_kamal sun shirya tafiya washe gari suna zaune da samir yace " Don' yakamata Ku gana da yarin yar nan tun kafin A daura Auren ko._
_Ajiyar zuciya ya sauke " Samir kana ganin zan iya yimata magana ne? Yana maganar kamar bayaso, kasan sunada raini ne yaran kar taga kamar wai nadamu da ita ne._
_"kadamu da ita mana, da baka damuba da baka dakko ta jiya Awurin biki ba kuma nasan saboda kishinta da kake yine yasa hakan,_
_kallonshi yayi irin kallon bakada hankali " Samir remember she is my sister I must protect her no matter what, ya kwashe da dariya " ita kadai ce sister dinka? Me yasa kabar Zainab ka dakko ta ita?_
_"look Don nasanka tun muna yara nasan Abinda kakeso I no your hidden secret kana tunanin bansan meke faruwa ba ne? Ya kalleshi yace "u don't no anything,_
_" haka kace OK ni bari infada maka Abinda yake raina,"I love Husnah" yawani irin juyo wa "what? Matar taw.... Saikuma yayi shiru Samir ya kwashe da dariya sannan yace_
_" to be sincere I love Husnah. ya wani hade girar sama data kasa " not any more, tun lokacin Dana fahimce ka nakuma ga secret dinka a diary na cireta A zuciyata_
_"kamal koda ace ni nafara son Husnah zan iya hakura da ita inbar maka saboda nasan saboda ita ka kasa yin Aure duk tsawon rayuwar nan,_
_"nikuma na tsaya biye maka but am still happy saboda nima nayi sa ar mata and I promise you zankula da ita kamar raina ko ba komai kunfito ciki daya don haka Dole inso jininka_
_yayi Ajiyar zuciya "tank you frnd, cikin sanyin jiki, Yacigaba da cewa " yanzu inkirata ne Kuyi magana? " no. " but why? " bcos she doesn't love me impact she hate me,_
_"cikin wata irin murya mai ban tausayi, shi kan shi Samir he feels bad yasan Abokinshi yana bukatar kulawar ta don yayi dakon so shekara da shekaru shi kadai batareda yafada ma kowaba'_
_"zankirata inji ra ayinta kafin mu tafi' suna cikin maganar suka fito tareda Zainab dama suna zaune ne a kofar gidan nasu yau ba fadawan kuma Abokanshi su sunwuce Kaduna,_
_har su odilin shi duk suntafi kafin yazo Samir na ganin su yamike don sun bala in burgeshi cikin wata blue atanfa Riga da sket hijab dinsu tree quarter sunfito sunyi bala in kyau kamar wasu taurari_
_shi kanshi ogan yakasa daurewa kallonta yakeyi, ita kuwa tunda tafito ta gansu ta daure fuska kamar Anyi mata mutuwa Samir ya matsa kusa da su " gimbiya ta ina zuwa da safen nan ne ?_
_"zamuje tudun wada gidan Aunty kareema' tafada cikin fara a tareda kuma kunya Husnah kuwa ko gaisuwar ma basu samu ba tawani dauke kai zata wuce"_
_"haba Amaryar mu irin wannan dauke kai? Da girman kujerar ki uwar gidan colonel kamal Ibrahim, ji tayi kamar ta tsala ihu batasan lokacin da tawani zabgawa Samir din harara ba"_
_daga nesa yana ganin ta saida yaji wani iri har cikin ranshi "bari inkai Ku ko, Samir yafada, sanin Husnah bazata yarda ba yasa tace mungode ya Samir zamu biya nan gidan su Fatima ne mutafi tare,_
_" OK karku hau mashin to yaciro rafar yan Dari biyu yamika mata Ku hau napep da wannan ta sunne kanta Aa ya samir inna ta bamu na mota ai"_
_ya karbi yar karamar Jakarta ya bude ya saka mata yace banson musu kuje kawai tayi godiya tawuce saboda Husnah harta shige gidan su Fatima_
_yana dawowa kusa da Kamal yace "kaga irin rainin ko? " Hmm zata daina Kaine zaka saukar da kanka komai zai daidaita'_
_" zata raina ni kawai idan taso ayi zaman lafiya za ayi idan kuma taki ita zataji jiki, kar ayi haka Don karamar yarinyace fa yanzu suke eighteen_
_" sai kuma ta raina ni? Karshen raini kuda zakuyi Aure har gadon baccin ka saita gani girman naka ma ai nata ne yace " Allah ya kiyaye ya zatayi dani?_
_" y'an da kowace mace keyi da mijinta kabar raina Allura karfe ce" yace " mubar zancen kawai"_
_sun isa gidan Aunty Kareema tace " aini nasan badon Inna ta aiko kuba bazuwa zakuyi ba bilal ma da yake namiji yafiku ziyarar y'an uwa suka fara dariya tace " kaga Amaren nan da sati hudu. Ai tuni Husnah ta Bata rai"_
_"waike dama da gaske kikeyi bakyason Auren? " "Husnah meye illar yayan mu Allah yabaki miji na kyace raini Amma kinason kiyima kanki bakin ciki ga yar uwarki ta karbi nata hannu bibbiyu Allah ya shirye ki_
_"dama naso inzo gobe don haka bazan zoba sai zuwa jibi idan na gama hado muku kayan gyaran jiki don gyaraku zanyi tsab zankira murja ma inyimata bayani itama ta shirya"_
_niba mai yimin gyaran komai " to Mara kunya zamu gani, haka suka wuni agidan har yamma kanin mijin Aunty kareema yashigo cikin falon nasu dauke da yaronta da yaje dashi gidan su_
_tunda ya shigo idonshi ke kan Husnah gaba daya ta tafi da imaninshi dama sun gama shirya wa suka mike Aunty zamu tafi tace tana zuwa, tabasu sabulai da su mayuka sukaiwa su Inna sukuma tabasu kayan make up sukayi ta godiya har da Fatima tace " Ismail don Allah ka saukemin su agidan mu'_
_yamike zunbur tareda cewa "bada muwa kumu je sai kallonta yakeyi itakuwa tawani daure fuska Koda suka fita Zainab da Fatima suka yi saurin shiga baya dole batada zabi ta shiga gaban motar_
_tunda suka dauki hanya su Zainab keta zabga zance ita da Fatima itakam tayi tsit har suka isa unguwar ta su Alokacin jama ar na nan dankam a wajen,_
_kamal dama tun da suka fita ya kasa zuwa ko ina sai kallon hanya yakeyi gaba daya ranshi ya gama baci sai kawai yaga mota na tsaya wa dan nesa dasu don Fatima tace A sauketa a kofar gidan su suma sukace anan zasu sauka,_
_" mungode cewar Husnah da har ta bude mota zata fita suma sun fita suna godiya yace " jimana y'an mata' Husnah dake kokarin fice warta ta runtse ido aranta tace nasan a Rina'_
_"don Allah kibani number wayar ki mana inaso muyi magana idan bada muwa " aa bawata damuwa kawai wayarce ban ma da ita harzata fita ta hango fuskar kamal kamar hadari tadan kara juyowa_
_"munfa gode Allah yabiya yace bakomai yiwa Kaine' sai mun kuma haduwa koda tafitan saida takara tsaya wa ta window ka gaida gida cikin fara'a,_
