_tunda Husnah taji labarin kamal ya iso hankalin ta yakara tashi tafara kuka don taji ana maganar yana zuwa tafiya zasuyi Inna Habi tafara lallashin ta tana me jin tausayin ta'_
_"kiyi hakuri haka Aure yagada kowa haka ya fara kuma baga wayaba idan har kinada matsala ki kirani kodan gidan Amarya yayi miki ba dai daiba ki kirani'_
_"toh Inna tafada tana me share hawaye, tun zuwan shi baisata a idanunshi ba koda Inna Habi tagama hada mata kayanta bilal yakai su mota domin yaranshi su zasu fara wucewa da mota sukuma subi jirgi idan Allah yakaimu'_
_"Baba Alhaji yakira shi yamai nasiha da ya kula da kanwar shi tsakani da Allah saboda batada kowa sai Allah sai kuma shi yace insha Allahu Baba zankula da ita'_
_"Inna tasa aka kiramata shi da dare shine karon farko da har ta nemeshi ita da kanta " ga y'ar uwarka nan kaji tsoron Allah idan ka cutar da ita kaida ubangiji tashi katafi" ya dade atsugune kafin ya tashi yace nagode Inna yafita'_
_"kasan cewar tafiyar tasu bada wuri zasu tafiba yasa duk y'an uwanta sunzo yimata Allah ya kiyaye su Safwan sai tsiya sukeyimata " wai yanzu dole Inna ta kula mu tunda duk yaranta suntafi ' itadai ba ta cewa saboda tagama sanyi'_
_"Shikam kamal yana cikin farin ciki ko fuskar shi ka kalla sai kaga wani irin annuri na fita acikin ta komeye dalili ?oho.bai damu da sai yaganta ba saboda yasan very soon zasu kasance tare su kadai'_
_"karfe biyu na rana suka fara shirin tafiya yashigo cikin gidan gefen Gwaggo duk suna wurin harda ita suna yimata nasihohi sai kuka takeyi ita kanta Inna Amarya taji tausayin ta bare kuma Inna Habi da tafi kowa damuwa'_
_duk su Aunty kareema sukayi mai sannu ya duka yace mu zamu tafi jirgin zaitashi karfe uku so zamu tafi Kaduna tacan jirgin zai tashi._
_"suka fara yimasu fatan Alkhairi da kuma sa Albarka Inna tace " tashi kuje Husnah Allah yabaku hakuri da juna kinji' takuma fashewa da kuka dasauri yafita dakin zuwa waje'_
_"duk iyayen su maza na wurin ga motar da zata kaisu Kaduna tana jira sojan ne yafito yayi saurin bude musu motar lokacin suna tafe sunrakota sukansu matsar kwallar sukeyi_
_suka sakata bayan tana kuka tanaji tana gani shima ya shigo bayan bayan yagama sallama da duk jama ar dake wurin iyayensu na daga musu hannu suka wuce tana waigensu tana faman sharbar hawaye'_
_kallon ta yayi ganin batada niyyar daina kukan yasa hannun shi yajanyota jikinshi tayi saurin matsawa tareda maka mai harara" burinka yacika ka ra bani da gidan mu toko wallahi ka shirya kwasar bakin ciki don wannan kukan saina fanshe shi'_
_"murmushi kawai yayi ya janyo wayar shi yayi picking saboda kiran dake shigowa cikin wayar' " hello baby am coming don't wory' tawani irin juyowa " baby? Mace? Kuth Ashe Akwai bala'i_
_gaba daya kukanta ya dauke jin yana waya da wata macen " oh ni Allah komai zanje in tarar oho?_
_cigaba yayi da dannan wayar shi har suka shiga Kaduna Alokacin Zainab takirata ga sunan zuwa filin jirgin kafin sutashi tayi mamakin irin mugun canjin dataga Zainab din tayi tayi wani irin mugun cika"_
_baki ta saki " sister wata biyu kawai kinyi irin wannan canja wa "eh kema idan kika Kwan tarda hankalin ki zakifi ni canja wa ta share ta " wai meye sirrin ne? cikin rada tace " baby zakusamu"_
_tazaro ido cikin farin ciki" yanzu cikine dake? "Uhm wata daya da sati biyu yanzu ta buga tsalle ta rungumeta ta Wanda har Samir ya rugo da gudu don da suna gefe suna magana atsakanin su"_
_" a'a Husnah' kirufamin asiri karki yimin asara kibita ahankali Akwai ajiyata gaba daya kunya ta rufe Zainab saboda ga kamal a wurin shi kuwa yi yayi kamar baiji komaiba'_
_"sunsha hira har zuwa lokacin da jirgin zai daga ana kiran fasinjoji su shiga sukayi sallama cikin sanyin jiki suna dagawa juna hannu ' jama'a saiga Husnah a jirgin ikko sai muce Allah ya saukesu lafiya'_
_"first time ajirgi haka ta kankame jikinta har ya daga baiyi gangancin kulata ba don karta badashi yasan kiris take jira tayimai rashin kunya'_
_sun sauka lafiya motoci biyu na soja suka tarbeshi duk sojojin suna saramai kasan cewar basa tareda kaya daga ita sai jakar hannunta shiga sukayi zuwa barikin da yake zama'_
_wannan karon mota daban ta shiga takame abaya Hmm fan's ku hango min uwar gidan colonel kamal abayan mota Lol, gaba daya jinta takeyi a sama musamman yanda sojojin ke Bata girma motar ma bude mata sukayi'_
*DODON BARRACK*
_shine tagani a bakin katon gate din da suka nufa baki tasaki tana kallon ko ina da suke wucewa har zuwa kofar gidan nashi dake cikin officer's quarters'_
_"masha Allah ko ina fulawoyi ne a shinfide abakin gidan har zuwa bangon kofar shiga main falon gidan bude mata motar sukayi tafito cikin takunta ta kara gyara gyalen ta ya matso kusa da ita yaruko hannuna ta'_
_"welcome to your house ta so ta fisge hannun ta Amma ganin yara nshi ta ko ina yasa ta daure yafara takawa tana biye da shi har zuwa cikin falon"_
_wani irin kamshi mai kwantar da hankali yafara yimata sallama ko ina masha Allah kujerun falon Kansu abin kallo ne ga gefen dining ga kuma wani irin katon flat screen duk acikin minti kadan takarewa falon kallo'_
_"ya sallami yaran shi dake biyeda su yace suje saiya nemesu gobe' suna fita ta fisge hannuna ta ta buga mai tsaki ya wani irin fisgota'_
_"inason wannan yazama karon karshe dazaki yimin rashin kunya karki kuskura ki kara yimin tsaki inba hakaba zaki fuskanci hukunci na ki kiyaye'_
_ya saketa ya wuce war shi ciki ta durkushe akasa " shiken tashiga uku ankawota inda zata mutu da ranta ta Dade tana kuka kafin ta samu kujera daya ta kame'_
_kasan cewar tana fashin Salla yasa Bata wani damuba Amma ahalin yanzu tana bukatar tayi wanka ta canja pad din dake jikinta'_
_ganin har zuwa lokacin bai fitoba yasa tamike ta nufi hanyar dataga yabi tasamu dakuna kusan uku ne ajere ta tura na farkon cikin sa'a yabude dakin komai Akwai aciki tundaga kan gado har zuwa sif da kuma mirror'_
_Tacire mayafin jikinta tareda ajiye jakar hannun ta akan side drower tafitoda pad da kuma extra pant din ta ta duba wata kofar dake cikin dakin tasan cewar bayine tako tura tashiga ta samu komai na bukata Akwai tundaga kan sabulai detol ga kuma su towel arataye manya da kana na'_
_wankan ta tayi fes tafito tafara tunanin mayarda kayanta tasamu anshigo mata da akwatuna wato kayansu sun iso ta bude tafitoda material mai laushi pink colour doguwar Riga fited tayi mugun kyau'_
_gaban mirror takoma tafara fitoda mayu kanta tana jerawa tabude sif din tafara jera kayanta aciki Amma kayan akwatin Auren ko tabawa batayiba ta kwashe su gefe'_
_"jin cikinta nakira ciroma yasa dole takuma fitowa falon shima yana zaune rike da remote ahannun shi jin kam shin turaren ta mai laushi yasa ya dago kanshi yakafeta da idanunshi'_
_duk da bawata kwalliya ta yi ba but tayimai kyau sosai cikin simple dressed din ta kokallonshi batayiba dankwalinta ahannu acewarta bazata kuma kunshe kantaba yanzu harmasu gadi ma suganta oho'_
_"madam yafada cikin wata irin murya tajuyo dakyau aranta tace sabon salo " yunwa nakeji a taimaka minda Abinci ta kama kugu cikin girgiza har taso Tabashi dariya'_
_"ina Babyn taka kakirata tazo tabaka Abin cin cikin zolaya yace " da nace ta huta madam tazo yanzu' Amma yanzu kintuna min bari inkirata. ta wani hade rai " kace tazo kawai saboda ni girki zanyi shi Amma don cikina kawai tafara dube dube yana kallon ta har tasamu hanyar kicin din_
