Kara shigewa jikinshi tayi tamakalo hanunta tana shafa kwantaccen bakin gashin kansa. "Baby meye mamin tace?." Fuskarta yarike daduka hanayensa biyu yahade dahashi .. "Baby kinsan me?." Girgiza mai kai tayi batareda tace komaiba "mami tace cikin satinnan inje Maiduguri indauko zahra..." Kwace kanta tayi tana binshi dawata uwar harara "wllh ba inda zakaje ...bazakaje ba, saidai intagaji tadawo da kanta,,amma ba inda zakaje." Cikin masifa tai maganar.
"Kinga baby... Dakata tad'aga mishi hanu " ba'abinda zan saurara don baza kajeba..saidai ita mamin taje dakanta." Daga haka tatafi bedroom dinta. Sosea yaji haushin abinda tamasa, amma bayadda ya'iya yama matukar shakkarta ..tashi yayi yabi bayan ta.
***********
Yana sanye cikin kananan kaya masu kyan gaske sunyi matukar amsar sa.. Yana zaune falon aunty idonsa nakan wayarsa dake hanunsa yana dannawa. Suma fitowa sukayi cikin shirinsu sunyi matukar kyau, twice ne da zahra duk suna sanye cikin Arabian gown kowa tayi rolling dakaramin Vail din rigar. " yaa Yusuf mugama." Kallon salima datayi maganar yayi yawatsa mata harara.. "Saikubari nima nagama abinda nakeyi , don bazanyi tajiran Ku kuki fitowaba nikuma kuzo Ku azazzaleni." "We are sorry yaa Yusuf,, let's going...plss." Murmushi yayi yakalli zahra wanda tai maganar yatashi sukabi bayanshi. Shida zahra suna gaba twice kuma a baya suka tafi *KANTIAN* yin shopping don gobe Yusuf zaikuma Spain hutunsa yakare,,,kuma kowanne zuwanshi kafin yatafi sai yad'ebi kannansa sunje shopping yasai masu duk abinda suke bukata.
Sai yamma liliss suka dawo gida dakaya nik'i2 , kowa agajiye yake. Direct Yusuf yawuce part dinshi yasakarma kansa ruwa sannan yashirya yadawo falon aunty.. Suma lokacin duk sunyi wanka sunsanza kayi sunfito suna baje kayan a aunty.
Washegari..karfe hudu suka raka Yusuf airport, basu suka tafoba sai da sukaga tashin girginsu sannan suka tafi gida.
*******
Bayan sati.
Tun ranar da mami tama yazid maganar daukowa zahra bata karajin duriyarshi ba bare tasan yaje ko bai jeba. Halin da yazid yashiga na matukar damun mami, tana balain jin tausayinsa. Addua kawai tasa malamai namasa itama nakarawa danata.
Yau takama asabar, ranar daya ciki aure yazid da zubaida wata daya da sati biyu. Yayinda tafiyar zahra borno yazama wata daya da sati uku.
Yana durkushe gabanta yazuba gwiwoyinsa kasa yana rokonta.. "Don Allah baby kiyi hakuri, kitaimaka kibarni naje...wllh mami tace inbanje cikin wannan satinba tsinemin zatayi...don Allah ki amincemin." Kamar zaiyi kuka haka yake maganar.
Kokulashi batayiba idonta na kan wayarta datake dannawa. Tafi minti biyar haka kafin tadago tana kallonshi a yamutse.
"Zanbarka kaje, amma wllh aranar dakaje aranar zaka dawo kanaji?." Dasauri ya gyada mata kai eh...wllh nayarda.."bazan kwananba."
"Gud boy, to kabari sainayi tunani sai inbaka ranar dazakaje." "Baby mami fa tace cikin satinnan." "To katashi katafi yanzu man, tunda u ab ur own right.."
"Noo...baby don Allah kiyi hakuri.. Kawai natuna maki ne."
"Tashi kadawo kazauna nan." Tai commending dinsa tana nuna mishi gefenta. Jiki na rawa yatashi yazauna gefenta yana . cigaba tai da danna wayarta tana kada kafa."
Ranar jumma'a , shine ranar da zuby tacirema yazid zuwa Maiduguri.
Dawuri yagama shirinsa yama hajiyarsa sallama yashiga motarsa yatafi..dugun har yatafi a jirgi yarasa dawowa yaudin..
Acan kuwa tunda zahra tashiga satin tafiya gyara aunty tasa anai mata naciki dana waje saikace wata amarya.
Yau zahra na kwance a daki tun safe hakanan kawai kirjinta ke faduwa , addua kawai takeyi acikin ranta har tai bacci.
Kamar a mafarki taji muryan aunty na kiranta , a hankali take bude idonta har suka gama bud'ewa duka,
Aunty tagani zaune bakin gadon na zaune. Tashi tayi zaune bakinta dauke da salati tana tambayar aunty.
"Kedai, mijin kine yagaza hakuri yabiyoki, kinganshi can falo najiran fitowarki,,,,,,kuma yace kishirya yanzu zaku tafi."
Tunda aunty tafara maganar kirjinta ya tsananta bugawa. Dakewa tayi tace" nikan aunty kice mai yatafi ai wata biyun dayace nayi bai cika ba,,sai gobene zai cika." "Ke da'alla banson shirme,,,da yau dagoben ea duk daya ne kuma tunda yazo ai ko lokaci baicika ba dole kibishi....don haka kitashi ki shirya.
Tana hawaye tatashi tashiga bathroom aunty kuma tashiga hada mata kayan ta.
Cikin minti talatin tagama shiri suka sauko falo tare da aunty.
Wani wawan yankewa gabanta yayi lokacin data hangoshi zaune shima idonsa nakan ta. Wani iri taga yazama kamar ba Yazid ba,, sabanin yazid dayaga takara kyau sosea tayi kiba abunta gawani sheki da fatanta keyi. Sauri dauke idonsa daga kanta yayi tare da mikewa.