_shima mamaki yakeyi Meya canja ta yanzu yanzu bayan tun lokacinda ya ganta fuskarta a hade" why the sudden change?ya daga Kafada kobanza nasamu hadaddiyar baby"_
_Zainab harta fito daga cikin gidan su Fatima tace mu tafi ko "zaki hadu da ya kamal kinga fuskar shi kuwa,wama ya aikeki sauraren Ismail, " ra ayina ya aikeni ,"_
_taja bakinta ta tsuke don ita batada fitina suna kaiwa wurin su tayi saurin shigewa dama tunda yaga zuwansu ya shige zauren gidan, suna shiga yatare hanyar " ina kuka tsaya ?_
_ita kanta datake takama da tsiwa ta tsorata dashi bare kuma Zainab " kunake tanbaya? Ina kuka fito wane katono kuka shigo motarshi ?" Wallahi yaya kanin mijin Aunty kareema ne_
_"ki wuce ciki da Sauri Zainab ta wuce zata bita yace " bada keba ki tsaya "tasan da ita yake tayi burus zata shige ya fisgota tareda dawo da ita_
_what do you tink of your self? me wannan gayen yake fada miki ? Cikin rashin tsoro tace " sona yakeyi ' saida ya runtse idanunshi yadaga hannu kamar zai kaimata duka ya naushi iska_
_"what is your Answer to him? " that I love him too yawani irin juyowa saboda Tabashi amsa kai tsaye she don't even care how he is going to feel,_
_cikin minti biyu idanun shi sunkada sunyi wani irin ja cewa kawai yayi "go' yafada yana fitarda numfashi, ita kuwa taji dadin y'anda tabata mai rai kuma yanzu tafara baimaga komai ba"_
_dakyar ya saita natsuwa r shi yafito masallaci kawai ya nufa saboda ankira magrib koda aka idar shibai fitoba tsaya wa yayi cikin masallacin har zuwa isha shi kadai yasan me yakeji acikin zuciyar shi,_
_bayan isha Baba Alhaji yakuma tarasu shida Samir akan zancen inda za a ajiye musu matansu,_
_"nasan yanayin aikunku yanzu da wuya kudawo nan kusa kila sai bikin yazo gab, Samir yace baba ni inada gida Anan cikin barikin dake jaji kuma anan unit dina yake, ina ganin can din za akaita kawai,_
_"to shi kenan kai kuma kamalu ya za ayi kaida ke Lego's? ya gyara zama " Baba dama naso idan mungama course din da zamuyi sai mu tafi Lego's din nida ita"_
_"Alhamdulillah saiku fara shirye shirye zuwa nan da sati hudu. Suka dukar dakai "mungode Baba Allah yakara girma da lafiya"_
*washe gari*
_Samir yakira Zainab yabata wayoyi guda biyu itada Husnah Acikin kwalayen su aiko tana shiga cikin gidan tasa ihun murna sai dakin Inna ta mikawa Husnah dayar" waye ya bamu wannan wayar?_
_"ya Samir ne tace " OK tnks suka fito da wayoyin Samsung galaxy note 7 Husnah tasa ihu sister kintuna irin wayar nan ce nake nuna miki a pz ranar nan har kike cewa uban wa zai iya siyamin,_
_"kidai duba dakyau wannan fa anrubuta dubu hamsin ajikinta "eh wallahi itace sai ihu sukeyi maha kurci mawadaci gashi farkon wayar su sun samu mai tsada haka suka nunama iyayen su suka sa Albarka,_
_daba sunada numbobin kawayensu arubuce sai kiransu sukeyi suna fada musu sunyi waya suma,_
_kamal har ya wuce bai kuma y'arda sun haduba donta batamai rai fiyeda tunani, bayan kwana biyu Aunty kareema tazo hargida taroki Baba cewar tanaso ta tafi da kannen ta zatayi musu gyaran Amare_
_Yaji dadi kuma yabata damar tafiya dasu Inna Habi tace itadai ba a. Kyauta mata ba duk tsawon shekaru basu taba barinta ba sai yau, Inna Amarya tace suda zasubar gidan ma gaba daya yaya yake nan?_
_yanzu y'an matan ta tafiya zasuyi subarta duk jikinta yayi sanyi kareema tace " Inna kinfison su dani ko don nikoda nayi Aure baki wani damuba Amma su yanzu aronsuma dakyar kika bani,_
_"kareema lokacin Ku murja na nan Amma su gaba daya za adebemin su, Husnah ta rungumeta "Inna ta ba inda zanje inbarki muna nan atare Inna Amarya tace kudaije gidan Auren tare shi yafi_
_Zainab tace " nidama banbanci ake nunamin anan gidan don haka gwara ma intafi " to Mara kunya,_
_Agurguje dai komai na tafiya yadda yakamata sungama shirya komai har akwatunan su saiti biyu kowacce kayane masu balain kyau da tsada komai yaji masha Allah_
_Wata mata Samir yasamu tahadomusu komai gefen bra tace kawai yakira Amaren yatanbayesu aiko bayan kiran Zainab yace gimbiya size nawane kuke sawa? tace mene? Kai tsaye yace " bra'_
_ido waje Tacire wayar daga kunnenta ta kashe ta ajiye agefe dama duk suna tareda su Husnah anayimusu gyaran jiki tace "lafiya kike zaro ido? tace" ya Samir ne wai infadamai size nawane muke sawa "to shine me nidai kinsan 37 ne takalmina kema kuma haka tace ke banza breziya yake nufi,_
_itama ido waje tace y'an iskane sojojin nan wallahi ina ruwan su da wannan maiyimusu dilka me zatayi inba dariya ba takira Aunty kareema tace wallahi kinada aiki sosai agaban ki ta yimata bayani tace yara kamar yan kyauye bani wayar_
_Ita. Ta yimai bayanin komai yace mungode kareema ki dan gyara mana Amaren mu dakyau Bari ma inhada tukuici atake yamata transfer na dubu Dari yace saima sun hadu_
_gefen gida kamal yasaki kudi komai antanada tunda ga kan abinci har zuwa kayan dakin Zainab don yafada ma Baba komai Akwai agidan shi shima samir agidan su ne za a. Saka na Zainab'_
_don duk wani SOJA bayason A kwashi kaya daga gidan Ku akaimai saidai su suyi kayan su_
_su Husnah sunyi wani irin kyau saboda gyaran da suka sha gaji wani hadi datayi musu sukesha komai nasu yakara cikowa musamman Husnah da kirjin kamar yafaso Riga_
_Fatima kanta saida tayita sanyin hadu war su " gaskiya Aunty tayi kokari sojoji zasu dibi angara tafada cikin tsokana "Husnah kinga kirjinki kamar anyi pompin din su?_
_Zainab tace ya kamal zai more, cikin jin haushi tace " duk wani maye saidai yakalle su cikin hijabi duk matarshi kuwa.......✍
*wai hakane fan's? nidai baruwana zamu gani muje*
*nidince dai Taku har kullum maman Ammar marubuciyar HARAMTACCIYAR SOYAYYA*
07062906225
_comment_
[3/8, 8:40 AM] Feenat Marubuciya: 🌸🌸🌸🌼🌸🌸🌸
*AURAN SOJA*👨✈
_patients love & sacrifice_
Story writing by
*Fenerh*
✍
Golden pen writers Association.