_gaba daya zancen shi ya tsaya mata arai koda tashiga kicin din ai saita manta komai saboda yatsaru fiyeda y'anda take mafarkin kicin dinta ya kasance'_
_na urorine birjik na Amfani gefe daya ga store w'anda cike yake da nau'o'in abinci ta bude kwalin indomie taciro guda biyu tafito saboda yunwa takeji sosai bazata iya dafa mai wuya ba ta ajiye tabude deep freezer dake cikin kicin din ta ga komai Akwai kifi naman shanu kaji harma da na kana nan dabbobi,hanta ta zaro ta yanka ta kanana ta wanke ta ajiye agefe tayanka su carrots da Green beans su piece duka ta wanke kafin ta kunna gas tafara markda yan kayan miyanta sama sama'_
_cikin minti goma kamshin gidan ya canja zuwa na girki yana falon yakasa daurewa yabiyo bayanta bataji Shigowar shiba kawai ji tayi an rungumeta ta baya yana shakan kam shin jikinta'_
_"rikon dayayi mata yakashe mata karfin jikinta " Ashe ina tareda chef ya furta ahankali cikin saitin kunnenta ya kara rike west dinta dakyau " mekike dafa mana? Alokacin taji dan karfin fara tureshi tana cewa " ni bazan yimaka girki ba tun wuri kanemo mai yima Abinci'_
_"hmm Asmah hakan zai yuwu kuwa ahaka ne zamuji dad'in zama da juna iyayen mu sun hadamu Aure ba don mu watsa musu kasa a idoba don haka kiyi hakuri mu rungumi junan mu Husnah'_
_yakarasa maganar cikin sanyin jiki " takara matsa wa "Auren dolen da aka hadamu na y'an watanni shine zaisa nayi maka komai da kakeso? no way kabarni kawai idan ka gaji ka mayarda ni wurin Inna ta'_
_" Husnah ni Auren gata Baba na yayimin ba Auren Dole ba kuma ita Inna dakike magana kina tunanin zataji dadin ganin kinkoma gida a gaban ta ki zauna'_
_"Husnah remember she is my mother no matter what she love me, kina tunanin batajin zafi idan kika nuna bakya son gudan jininta to be sincere tafi sona da duk sauran kanni na karace kawai da kunya irin ta d'an fari, idan zaki kwantar da hankalin ki mu zauna lafiya ki kwantar idan kinki keda kanki zakiyi nadama don haka zabi yarage naki'_
_"juyawa kawai yayi yafita kicin din "yazanyi da wannan Yarinyar ne ? Yana kallon ta tsabar neman dalili ta zubo Abincin a plate yana kamshi daga gani zatayi mugun dad'i a baki' gashi ta yanka dafafaffen kwai akanta atsakiyar falon tamike kafa ga exotic a gefen ta tasa fake zata faraci taji anrike mata hannu carab'_
_" horon zaimin yawa don haka ko kibarni muci tare kokuma kije ki girka wani Amma wannan na wane. tana kallon shi ya dauke fake din harda gyara zama agaban ta yafara kai loma "hmmmm yummy yafada Yana me runtse idanunshi saboda girkin ba karya ganin idan tayi wasa zai cinye yasa ta dakko wani fake tafara ci don gaskiya yunwa takeji sosai'_
_" kallon ta kawai yakeyi y'an da takecin Abincin cikin burgewa dakuma natsuwa tunyanacin Abincin baisan lokacin da ya tsaya ba tsabar shagala dayayi da kallon ta'_
_saida takoshi tamike saboda kiran Sallar magrib dataji anayi sai Alokacin yadawo hankalin shi lokacin harta isa kofar dakinta'_
_"tunda tashige Bata kuma fitowa ba dama ba Salla zatayi ba kawai tahaye lafiyayyan gadon tafara game a wayarta tana cikin yi kiran Zainab yashigo suka sha hirarsu sosai harzuwa wani lokacin da taji kamar motsin mutum akusa da ita tayi saurin kashe wayar tajuyo ganinshi ya mugun tayar da hankalin ta'_
_tafara data sanin rashin kulle kofarda batayiba yana sanyeda tree quarter na kaki tareda singlet shima na kakin tunda take dashi Bata taba ganin shi ahaka ba ta zaro ido "malam lafiya?...............oops ✍_
*Afuwan fan's Ku cigaba da biyo Matar SOJA zakusamu y'an da kukeso love you All*❤
🌸🌸🌸🌼🌸🌸🌸
*AURAN SOJA*👨✈
_patients love & sacrifice_
*~Story written by~*
*Fenerh*
https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/
*~GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION💫💫💫~*
*~❄We beare's of soon golden We writer's assiduously percieven No pain so Magical Our creative golden pen Be hold our worlds A production of our pen savour Our worlds for it cause u np pain~*
*mom Inteesar wannan naki ne ki yi yadda kika ga dama dashi nagode Allah yasaka da Alheri da gudun muwar kati*
21&22
_me kike tunani? Um, nazone inga lafiya baki fitoba? ta wani turo baki "ni bacci nakeji' yayi wani irin murmushi mai sauti " zaki iya kwanciya ke kadai? "Eh mana tafada cikin Sauri'_
_"dama da mutum nake kwana tafada cikin ranta yace " OK good night, yajuya abinshi cikin takunshi na kasaita falon yakoma ya zauna akan kujera ya runtse idanunshi ya na me sauke numfashi Ahankali_
_tunda yafita tayi saurin dirowa tareda garkame kofar dakinta tana me sauke ajiyar zuciya irin Allah ya kwato ta sai muce Asuba tagari'_
_karfe shida na Asuba bayan yadawo masallaci ya fara kwankwasa mata kofa cikin magagin bacci ta mike tana Jan tsaki "baccin ma mutum baza abarshi yayiba haka dai ta bude cewa kawai yayi " kitashi haka kiyi Salla yajuya'_
_kuma kulle kofarta tayi takoma baccin ta ba ita ta tashiba sai karfe takwas na safe tafada bayi tayi wanka tareda brush tafito ta shirya cikin wata irin doguwar rigar shadda ruwan hanta Wanda tayi bala in yimata kyau cikin kayan da Inna tayi musu ne na fitar biki ita da Zainab abinka da farar fata ta shafa turaruka masu taushin kamshi'_
_"cikinta da yafara kugi yasa dole tafito batareda ta ko dauki dankwalin kayan ba don tana sa ran yafita ahalin yanzu tana tafe tana tunanin mezata dafa mai sauki saboda Sam Bata sha'awar shan tea'_
_turus tayi ganin mace tanata aikin gida tako ina kuma budurwa tana sanyeda wando na kaki da kuma t shirt na kakin da alama dai soja ce ita kanta jin motsin mutum yasa tayi saurin juyowa'_
_cikin halshen turanci tace "hy sister' imani yacika mata ciki to wacece wannan ta wuce war ta kicin domin karasa girkin datake yi batareda ta kuma sauraran taba_
_wannan dai ba mai aiki bace daga gani kuma soja ce to wacece ita tama sandare awurin takasa motsi gaba daya yunwar komawa tayi tana kallon ta tafito tareda cewa " till I come back sis bye '_
_kallonta kawai takeyi harta fita gidan tasamu wuri daya ta zauna tareda hade tagumi " meke faruwa ? Karuwar shice kome'?_
_"daga baya takuma mikewa ta wuce kicin din tasamu tagama shirya abinci gasunan kala kala a Warmer's sai kamshi ke tashi Amma jitayi Sam bazata iya cin wannan Abincin ba cikin minti da baifi talatin ba ta soya wainar fulawarta da kwai tasamu Garin kunun tsamiya na Leda ta dama ta dawo falon saida tayi nak'_
_takwashe kayan takoma kicin saida ta wanke abubuwan da ta Bata ta kara goge kicin din sannan tadawo falon sai Alokacin taga wata farar takarda akan dan glass center table dinda ke tsakiyar falon ta bude'_
*Nafita office idan kina bukatar wani Abu ki kirani sannan Akwai masu kula da gidan basai kin wahala ba bye*
_mtswww tayi dogon tsaki tareda nadeta tamayar inda ta dauka takunna kallo a TV dake falon aka danna bell din dake gidan sanin hanyar da suka shigo yasa tanufi kofar ta bude'_
_"ganin wata matashiyar mata tayi wayayya daga ganinta ba yarinya bace hutune kawai ya rat'sa ta cikin fara'a "sannu Amarya itama cikin respect tayi mata maraba tareda Bata umarnin shigowa'_
_" saida ta kawo mata drink hade da glass cup akan tire ta kara gaisheta "tace " ni Matar ogan megidan ki ce kuma ina nan kusa da ku naso inzo tun jiya Amma naje gidan mu ne a apapa saboda ni yar nan legos ce"_
_"sannu Aunty tafada cikin fara'a tace "ina fatan ba damuwa ko? " a'a ba komai Aunty' to sai kinyi hakuri da rayuwar bariki da kuma mazajen mu kinsan su ba mazauna bane so dole sai munyi hakuri'_