Inda yake suka karaso zahra tagaidashi cikin sanyi ya amsa . zaunar dasu aunty tayi tana musu nasiha sosea,,shide yazid duk bayan wani lokaci saiya duba agogo gudun har lokaci yakure yashi ubansa gurin zubaida.
Harbakin mota suka rakasu su twins na dagama zahra hanu har saida suka fita daga gidan...su hajiya zahra kam harda dan hawaye.
A mota bawanda yakallin dan uwansa bare magana ta hadasu,,haka suka ringa tafiya har suka shiga kano.
Ana kiraye2 n sallar magrib yazid yay parking a parking lot din gidansa, fito mata da kayanta daga Booth yayi yabar matasu gurin yay shigewarsa. Daukar akwatin tai dakyar tana ja tashiga falon.
Zubaida na zaune falon tasa wasu gantalallun kaya takure waka tana bi.
Tana ganin yazid tataso ta rungumeshi tana shigewa jikinsa ..."oyoyo baby..I miss you wollh" shima rungumeta yayi yarike west dinta yana kissing wuyanta.
Bakinta dauke da sallama tashigo falon , ido hudu sukayi da zubaida wanda idonta ke kan kofar falon. Kallonta kawai zahra takeyi ko kiftawa babu..
*??BieBie Luv??*
[3/22, 10:19 AM] 👄hαвєвαh luv👄: *💝K̥ͦḀͦR̥ͦU̥ͦWྂAྂ CྂE💝ྂ...... 49/50*
_wrítíng вч_
*👄hαвєєвαtєє👄*
_єdítíng вч_
*💅ѕαdnαf💅*
*🇳 🇴 🇹 🇪*
*ASSALAMU ALAIKUM MASOYANA, NA CANJA SUNANA DAGA 👄BIEBIE LUV👄 ZUWA _HABIEBATIE_. LURA DA YANDA SUNAN NAMU YAZO D'AYA DA WASU WRITERS: BIEBIE ISAH, BIEBIE DEE DA BEE BEEN MASOYA.. NAGA ANA TA CECE KUCE AKAI KOWACE TANA GUDUN ACE ITA TA RUBUTA NOVEL D'IN KARUWACE, INDA HAR AKA FARA WRITE UP DAN ANA YAD'AWA. TO SUNAN NOVEL BASHI YAKE NUNAWA NOVEL BANA ARZIKI BANE DARASIN DAKE K'UNSHE A CIKI SHI YAFI MAHIMMANCI KUMA ALHAMDULILLAH TUNDA NA FARA BABU WANDA YA ZAGENI SABIDA BA ABUNDA KUKE ZARGIN NA RUBUTA SHINE A CIKI BA,, KUMA BABU LAIFI MASOYANA DAKE BIYE DANI SUN SAN HAKA BABU BATSA A CIKI SAI DAI KUCE SUNAN NOVEL D'IN DAI BAI DACE BA BABU SUNAN KUMA DAYA DACE DASHI SAMA DA KARUWA CE DAN HAKA MASOYANA HANYAR LAFIYA A BITA DA SHEKARA DAGA YANZU HAR NAGAMA DA HABIEBATIE ZAN RINGA AMFANI HAKA KUMA A DUK WANI NOVEL DA ZANYI DAFATAN MASU TUNANIN BIEBIE ISA DA BEE BEEN MASOYA KE NOVEL D'IN KARUWANCI YANZU ZASU BANBANCE DAN IDAN KAI MAI BIN NOVEL D'IN MUTUM NE SOSAI YACI ACE KA GANE RUBUTUNSA HAKA MA DA TSARIN LABARINSA BA A FAKE DA HAKA BA NGD.*🙏🙏🙏🙏😎
_bansan iriyar godiyar da zan makuba mosayana masu kirana a waya damasu taramin sako..nagode sosea da kulawarku, Allah yabarmu tare..
#One ❤.
💝💝💝💝💝💝💝💝💝
Zarah tayi mamakin ganin zuby. dama itace amaryam yazid din?saurin kawar da tunaninta tayi aranta,, takama hanyar bedroom dinta .
"keee!" yazid yadakama zarah tsawa,, "baki iya girmama manya bane some?, dallah kizo ki kwashi albarka Kinga na auro yar mutunci ba karuwa irinkin ba!"
dago da idanuwanta dasuka kada lokaci Daya tayi, tai saurin tanne hawayenta .
wani shu'umin murmushi zubaida tayi tace "ayya my baby love ae ni zan gaidata kasan tarbiyya bata wadace tana, ina yini auntynerh kin,, dawo lfy? ae koba komai zaki mana yan amfani a gdan ko baby? ,kaga ae aiki yamin yawa."
yazid yace "hakane ."
"to aunty kidan bamu waje mana." Zuby tafada tana kad'a jiki.
jiki a sabule zarah ta shiga dakinta ta.
bayan ta gama aikinta tagyare dakinta ta tas ta kwanta wayarta dake side drawer (wanda yuzuf yasai mata) tafara ringing, dauka tayi sunan auntyne ya bayayyana akan screen din cikin jin dadin kirannanta a wanan lokacin takara kunanta .
sunyi waya sosea daga bisani sukayi sallamah.
shigowan yazid taji yana cewa "keee kifito ki dauramin abincin "
"Ya yazid matar taka bata iya abinci bane ko me!?, nipa dole nadawo gidannan, kasani cewa kaidin baka gabana kagane ko!?."
I'yaka mamaki yazid yayi "lalle wuyanki ya isah yanka!_ zaki tashine ko saina balballaki stupid ." ya dakamata wata uwar tsawar da ta gigitata, ae bashiri tafita.
bayan taje kitchen ne taji ya kwalla mata kira, suna falo shida zuby. "yawwa baby mezakici?." wani kallo wulakanci taiwa zarah kafin tayamutsa fuska ta tabe baki tace "inason coconut Rice with eggs source,coconut and pineapple juice sai tahada min dan wani snack haka." yazid yace "baby duka wannan kayan zata hada miki?, kinga it's almost 6:30." wani banzar kallo zubaida Taiwa yazid bai San lokacin da ya rufe bakinshiba yace wa zarah 'keeee tashi kibamu waje."
takai wajen 2hours kafin ta gama tai sitting na dinning table. Sai datayi kosan minti goma dafada musu kafin suka tashi .