❄We are bearers of Sooo golden a pen we write assiduously percieven no pain so magical our creative golden pen be hold our words A product of our pen savour our words for it will couse you no pain❄
*am sory my fan's ina kula danawa sojan kafin Husnah tafara nata kuyimin uzuri ina Neman afuwa*
13&14
_Sungama shirya komai Saura Angwayen ake jira Y'an mata har sunfara complain saboda sun shirya ma Auren Fatima itace kan gaba Husnah kuwa ko ajikinta Zainab cema mai rawar kai_
_sai ranarda za a aiko akwatuna sannan kamal yagansu kayan sunburgeshi sosai don ko shi bazai iya hada kamar su ba gaskiya samir yacika Aboki na kwarai, gefen inner wear's yaduba yadaga bra daya cikin basarwa yace'_
_"waye zai saka wannan? Kallon rainin hankali samir yayi mai kafin yace " matarka mana" kamar bayason maganar yace " ai tayi girma,_
_"Kaifa Akwai rainin hankali some time "kareema tafadamin nasan kuma daidai ne. Yayi shiru yana tunanin yaushe wannan Abun zaiyi mata?_
_Samir ne yace " nakira Baba Alhaji zanturo da Akwatuna yau so kabamu Aron Daniel yakai mana su Zaria a yau. Yace ba damuwa Zan turoshi,_
_kareema tafara kiran Samir tace "ya Samir munjiku shiru kasan kannin nawa bazasu iya tanbayarku ba yau Saura sati biyu Amma Baku nemi sanin damuwar matan nakuba._
_Wallahi kareema so muke ana Saura sati daya mushigo da frnds dinmu suma sunata damuna akan zancen kinsan yanayin aikin namu shi yayan naku ma da wuya yazo da wuri saboda course din da sukeyi"_
_" Amma ni insha Allah zan shigo before one week' tayimishi godiya takashe wayar ta Amare nakan shan gyara murja ta dauki nauyin gyara su ta ciki sai dure dure akeyimusu_
_Husnah duk Abinda akabata idan da dadi cinyewa takeyi don Akwai wani tsumi da Aunty murja ta kawo musu kowannen su galan daya cikin kwana biyar ta shanye nata_
_saboda Husnah nason zaki shiyasa idan zatayi Al ada takejin jiki, aikuwa Aunty murja tace "yarinya ki godewa Allah ba yanzu zaki tareba da sunan ki sory Abinda yakamata kisha kusan na wata daya kinshanye acikin sati"_
_" Aunty mezai faru? Ta fada cikin kaduwa ta share ta tace " bakomai kina faman nunawa bakyason yayan mu Amma komai kinayi cikin zumudi, ta turo baki " ni inayine saboda Inna ta banaso ranta ya b'aci'_
_"Inna Amarya tace " kinko kyauta ma kanki don ana barin halas kodan kunya Matar nan ba irin gatan da Bata nuna miki Amma saboda rashin ta ido kirika nuna bakison jininta a idonta,_
_"wallahi Husnah idan kika kuma musu akan zancen wani Abu da yashafi Auren ki da kamal banyafe miki ba' tayi saurin kallon Inna tace " haba Inna baki zaki yimin saboda wani?_
_tako wawuro wata sanda dake gefen ta zata rabka mata Su Aunty kareema suka rike "haba Inna ai kuma zakija mai aiki ne idan kika jimata inbanda Abinki Husnah duk cikin mu wa yayi sa ar miji kamar naki?"_
_" Husnah kiyi biyayya zakiga ribar Abin sai kin gode ma Baba Alhaji wata rana ni nafadamiki Aunty kareema keta yimata nasiha_
_"idan kin kwantar da hankalin ki kwana nawa ne zaki janyo hankalin shi akan ki saboda irin kirar da Allah yayimiki, "ni murja bantaba sanin kanwar tamu tafimu kyauba saida aka yimata gyara agidana'_
_tafada cikin tsokana duk saboda su janyo hankalin ta ta fahimci abinda suke nufi, jin su kawai takeyi kuma ta shirya mugunta don wallahi bazata kuma nunawa kowa batason Auren ba_
_" Allah ya kaimu mu tare saina gasa mai aya atafin hannu,_
_komai yagama kankama har Samir sunzo da frnds dinsu sungama magana da kawayen su saboda wasuma gayyar sodi ce saboda sunji zancen sojoji_
_dubu Dari biyu suka basu bawani tsaya wa ciniki sukansu yanmatan sun tsorata da harkar komai cikin wadata suke yinshi ba harkar talauci a harkarsu don sunfitar da Abokansu kunya_
_an shirya fati kusan kala uku sun shirya crossing of sword a jaji nasu na officer's wannan sai ankai Zainab don haka Husnah ma dole taje ayi parties din da ita after wedding "_
_Baba Alhaji ya hana suyi kowane bidi'a anan shiyasa suka shirya shi a Kaduna su Samir sun gama komai uban gayyar kawai ake jira,_
_gashi tun Shigowar shi bai samu ganin Amaren ba saboda an hanasu fita waje saboda gyaran da akayi musu_
_yau Saura kwana daya A adaura Aure duk suna zaune a sasan Gwaggo ana yarfa musu lalle sanin ba kowane namiji bako zai shigoba duk suka sanya singlet tareta daura zani saboda lallen da ake yi musu sai surutu sukeyi atsakanin su"_
_" suna ta shewa irinta y'an mata "Gwaggo ta leko daga daki tace " kai wallahi kun isheni da haya niyar Ku " meyasa bakuyiba adakin uwarku Habiba?_
_daya daga cikin su tace kedai Gwaggo kishi kikeyi sunkwace miki mazajen kuma sunfiki kyau " tace Allah natuba maleji zasuyi Amma ainice ta karfen_
_kamshin turaren da yayi musu sallama yasa duk sukayi saurin juyawa domin ganin mai wannan tsadadden kamshin'_
_"saida gabanta yafadi domin ita tasan waye mai wannan kamshin har tafara lalaben abinda zata rufe jikinta ta tuna da kudurinta kawai tabasar tareda dauke kanta don karma ta kalle shi "_
_cikin takunshi na zaratan maza yake takowa kowace mace dake wurin saida ta furta "masha Allah' tareda tanbayar " wane ne wannan gayen"_?
_yana tafe samir na bayanshi ganin su Gwaggo tace " maraba da Angon Husnah " Allah yayima isowa? Duk suka natsu jin Ance shine mijin Husnah_
_kowacce na da ma itace keda wannan Hand some guy din koda Samir ma ya hadun Amma wannan karshe ne tunda ya shigo sasan ba inda idanunshi suka fada saikanta,_
_gaba daya ranshi yagama baci " saboda me zata zauna ahaka? Idan su Safwan suka shigo fa? Yanzu kuma gashi sun shigo da Samir wurin ta kawai yakarasa tareda sa hannu ya mikar da ita'_
_don idonshi ya rufe baiko ganin y'an matan dake yimai sannu da zuwa ita kuwa jin irin rikotan da yayi saida taji tsoron shi hanyar dakin da Gwaggo ke tsaye kawai yanufa da ita_
_Gwaggo tasaki baki " ikon Allah' anaso ana kai kasuwa baiko gane nufinta ba " yace " matsa Gwaggo' atakaice tako kauce tabasu hanya cikin kawai yaturata shima ya shiga,_
_kishi yarufe mai ido baya ji baya gani ya wani irin juyo da ita da karfi Wanda saida k'ashin hannunta ya Amsa tace "Ash" ya sassauta mata rikon yakalle ta_
_"yah salam" shine kawai ya iya furta wa ganin irin canjawar da tayi gaba daya sai yau yafara ganin zahirin wacece ita "hasbunallah ya furta tareda runtse idanunshi saboda idanunshi da sukaje inda bai kamata ba_
_A ranshi yake tunani yaushe tayi irin wannan girman haka? Yadade ahaka saida ya saita kanshi cikin ba sarwa yace "kisa hijab karki kuma fita ahaka,_
_"waishi miskili ko? Yanzu bakaga komai ba malam ta fada aranta yasa kai kawai yafita sai Alokacin ya tuna da tare suke da Samir'_
_shima tunda yashigo ya rude ganin yanda tasha gyara ga lallen da aka zana mata yayi kyau duk ya wani shagala duk surutun Gwaggo baijinta bare kuma kawayen Amaren_
_itadai duk kunya tagama rufe ta gashi ya wani tsuguna agaban ta kamar zairungume ta ahankali ya rada mata "gambiya gobe iyanzu kinzama mallaki na don haka kirage wannan kunyar_
_gaba daya kawayen sukasa shewa suna Allah yakaimu ranar kamal yafito yaganshi ahakan yace "muje malam' yace kaje " ina zuwa bangama kallon ta ba kagama soye warka da taka zaka hanani nikuma_
_ganin yana shirin bashi kunya yasa kawai ya fita agidan, gidan su Samir kawai ya shige gefen Samir yashiga ko cikin yakasa zuwa ya gaida Inna saboda jikinshi ya mutu_