_"kanta aduke tace toh Aunty' "baki sha lemon ba? Tayi dariya ta tsiya ya kadan a cup cikin raha tace nazo cin Abincin Amarya ne inji ko ta iya girki'_
_" tayi murmushi itama tace "to Aunty bari in dora miki yanzu cikin dan lokaci kadan ta hada mata lafiyayyar jalof rice dataji namomi da kuma kayan lambu sai tashin kamshi takeyi'_
_Atsakiyar Capet din tajera mata komai saboda tace bazata hau dining ba tafara kwasar gara taci sosai tareda santin girkin tace 'masha Allah gaskiya iyayenki sunyi kokari sosai wajen kula da iya abincinki'_
_" kuskuren da ake samu kenan awannan zamanin za a Auradda yarinya komai Bata iyaba gaskiya naji dadi sosai kuma inaso idan har kinada matsala " (don't hesitate) ki sameni kawai_
_"karki damu ki dauke ni kamar yayarki inada yara guda hudu biyu maza biyu mata babban su yana Sudan yana karatu mai binshi kuma yana nan a *UNILAG* matan twins ne suna secondary'_
_tayi mamaki sosai kamar wane Matar tanada many an yara tace nagode sosai Amma zan rika kiranki da maman Sudais daga yau sunan babban yaronta da ta fada mata kenan'_
_tayi dariya "ai dama haka ake kirana nima na gode kuma gidana shine na gaban ku dinnan da kinfita so zamu yi zumunci sosai insha Allah'_
_" sunkai lokaci mai tsawo da maman sudais harta saki jikinta kafin zuwa lokacin da ta mike "Amarya ni zan tafi gida Oga yakusa dawowa don haka sai nakuma lekowa ko kuma inkin shigo'_
_taji dadin kasan cewa da Matar sosai ta kwanta mata har jikin zuciyar ta haka ta gyara ko ina ta shige dakinta ta tube ta fada bathroom ta watso ruwa saboda dan zafin da akeyi agarin na legos'_
_karfe biyu kamal yadawo gidan agajiye odilin shi ya shigo mai da wayoyinshi tareda briefcase ya ajiye su yasara mai kafin ya fuce abinshi'_
_kofar dakinta yake kallo ita yakeson yaga ni ahalin yanzu harya daga kafarshi zuwa kofar ta fito rike da wayarta tana faman danna wa kanta akasa gashi ta canja shadda zuwa Riga da sket na atanfa sai kamshi take zabgawa'_
_ji kawai tayi tayi karo da mutum tayi kokarin tsayawa da kafarta Amma ta kasa har zata Kai kasa yariko ta cikin Sauri sai kan faffadan kirjin shi'_
_wayarta kuwa tuni ta tarwatse a tile's din dake falon ta yi matukar tsorata don Bata San da dawowar shi ba kara mannata yayi da kirjinshi ga kamshin shi mai tsada yana ratsata har cikin zuciya'_
_kallo mai tsada yake aika mata ita kanta kallonshi takeyi don tsawon rayuwarta yaune ganinta dashi na farko da uniform sun yi marukar karbarshi'_
_zata iya cewa yaune karo na farko da ta fara ganin sojan da ya burgeta a kaki ta shagala a sosai awurin kallon shi shikanshi kamshin jikinta yake shaka tareda kallon kyakkyawar fuskarta'_
_yakai fuskarshi akan tata ta dawo hankalinta tayi saurin janyewa "saida yaja wani irin numfashi kafin ya furta wata Kalmar aka turo kofar batareda ko sallama ba'_
_har zata juya ta koma dakin taja dole ta tsaya saboda ganin wadda ta shigo budurwar da tagani dazu ce da safe yanzu ta canja kakin zuwa wasu irin arnan Riga da wandon Jean's ga wasu takalmi masu uban tsini'_
_cikin yanga da karairaya take takowa gaba daya ya hade fuskar shi tana isowa tareda nufin rungumeshi tana cewa" oh dear I really miss you, & I came in the morning u already left that is why I come back "_
_yayi Saurin tareta alamar ta tsaya karta taba shi' still Bata fasaba taci gaba " da cewar tama samu sister dinshi dazu gaskiya suna kama sosai"_
_baki kawai ta saki tana kallon karuwanci kiri kiri harda fadamai ita ta sallami cooker dinshi zata rika yimai kullum kafin taje aiki'_
_"kuth shine abinda yafito bakin Husnah yajita don har wani murmushi yayi Wanda ya kara tsuma wannan budurwar don ta dauka yaji dadin duk abinda ta fada ne_
_"yadan bada hankalin shi kadan akanta cikin basarwa da kuma Jan aji yace "tank's. gaba daya jitayi wani irin Abu ya tsaya mata arai wato karuwa r shi ce sun saba lalacewar su'_
_" kafin tayi wani tunanin yaja hannunta zuwa waje Husnah saida takusa daskarewa tsabar kaduwa to ina zasuje? suna fita waje ya hade fuskarshi "lateefa" cikin harshen turanci "_
_" karki kuma zuwa gidana inada mata yanzu' ta wani irin firgita "what? Aure ina Alkawarin Auren mu dakai? Kamal ya zaka yimin haka bayan kasan ina sonka'_
_" All that long ina jiranka shine zaka je ka Auro karamar yarinya? " nataba rokonki da kijirani? Ko ni kamal nataba gaya miki dole kece zan Aura ko lokacin da na yarda da zancen Aurenki inada dalili"_
_"iyayena sun zaba min mata kuma dole inyi musu biyayya saboda saida suka gama dawainiya dani kafin Kice kina sona don haka stop coming to my house'_
_"hawaye na gangarowa cikin idanunta tace "that means u love this small girl" yace " not ur concern just stay away from my house and my wife ya juya ciki ya barta cikin bakin ciki da kuma kunar zuciya'_
_aciki kuwa ta cika matuka ace agidan Aurenta karuwa lallai wato halinda take mai zato gaskiya ne, tanajin motsin dawowar shi tayi saurin juya wa zata shige taji An fisgo ta idonta arufe tajuyo tafara tureshi kafin kace me hawaye sunfara fitowa'_
_Karka ce kanshi yayi kamar kalar tausayi "Asmah' lafiya? kallon karenamin hankali tayimai, taci gaba da kokarin fisgewa yace " relaxed what is All this? Ya lakuto hawayenta'_
_"sai sukaci gaba da zurarowa "meyasaki kuka waya tabaki " kinsan kina tareda yayanki baikamata kina zubarda hawaye ba still fisgewa takeyi'_
_"abinkada karfin soja kawai daukarta yayi cak yanufi cikin dakinshi ganin yana nufar wani dakin daban yasa tayi saurin hadiye hawayenta mukuth tace" nayi shiru yaya" cikin tsananin tsoro'_
_"baisaurareta ba saida yatura dakinshi yashiga tana hannun shi kamar wata Leda ya dauka ba mutum ba, wani irin kamshi ta ziyarci hancinta mai tsaya wa azuciyar mutum'_
_tuni tafara ware idanunta tana kallon ko ina Ashe wani falo ne daban Wanda kujerun cikin shi sunfi na falon haduwa ga komai na jindadin rayuwa Akwai abinda yafi komai daukar hankalin ta shine'_
_hotunanta da nashi dake jikin kowane bango da kuma kusurwar dakin mamaki yagama cikata kawai direta yayi Ahankali ya furta mata" ki gama kallon bari inyi wanka ko'_
_batako jishiba ganin wani hotonta tunbata wuce shekara goma ba sannan ga kuma wani Wanda bazata taba manta wa ba lokacin wata Salla sunje tudun wada ita da Zainab suka dauke shi su biyu abin mamakin ta shine wannan ita kadai ce "_
_ina yasamu wannan hoton ? Sannan ga hotunan su da sukayi na ranar crossing of sword sunyi bala in kyau batama San lokacin da suka dauki hoton ba gakuma nata ita kadai sai kuma nashi gaba daya kanta ya daure'_
_" mai zaisa ya jera hotunanta acikin falon shi har haka wata zuciyar tace to aike kanwar shi ce' to da baisa na Zainab ba ko su Safwan why me?_
_wani hoton shi yakuma daukar hankalin ta gaskiya uniform na balain daukar shi ta sha'afa sosai wajen kallon hoton har takai hannunta tana shafo saitin lips dinshi pink masu tsari kamar ba namijiba'_
_agefen hoton kuma wani irin frame ne mai dauketa wasu irin kananan rubutu masu daukar hankali taji tanason ganin meye aciki'_
🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹
~she is my Angel I love her and I will Always loved her, love you so much my Angel~❤❤
_tafara ja da baya cikin sanyin jiki wato yana son Yarinyar sosai har haka tanufi hanyar fita dakin yafito lokacin "ina kuma zakije? batada niyyar dawowa yakira ta can kasan makoshi"_