"baby kace tayi serving dina to." Ok baby, keee zokiyi save namu." Zuzzuba musu tai tatafi dakinta .zuby spoon uku tayi tace "baby nikam bazan i'uacin wannan abincin ba, duk yayi danye ga k'auri dayake. Gaskiya bazan ciba kifita restaurants kasiyomin abinci ."da masiifa dakomai saida ya fita ya siyo .
Washe gari...
Yazid nadawo wa daga masjid yashiga dakin zahra, tanakan praying mat ta i'da salla tana tasbihi. "Kee!." Dagawo tayi tamishi kallo daya tamaida idonta. "Ina kwana.." Ko amsa gaisuwa baiyiba yace.. "Ba gaisuwarki nazo karb'a ba, ki tashi kishiga kitchen kihadamana break ..sannan kigyara ko i'na ...kitabbata dai kinyi duk aikin daya dace kafin mufito nida baby.. " gyada mishi kai kawai tayi batare data i'ya fad'in komai ba. Fita yayi daga dakin yana wani babbud'awa. Bayan fitarshi zahra tahad'e kanta da gwiwa wasu zafafan hawaye suna sauk'a mata.. "Wannan wace iriyar rayuwa ce? Baya ganin darajata, baya ganin kimata..shknn nazama baiwa kenan!?..." Daga hannayenta biyu sama tayi wasu hawayen nakara zuba.. "Yaa Allah.. Kafiddani daga wannan hali,,Allah kasakamin wannan zaluncin da'akemin.." Saida tayi mai isarta kana tashare hawayenta tatafi kitchen.
Misalin karfe tara takammala aduk aikin gidan ,,fitowa tai daga kitchen daniyar wucewa bedroom dinta dai2 yazid suna fito rungume da juna. Zuby tana sanye cikin wasu English wear dasukayi balain kamata ,kanta ba kwali tayi parking dogon gashinta. Kallo daya zarah taimasu tadauke kanta taci gaba da tafiyanta. Kallon kaskanci zuby Kevin zarah dashi.. "Baby waye zaiyi saving namu?." "Oh..sorry..kee!. " yafadama zahra da hartakai step din karshe. Sarai tasan da'ita yake amma taki juyowa don wannan rainin hankalin ya isheta. "Keee zahra! Badake nakeba?." Juwowa tayi tace "ai banyi tunanin dani kakeba..tunda banji kakira sunanaba.." Sakin baki da idon zuby tayi tana kallon yazid "kee! rashin kunyartata hartakai karinka fada min haka?.." Yamutsa fuska zahra tayi yajuyazata tafi, Hakan yay balain tunzura shi , taku dabaifi biyarba yayi yacafkota... "Noo! Baby dan Allah saketa, ai baiyi kahada jiki da wannan kazamar ba,,kasaketa nace. " saketa yazid yayi yadawo gurin zuby. "Koma dai baby meye abun damuwa ?,, mutumin da baida tarbiya ai agunta wannan abun datayi bakomai bane...don haka banaso kana damuwa da kananun rashin kunyanta." "Shikenan baby na ,muje." Rungumota jikinshi yayi, ahaka suke feeding junansu har suka koshi.
"*
Ahaka rayuwa tacigana da tafiya zarah tana matukar wahala itace shara wanke wanke wakin inners din zuby da kuma na yazid.
wata rana Momy sunzo da mama lokacin Zara na kitchen zuby da yazid suna kallo a falo. sunji dadi sosae ganin irin wahalar da zuby take bawa zarah,, SUNYI MATA CINFUSKA saikusan magrib sukatafi . ranar zahra kusan kwana tayi tana kuka zuciyarta namata ciwo don irin zagin wulakanci da suka taru suna mata.
***
Hisham yagama lalata farida yamayar da i'ta karamar karuwa don kamar mata da miji haka suke rayuwa, kullum saisun hadu a hotel.
Yau takama laraba, ranar farin ciki agun mama don yaune za'a kawo kudin auren 'ya'yanta. Abba baya Nigeria don haka abokin shine still dawasu abakansu biyu zukazo don karbar bakin. Saikusan karfe tara dangin nabil sukazo . manyan mutane biyune sukazo cikin shiga ta alfarma,,suna gama abinda yakawosu sukatafi. Tashin hankali! Mama da farida hankalinsu yagama tashi ganin har karfe goma dangin hisham basuzoba,, takira layikanshi kuma duk arufe . tayi kukan harta gaji mama sai hakuri take bata. Yayinda fauxy take cike da farin ciki ko ajikinta damuwan da farida ke ciki. Haka abokan abba suka gaji da jira harsuka tafi.
***
Yau misalin karfe sha daya mami tashirya zataje gidan yazid duba zahra don tunda tadawo batazo gun mami ba, ..mami kwa tadau aniyan bazata kara kiran yazid ba! Saidai inyaga dama yakira.
Karfe shadaya darabi driver n ta yay parking compound din gidan yazid. Dasallama tashiga falon, zahra da munarta tafito daga kitchen jin muryar mami tanata aiki sai zufa take had'awa.
"Mami..sannun da zuwa.".. Tafada tana karasawa gurinta. Mami ma da faraa ta amsa.." Yawwa zahra na ..sannu da aiki." Kitchen zarah tatafi tadoma mami snacks da drinks.. Gaisawa sukayi... " ni yazid din bai fitabane naga motarshi ?.". "Eh..mami hala baifita ba, don baiyi break ba." Mamakine yacika zuciyar mami, ace har kusan shabiyu mutum bai fita gurin aikiba..