_"she is damn pretty " so sexy ya Ajiye zuciya cikin kasala yana tuna kirjinta da yagani a cikin best yakuma runtse idanunshi " oh god help me" cikin mutuwar jiki_
_"how long? How many months? No I can't take it any more shi kadai yake zancen zucinshi shi kuma kadai yasan Abinda yake nufi "ya dafe kirjinshi " I can't " ya furta afili'_
_"then do something" yaji muryar Samir " ya juyo idanunshi sunyi ja yace " what do you mean ? Yace kasan me nake nufi kamal " karage zurfin ciki kafuto kabama zuciyar ka Abinda takeso"_
_"nasan damu war ka, yayi saurin mikewa " muje ko? Ya kalle shi " OK in tayi wari zamuji, fita kawai yayi batareda yace tak ba,_
_Abokansu sunyi musu k'ara sosai na Lego's dakuma Kaduna saidai baba Alhaji duk ya hanasu bidi'ar da suka shirya yace Albarka suke Nema acikin Auren_
*yau ne fa*
_ko ina ka hanga awajen daurin Auren sai k'aki kawai zaka hango duk cikar Abokansu kowannen su da kakinshi Angwayen ne kawai kesanye da lafiyayyar farar shadda harda babbar riga_
_idan nace zantsaya bayanin irin kyan da sukayi to zanciye lokaci' daka ga taron sojojin kasan yau ranar su ce Baba Alhaji yayi waliyin Angwayen Alhaji Mahmud yayi na Amare duk sauran kanninshi sunce bazasu yi ba sunbar musu"_
_Alhaji Mahmud yaji dad'in karramawar da Aminin nashi yamai andaura Aure akan sadaki mai sauki kowacce dubu Hamsin Aka shafa fatiha"_
_"sai muce Allah yakade fitina Ameen,,,, wata tsohuwa tashiga da guda tace Allah yakawomu lokaci An daura,,, duk jama'ar dake wurin suka fara hamdala, Inna Habi kuwa daki tashige tareda sa kukan farin ciki"_
_y'an uwanta dake dakin sunata Bata hakuri yau dole kirabuda y'an matan ki wasu kuma nayimata tsiya " murna takeyi taga Auren d'an gidan Amarya,_
_"itakam godewa Allah kawai take yi azuciyar ta Auran Husnah da kamal itakuwa mezata fadawa Baba Alhaji aisaidai Addu'a kawai don tana kaunar Husnah har cikin jinin ta "_
_tunda aka gama daurin Auren dama nasu kamal aka fara daura wa ya sulale cikin gidan su Samir saboda Akwai saukin jama'a yana shiga yacire babbar rigar ya ajiyeta agefe yakwanta tareda sauke Ajiyar zuciya" at last" ya furta ahankali_
_"she is my wife' Alhamdulillah yadade acikin dakin kafin yasamu yafito saboda Abokansu natafaman kiranshi awaya_
_Amare kuwa suma sunci ado ga kawayen su sunbuga ankon material sunfito tsab kowacce tana ganin tafi wata sun matsu agama shirya wa kozasu fita suyi nasu kamun' karfe uku Baba Alhaji yashigo cikin gidan'_
_"Habiba " tafito da Sauri " na'am yaya" kifito da ya'yan ki saboda an shirya musu wani wasa nasu na sojoji karfe hudu ga motoci nan na jiran su Amma ita Zainab gaba daya zata wuce Husnah cedai zata dawo_
_"tace " toh ya'ya bari inyima yayyinsu magana " ta shige cikin saurin ta takira kareema da kuma murja " tayi musu bayani " Ku shirya su anajiransu kutafi idan kungama komai zuwa gobe kujuyo da Husnah "_
_kareema tace " Inna itama yaci Abarta Acan tunda yayanmu na nan" aa Kuyi yadda nace kawai kudawomin da yarinya duk lokacin da ya shirya sa wuce gaba daya"_
_ankai Zainab wurin iyayensu duka sun yimata nasiha mai shiga jiki Inna Habi ganin da gaske Autar tata tafiya zatayi itama sai kuka Husnah kuwa ai kamar ita za akai tsabar kukan da takeyi_
_"Aunty murja tasa dariya "Allah yakawomu Auran kauyawan y'an mata " Ku yanzu wake yayin kuka Amare dake farin ciki yanzu' kareema tace " yayar banza muje ko?_
_"kareema da murja kawai baba yabada umarnin suje sai kuma y'an matan su motoci ne irin na Army sunkai guda goma saikace chief of Army staff ne za a d'auka Gwaggo takasa yimata sallama don itama Akwai saurin kukan'_
_Inna Amarya ce kawai tafi karfin hali cikinsu ita tasakata cikin mota don Inna fulera ma kin fitowa ta yi wato ma haifiyar Samir kuka kawai suke sharb'a suna kwakume da junan su"_
_Aunty murja sarkin barkwanci sai dariya take yi musu "lallai kareema kinada aiki gobe don naga alama sai kunyi da gaske zasu rabu irin wannan mannewa_
_saida sukaga tafiyar tayi nisa kafin sukayi shiru su Fatima da sauran kawayen tare kuma da Angwayen duk suna biye dasu motar Amaren ce atsakiya har suka isa jajin_
_gidan uwar dakin Samir' wato Matar da ta hadamusu Akwatuna suka wuce dasu sauran abokan kuwa suka wuce wurinda za ayi crossing of swords din"_
_" Aunty Rasheda ita ce Matar ta taresu cikin mutunci bazata wuce sa'ar Aunty kareema ba wayayyar mace mai fara'a tare kuma da tarin ilimi sunji dad'in yanda ta tarbesu kamar sun dade da sabawa"_
_"kareema suzo suyi wanka su shirya su kawai akejira megidana tun dazu yake kira ko kun iso' Aunty murja tace " kayan su na cikin mota " a'a natanadi komai da zasu bukata"_
_wata mata tazo tafara tsantsara musu kwalliya Aunty Rasheda ta kawo musu kayan da zasu sa wani irin material fari mai d'an banzan tsada Da kuma kyau " sunfito bakarya gashi wani irin net aka Nada musu Army colour yanmatan ma material dinsu Army colour sunfito kamar wasu y'an jami'a_
_tabasu takalmi suna kalan Army din da kuma Po's wow kuzo kuga Amaren wa innan sojojin Husnah har wani daukar ido takeyi ga cikarda tayi kace takai Shekara A shirin ita kanta Aunty Rashida sai cewa take masha Allah'"_
_motocin na sojoji su suka kwashe su zuwa cikin da aka tanada don wasan Fatima babbar kawarsu kuwa tuni tayi nata catch din Sadiq ya manne mata?_
_tundaga Isar su wurin suka San Anbatama kudi rai decoration kawai abin kallo ne ga wasu irin cake da akayi na kak'in soja guda biyu duk mutanen wurin suna sanye da ceremonial dressed na sojoji mata kuwa kowacce da nata kalar material din Amma Army colour_
_tunda motar su ta tsaya aka tsayarda su sujira Angwayen suma suna cikin nasu ceremonial dressed din ta cikin tinted glass din take kallon takun shi_
_kayan sun Amshe shi sosai wannan shine karon farko data fara ganinshi da kaki har wani kwarjini yakara ga space a idonshi da yakaramai class da kuma haduwa_
_suna tafe tareda Abokansu abaya har suka karaso aka bude musu motocin Aunty Rashida tace " kufita yanzu tare zaku shiga wurin_
_"subuhanallah" shine abinda ya iya furta wa ganin irin haduwar da tayi baisan lokacin da yakai hannunshi yariko nata ba. Ya shagala da kallon ta saida aka fara sanarwar su shiga "_
_"Taku sukeyi cikin paret matansu na gefen su Abokansu suma suna biye dasu da paret gaba daya dole su burgeka har saida suka isa wurinda aka tanada don su crossing of sword din yakayatar Wanda yasa gaba daya Husnah ta manta da kiyayyar Auren ta Alokacin"_
_sikanshi yana kula da yanayinta har shima fuskar shi tafara annuri sai kusan magrib aka tashi awurin bayan sunyanka cake sunkuma ciyarda junan su"_
_" duk da taso ta ki yarda tunawa da furucin Inna Amarya yasa ta hakura suka ciyarda junan karfe bakai kowa ya watse aka koma dasu gidan Aunty Rashida aka kuma shirya Zainab "_
_kamal yakira Aunty kareema yace basai sunraka taba shizai zo ya dauke ta tace " toh yaya' ana gama shirya ta tafara kuka" Aunty bazaki rakaniba? Tafara y'ar fa hannu ta rungumi Husnah sukasaki kuka atare ita kanta murja kwallar takeyi don sunbata tausayi'_
_kukan sukeyi iyakar gaskiyar su har zuwan kamal kawayen suma duk. Jikinsu yayi sanyi saboda kowa yasan sabon dake tsakanin su tun ta so war su'_