_" Husnah' dole taja ta tsaya yakaraso cikin takunshi na mazantaka zuwa gareta " kingama kallon ne? bata kodaga kai ta kalleshi ba yasa hannu yadago habar ta ganin hawayenta yasa ya mannata akirjinshi "_
_meyake faruwa Asmah? meke saki kuka ? nayi miki laifi ne tadan zame tareda share hawayenta yace "OK am hungry please ki taimaka min da Abinci'_
_" aita yima girki kaje kaci' "nop naki nakeson ci banata ba ki taimaka tunsafe coffee kawai nasha a office taki motsawa yakuma cewa please' tajuya tafita yabita da kallon da shi kadai yasan ma'anarshi'_
_cikin minti kadan ta juyomai sauran Abincin da ta dafama Maman sudais ta dawo cikin falon nashi yana zaune kofar yake kallo harta karaso ta duka ta ajiye mai plate din tajuya wajenda taga firij dinshi tabude ba komai aciki sai tsadaddun wyne Jere aciki'_
_" ta tuna ta taba ganinshi da irinsu ko a Zaria wato giyace shiyasa ko lokacinda su ka yimai bincike har suka fasa yace zai zanesu aikuwa tasa hannu ta dakko katuwa ta kawo mai duk yana kan binta da tsadaddun idanunshi'_
_tana ajiyewa tajuya zata fita yariko hannunta ta tsaya cak "kidawo ki zauna anan har ingama ba musu tanemi nesa dashi ta zauna akasa tareda lankwashe kafafunta shima kasan yadawo yana me fuskantar ta yafara cin Abincin'_
_godiya kawai yakeyi acikin zuciyar shi saida ya cinye tas kanta na duke yace " kidebe kwanoninki nakoshi kuma ki kawomin cup'_
_tarasa meye dalilin ta nakasa yimai musu tana kawowa yabude tana kallon ikon Allah saida yacika cup ya nufi bakin ta dashi tayi saurin ja baya tare da cewa Allah ya kiyaye insha giya'_
_"yace nima haka saida yasha cup biyu yamika mata kwalbar yace inafatan kinje makaranta don haka indai ba asarar school fees akamun ba kikaranta'_
_ta dubi kwalbar taga anrubuta non Alcohol tadan basar tamike ni zantafi dakina' "ai nan ne dakin ki don haka zoma kiga ko ina Yarikemata hannu harzuwa wani daki gabanta na faduwa ganin kayan motsa jikina birjik yasa tayi ajiyar zuciya'_
_jallabiyarda kejikinshi ya zame ya rayate akan wani karfe datsaya daga shi sai tree quarter tayi saurin rufe fuskarta jiki na rawa da tafin hannunta yayi wani irin murmushi yahaye karfen da yake dagawa yafara daga weight'_
_" lallai ma ya kamal duk wannan kirar tashi Bata ishe shiba kokarin karawa yakeyi tab ga kirji kamar zai fasa Riga Amma yana Kara budashi ta Dade a tsaye tana kallon shi saida yagaji yamike duk ya hada gumi ya janyo wani towel dan karami yafara rage wa'_
_nufota kawai yayi batareda ya tsaya komai ba ya sungumeta " Matar SOJA Bata gajiya da tsayuwa ko' wata kofar yakuma nufa da ita wannan bedroom dinshi ne Wanda yaji lafiyayyan gado kirar Italy bai ajiyeta ba saida ya dan gana daita da gadon_
_jinta a gado tayi mugun tsorata ta fara ja baya cikin girgiza Kai tayi kalar tausayi " ya kamal ni nafison inje wancan dakin kabarni intafi' Asmah' ni kuma fa? bakyason ki zauna dani?_
_"aa nidai zantafi tafara kokarin sau kowa Yarike ta ya hadeta da kirjin shi dake firgita ta jinta akan faffadan kirjinshi ga kamshi mai tsada dakuma kwantar da hankali yasa tadan lafe tana kwasar ni ima'_
_yarufeta ruf baka ko hango ta yana maida numfashi "Husnah' ya furta ahankali Bata Amsaba yadan cirota kadan acikin kirjinshi yana mai kallon fuskar ta Ahankali yake kara matsawa datashi fuskar zuwa tata"_
_idanunta narufe ruf saboda batason kallon shi ba riga kirjin nan nashi na tsorata ta batareda ta shirya ba tajilallausar lips dinshi akan nata shima jin kamshin lips balm dinta tuni notinkanshi ya kwance yafara tsotsar su'_
_tunyana tsotsar lips haryafara isa cikin bakinta yakame halshenta ya cafka cikin zumudi ta tsorata dashi iya tsorata gashi ya damketa ko motsi takasa yi sai hawaye kamal kuwa Yama manta shida waye ahalin yanzu'_
_" jikinshi narawa kamar mazari yafara kokarin zame rigar ta tafara rike hannun shi tareda girgiza kai " ya kamal nicefa kanwar ka Husnah wallahi ba babynka bace kayimun rai kakyale ni'_
_cikin sanbatu "kece babyna u are my Angel ina itakam Bata ko Jinshi burinta kawai yabarta' ya yi nasarar zame rigar ta " ya subuhanallah. Shine kawai abinda yake iya fada'_
_ganinda yayima kirjinta acikin bra atsaye jazur dasu jikinshi yakara rawa " my Angel u grown up when? baby haka kika girma? kin wuce da tunanin...........✍
_nima kamal kawuce danawa tunanin kumin afuwa my bt3 is low_
*Thank you so much momyn intesar*
_comment_
🌸🌸🌸🌼🌸🌸🌸
*AURAN SOJA*👨✈
_patients love & sacrifice_
*~Story written by~*
*Fenerh*
https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/
*~GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION💫💫💫~*
*~❄We beare's of soon golden We writer's assiduously percieven No pain so Magical Our creative golden pen Be hold our worlds A production of our pen savour Our worlds for it cause u np pain~*
23&24
_ba Abinda yakeyi sai sanbatu sai faman rokonshi takeyi "ya kamal kataimake ni zan mutu don Allah ka kyaleni,Ina shi gaba daya baya jinta kokarin kawai yake yasamu Abinda yake muradi ahalin yanzu'_
_Ganin yafara kokarin balle mata bra yasa ta tsala ihu tareda kankame jikinta guri daya,Ta dafe kirjinta da Hannayenta yad'an fara jujjuya mata kai yana bubbuga bayanta alamar ta tausaya mai Amma taki ganin bazai samu hadin kanta ba yasa ya kankameta yana fitarda numfashi hade da shashsheka kamar zaiyi mata kuka"_
_ta danji tausayin yanayin nashi shiyasa ta barshi akan jikinta duk da ya sakar mata duk nauyin shi saida ya dan samu na tsuwa ya mirgina gefe ita kuwa juya mai baya tayi tareda rufe jikinta da bargon saboda ba Riga ajikinta daga ita sai bra da kuma sket_
_bayanta ya tsurawa ido ji yake kamar ya janyota ya mayar cikin kirjinshi saboda shi kadai yasan yanda yakeji a zuciyar shi game da ita don duk abinda take yimai Ahalin yanzu burgeshi takeyi ko tsiwa kuwa za tayimai'_
_jin shashshekar kukanta yasashi runtse idanunshi yamika hannu da niyyar janyota ya fasa yakira sunanta can kasan makoshi " Husnah " ya mirgina zuwa saitin fuskarta'_
_"tayi saurin runtse idanunta saboda Sam bazata iya hada ido dashiba shine fa yayanta Wanda kowa ke ganin girman shi yake kokarin lalabeta gaskiya maza basuda kunya'_
_"Husnah " still taki bude idanunta ya shafo fuskarta mai tafiya da shi" baki damu da yayanki ba ko? bakyajin tausayina ko? Husnah kinason inmutune? tayi saurin bude idanunta ta saukesu a kanshi '_
_"uhm nasan kin tsaneni sosai shiyasa kika nuna bakyason Aure na. batasan lokacin da tace to kai kanaso ne? "yace " meyasa kikeson kisan inaso ko banaso?_
_"tayi shiru ya sauke nannauyar Ajiyar zuciya "Husnah" ki daure ki bani kulawarki please " ina bukatar kulawarki Ahalin yanzu ganin yanda yake kokarin kara shige mata tayi saurin tashi zaune ta janyo rigar ta bai hanata ba har ta saka ta fita adakin'_
_kifewa kawai yayi kamar zai shige cikin katifar shi kadai yasan halinda yake ciki'_
_tunda ga lokacin da tafita Bata kuma yarda sun haduba har zuwa wayewar gari shima saida ta tabbatar yafita Sannan tafito'_
_abinda ya Bata tsoro ayau shine ganin wata budurwar daban Bata ranar nan ba tana zaune akame akan kujera ta Dora kafa daya kan daya daga gani ma Aljihun bayace'_
_"jin motsin mutum ta juyo ganin wata kyakkyawar yarinya tafito daga cikin dakin tawani mike afirgice tana nunata da yatsa "cikin tsawa tace " who are you ? Itama dayake tsiwa harda ta siyarwa'_
_takama kugu tana girgiza ta k'ankance idanu tace "what are you doing in my house? 'tayi saurin mikewa " what your house? Hy who the hell are you'_?