Tana mika tafito daga daki tana sanye da sleeping dress sai yamutse fuska take.. "Kee! Inafatan kingama hada mana break... Turus zuby tayi tαnα mαmαkín gαnín mαmí. "αu kєcє α gdαn nαmu?,, kєє zαrαh míkσmín вrєαkfαѕt dínα чαnzu." mαmαkí neчαgama ciki mami, αnα cíkín hαkα ѕαí gα чαzíd mα чαѕαukσ. "α α mαmí ѕαnnu dα zuwα." mαmí tαkí αmѕα gαíѕuwαr ѕα, zuвч tαcє "вαвч αm hungrч." Tafada tana hamma wαni kαllσn wαlαkαncí чαччαmα zαrαh чαcє "kє dαn uwαrkí ínα вrєαkfαѕt dín вєвє?, dabazaki kawo mataba , sokike kikasheta da yunwa ko?."
mαmí tαkαící kαmαr zαtαí чαчαnє. "чαzíd α gαвαnα kαkє wαnnαn rαѕhín mutumcín?.
" αtσ mєчє?." cєwαr zuвч.
" чαzíd kαnα gαnín rαѕhín kunчαr dα mαtαrkα tαkєmín ko?." ѕhíkσ чαчí ѕσkσkσ dαѕhí kαmαr wαní ѕαunα mαmí αвín чα вαtα hαuѕhí tαчí hαnчαr fítα, zαíвí вαчαntα zuвч tα dαkα tαr dαѕhí 'вαвч ínα zαkα?, dαwσ nαn." Zuby tai commending nasa.
jín hαkαn чαѕα mαmí juwσwα gαnín zαíвiwσtα nє kσ α α, ѕαítαgα чαkomα wαjєn zuвч. hαkα mαmí tαвαr αnguwαr tαnα mαí tαuѕαчín hαlíndα dαnnαtα dα zαrαh ѕukє cíkín.
dαgαnαn gdan momnafy tαjє tαímαtα вαчαnín halin da yazid me ciki "kí kwαntαr dα hαnkαlínkí sister kσmαí zαí kσmα dαídαí ,αkwαí wαní mαlαmínα ѕhímα zαí tαчαmu dα αdduα kumα zαí dαwσ dαí dαí dα чαrdαr αllαh. " lallashinta momnafy tarika yi saida taga hankalinta ya kwanta kana tatafi.
****
чαu tαkαmα tαlαtα, чαzíd чαtαѕhí cíkín wαní mαtѕαnαncín вαcín rαí ѕαnnαn yαrαѕα mєчαkє mαѕα dαdí . zαunє чαkє α fαlσ yad'aura kafa daya kan daya ѕαí kadasu yake,. zuвч me tαfítσ dα wαnnαn tαkun nαtα nαjαn hαkαlí, wαní tαkαící ne чαjí чαdirαr mαí αzucíчα , tѕαkí чαч ѕαnnαn чαjuyαr dakansa gєfє. "вαвч zαnfítα." wαní вαnzαn kαllσ чαч mαtα чαcє "gdαn uвαnwα zαkí dα wαnαn gαntαlαllíчαr ѕhígαr, kuma kin tambayeni ne?"
wαní írín wαwαn вugαwα zucíчαr zuвч tαчí dαn tαѕαn kσmαí чαkαrє. Daurewa tayi tace "baby yanzun ea tambayarka nake, kuma gidan momu zani."
Saboda haka uwartaki takoya maki saikingama shirinki kinzo fita sannan ki tambaya, kíвαcєmín dα gαní hαfín nαвudє ídσnα." Yadaka mata uwar tsawa. Jiki na rawa tαkσmα dαkíntα tαkírα layin humαírαh αmmα ѕwítch σff, jítαчí kαmαr tαчí hαukα
Yazid bawanda yatsana yagani cikin gidanshi kamar zubaida, bakin cikin ranar daya fara kusantarta ne yadawo mishi sabo,,, gaba daya wasu wasi yacika zuciyarsa ...tsaki yayi yatashi yashiga dakinsa yakwanta.
Zuby kam kullum tana cikin zullumi, gaya wayar humaira taki shiga yazid ko yahanata koda fita tsakar gidane.
Tagagara zaune tagagara tsaye sai juyi take bisa gadonta, tayi tsaki 1m tajawo wayarta takira layin humaira..dukdade tasan balallai tasamuba.
Cikin saa kiran yatafi, zabura tayi tazauna humaira na daga wayar zuby tafashe da kuka... Sanar da'ita tayi duk abinda ke faruwa.
"Don Allah kikwanta da hankalinki kidaina kuma, kibani nan da 1h."
Katse wayar sukayi zuby takifa kai taci gabada kukanta.
Bayan 1h saiga kiran humaira yashigo,, dasauri tayi picking.
"Baby ya akayi?."
"Kisaurareni dakyau kiji abinda zan fada miki, don nasanke uwar 'yan jarabace to don haka ki ajiye jarabarki gefe. Malamin yace more jinki karya kusance har natsawon Sato daya, to wannan shine umarnin aikinsa, inkima kikayi wannan to yazid bazaitaba making musuba daganan harku mutu."
"Yanzu babe daga yanzu har sati bazamuyi ba.."
"Dalla banza, kinga matsalanki ko..yanzu da X da biyan bukatarki wanne yafi?."
"Shikenan bakomai nagode."
Zuby kifewa tai kan gadon banyan sun gama wayar, tunani kawai takeyi anyakwa Zata i'ya?.
Bayakwana biyu..
Yazid na kwance falo yakifa cikin sa hannunsa biyu rike da mararrsa sai mursukuku yakeyi ..kwana biyu kenan tahanahi kullum dakinta da key...gaya dama i'ta ta koya mishi jaraba gashi tahana.