_Aunty Rashida ta ce " Kuyi hakuri Auren kenan kowa haka tafaru dashi tasa hannun ta ta daga su Amma suna like da juna Aunty kareema duk jikinta yagama yin sanyi tace" tunda ya kamal ne kubarsu sutafi tare zai dawo da ita'_
_"Ahakan kuwa suka fito tundaga bakin kofar yake kallonta gaba daya dariya sukaso su bashi musamman Husnah da harda sharb'e aranshi yake aiya nawa lallai Akwai aiki idan zai tafi da ita legos_
_yabude musu kofar bayan saboda shi kadai yazo batareda driver ba duk su Aunty murja na daga musu hannu har ya shiga kareema tace " yaya ita zaka dawo da ita ko?_
_yayi kamar baya jinta yaja motarshi ya tafi suna kan kukan saida yafara tafiya ya daka musu tsawa " kuyimin shiru ko intsaya anan in bubbuge ku' ai tuni Zainab ta hadiye ita kuwa tana kan kukan_
_yana kallonta ta mirror har suka karasa officer's quarter's dake cikin barikin na jaji gidane dan madai daici safe content irin na ma aikata yana fakawa duk sauran Abokanshi suka nufosu Samir direct gefen Zainab yanufa Abokansu nayimai tsiya'_
_"to tsohon tuzuru ai saika jira mu watse ko' ai bai tsaya sauraran suba ya sungumeta sai ciki suna yimai ihun gauro yayi mata ganin haka Husnah tasa kuka saboda kamal ya hanata fitowa daga cikin motar_
_duk Abokan nashi suka koma kanshi "yanzu Don bazaka hakura ku tareba ka dakko yarinya " toh kudaiyi ahankali "_
_"dakukayi naku waya hanaki? banason sa ido kungama tafiya ta " Don bazaka bari muyi siyan bakin ba? Motar shi kawai ya fada "saida ya tayar yabad'esu da kura yawuce sunata yimai tsiya"_
_sai yanzu hankalin ta yafara tashi tuni kukanta ya tsaya tafara zaro ido saida yadanyi nisa kadan ya tsayar da motar yadan jima acikin motar kafin yabude ya yafito_
_bayan kawai yanufa yabude " kidawo gaba yafad'a cikin wani irin cool voice ita dama tagama shiga taitayinta_
_ganin takasa motsi ga wani irin had'ari da ya hadu ya dan rankwafa yasa hannu ya dagota kamar kwai ya manna ta a gefen jikinshi wani irin lafiyayyan kamshi ya ziyarce ta ahanci badon ta shirya ba ta lafe ajikin nashi'_
_y'an da tayin shima ya mugun saukar mai da kasala ya riketa harsaida yasata agaban motar sannan ya shiga cikin Sauri saboda anfara yayyafi Ahankali yake tukin kamar bayason yakai ita kuwa tuni taja mayafinta katon tarufe fuskar ta yana tafiya yana kallon ta harsuka karasa'_
_dan karamin plat dinda aka bashi domin yin course din shi lokacin ruwa ya gwabce kamarda bakin kwarya ya kalli y'anda take kara kudundunewa acikin mayafin"_
_yakai hannu n shi kan nata "Asmah" yakira ta cikin wani irin sauti Wanda saida ta kusa kware wa da mi yau tabude fuskar ta takalle shi shine kuwa?_
_"Asmah" yakuma fada taja jikinta tabude kofar tafita duk da ruwan dake sauka shima yafito da Sauri " muje ko" " ina zamuje? Tafada cikin zare ido "muje ciki kinga ruwa na jika ki'_
_ai kuka kawai Tasamai tafara yarfa hannu " ka mayarda ni wurin su Aunty nidai bazan shiga nan gidan ba gaba daya burgeshi tayi yanda take shagwabar tana jijjiga jikinta komai na motsawa ai tuni yafara manta waneneshi ?_
_ga ruwa na sauka akan su yana kallon kyakkyawar fuskarta ga lips dinta da ruwa ke tabawa suna she ki ya matsa gab da ita yariko West dinta ta waro ido " don Allah ya kamal ka mayarda ni....ai tuni tayi dip saboda rungumar da yayi mata".................✍_
*saboda farin cikin ku shine nawa my Fan's shiyasa na kokarta nayi muku typin*
*nidince dai Matar soja kuci gaba da biyoni inayinku masoya*
[3/8, 8:40 AM] Feenat Marubuciya: 🌸🌸🌸🌼🌸🌸🌸
*AURAN SOJA*👨✈
_Patients love &sacrifice_
Story writing by
*Fenerh*
https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/
*~GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION💫💫💫~*
*~❄We beare's of soon golden We writer's assiduously percieven No pain so Magical Our creative golden pen Be hold our worlds A production of our pen savour Our worlds for it cause u np pain~*
✍
15&16
_Gaba d'aya ta gama tsorata da lamarin kamal " wai meye yakeyi haka? Yak'wa k'umeta kamar wani baby ko numfashi Bata iya fitarwa da kyau lallai wannan mutumin d'an iska ne_
_numfashi kawai yake saukar wa garuwan na sauka ajikin su ganin baida niyar Sakin ta ta fara ture shi Ahankali ya saketa ya sunkuya ya dagata kamar wata Babyn roba sai cikin gidan'_
_tana shure shure tareda cewa "ka Ajiye ni banaso wai meye haka ne? Saida ya shigarda ita cikin dan karamin falon ya sa hannun shi yafara kokarin cire mata mayafin tafara fisgewa hadeda kuka " banason iskanci ni kabarni akan me zaka wani fara tabani"_
_"Akan kina halali na' yafada atakaice yana me kallon ta cikin ido ta kalle shi awulakance, "Aure? Tayi murmushi " wallahi ba Aure bane wannan Auren dole dai"_
_ya kalleta cikin sanyin jiki Yama kasa furta mata komai saboda maganar ma wuya take yimai "Asmah" tayi saurin ja baya "a'a yaya kamal Karka fara please'_
_" why did you hate me Asmah? Cikin dakewar zuciya tace " be course you hate me too. "Sannan duk tsawon zaman gidan mu dakai baka taba kiran suna na ba sai saboda an hadamu Auren dole A yau kafara kirana'_
_cikin kasala yace " please stop it Husnah" cikin mutuwar jiki "wane laifi na taba yimiki? Idan rayuwar baya kike tunawa kinyi kuskure" bcos u don't no anything_
_"Husnah" ta daga mai hannu " ya kamal nagane nufin ka "wato kana min dadin baki saboda insaki jiki dakai ka cuceni nasan nufinka tun farko ban mantawa tun ina karama Kaine mutum na farko da ka fara kallon jikina"_
_" kuma nine na karshe da zai kalli jikin ki kici gaba da boyewa nagode sosai" don yalura harda tsoro yasa ta iya bude baki tana musun magana da shi zaikoyi maga nin ta"_
_"ki cire wannan kayan kar mura ta kamaki' ya furta Ahankali ta murguda baki " nibazan canja ba' yace " left for you ya shigewar shi daki_
_yana wuce wa ta yi Ajiyar zuciya tana mamakin kanta wai itanan tayi wayone tayi mai haka kar yace zai kuma taba ta'_
_Ahankali takebin dakin da kallo "d'an karamine mai dauke da kujeru guda hudu sai kuma kayan kallo gidane dai na zaman mutum daya " tab dijan ita ya za ayi ta kwana gida daya da ya kamal'_
_itafa Bata gane mai yake nufiba da ya wani canja mata gaba daya ya sakko yana wani lallabata " duk ina bakin ranshi da kuma zuciya? Itafa so takeyi ya kulata suyi baran baran har Auren ya mutu"_
*nikuwa nace sory Husnah Auren soja mutu ka raba*
_tunda ya shiga cikin dakin yake tunanin magan ganunta wato tsanarda tayimai har takai ta iya yimai rashin kunya;_
_"u are mistaken Husnah " ya Dade yana tunani kafin ya mike ya iya canja kayan jikinshi zuwa jallabiya fara kal yafito yasameta arakube akan one seater tana ta rawar sanyi ga shi har zuwa lokacin ruwan bai daukeba"_
_tsaye yayi akanta yana kallon y'anda take rawar sanyi cikin taushin murya ya furta" ki tashi ki cire wannan kayan. Takara cure wa wuri guda tayi mai banza ai tuni zuciyar sojojin ta fara aiki'_
_ya fisgota batareda ta shirya ba har gyalen dake jikinta ya cire dinkin jikinta ya bayyana gashi duk sun jike sunlafe ajikinta "yabi jikinta da kallo tayi saurin kare kirjinta cikin dakewa yace wuce muje ki canja kayan nan_
_ba shiri tabi hanyar da yafito yabiyo don taga alamar ba wasa bayanta yabi suka shiga ciki yanuna mata ban dakin ya zaro wata jallabiya irin ta mata ya mika mata ta karba tareda cewa " ai dole a Ajiye extra kodan matan banza yace " what? Tadauka azuci takeb zancen batasan yafito fili ba"_