_"cikin hasala ta nufi hanyar kicin tana me cewa " I will show you wait and see , ta fito da sharbe biyar wuka sabuwa dal ta fito tana ganinta tamike abinka da yare Akwai tsoron mutuwa'_
_tafara ihun kiran Jesu's "tace " out of my house before I kill you right now jikinta na rawa ta juya tana cewa "sory tana fita tayi Ajiyar zuciya tana jinjina wa karfin halinta yanzu da wannan katuwar ta sheketa ai dataji jiki'_
_sai bayan fitar taji ranta yabaci sosai " wai meyake faruwa ne haka Abin na ya kamal harda Arna aciki gida yazama kamar club shiyasa ta tsani AURAN SOJA wato da gaskiya ne basa iya rayuwa saida mace?_
_"I hate him, throughout ranar Bata kulle kanta ba tun tana daurewa hartafara kuka sosai ko Abinci kasa ci tayi aranar tsabar kukan da tayi yasa kanta yafara ciwo kafin kace me zazzabi mai zafi yarufeta'_
_dakyar ta rarrafa ta koma daki ta kudundune acikin duvet ,bayan minti kadan yashigo gidan kana ganin shi kasan bayajin dadin jikinshi sosai dauriya ce kawai irinta jaruman maza'_
_kofar dakinta ya nufa cikin sa'a yana bude ya shiga da sallamar shi, hango ta da yayi kudundune ya dauka tana bacci ne yakarasa cikin sanyin jiki ya zauna gafen gadon'_
_har yana gogan jikinta da nashi jin hucin dake fitowa yana taba fatar jikinshi yasa shi saurin juyawa tareda yaye duvet din yanayinda yaganta ciki ya mugun daga mai hankali batareda Bata lokaci ba ya sungumota zuwa jikinshi'_
_"Asmah meke damunki?jin muryar shi datayi yasa ta bude idanunta akan fuskarshi kawai ta kuma fashewa da kuka kawai ta shi yayi da ita cak kamar baby tafara riko abin rufar saboda doguwar Riga ce kawai ajikinta kuma takamata sosai'_
_"ki natsu Asibiti zamuje adubaki tace "nidai ba inda zanje ganin bazata yarda ba yasa kawai yafita sai gashi yadawo da Maman sudais'_
_" subuhanallah Husnah yanzu fa nake zancen zuwa indubaki Ashe bakyajin dadi "tun yaushe ne yace yanzu nima nadawo nasameta ahakan bansan tunyaushe abin yafara ba'_
_tayi shiru tana nazarin maganar shi ace ku kwana gida daya da matarka Amma kace bakasan ya ta tashiba ? Akwai matsala azaman nan Amma taja bakinta tayi shiru_
_da taimakonta ta hada mata ruwan wanka tace kamal ya nemo likita " kinci Abinci? ta ce a'a to ki daure ki watsa ruwa zakiji d'an karfin jikin ki mezakici in hada miki?_
_"tace indomie kawai zata iya sha da kuma Lipton kallonta kawai yakeyi yajingina da jikin bangon ita kuwa ko kallon side dinshi batayiba Maman sudais ta fita zuwa kicin "_
_"shima yafita dakinshi yakoma ya tube kakin jikinshi Green ya saka wandon Jean's da wata farar t shirt saboda ganin Maman sudais da yayi agidan Amma kaidar shi idan yadawo aiki baya sanya manyan kaya'_
_dakinta yakuma dawowa yasamu tana wanka stool din mirror ya janyo ya zauna yana dafe da kanshi jin motsin budewar kofa yasa shi dago kanshi''_
_" hasbunallahu wa ni imal wakeel, "zata karasa ni ya furta acikin zuciyar shi domin towel ne kawai guntu iya guiwarta tana rikeda karami tana tsane fuskarta Bata taba tunanin zai dawo dakinba kuma doguwar Riga tashiga da ita bazata iya mayarwa ba'_
_shiyasa tafito ahakan Sam Bata luradashiba saida tazo gab dashi,_
_tayi mugun zabura har towel din dake hannun ta yafadi tana kokarin juyawa taku daya yaruko ta _" ta runtse idanunta tareda rike towel din jikinta tsam tadafe kirjinta da dayan hannun'_
_yadan ja da baya kadan yana karewa halittar jikinta kallo tundaga tafin kafarta zuwa fararen kafafunta har zuwa hannayenta dake rikeda towel dinta kam idanunshi yasauka asaman kirjinta dake dauke da kyawawan halitta guda biyu'_
_"ya janyota jikinshi cikin rawar jiki bakinshi na furta' Husnah ki tausa yawa yayanki baida lafiya kekadai nakeda a duk fadin wannan Garin ki tallafeni nayi rauni dayawa'_
_am weak, "yayanki baya cikin hayyacin shi kece kadai zaki dawo min da natsuwa ta. mamakin meyake nufi da magan ganunshi itafa yadaure mata kai'_
_" gashi yatare mata hanya yakuma tsare ta da mayun idanunshi masu natsarda mutum dole "ya kamal kabarni don Allah insa kaya ajikina'_
_" why? me kike boyemin? meye kika rufe anan yana kokarin kamo towel din ta tawaro idanu cike kuma da jin haushin shi tace" ya kamal Karka tabani idan har kasaba taba jikin wasu matan nawa yafi karfinka'_
_kuma wallahi watarana zan iya kisan kai agidan nan idan naga wata karuwa a gidana "ya nannade hannaye n shi a kirji yana kallon ta cikin tuhuma"_
_" wata tazo gidan nan ne yau? Kafini sani ai tunda kai kekawo su tarabeshi tanufi Waldrop ta bude ta zaro kayanda zata saka takoma bayi tarufe kofar duk yanabinta da kallo'_
_yana tsaye awurin har Maman sudais ta shigo daukeda plate din indomie "kana tsaye kamal ina Husnah kafin yabata Amsa tafito cikin simple dresse dinta Riga da zani tayi fayau da ita ciwon lokaci guda_
_yafara godiya da hidimar ta agareshi tace " bakomai ai anzama daya ta ajiyemata tace kici Abinci Saiki sha magani ko kuma akira doctor tace "naji sauki ai magani kawai zansha'_
_saida takusa cinye wa tace takoshi duk yana tsaye yana kallon ta' yaje dakinshi ya kawo mata magani tasha sannan ta kwanta saboda yanzu bawai ciwon bane yake damunta ba a'a zuciyar ta ce kemata mugun zafi'_
_" Maman sudais ta yimusu sallama tace "saina kuma lekowa anjima suka yimata godiya yataka mata tafara yimai y'an nasihohi tareda hannunka mai sanda'_
_" kamal kayi hakuri da lamarin rayuwa kowa da irin tashi kaddarar karkaga Auren ku na hadi ne watarana saika yi Alfahari da Matar ka kaidai kawai kayi hakuri'_
_godiya yakuma yimata ta wuce kafin yashigo falon yana tuna ni wacece tazo mishi gida? wayar shi yadauka yakira security dinshi ya tanbayeshi wacece tazo?_
_ranshi abace ya kife wayar domin jin wacece ita 'daga haduwa rana daya tafara biyo shi gidanshi uban wayema yafada mata address din shi?'_
_yadade awurin kafin yanufi cikin dakin tana kwance Amma idanunta biyu tana kallon kofar tana ganinshi tayi saurin juyamai baya'_
_karasowa yayi yazauna akusa da kafafunta yace "Husnah"ina son kicire komai dake cikin zuciyar ki mu tallafawa junan mu kisaki jikin ki dani " kinji?_