Tayi wankata tana sanye da doguwar riga tabuga daurinta. Dan yanzu yazid bayawani takurata...
Wani dariya ne yazo mata time din dataga yazid kwance kasa.
"Ikon Allah, yaa yazid yaukuma inababyn naka tatafi tabarka falo kuma, ko duk wani salon sayayyar ne?."
Jiyayi kamayatashi yarufeta da duka don maganar tayi matukar konashi."
Dagyar yadago yawatsa mata wani mugun kallo, kara tintsirewa tayi dadaei harda Rike ciki.
"Ga mahaukaci kinsamu ko?."
"Noo bahaka nakenufiba yazid din baby, naga kwana biyu soyayyarku talafa..gashi tahanaka abun dadinta wanda shine yasaka rawar kai akanta..tafada tana kara shekewa da dariya.
Yazid baisan lokacindayatashi yazuba mata wani wawan mariba.
Wani wal tagani a idonta tadurkushe gurin tana hawaye.
" ni kamara ko Yazid!?. "
"Nikike cema yazid! Don uwarki?,, kuma anmarekin ."
"Wannan shine karo na biyu daka taba marina, amma wllh daga yanzu yakare ..don ni bajaka bace dazarinka dukana...kuma wllh saikayi nadama." Daga haka tashigo bedroom din ta tana kuka.
Kwafa yazid yayi Yakoma kwanven dayake duk abin duniya yataru yay mishi yawa.
Tana shiga zaki talalubo no. Din Yusuf tai failing, bugu biyu yadaga .."hlo lovely zarah how far?...
Fashewa tayi da Sabin kuma tarda shasheka kamar Zara hadiya ye area..."SubanAllah ..meya same ki, meyake faruwa?..kiyi naga na man..plss." Cikin rudewa YuYusuf maganar.
"Yaa..Yusuf.... Tundaga ranar da aka kawota gidan yazid harzuwa lokacin dasuke ciki baabinda zahra bata fadama Yusuf ba.
" innalillahiwainnailaihirrajiun" shine kawai abinda Yusuf me maimaita wa .
Yanzu zahra irn rayuwar dakikeyi kenan ?, shine baki fada min ba sai yanzu..shknn kikwanta da hankalin ki, daga yau bazaki kara kwana gidan yazid ba..Gabe zanzo indaukeki."
Lallashinta yarinka yi harsaida ya tabbata hankalnta ya kwanta kafin sukayi sallama.
Safe kai Yusuf yayi wasu zafafan hawaye nabin kuncinsa .
Wani iron bakinciki yakeji Mara misaltuwa zuciyarshi namishi kuna. Inaraye a duniya make wulakanta ki zahra,, wannan tana nunawa kenan nagaza kulawa dake ..kiyi hakuri ..
****
Dadare yazid na kwace dakinsa sai juyi take Lamar zai mutu, dakyar yaiya tashi yajekokar dakin zuby tana buga mata. I'tama kalar tashinne ciwon mara yasata gaba sai Juyi take..
"Plss baby Allah kabudemin,,..wllh zan mutu.. Dagyar yake iya fidda maganar..
Kokulashi batayiba tacigaba da juyinta itama.
Jiyayi yana iya mutuwa inbayi ba, dakin zarah ta shiga yasama kofar key yanufi kan gadon ta...
*👄hαвíвαtєє👄*
[3/22, 9:42 PM] 👄hαвєвαh luv👄: *💝K͛A͛R͛U͛WྂAྂ CྂEྂ💝..... 51/52*
_wrítíng вч_
*👄hαвєвαh luv👄*
_єdítíng вч_
*💅ѕαdnαf💅*
_αm ѕσrrч fαnѕ, αm αlѕσ chαngєd mч nαmє frσm *hαвєєвαtєє* tσ *hαвєвαh luv* dσn't cσnfuѕєd plєαѕє 🙏._
💝💝💝💝💝💝💝💝💝
Kamar a mafarki taji ana shafa mata dukkan ilahirin jikinta, ahankali tagama bude idonta tasaukesu akan yazid daya kome kamar zautacce. Waro idonta tayi ganin saura kadan yarabata da rigar baccin ta dasaurin tashiga kokarin tashi tana hankada shi. Rekon da yazid ko yay mata bana wasa bane, don ko mutane aka hada dakyar zasu kwaceta. Ganin yazage yadagє tareda kokarin karasa cire rígαr jinkínta чaѕα tace "me..haka..yaa yazid...?" Murya narawa take maganar. "Kitsaya..kitsaya...shi kawai yazid ke iya fada. Wani feeling yakeji tareda zarah wanda baitaba jin kwatan kwacinsa tare da zubaida ba.
Dasauri yakarasa fizge rigar tashiga wasa da dukiyar fulaninta. Tashin hankali! Yazid kamar mahauci haka yazama , yi yake kamar zai hadiyeta..
" yaa yazid.. Don girman Allah kayi hakuri..kabarni..katafi gun matarka...kayi hakuri ..plsss....." Cafke bakinta yayi yahada dabashi yashiga tsotsa kamar minti.
Ba abinda zahra keyi sai shure2 da yagunin shi..don babakin magana.
Tofa kam🕴🏻 yazid dayazo introducing kanshi into zahra abu yaki shiga. Zaro ido yayi idonsa yakoma kan zahra da mamaki yake kallonta. Lukus take kwance baabinda kebin kuncinta sai hawaye. Dagewa yazid yayi yakara dannawa amma kamar yashuka dusa, wani razananen ihi zahra tasaki ta kamkame yazid jikinta na rawa time din daya shiga, sosea ta kam kameshi kamar zasu zama abu daya.. Yazid bai taba zuwa duniyar dayajeba yau..baisan meke faruwa..baisan irin ihu da roko da zarah kemasa ba..
Dif kaji zahra ta dauke baabinda kakeji dakin sai ihu da sumbatun yazid.. Saida yay awa hudu kafin yadawo hayyacinsa, rungumota yayi jikinsa hawaye nabin kuncinsa yana mata addua a ranshi..