_kallonta kawai yaci gaba dayi saboda baima San Amsar da zai Bata ba, taja tayi tsaye, " kicire' ko ni incire miki" ai da Sauri tayi bayin ta kulle gam da makulli saida ta kuma watsa ruwa kafin ta fara tunanin ya zatayi?_
_kayanta duk sunji ke harda inner wear's din dake jikinta " yanzu haka zan zura wannan rigar ba bra ba pant; ganin lokaci na tafiya dole hakan ta zura rigar gashi kirjinta ya nuna sosai acikin rigar saboda ta dan kamata ta kalli jikinta ''yanzu haka zanfita; gashi wannan mai shegen kallon na cikin dakin kuma har mayafinta ta shanya"_
_towel dinda tagani a rataye a ban dakin ta janyo ta rufe jikinta tafito still yana tsaye yana kallon kofar bayin ta dukar da kanta ta wuce shi yana kallon bayanta'_
_me wannan Yarinyar keyi haka? tawani rufe da towel Hmm! Falon yafito tana rabe akan kujera "idan kinajin yunwa ga Abinci a nan ya nuna mata wani d'an karamin center table ta kalle shi awula kance" nidai kamayar da ni inda ka dakko ni._
_"idan naki fa? Yafada kamar ba shiba ta yi mai banza "idan kin gaji da gadin dare nayi sai kishigo daga ciki ki kwanta. Yajuya abin shi cikin dakin yabarta awurin'_
_ta kai kusan hour guda tana faman gyngyadi akan kujera duk jikinta yayi ciwo gashi yau Garin da sanyi sosai ruwan da ya dauke zai kuma dawowa ga walkiya Abinda tafi tsoro da ruwan dare_
_don tasan tsawa zata biyo bayan ta haka kuwa ana buga wata walkiyar tsawa ta biyo baya Wanda tayi sanadin daukewar wutar lantarkin ai tuni ta mike tsaye tareda to she bakinta jiki na rawa tafara lalaben hanyar dakin"_
_takuma fara data sanin barin wayarta gidan Aunty Rashida' ga duhu a hakan ta laluba har takai bakin kofar ta hango dan haske na fitowa daga cikin dakin Wanda take tunanin wayar shi ce ya kunna_
_sadaf sadaf tashige tana tunanin yayi bacci Amma ga mama kin ta yana tsaye yana Salla ya bada baya haka ta lallaba ta haye dan gadon tareda lullubewa da bargonda ke kai'_
_ganin ya dauki lokaci yana Salla tace " Allah ya kyauta wato hada salloli yakeyi har bacci ya dauketa ta farko yana kan dadduma yana lazimi can taga ya mike ya kuma tayarda sallar"_
_mamaki ya kamata wato nafiloli yakeyi Hmm "Ashe da sauran imanin bai zubar a gidan soja ba taja bargonta taci gaba da bacci'_
_saida aka kira sallar Asuba ya mike domin yaje yaga halinda take ciki sai ya ganta a dukunkune a cikin bargo " dariya ta bashi ya matsa kusa da ita yana mai kallon fuskarta ga gashin kanta duk ya bazu akan filo "Alhamdulillah'_
_ya furta ahankali domin bai taba ganin sumar kanta ba tasha gyara ta na daukar ido yakai idonshi kan lips dinta da suke burgeshi musamman idan tana magana " Husnah " ya furta Acan kasan makoshin shi'_
_"yakai hannunshi kan sumar kanta yafara shafawa Ahankali domin shidai yana son suma ajikin mace gashi Allah ya bashi mace data hada komai da yakeso'_
_tayi juyi hade da mika Wanda tayi dalilin zamewar bargon dake jikinta rigar ta ta bayyana gashi daman ta cire bra kuma rigar wuyanta ya dan bude yabashi damar hango saman kirjinta gashi Kansu yafito ta cikin rigar_
_Da Sauri ya dafe kan gadon Wanda yayi sanadi yar bude war idonta ganinshi atsaye akanta yasa tayi saurin zabura ta tashi zaune rigar ta kuma sauka yakuma bashi damar hango fararen na shanunta'_
_Addu'a r shi bai wuce suka rasa fitowa filiba ya gansu da kyau ita kuwa sai zaro ido ta keyi ganin yakasa motsi yasa ta kalleshi taga ita yake kallo kuma ba fuskar ta ba tabi saitin idonshi taga me yagani ajikinta?_
_ai wani ihu data buga saida ya saita hankalin shi ya ce " lafiya? Tasa mai kuka ni wai me yasa kake kallo na ne? "Saboda kinada kayan kallo ne. Yafada Ahankali"_
_ta kalle shi akaikaice tareda rufe jikinta da bargo ya juya dakyar Aranshi yake cewa " dama bantsaya tashinta ba ga shi tajamin wanka batareda na samu komai ba,_
_saida yayi wankan kafin yayi sallar Asuba, itama tana gani ya tada Salla tayi saurin shigewa bayin tayi wanka sannan ta dauro Alwala tafara duba kayanta na jiya ta mayar taga basu wurinda ta shan ya ta zaro idanu domin harda pant da bra "to ina suke?_
_dole rigar ta mayar tafito ta samu gefe guda tana jiran ya idar yane mo mata hijabi ta yi Salla don shi ne ya ja mata da yanzu tana cikin y'an uwanta_
_" me kike jira kitashi kiyi Salla mana' ta turo d'an karamin bakinta " to ahakan zanyi Salla ba hijabi?_
_yamike da Sauri yafito mata dawani hijabi aleda mai kyau irin na larabawa tasa hannu ta karba cikeda mamaki " wato a harkar harda musulmai Hmm Allah zai kamaka wata rana_
_wannan karon ma afili tafada ya kuma jita yayi kamar baijiba don shi mamakin karfin halinta kawai yakeyi_
_tana Salla wayar shi tayi kara ganin mai kiran nashi yasa yana dagawa yace lafiya kira da Asuba?_
_"please ya kamal ka taimaka ka kawomin Husnah yanzu " Amma gaskiya rainin hankalin ka yayi yawa nine yayanka A yau? "Eh nidai karufa min Asiri ka kawota please baby na kuka'_
_a ina ka samu baby? " Zainab mana nidai kama Bata wayar." No zankawota muna zuwa, yakashe wayar dama itama ta idar kuma tanajin bayanin shi cikin Sauri ta karaso_
_"ya kamal mai yasamu sister? 'Muje. kawai ya furta batareda yabata Amsa ba " suna fitowa taga sojoji ta ko ina suna faman kaida kawo saboda Garin yayi haske'_
_wato jiya don yana darene bataga komai ba wani soja ya rugo da gudu yak'ame a gaban kamal" good morning sir" ya wani kara hade fuska " morning, yayi saurin bude motar da zasu shiga yajuyo wurin Husnah ya washe baki "good morning madam' kafin ta Amsa yace " Oga na our new madam be this?_
_"yes Emanuel take care of the house, "OK sir" make sure every were is clean before I comeback " yes sir ya kuma sarawa suka shiga da kanshi yaja motar suka tafi'_
_suna zuwa kofar plat din yace " ki shiga saina dawo' dama kamar tana kan kaya haka takeji ta bude motar tayi fice warta batareda tace mishi tak ba yabita da kallo harta fara nocking aka bude sannan yaja motar shi yatafi'_
_dama Samir ya matsu su iso shiyasa tana kwankwa sawa ya bude cikin Sauri " ya Samir ina kwana? lafiya kalau Husnah dama baby ce ke kuka tunjiya please help me talk to her'_
_"tana ina ne ? " tana ciki ki shiga tahana ni shiga dakin please ki Bata hakuri' " Karka damu ya Samir zata sakko' tanks sister'_
_takama hanyar dakin tana shiga ta hango ta a nannad'e acikin bargo sai Ajiyar zuciya ta keyi, takarasa da gudu' sis lafiya kike kuka waye ya yabaki?_
_takai hannunta tariko nata tasa wata yar kara " sis meye kikema kuka har idanunki sunkunbura haka? "Ya Samir ne' ta zaro ido " meyayi miki ? " mugune wallahi ka she ni yakeson yayi kalli hannu na kamar yakarye ta daga mata bargon tace kalli nan kigani nidai bazan zauna dashi ba'_
_"ta waro ido ganin jini azanin gadon tace " meye haka? " kema kinga ni ko ? don Allah kikira su Aunty kareema sutafi dani Zaria zan zauna da Inna fulera wallahi_
_"tab ya Samir din ne yayi wannan muguntar inaga Kamal mai kirar samu dawa ai wallahi yanzu zata kirasu Aunty suzo subar Garin nan tun kafin ma yadawo daukarta'...........✍
[3/8, 9:10 AM] Feenat Marubuciya: 🌸🌸🌸🌼🌸🌸🌸
*AURAN SOJA*👨✈
_patients love & sacrifice_
Story writing by
*Fenerh*
✍
Golden pen writers Association.