_"batareda ta juyoba tace" ni bawani zaman lafiya da zamuyi idan har kagaji dani ne saika sauwake min in koma gidan mu'_
_"kina hauka ne? yafada cikin fada tareda dafe kanshi dake Sara mai yarage murya "Husnah ko acikin mafarki banason Kalmar saki tafito daga bakina'_
_" kiyi hakuri mazauna lafiya, haka yakaraci surutunshi har yamike yabar mata dakin batareda tace mai komai ba'_
_haka suka wuni agidan yana falo har zuwa dare bayajin dadi sosai dauriya kawai yakeyi Salla ma acikin gidan yake yin ta'_
_Husnah kuwa tanason fitowa Amma saboda shi dole ta zauna adakin har zuwa dare lokacin tanaso ta sha ruwan Lipton dole tafito Bata ganshi a falon ba tawuce kicin Abinta saida ta tafasa ruwa a kattle ta zuba a cup ta jefa Lipton tana fitowa yana shigowa gidan dauke da ledodi'_
_"tayi kamar Bata ganshi ba ya hade rai yadawo ainihin *leutenant colonel kamal Ibrahim* zo nan kawai yace mata jiki na rawa tanufoshi "ki je ki ajiye wannan cup din ki kawomin plate guda biyu ki same ni dakina'_
_yawuce abinshi tana ganin ya wuce ta koma cikin kicin din ta ajiye cup din tafito aguje zuwa dakinta ta garkame"_
_" ai wallahi ba inda zanje bayan ban manta da irin Abinda yamun adakin ba haka kawai zankoma Saiyata jirana'_
_yasan zata rina ya dauki wayar shi yafara kiranta tanagani taki dagawa cikin fushi yataso"kibude kofar nan yanzu ko in ballata tayimai banza kawai jitayi kofar daram bugu daya ya ballata tayi mugun mamakin karfin kamal'_
_"zabura tayi ya hade rai "kinga ina lallabaki shine raini yake shiga tsakanin mu ko? tafara rawar murya yace " wuce muje da kanshi ya ya dakko plate a kicin tana zauna atsakiyar falon ba abinda jikinta yakeyi sai rawa"_
_"don yakoma ainihin kamal sojan datasani tunfarko ita kanta tasan kyaleta kawai yakeyi bawai tsoro ba ya fiddo ledar yajuye wani irin lafiyayyan gashin kaza gakuma gasasshen nama'_
_"kimatso kici duk Wanda kike so', tace "nakoshi' ba rokonki nakeyi ba don haka kawai kici umarni ne kafin ranki yabaci'_
_ba Arziki tajanyo plate din nama gasasshe tafara turawa duk da naman da dadi Amma dacinshi takeji saboda zazzabinda ta danyi dazu saida taji zatayi amai ta marairaice fuska ya kamal nakoshi'_
_yakalli plate din yace good kisha " fresh milk gashi nan tace "wallahi cikina zai fashe " OK sarkin shagwaba yajanyo shima yafara ci yana mata magana"_
_"yau tunsafe bansa komai acikina ba kuma inada mata Bata damu tasani ba Husnah zaman mu zaiyuwu ahaka kuwa?_
_"yanzu nayima Baba Alhaji maganar a turomin da takardun ki innema miki university of legos saboda ki dan rage zaman kadaici cikin tsananin farin ciki tace "nagode ya kamal'_
_jitake kamar ta rungumeshi tsabar murnar da takeyi gaba daya fara'arta takasa boyewa shi kanshi ganin farin cikin ta yasa yaji gaba daya damuwar shi ta yaye'_
_yace" ni yanzu dame za a farantamin ? "saboda faranta mata da yayi cikin Sauri tace" ya kamal daga yau zanrika yimaka komai dakakeso '_
_"yace kinyi Alkawari? Kinsan fa Abubuwa na nada yawa zaki iya yimin? tace "eh Hmmmm kawai yace yaci gaba da cin namanshi saida yakoshi ya ce ta miko mai maganinshi agefen gado acikin bedroom'_
_ba musu ta dakko mai yasha tace " ya kamal bakada lafiya ne? eh Asmah kuma wannan maganin baya yimin aiki "to meyasa kakesha " bazaki ganeba yanzu'_
_"Husnah kince zaki iya yimin komai ko? tace "eh . OK inaso kidawo nan dakin da zama dama shine dakin mu tadanyi shiru don tasan baza a kwashe lafiya ba_
_" tace 'ni nafison inkwanta nikadai "ni kuma nagaji ina bukatar mai tayani inkuma bazaki yarda ba sai innemo wata ta tayani yafada cikin tsokana'_
_" aikuwa ta hade rai ni natafi dakina saida safe "yayi murmushi " Husnah kishi na kikeyi? taja ta tsaya "kishi akan me zanyi kishinka? " saboda ina mijinki bakyason ina kula wata'_
_"ni ba ruwana inkaga dama ka Tara duk matan duniyar nan' yace "shi kenan yanzu kije kiyi wanka ko; ta mike don gaskiya tana bukatar wankan don tanajin alamar ta samu tsarki kuma dole tayi isha'_
_" tamike zata fita ya dakatar da ita "anan fa zakiyi nafada miki yau anan zaki kwana ta zaro idanu" nidai gaskiya bazan iya kwana anan ba"_
_"saboda ni dodo ne ko to kidawo ina zuwa ma yamike dakanshi ya kwashe kayan sauran naman ya saka a firij plate din ya dauraye su yakife '_
_dakinta yakoma akwatunan Auren shi yarika janyowa daya bayan daya yana kawowa cikin nashi dakinshi har yagama tana kallon shi'_
_"yana nufin kayan akwatin kawai zai kawo mata itafa bazata sakaba "idan kingama kallo na saikizo ki shirya kayanki ko' ya kamal kayana na cikin sif"_
_" wannan nakeso kirika sakawa bawai nakashe kudina abanza bane don haka duk abinda babu kifada insiyo miki'_
_"wallahi Akwai tsiya itada ya kamal yau haka kawai zasu kwana daki daya ita dashi tab wallahi da sake don tasan idan wannan yariketa sai Asibiti kawai ita da lafiya kuwa saidai y'an da hali yayi'_
_"tanaji tana ganin y'an da Samir Yama Zainab bare ita kamal mai kiran yan wrestling yau Akwai yaki..........✍
*badani ba Husnah nima inata kaina kowa tashi ta fishshe shi saidai Ummu JIDDAH ta kwaceki idan zata iya da soja*
*Alherin Allah yakai muku aduk inda kuke masoyana nagode sosai*
🌸🌸🌸🌼🌸🌸🌸
*AURAN SOJA*👨✈
_patients love & sacrifice_
*~Story written by~*
*Fenerh*
https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/
*~GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION💫💫💫~*
*~❄We beare's of soon golden We writer's assiduously percieven No pain so Magical Our creative golden pen Be hold our worlds A production of our pen savour Our worlds for it cause u np pain~*
*AURAN SOJA fan's wann nakune saboda kaunar ku da kamal yace in mallakamu ku wannan page din kyauta kukadai ina yinku sosai*
25&26
_haka ta zauna adarare yanata sha aninshi yace zanje in motsa jiki zaki iya yin wanka ko kafin indawo? tana ta binshi da ido har yafita tayi saurin mikewa zuwa bayin nashi'_
_"Hmmm tayi Ajiyar zuciya wato komai na wannan dakin daban ne bayin ma nashi ya hadu ta rube cikin Sauri tafara wanka don batason yadawo Bata gama shirya wa ba'_.