Yafi awa daya yana rungume da i'ta wani irin farincikin dabaitaba jiba arayuwarsa yaji ya ziyarceshi.
"FATIMA!."
Yakira sunanta cikin wani irin murya, sau uku yana kira yaji shiru bata amsaba.. Dan dagota yayi daga jikinshi yana kallon fuskarta.
Hannunsa yadaura saitin hancinta yaji shiru ba numfashi, a razane yatashi yay hanyar toilet duk yagama diriricewa.
Shafa mata ruwan yayi a fuskarta yaji shiru batada alamun dawowa.."don Allah karkimin haka...plsss..Fatima na ki tashi..." Kuka yake shabe2 da majina yanayi yana shafa mata ruwan. Wani wawan ajiyan zuciya tasauke tareda fashewa dawani sabon kukan tana kankame jikinta.
"Plss..yaa yazid don Allah kabari hakanan...wllh zafi zai kasheni....don Allah kacire..narokeka.." Wasu zafafan hawayeni ke saukarma yazid yagagara furta komai. Sunfi minti goma haka kafin yamatsa jikinta yafara kokarin dagota...janye jikinta tayi gefe dagyar tana cije lips.. "Plss leave me along.. Don Allah...bansan kallonka wllh..kagama dani yaa yazid kacu.." Saurin rufe mata baki yayi da tafin hannunsa yana girgiza kai yagagara furta komai sai zullumin da zuciyarshi ke masa.
Sunfi minti ashirin haka kafin yatashi yashiga toilet zuciyarshi acakude "tabbas ko mahaukaci yaji labarin nan yasan akwai alamar tambaya..tabba zubaida bata kawomin budurcinta gidana ba , amma taya zan kara gaskatawa?..
Ahaka yay wanka yahadama zahra ruwan zafi a bathtub yazo ya sintime ta tana shure2 haka saida yay mata ruwa uku. Shikansa yayi mugun tausaya mata.
Taimaka mata yayi tai wankan tsarki..yadawo yashinfideta kan gadon bayan yacanza bedsheet. Karfe hudu dai2 kenan
ya fita daga dakin yakoma dakinsa yakira faruq awaya.
Faruq da jiya dawowarsa yana kwance yanata baccin gajiya yaji karar waya kamar a mafarki. Dakyar yalalamo wayar yaduba kiran daya shigo, dasauri yatashi yana mitstsike ido " yazid!
.,uhm."
Kara wayar yayi kunnasa batare dayace komai ba. Jiyayi kawai yazid yajefo masa wani hargitsatstsiyar tambaya. "Plss frnd kamin bayani akan yadda zangane mace soea...kagane sai dai nake nufi ..plss go on."
Explain faruq yashiga masa............. Kusan awa biyu suka dauka faruq namishi bayani......akan duk wani fanni daya shafi ...
Innalillahiwainnailaihirrajiun..shine kawai abunda yazid ke maimaita wa aranshi kashe wayar yayi yakifa kansa da gado kwakwal warsa adena aiki.
Kamar wanda aka tsikareshi yatashi dagudu yashiga dakin zahra yaje yarungumeta yana hawaye..
"Kiyi hakuri Fatima,,,nacutar dake a kwanakin baya..amma azahiri baki cancanci hakaba..kiyafemin..danau hakkinki ..na zalunceki...nai miki kazafi..ki yafemin.." 'Itama girgizakan tashiga yi.."yaa yazid bazan yafemakaba, kaje ..karabu dani ka kyaleni.."
Kuka yarinka yi harda majina yana rokonta, zarah kam saima runtsa idonta datayi wani tsanar yazid na dirarmata!. Har karfe shida nasafe yana rungume da ita yana bata baki haka baibar yin kukaba.
Zumbur yamike kamar wanda yatuna wani Abu yafice daga dakin yana huci. Dakin zubaida yanufa kamar zaki .
Daura hannunsa yayi jikin kofar yamurda yaji a rufe...kifa kansa yayi jikin kofar yanaji kamar yasama dakin wuta.
Kasa2 yakejiyo muryan zubaida tana maga alamu waya ake.."baby don Allah kayi hakuri, wllh ba laifina bane, hanani fita sannan sakaren yayi..amma wllh a'matukar bukace nake dakai,, ba wanda nakejinsa amatsayin da namijin duk cikin mazan da nnke muamula dasu inbakaiba...wllh duk nafijin dadin naka.."
"To baby kinaga kamar yaushe zaki samu fitowa?."
"Kakwantar da hankalinka ..cikin satinnan zanfito ,,karka damu..
Wani wawan daushi yazid yakaima kofar wanda yasata faduwa kasa warwas..
Tashin hankali ne karara ya bayyana fuskar zubaida tamike dasauri tare da buga wayar a kasa. Pointing dinta yayi da yatsarsa dake kyarma bakinsa narawa dakyar ya iya tattara kalmar " *ZUBAIDA*...daman ke *KARUWA CE*..yafada cikin wani irin murya wanda bansan yana da i'taba....!
_M͎a͎n͎a͎g͎e͎d͎ p͎l͎s͎s͎s͎ 🙏._
*👄hαвєвαh luv👄*
[3/23, 7:31 PM] 👄hαвєвαh luv👄: *💝K̥ͦḀͦRྂUྂW̆Ă CིE💝ི...... 53/54*
_wrítíng вч_
*👄hαвíєвαh luv👄*
_єdítíng вч_
*💅ѕαdnαf💅*
💝💝💝💝💝💝💝💝💝
*ᑕ* ikin wani irin taku mai diri wanda kamar zai fasa gurin yake nufarta, baya2 take a rude tana bashi hakuri ."don Allah katsaya kaji, ba'abinda kake tunani bane.. Wani wawan naushi yakaima bakinta wanda ya haddasa hakwarenta biyu suka fita, damko gashin kanta yayi yahada da bango tare shake mata wuya da dayan hannun ... Lokaci daya jini yafara zuba daga bakinta kamannin fuskanta suka fara sauyawa.