❄we are bearers of Sooo golden a pen we write assiduously percieven no pain so magical our creative golden pen be hold our words A product of our pen savour our words for it will couse you no pain.❄
17&18
_Husnah fa tafara shiga taitayinta cikin rawar jiki tace " ina wayar ki? nabar tawa a bag dina. tanuna mata daga kwancen cikin Sauri ta dakko tafara Neman layin Aunty kareema'_
_"Aslm Amare' ba itabace Aunty nice' "oh kema Amaryarce ai, kina Gidanta ne? eh Aunty wayata na cikin jaka na barta, " OK dama yanzu muna gama shirya wa zamu zo gidan daga nan mu wuce Zaria don Baba Alhaji yace mu dawo da wuri' cikin Sauri tace Aunty harda ni?_
_"eh tare zamu koma Inna Habi tanata jamin kunne indawo mata da y'ar ta, taji wani farin ciki azuciyar ta '_
_"Samir yakuma lekowa cikin dakin " baby are you OK? Ta gabza mai harara tareda juya mai baya ita kanta Husnah rab'ewa tayi gefe burinta bai wuce ta ganta a Zaria ba ahalin yanzu'_
_"har su Aunty kareema suka iso gidan suna nan awuri daya ita Zainab na fama Husnah na famar cemata sannu sister "_
_ganin halinda Zainab din ke ciki suka fara yima Husnah fada" Amma kedai wallahi anyi sha sha sha kina kallon y'ar uwarki cikin wannan halin kika ki taimakonta'_
_"tafara hawaye " to ni Aunty me zanyi mata bayan mugun yariga ya gama cutar min da y'ar uwa" tafashe da wani kukan, Aunty murja me zatayi inba dariya ba ita kanta Aunty Rashida dariyar takeyi Aunty Kareema kam sai kallo"_
_"wallahi Baba Alhaji ya hada ya kamal da aiki' tab Akwai matsala inji Aunty murja, suka shirya ko ina suka hada mata ruwa mai zafi ta gasa jikinta tun tanajin zafin har ya ragu'_
_Samir daman yana ganin zuwan su ya bar gidan saboda kunya sun taimaka mata sosai kafin sufara shirin tafiya kuka tafara tareda rirrike Husnah "please sister karki tafi kibarni anan nikadai kema ki zauna Anan mana '_
_ta ce " wah? Aa Wallahi tafiya zanyi Allah yasada mu da Alkhairi tanaji tana gani suka tafi suka barta sai kiran Samir' din sukayi sukayi mai bayanin sun wuce'_
_Kawayen su dama su tunda wuri Samir ya bada mota aka mayarda su Zaria batareda sunga dakin Amarya ba harda Fatima'_
_saida ta ganta acikin mota hankalin ta ya kwanta saboda ganin takeyi kamar kamal bazai bari su tafi da ita ba'_
_Sun isa lafiya Inna Habi nata farin ciki saboda tayi kewar yaran nata sosai duk da Zainab ta tafi kenan saidai ziyara kuma_
_"lokacinda kamal ya dawo gidan domin daukarta yasamu sun wuce ranshi yayi mugun baci yafara yima Samir masifa " akan me zasu wuce batareda sunjirani ba? " sai kace sudawo yanzu malam ko kaje ka dawo da matarka don nasan duk saboda ita ne_
_'ganin zai Bata mai rai kawai ya wuce cike da tunani' gidan yakoma cikin sanyin jiki duk gaishe shi da saramai da sojojin keyi baisa ya lura da suba'_
_jiya kawai da ya kasance da ita acikin gidan yanzu da yashiga yaji wani irin daban gaskiya yana bukatar kasan cewa da ita akoda yaushe'_
_Husnah dai hankalin ta kwance agida baruwanta da kowa saidai kewar y'ar uwarta datake yi idan tagaji da zama ita kadai ta kira Fatima su shiga gefen Gwaggo' susha hirarrsu saboda batada damar fita wai an daureta da wani Auren damuwa'_
_"tunda suka dawo yake son kiranta awaya Amma baida number ta kuma yana jin kunyar ya tanbaya yasan halin Samir zaifara yimai surutu'_
_"yauma ya dawo da wuri yana kwance akujera sai faman tunani yakeyi wannan Auren kawai Ankara mai damuwa ne Yanajin kamar ya janyo sauran wata biyun da yarage mai a jaji domin ya wuce da ita legos'_
_"Samir ya shigo tareda cewa" gidan gauraye kai tsaye ake shigewa basai an nemi iziniba' "waye gauro? "Kai mana. " I think you forget rana daya aka daura mana Aure dakai'_
_"hahhhh story Andaura Amma ni ne Angon don nasha mai' ya kalleshi " wai kai Bakajin kunya ta ne nifa surikinka ne fa' kuma Zainab kanwar ka ce Amma don rashin kunya ka iya yin Abinda kaga dama'_
_yakuma kwashe wa da dariya " malam nifa ba irinka bane inaso ina kaiwa kasuwa Allah yabani dole inrike da hannu biyu shekara nawa ina fama nidai lafiya ta kalau'_
_"waye baida lafiya? " Wanda ya tsargu ni kaga tafiya ta zanje wurin baby na nabarta ita kadai bye' yawuce yabarshi cikin wani sabon tunanin dole yaje Zaria idan yasamu time ko ganinta ne yayi'_
_Husnah ce kwance a dakin Inna Habi tana waya da Zainab sai dariya take yimata" tace kiyi dariya da kyau zaizo kanki ni nazama yar hannu yanzu yarinya Saura ke'_
_"Allah ya kiyaye ni ina gidan mu wurin Inna ta "Husnah mubar zancen wasa a gaskiya Aure ni'ima ne kuma Rahmah ne saikin shiga daga ciki zaki fahimta musamman inkayi dace da Abokin zama nagari'_
_" sis Auren sojan ne yasa har kika fara maganar soyayya? " sosai kuwa don ina Alfahari da nawa sojan' to Allah yabar ku tare sai Anjima'_
_"saboda tasan Zainab batason tana fadin muna nan kalamai akan d'an uwanta''_
_yau ta tashi da son fita tafara tanbayar Inna Habi " Inna ina son zuwa gidan Aunty murja yau' Inna Amarya tayi carab " lallai Bakida hankali da Auran akanki ne zaki tsiri gantali to ba anan gidan ba' Inna Habi tace " a'a Amarya kibar yarinya taje wurin yar uwarta "_
_" Amma yaya da izinin wa zata fita? Zan tanbaya mata wurin yaya. Dole taja bakinta ta tsuke, tasamu Baba Alhaji tayimai maganar yace ai ba damuwa taje tunda gidan y'ar uwarta zataje ba yawoba'_
_"taji dad'i sosai saboda tunda tadawo daga jaji Bata kuma fita koda kofar gida ba kusan sati biyu yanzu don haka ta shirya cikin wata atanfa da aka dinka musu suyi fitar biki don ko kallon kayan akwatinta batayi_
_"tayi wani irin kyau saboda dan hutun rashin fitarda batayi kwana biyu yasa fatarta takara haske da sheki gashi saika ra cika takeyi'_
_hijabin ta tasaka har kasa sanin datayi rana ce mutanen unguwar su duk zasu rika kallonta ana faman nunata ga Matar kamal matasa kuwa har wani duka mata sukeyi saboda girma mawa tun kafin ayi Auren ma bare yanzu'_
_nikab tasa tarufe idanunta ta sallame kowa Inna tabata turaren wuta dasu kuka daddawa takaiwa murja " kai Inna wai kezaki rika yimusu cefanen gidan su bayan sunada maza?_
_"bakomai ai sunfi karfin komai naga basa samun masu kyau shiyasa nake aika musu kije Allah yadawo dake lafiya'. tace to Inna'_
_karfe hudu na yamma kamal ya diro Zaria lokacin duk iyayen su na kofar gidan direban shi ya faka wannan karon harda odilin shi da Sauri suka bude mai bayan motar yafito cikin natsuwa yana sanye da shadda Arsh colour tayi mugun kar bar shi,_
_kana ganinshi kasan yana cikin lokacin shi yanufi iyayen duk suka fara fara'a musamman Baba Alhaji Wanda keta cewa " ga d'an gidan babanshi Allah yakara tsaremin kai kamalu'_
_Baba Suleiman kuwa farin cikin dake cikin zuciyar shi baya faduwa don dole yayi Alfahari da haihu war shi ga ladabi ga biyayya ga uwa uba dauka ka da Allah yabashi Baba umaru wato mahaifin Husnah shi kanshi yanajida d'an dan uwan shi'_
_Kuma miji ga Autar shi Husnah ba Abinda sukeyi sai samai Albarka yana duke har saida suka bashi izinin shiga daga ciki ya huta tare kuma da ganawa da iyayen shi mata_
_gefen Inna Habi yanufa Wanda duk suna gefen Gwaggo suna faman aikin girkin dare yagama leka ko ina baiga kowaba yana fito wa ya hadu da Safwan' yafara gaishe shi'_