_"tana fitowa ta janyo akwatin tabude tana neman kayan da zata saka ita fa sai yau taga kayanda ke ciki saboda lokacin Auren taki ko yarda ta duba su anyita fama da ita taki'_
_kayan sun hadu sosai duk kayane masu mugun tsada da kuma kyau ta janyo wata doguwar Riga mai budewa daga kasa taji Stones kana ganinta kasan kudi ne awurin'_
_"wando dogo ta samu wani mai kamar roba ya kamata tam ajikinta tasa aciki tabude dayan akwatin hijabai ta zaro wani dogo har kasa ta zura ta matsa wurin Waldrop din kayanshi ta bude domin ganin ta ina zata jera kayanta bayan ko ina kayane'_
_"ahakan yashigo yasameta tana kallon sif din "me kike tunani awurin Matar malam'? irin wannan hijabin unguwa zaki tafi yanzu'? tadan matse fuska " ni Salla zanyi "_
_" yace wow kinfara Salla Ashe? tayi saurin juyowa tana yimai kallon tuhuma "ya akayi yasani? " kina mamakin ya akayi nasani ne? mutum da Matar shi tun ranar da mukazo nasan bakya yin Salla'_
_"saboda nasan irin Matar da nake Aure tanason ibada da kuma rikon addini don haka ina Alfahari da irin tarbiyar da iyayen mu sukayi mana'_
_"aranta tace ai ka zubar da taka wurin kwashe kwashen mata "ya kamal a ina zan saka kayana ko ina ya cika fa' yayi dan murmushi ya matso kusa da ita kamar zai shige cikin jikinta_
_" dole ne matana ta samu wurin zuba kayanta saboda nan dakin ki ne tun farko saboda ke na gyara shi' ta ja baya kadan ya matsa gefen Waldrop din ya bude wani waje empty bakomai aciki'_
_ga wurin kayanki 'ta matsa tafara kwaso kayan tana jerawa yana tayata har suka gama yace zaiyi wanka ita kuwa kasan cewar tanada Alwala kawai taja daddumar sallar shi ta tada Salla'_
_har ya fito yasamu tana jero salloli shima ya zura jallabiya ya tada Salla har ya idar da nafilar da yakeyi tana kan jero salloli ya wuce gaban mirror yafara shafe shafen mayuka da tsadaddun perfumes'_
_"har yagama ya sanya farar singlet hade da wandon da yafi mu amala dasu wato tree quarter na kakin soja ya zauna yana kallon ta da ta idar saita kuma tayar wa'_
_ganin tana shirin kuma tayarda wata ya mike yasha gabanta " haba malama ki kalli time kusan karfe daya da rabi sai yaushe zamuyi bacci a yau?'_
_takawarda fuskarta tace "kaje kayi baccin ka ni Salla zanyi yau banajin bacci, " hmmm Husnah' me kike nufi? sallar da kike yi kina ganin tafi kulawa dani ahalin yanzu'_
_"zata bude baki tayi magana ya rufe mata baki da hannayen shi yana kallon ta cikin idanu ya dan sunkuya yadaga ta cak saikan gadon gaba daya ta gama tsorata da lamarin kamal duk ya wani sauya mata kamar bashiba'_
_"ya zaunar da ita yasa hannunshi yafara kokarin cire mata hijabin tayi saurin rikewa cikin marairaice fuska' "ya kamal Allah da hijabi nake bacci kama tanbayi innan mu"_
_" nasani Amma ai daga baya kindaina kika tsiri yawo harda mayafi saboda kinsan banaso don kawai kibata min rai' don haka yanzu ne yakamata kiyi yawo hakanan batareda ko mayafiba'_
_yanzu kicire wannan hijabin' tafara kwalkwal da idanu ya zare shi yabi kanta da kallo dakeda danshin ruwa dama ta kwance kitson suman ya ya nannade saboda ruwan'_
_"yasa hannu yana shafo kan yana war ware shi da hannunshi yana dan matsowa zuwa jikinta yariko hannunta ta dayan hannunshi yafara murzawa saboda laushin hannun yace'_
_"Husnah tsoro na kikeji? tayi saurin cewa"eh kamar zatayi kuka' "tsoron me kikeyi to kinsan dai ni ba dodo bane bare Kice zancinyeki yana fada yana kara janyota jikinshi dakyau tareda cewa'Asmah kinyi min kyau sosai da wannan rigar'_
_" tana mutsu mutsun barin jikinshi batasan motsinta fitina take kunnawa ba "Husnah' itadai Bata iya cewa komai" banda lafiya Husnah ina bukatar magani' tadan kalleshi cikin rashin fahimta'_
_"toh kasha magani mana kuma meke damunki? "na dade da ciwon nan Husnah ba Wanda zai bani maganin shi sai ke lafiya ta na hannunki yanzu idan kinason in samu lafiya to ki bani magani_
_tace " ni ina nakeda wani magani?ni nasan kinada shi "yana ina tom..........._
_batareda tayi tsammani ba taji hannunshi kan kirjinta yakifa hannunshi akai data wani zabura zata ja da baya saboda firgita da kuma tsoro hade da jin haushin shi da ganin tsantsar rashin kunyar namiji'_
_" ya kalleta da idanunshi da suka bayyana damuwar shi afili "Husnah meye haka? ki tsaya don Allah kibar ni in samu lafiya ta awurin ki idan har nace zan sa miki ido Husnah zaman mu ba zai taba yin dadi ba'_
_" Dole in cire zancen girma in kuma sauke kaina kasa ba don komai ba saboda mu samu farin ciki mai dorewa ya fara daga rigar ta daga kasa_
_"bai kamata kina boyemin abinda ya halasta agareni ba yanzu ba lokacin sanya irin wannan kayan bane gaba daya ta gama tsurewa da lamarin shi tanaji tana gani ya cire mata rigar tayi saurin dafe kirjinta saboda bra ne kawai sai dogon wandon da ta saka'_
_ya ajiyeta a gefe yafara aika mata da wani irin kallo " Husnah " meye kike boyemin yasa hannunshi yafara janye hannayenta daga kan kirjin tafara silalo da hawaye tareda girgiza Kai alamar yabari'_
_yana ware hannun idanunshi nakan kayan kallon wani wawan Ajiyar zuciya yayi yasa hannunshi daya yafara balle mata bra dinta takuma rike mai hannun'_
_"ya kamal don Allah kadaina banaso kallon ta ya tsaya yi " bakyason me? Abinda kakemin yanzu, "nikuma inaso Husnah ya kenan? " nidai Wallahi banason Abinda kake min'_
_"nima banason Abinda kike kokarin yimin rowar kanki dakikeson Kayimin zai cutar da lafiya ta "Husnah kibarni don Allah'_
_ya janye hannayenta ya zare bra din jikinshi tuni yafara rawa ganin su a bayyane cikin rudewa da sanbatu yace" Asmah kalli irin bai war da kika Tara Amma kina yimin rowar ta yasa hannunshi ya tallabo daya cikin zakuwa kamar mayunwacin zaki'_
_"yakai musu cafka abakinshi ai tuni ta sa mishi ihu tana mai runtse idanunta cikin jin zafin abin"ya kamal Wallahi Akwai zafi ka daina ina shi Sam baya jinta shan su yake kamar sabon jinjiri'_
_ganin baida niyar barinta takuma fasa mai ihu akunne ya dago idanunshi dasukayi ja kamar wuta tsabar bukatuwa da kuma wutar sha'awarta'_
_"tafara ja da baya ya zare singlet dinshi takara matsawa "ya kamal don Allah kabarni " yana janyota ya saka bakinshi akan nata yafara aika mata da lafiyayyar Sumba'_
_yana Ciro bakinshi ta fara gogewa ni banaso ka daina hada bakinka da kake kissing kowace mace da nawa ta to far da miyau'_
_fisgota jikinshi yakuma yi Husnah ni kike kyama har kike zubarda miyau na daga bakin ki zaki iya zubarda wannan Amma bari insamiki Wanda bazaki iya zubar wa ba'_
_Ya janyota ya kwantar da ita ya haye kan jikinta tafara fitarda numfashi dakyar tana hawayen wuya shi kuwa cikin zafi zafi yake aika mata da sakonni ta kowace k'afa ta jikinta mai Amsar sako'_
_"cikin minti kadan ya gama da komai nata ba inda bai leka ya yamutsa ba ajikinta duk jikinta yasaki tana jiran ta Allah kawai ta kasance jin yafara kokarin zame mata wandon jikinta yasa wani irin karfi yazo mata ta wani wuntsila gefe cikin kuka'_
_"Husnah please' yafara rokonta cikin tsantsar tausayi yana me zame tree quarter dinda ke jikinshi gaba daya ko ina na jikinshi rawa yakeyi'_
_"ai tana arba da hajiya babba ta buga wani uban ihu ta wuntsila gefe "nashiga uku Inna ta kizo ki ceceni zai kasheni saboda tsawon rayuwarta Bata taba ganinta ido da idoba gashi yau taga karshen gani wannan irin Abu haka'_
_" ganin duk tacikamai kunne da ihu yataso ahakan yanufota tana ja da baya cikin kuka "karufamin asiri ya Kamal zan mutu " shshhh bazanyi ba to ki taimaka ko wasa Kiyimin insamu relief'_
_takuma ja da baya ba y'an da baiyi da itaba aranar Amma taki Hakanan yakoma kan gadon yadafe marar shi yanata juyi ita kuwa rigar ta ta wawura ta mayar kanku jera ta koma ta nade "_
_Daren ranar dukansu basu yi shi ta dadi ba ita tana tsoron ya ce zai dawo mata shi kuwa ciwon Mara ya hanashi bacci'_
_dakyar yaga Asuba a daddafe ya yi Salla cikin karfin hali irin na soja saida ya idar ya matsa kusa da ita ya d'an tabata aikuwa azabure ta mike yakawar da kanshi gefe "Kitashi kiyi salla ya juya abinshi bai ko saurareta ba'_