Shima yazid fuskansa kaurewa yayi, idonsa yay jaa don matukar bacin rea. "Meyasa kikamin basaja i'ya zubaida!?, meyasa kika zomin amatsayin kamila bayan ke tamba daddiya ce! Fasika!, mazina ciya!, maciya amana!... Meyasa kikamin hakaaa!!!!??." Wani jakin mari yakifa mata har saubiyar saida kumatun ya fashi. Wani azababben ihu tasaki wanda saida duka gidan yadauka.
Kamar a mafarki zahra kejin ihu, a hankali tabude ido nuwanta dasukayi jaa suna mata nauyi. Gefe guda take jiyo sautin kuka gakuma kakkausar muryan yazid natashi. Kokarin mikewa tafara, amma dasauri takoma takwanta sakamakon wani ubun radadi dataji gabanta na mata.
Muryan zubaida taji cikin wahala da galaibaita tana cewa ..."zan mutu...zaka kasheni...don Allah kiyi..hakuri ....momyna..balaifina bane.. Laifin iyaye nane...suna sana diyyar shigana karuwanci...!".
Zaro i'do zahra tayi *Karuwanci!?*, zubaida mai hijabi!."
Innalillahiwainnailaihirrajiun." Da kyar tatashi tana shije lips tashiga dakin yazid. Wayarshi taga kan kado karasawa tayi tana tafiya kamar 'yar kaciya tadauka takira layin mami. Saida tai kusan tsinkewa sannan Miami ta daga duk a tunaninta yazid ne. Cikin kidimewa zahra tace "mami dan Allah kizo,,,,kizo yanzu ya yazid zaiyi kisa." A zabire mami tatashi daga kwancen datake "kisa kuma zarah?." "Eh....Miami,,,don Allah kizo yanzu.." Daga haka takashe wayar. Mami gyalenta kawai tazara tafice daga dakin.. Driver tashiga kwallama kira yazo aguje suka tafi gidan yazid.
Acikin mota mami takira wayar faruq ,bugu daya yadaga yaraka kunnashi tare da sallama ...ko amsa sallamar batai ba tace "faruq kasameni gidan mahaukacin abokin naka, don zaikashe 'yar mutane.." Daga haka tai kit takatse kiran..
Makullin motarsa kawai yadauka yafita yashiga yatafi.
Acan kam yazid sai dukan hauka yakema zuby sumanta biyu tana farfadowa haka kuma yaci gaba da jibgarta. Zahra kam koda tagama waya da mami dakinta takoma takwanta ..zuwan Yusuf kawai take jira tabar wannan masi faffen gidan.
A guje motarsu mami shigo gidan dagudu driver nta yashiga fαlσn mami nabiye dashi . dakyar kake jiyo murya zubaida dake wahalallen ihu duk murчαntα tagama dashewa. Haurawa sama yayi yabi direction din dakejiyo ihun still mami nabiye dashi.
Dagudu yashige cikin dakin ganin zubaida kwance kamar gawa shima yazid baibar jibganta ba. Dagyar driver n ya fizgeshi ya hankad'a shi gefe .."bakada hankali ne yazid,,, kisan kai zakayi?." Gadan2 yazid yakara nufosu yana kokarin fizgo ta, wani uwar tsawa mami tadaka masa wanda i'ta tayi sanafiyyar farfadowar zubaida.
Ba ihu ba ,hawaye, amma daka ganta kaga wanda yashiga bala'i da tashin hankali.
Rarimar wayarta tayi dagudu tashige bathroom tasa key.
Anyi sa'akwa tana kunne bata mutuba, dailing no. Din Momy tayi bugu biyu tadaga .."sai a sannan wani bala'in kuka yazoma zubaida. Akidime Momy ke tambayarta.."Momy don Allah kizo...yazid zai kasheni..wllh kasheni zaiyi momy..kizo." Katse wayar Momy tayi tashiga neman layin daddyn zuby. Kintafiya kiran yayi don haka tazari mayafinta tafita driver yaja suka tafi.
Gidan mama tace yafara kaita, ko get din ba'a budeba Momy tafita dagudu tashiga tana kwalama mama kira.
Duk suna zaune dining suna break suka jiyo ihon momy.. Arman ne yafara isa gunta yana tambaya lpy. Janshi Momy tafarayi tana magannanu wasuma bazaka ganeba "arman kazo muje,,kazo muje..zubaida ta...zai kashemin ita...don Allah kazo ka kwaceta..."
"Momy waye zai kasheta!?." "Mijinta..mijinta arman..kazo muje.."
Ficewa sukayi mama ma tadauko maya finta tabisu.
Bayadda ba'ayi da zubaida tabude kofaba amma fir taki harsuka gaji suka dawo falo...
Mami tambayar yazid ta shiga yi amma yakasa magana sai ciwo da zuciyarshi ke masa yanaji kamar yacireta ya huta.
Ko parking driver bai gamaba Momy tafita dagudu tana ihu tashiga falon.. "Ina yar tawa...tana ina....mugu laananne zai kashemin ya.."
Jin muryar Momy yasa zubaida tafito da gudu tashige bayan momy ..
"Nashiga uku ." Momy tadaura hanu akai tana zunduma ihu lokacin dataga fuskar zubaida gaba daya tafita daga kamanninta.
"Wayyo nashiga uku ni suwaiba,,,, meye Tanaka kakeson kasheta...wayyo ni.."
Farin ciki kamar zai kashe mama (wihuhuuu)
Arman ne yay karfin hali yaja Momy gefe ya zaunarta yana bata baki , dakyar tai shiru.
Tsit kakeji a falon sai shashshekar zubaida.
A hankali take daga kafarta tana bin bango tare da cije lips tafito falon. Tashi mami tayi takaraso da i'ta tazaunar ta tana allonta da mamaki.