_"ina mutanen gidan ne? Suna gefen Gwaggo ba tareda yakuma cewa komai ba ya nufi sasan Gwaggo don gaba daya ya kagu yasata a idanunshi'_
_saboda ita yabar aikinshi ya shigo Zaria a yau cikin sallama yashiga ciki Inna Amarya tafara "maraba da d'an Albarka' yanzu tashigo?,_
_" eh Inna nasameku lafiya? "lafiya lau muke, ya gaisheda Inna Habi ta Amsa cikin Kulawa Gwaggo tace " megida na ya zo ganin uwargida kenan' don dai Amarya batanan don haka nikeda mijin'_
_"ina taje ? Yafada cikin rashin sanin maganar tafito tayimai bayanin inda ta tafi ba damar yayi magana Amma ranshi ya mugun baci'_
_"da Auren nashi akanta take yawo mikewa kawai yayi batareda yakuma cewa komai ba yafita Gwaggo na magana ko jinta bayayi ko dakinshi bai lekaba yafito waje sojojin shi suka taso cikin sassarfa yace " no Am going alone'_
_yabude motar kenan zai shiga ya hango saukarta a mashin da nikab dinta ahannu Tacire tafitoda kudi ta sallame shi tafara takunta cikin salon tafiyar ta yana ganin tahowarta yakoma cikin gidan,_
_"mashin take hawa? tanbayar da yake wa kanshi kenan "matarshi abayan wani katon idanunshi harsun canja kala tsabar bacin rai'_
_ita dai takunta cikin Y'angarta har ta iso wurin su Baba ta gaishe su ta shige ciki yanata faman zagaye yakasa natsuwa tana shigowa batareda ta shirya ba taji anwani fisgo ta'_
_kafin tayi wani matsi harya hankadata cikin dakinshi sai Alokacin tashiga hankalin ta tawani fitoda idanu don Bata yi zaton ganinshi ba ayanzu'_
_" gidan uban wa ki kaje? tayi wuri wuri "bada ke nakeyi ba? Cikin tsawa " ya kamal nafadama Baba shi yace intafi kuma gidan Aunty Murja naje'_
_"amashin har kwangila ki hau bayan wani katon "how dere you? gaba daya yabirkice mata Bata taba tunanin zai iya fada haka ba'_
_ina wayar ki? tayi saurin zarowa Tamika mai ya sa mata number shi yayi plashing tashiga tashi ya katse" ga number na "from today duk inda kikeson kije kafadamin zanturo driver yakai ki"_
_" wallahi idan nakuma ganin kin hau mashin sai ranki ya baci "sannan meye dalilin ki na cire nikabi kika biyo hanya duk mutane na kallon ki?_
_" yaune suka Fara ganina? "nifa baza a hanani sake wa ba akan wani Auren dole ba idan mutum yaga bazai iya ba yasan y'anda zaiyi ya huta'_
_" cikin zafin rai ya fisgota saida hijabin ta ya cire dama Bata daura dankwali akanta ba gashi anyarfo mata kitso kanana mai steps abinka dame suma'_
_gaba daya kasa cewa komai yayi yafara kallon halittar jikinta komai nata abin burgewa ne gashi din kin jikinta Riga da sket ne yadan kamata rigar ma fitted gashi komai ya k'ara hab'aka Masha Allah_
_kallon ta kawai yakeyi duk jikinshi yamutu cikin sauke murya " Asmah please kibi Abinda nake fadamiki tayi saurin fisgewa cikin tsiwa'_
_"ya Kamal kacirewa zuciyar ka zanzauna dakai tun wuri ka saukemin wannan Auren dolen gaba daya kallon mamakin ta yakeyi yama rasa abin fada '_
_"ki shirya zaman Auren dole idan har nagama course dina zamu tafi Lagos ki Kwan tarda hankali kiji dad'i ki yimin rashin kunya kisha wuya barikine ba Wanda zai Am sheki'_
_"zamu gani cikin nidakai w'anda zai ci riba tafigi Jakarta dakuma hijabin ta tashige tabar shi awurin ya runtse idanunshi ya na dayasanin zuwan shi_
_"saida tafita tasaka hijabin ta daidai ta kanta koda tashiga Bata nunama kowa komai ba tayi dakin Inna,_
_yadade yana dafe da gefen zuciyar shi bashi yasamu natsuwa ba saida aka Kira magrib yamike yawatsa ruwa tareda dauro Alwala ya nufi masallaci'_
_Sanin data yi yana Garin Bata kuma y'ar da tafito koda tsakar gidan ba Inna datayi magana tace kanta ke ciwo koda za akai mai Abinci kin zuwa tayi saidai bilal Inna ta bamawa'_
_washe gari kuwa tun karfe shida yabar Zaria tana fahimtar yatafi tasaki jikinta taci gaba da shaanin gabanta saidai Abinda Bata ganeba wani text da ake turo mata kwanan nan'_
_yauma tana kwance wani yashigo kuma ya mugun daukar hankalin ta._
_(Alhamdulillah Ala kulli haleem, I always tnk my Allah for blessing me more &more)_
_"wayene wannan yake turo mata irin wannan text din? andauki kwana ki kullum sai anturomata wani daban harta nunama Fatima tace kodai mijinki ne'?_
_"no wannan mai shegen girman kan. bashi bane inada number shi "OK tokijamai kunne koma wane ne yasan cewa kinada Aure tayi shiru kafin tayi tunani dole ta takama koma waye birki'_
_yauma tana kwancen yakuma shigowa. (I am Always Lucky in my life ) ta buga tsaki tafara typin reply ( don Allah koma waye yadaina nasan kai musulmi ne kuma duk musulmin kirki yasan darajar Aure don Allah kadaina inada Aure akaina'. ta tura_
_" kuma turowa akayi (dole inyi Alfahari nagode Allah take care bye)_
_tunda ga ranar Bata kuma ganin sakon ba rayuwa nata tafiya har gashi Allah yakawomu lokacinda su kamal suka kammala course din su cikin nasara har ya fadama Baba Alhaji cewar cikin satin nan zaishigo Zaria daganan zai wuce legos'_
_"Baba yayi dariya kamalu matarka ta shirya kenan ko? Yayi shiru kamar baban na ganinshi " baba duk y'an da kace haka zanyi yace to madallah idan ka shigo zaku wuce tare"_
_Ajiyar zuciya yayi " nagode Allah yakara girma da dauka ka "Baba yace Ameen Allah yamuku Albarka baki daya'_
_lokacin da Baba yagadama Inna Habi tafara matso hawaye " yaya tun yanzu? "Kaji Habiba to sai yaushe zata tare bayan mijinta na bukatar hakan' yaya don rashin kunya shi yace Tabashi?_
_" a'a Habiba. Baruwanki kedai ki shirya diyarki kawai " to yaya gaba daya jikinta yayi sanyi sosai haka tasamu Inna Amarya " kinji danki satin nan zasu wuce da diyata'_
_Allah yakaimu lokaci yaya lokacin data fadama Husnah kasa cewa komai tayi saida ta bari Inna Habi ta kauce ta nufi dakin Inna Amarya tana shiga tasa kuka har suna rige rigen fitowa daga cikin dakin itada baba umaru_
_"ke lafiya Meya faru? " ganin Baban ta taja bakinta ta yi dif saboda tasan halinshi yafi su baba Alhaji zafi tace " bugewa nayi baba yace " kaji shirme yayi ficewar shi waje yana fita taci gaba "_
_" Inna don Allah ki taimaka ki hana ya kamal tafiya dani wallahi bana son shi shima kuma bayasona fadane kawai bazaiyiba'_
_wani ice data wawuro tace " wallahi kina kuma cewa tak saina shemeki " inbanda dibar Albarka kibaro dakin uwar ki ni kizo kinamin hauka Allah yasa yau idan kunje legos din ya yanka ki_
_"bayasonki Amma shida ya ke yasan mutunci bai fito yafada ba ke "Husnah kirufawa kanki asiri ki kuma rufa mana kifitar damu kunya takoma nasiha kiyi biyayya zakiga ribar abin don haka kije Allah ya yabada sa'a tashi ki wanke fuskar ki kar yaya ta gane'_
_haka ta wuce batada zabi tasan bamai goyon bayanta yasa dole ta hakura tana jiran lokaci gashi sai wani sabon gyaran suke kuma yimata sai dure dure sukeyimata wannan karon harda Inna Amarya tana Bata irin nasu na shuwa'_
_yaune kamal ya shigo Zaria da nufin washe gari zasu daga zuwa legos shida uwar gidan wato Husnah kamal Ibrahim....✍_
*mu hadu agidan colonel kamal Ibrahim fan's muga wane irin zama za a kwashe*
*godiya Mara adadi masoya littafi n Auren soja Allah yabar kauna da soyayya*
0 comments:
Post a Comment