Maganar da arman yayine yadawo da momi garesu.
"YAZID!, don Allah munaso kasanar damu laifinda zubaida tai maka dahar hukunsan yay tsauri haka.."
Dagowa yazid yayi yana bin kowa da kallo idonsa wanda suka rine kamar gaushi yasauka kan zahra ....juyar da kanta gefe tayi tanajin wani irin haushin sa.
Sallama faruq yayi yashigo gaba daya hankalin kowa yakoma kansa.
Zumbur zubaida tamike tana zare idanu hanunta na rawa take nuna faruq ,,so take tai magana amma takasa. Haka agun faruq ma bakinsa na rawa da kyar ya i'ya furta *zubaida*!,, meye yakawoki nan, yazid karma cemin itace amaryar taka!?." ..cikin alajabi da kidima yay maganar..
Cikin mamaki yazid yashiga gyadawa gyad'a Kansa..
"Innalillahiwainnailaihirrajiun." Shine kawai abinda faruq ke fada a fili...
"Yazid meye yakaika auren zubaida!?, fasika!, mazinaciya!, karuwa! Mai lasisi a karuwanci! Yazid!."
Salati duk 'yan dakin suka kaure dashi banda yazid dakejin kamar zuciyarshi tafashe.
"Wllh k'arya kakeyi munafiki,'yata ba karuwa bace...yarinya kamila ..mai hankali."
Wani uwar harara faruq yazuba ma mama..yace "a i'na tazama kamilar?,, to bari kiji.........tun daga ranar da faruq yahadu da zuby a hanyar hotel taga iskancinta zata tafi gida......har haduwar su takarshe kafin yayi tafiya ba abinda bai fadaba..." A hakanne zaki cema 'yarki kamila as how?."
"Wllh karya kake sharri kai mata."
Arman dashima gaba daya zuciyarshi a dagule yake da wannan alamari yace "Momy wannan maganar gaskiyace, koni ma shaidane ."...labarin sheke ayarsu dasuke shida zuby yayi...yakara dacewa " kuma Momy bamu kadaiba...akwai maza sunfi goma datake tarayya dasu. Daura hanu Momy tayi akanta tana ihu "wayyo ni..zubaida ya haka rayuwarki?, na haifi jaraba da kaina...abinda nashuka shi nake girbewa akan 'yata...wayyo."
Kallon yazid daya dafe kansa daduka hannayensa biyu yana balain sara masa mami tayi...sai a sannan tai magana "YAZID!."
Dago da jajayen idonsa yayi yakalli mami batare dayace komai ba . "kafadamin dalilin dayaja harma zubaida wannan dukan."
Da kyar yazid ya i'ya bude bakinshi yake magana...tunlokacin aurensa da zahra da wulakan ci , da cin mutuncin dayake mata, har i'zu haduwarsa da zubaida da aurensu...har zuwa wannan lokacin ba'abinda bai fad'aba...
Tafi sukaji daga bakin kofa duk suka juya suna kallonsa. Yusuf ne tsaye, fuskarshi hade da'alamu yaji duk zancen da suke...
"Yayi kyai malam yazid.. Ka wulakantamin yar uwa , kaci mutuncin ta..kai mata kazafi..da Allah yatashi sama mata sai yahada ka da karuwa...nagode Allah dayasa kagani zahra ba karuwa bace..kallon da ake mata bahaka bane,,,takawo maka mutuncin har cikin gidanka...to Alhmdllh tunda yanzu kowa yasan cewa zahra ba karuwa bace..kuma takawo budurcinta gidan mijinta." Karasawa cikin falon Yusuf yayi yakamo hanun zahra.. "Sister tashi mu tafi." Bamusu kuwa tamike da kyar .
"YUSUF!." Mamin takira sunanshi , juyowa yayi yana kallonta. "Yusuf ina goyon bayanka , katafi da zahra!."
Gyadawa mami kai Yusuf yayi..yama zarah alama dasu tafi.
Ea kuwa yazid yace i'na baisan hakaba,, tashi yayi yaje zai riko zahra mami tabuga masa wata gigitacciyar tsawa. Cikin bacin rea take magana "har ka kuskura kataba yazid! Kaje kaci gaba da zama da matarka 'yar mutuncin!." Girgiza kai yafara yi, sai a sannan hawaye suka fara zubamai.."kiyi hakuri mami...don Allah har kumin haka..plss zahra na kidawo har kibishi..kitaimaka wllh *ina sonki.*"
Tsaki Yusuf yayi yajuya suka fara tafiya. Kara yunkura yazid yayi zai rike zahra.
"Yazid wllh wllh wllh ka kuskura katabata saina tsine maka!."
Yana ji yana gani Yusuf yafita da zahra suka tafi.
Mami ma tasowa tayi takama hanun faruq suka fita.
Mama ma tabe baki tayi zuciyarta fal murna Yakama hanun danta suka tafi.
Jikin momy yana rawa hakama zuby takama hanunta tace "mutafi zubaida!."
Wani mugun kallon yazid ke binsu dashi wanda yay balain tsoratasu. "Gidan ubanwa zakije da it's!?, kisaketa." Yadakama mama tsawa. Sake zubaida tayi takoma gefe. "Fitamin daga gida." Yazid yay commending momy yana nunamata kofa.
"Ayyato 'yarta wafa.." Wani wawan mari yazid yakaimata , Allah yataimake ta kauce tafita da gudu.
Juyowa yayi yanufi zuby gadan2 yafara ball da i'ta a falon ..dukunta take yana boll da i'ta haka harya turata wani daki sake downstair ,, duk wani kayan electronic na dakin tsinkewa yazid yayi yadaureta jikin gado yasa key a dakin yadawo falo.
Kifa kansa da kujera yayi yasaki wani marayan kuka mai raunata zuciya.
*Asalin labarin.....*
0 comments:
Post a Comment