_karfe bakwai ya shirya yabar gidan Asibiti yafara zuwa saida yasha ledodin ruwa doctor din yafara yimai fada" Lt colonel kamal Ibrahim why are you playing with your life?_
_kasan cewar Arne ne su baruwansu da sabon Allah "kanemi girlfriend karage wannan Abun sparm yayi maka yawa wannan drip din kawai zai rage maka ciwon dakakeji ne yanzu idan baka dauki mataki ba gaskiya Akwai matsala'_
_" tunda taga fitarshi tasamu ta yi wanka ta gyara ko ina ta. Shirya break fast dinta saboda tasan bazai dawo yanzuba tayi kwalliya cikin wani lafiyayyan lace maroon tayi kyau sosai'_
_Riga da sket yayi bala'in kar bar ta abinka da farar mace ita kanta data kalli kanta a mirror tasan ta hadu sosai takalli kirjinta taga y'anda suka taso da kyau ta tuna irin cafkar dasukasha gaba daya sai jikinta yayi sanyi'_
_tuna wa da tayi irin halinda yashiga jiya sai yanzu tafara jin tausayin shi "_
_har karfe hudu bai dawo ba tafara damuwa ganin magrib na kokarin yi yasata mikewa ta saka hijabin ta tanufi hanyar fita tun ranar da suka shigo Bata kuma taka kofar wajen ba'_
_tana fita sojan dake wajen yataso dagudu " madam ware are you going tayimai bayanin tana son zuwa gidan Maman sudais. "_
_" Ok ya nuna mata gidan tawuce da Sauri tana nocking aka bude mata Maman sudais ta yi murna a'a Amarya kece yanzu bismillah ta matsa tana shiga tafara zubarda hawaye "_
_" subuhanallah me ya faru? Ko kamal ne tace "eh Meya hada ku " bai dawo ba tunda safe "tace " aa kinkirashi kuma awaya? tace aa to kaji shirme ina zuwa ta kira mai aikinta takawo mata waya'_
_tanakiranshi yadaga "yace mata aiki ne yarikeshi yanzu yadawo aka fadamai tashigo gidan ta " to shine bazaka kirata kamata bayani ba kamal gashi kasa ta kuka ya boye mata zancen Asibiti domin sirrin sune'_
_"to kinji yadawo tashi kitafi "Amma inba shirmeba baki iya kiran mijinki kiji yana lafiya to meye Amfanin wayar taki"_
_tamike cikin jin kunya da kuma sanyin jiki ta nufi nata gidan tana shiga falon taganshi har ya canja kayanshi wato tana fita yadawo " kallon ta yayi cikin basar wa" neman me kike min?_
_Kindamu dani ne ? ta dukarda kanta batareda tace mishi komai ba ta wuce cikin dakin ya kira yaron shi yayi mai take away dakanshi ya kirata tafito a darare kamar Mara gaskiya ta cire hijabin ta da tayi Salla "_
_kallon gefen ido kawai yake aikamata saboda bayason yajefa kanshi cikin damuwa don haka dole ya nisanta kanshi da ita kadan domin kiyaye lafiyar shi"_
_" yamika mata Leda daya ta karba takoma ciki tareda godiya'_
_haka rayuwar su take ta tafiya gaba daya ya fita harkarta girki ma ya hanata yi idan har yana gidan shike shirya musu komai ko yayi musu oda sai in yafita take dafa Abinda taga dama saboda ya jibge mata komai na jin dadin rayuwa'_
_"nama kafin ma ya kare zai loda mata wani kifi kaji kayan abinci kam ba a magana ATM dinshi kuwa ya ajiye mata idan tana bukatar kudi taje ta Ciro duk wani jin dadin rayuwa Husnah ta same shi a wurin kamal"_
_"Amma wajen kwanciya tuni yakoma tsohon dakinta saboda tsaro ba don tsoro ba haka suka dauki wata biyu a legos ba wani ci gaba gashi ta kara kyau da cika saboda jin dadi da kwanciyar hankali'_
_gaba daya ya canja salon takunshi acikin gidan in yafita office wani lokacin sai magrib shida gida Ahaka suka kwashe wata hudu Alokacin ita kanta tafara gajiya da yanayin zaman nasu dashi'_
_don ya mugun canja mata Maman sudais tafara fahimtar zaman nasu ba dadi tafara yimata nasihohi tareda nuna mata illar ko inkula datake nunawa mijinta'_
_"cikin dubarunsu na manyan mata tafara dorata akan hanya ta fannin kwalliya da kuma girke girke duk da itama ba laifi"_
_"tasa taciro kudi kusan dubu talatin dakanta taje boutique takwaso mata kayan matsu tace tarika sakawa acikin Gidanta "_
_taji dadin kayan bawai don kamal ba don ita a tunanin ta Sam bawai zatayi donshi bane kawai saboda kayan suna burgeta idan taga mace ta sanya su bare ita da yanzu ko ina taje zata Amsa sunan mace kuma first class'_
_" don ta Tara kayan kallo gaba da baya saboda jin dadi kuma tasan bazata taba yarda da kamal ya kusanceta ba tanajin dadin y'an da ya barmata dakinta ita kadai saidai batason sharetan da yayi gaba daya'_
_yau tunda yadawo yaketa zirga zirga kamar Wanda zai yi tafiya tana zaune afalon sai kallon shi ta keyi har ya gama ya nufo wurinda take zaune'_
_"gobe zanje Zaria' tayi saurin kallon shi "ya kamal harda ni? " a'a kawai yace mata zata fara rokonshi yace" wait karki Bata bakin ki bazakijeba "_
_" tanaji tana gani washe gari ya wuce, mai aikinda Maman sudais ta kawo mata ce ayau suka kwana a daya daga cikin dakuna biyun bawanda take bacci ba'_
_sai washe gari da yamma yadawo tayi mamaki sosai lokacin da taganshi don Bata zaci zai dawo da wuri haka ba tayi mai sannu da zuwa ya Amsa " tareda shigewar shi cikin dakin_
_da safe baije office ba yanata hada kayanshi tana mamakin ina zaije haka ?_
_'bai. fitaba sai da azahar lokacin duk ta matsu ta canja kayan jikinta zuwa kananan kaya saboda Akwai zafi Garin legos kuma da alama yau Garin za ayi ruwa '_
_mai aikinta na tafiya ta fada wanka ta sanya wata doguwar Riga mai hannun shimi ga rigar ga banta Akwai gidan bra kuma da kadan ta wuce gwiwarta ta kama ta tam komai ya bayyana ga kanta yasha gyara sai kyalli yake da kuma kamshin hair perfume'_
_tafito kamar wata baturiya ga bakin nan yana kyallin mai gwanin sha awa'_
_tana gama shirya wa tafito lokacin tafara jin yunwa batareda tunanin komaiba tafito falon don ita tana ganin bazai dawoba yanzu'_
_"tana tafe cikin karairaya tana kuma dannan wayarta kawai taji tayi karo da mutum tawani zabura zata ruga yariko ta "ina kuma zakije? nine fa yafara kallon ta tundaga sama har kasa"_
_ya wani hadiye miyau irin ranshi yabiya ganin irin kallon da yake aika mata tafara kokarin juyawa yasha gabanta" Husnah wannan irin wanka ai dole in bada tukwici yafada cikin tsokana "_
_yaja hannuna ta zuwa kan kujera yazaunar da ita ya tsuguna a gabanta ta dukar da kanta kasa yariko hannunta duka cikin nashi'_
_" Hmmmm Husnah "ki daina boye kanki yanzu zanyi tafiya inbaki fili tayi saurin dago kanta cikin kaduwa " ya kamal ina zakaje?zamuje operation Sudan "_
_tayi kwal kwal da idanu " ya kamal Amma Zaria zankoma ko? Aa anan zaki zauna dole ki zama jaruma domin AURAN SOJAN kenan'_
_ta marairaice fuskar ta "yace " sannan ina son komai namu yazama normal daga yau zuwa jibi da zan wuce tace "kamar ya?_
_" inason cika igiyar Aurena akanki Husnah ko kinason ko ba kyaso bazan tafi inbarki ahaka ba dolene daga yau zuwa gobe ki mallaka min kanki don bazan iya tafiya haka nan ba hakuri' na yakare .........✍_
_banason hakurin nawa sojan yakare dakaina shiyasa kuke ganin delay Amma komai yakusa koma wa dai dai Ku cigaba da biyoni_
*Matar soja*🌸🌸🌸🌼🌸🌸🌸
*AURAN SOJA*👨✈
_patients love & sacrifice_
*~Story written by~*
*Fenerh*
https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/
*~GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION💫💫💫~*
*~❄We beare's of soon golden We writer's assiduously percieven No pain so Magical Our creative golden pen Be hold our worlds A production of our pen savour Our worlds for it cause u np pain~*
*AURAN SOJA fan's wann nakune saboda kaunar ku da kamal yace in mallakamu ku wannan page din kyauta kukadai ina yinku sosai*
25&26
_haka ta zauna adarare yanata sha aninshi yace zanje in motsa jiki zaki iya yin wanka ko kafin indawo? tana ta binshi da ido har yafita tayi saurin mikewa zuwa bayin nashi'_
_"Hmmm tayi Ajiyar zuciya wato komai na wannan dakin daban ne bayin ma nashi ya hadu ta rube cikin Sauri tafara wanka don batason yadawo Bata gama shirya wa ba'_.
_"tana fitowa ta janyo akwatin tabude tana neman kayan da zata saka ita fa sai yau taga kayanda ke ciki saboda lokacin Auren taki ko yarda ta duba su anyita fama da ita taki'_
_kayan sun hadu sosai duk kayane masu mugun tsada da kuma kyau ta janyo wata doguwar Riga mai budewa daga kasa taji Stones kana ganinta kasan kudi ne awurin'_
_"wando dogo ta samu wani mai kamar roba ya kamata tam ajikinta tasa aciki tabude dayan akwatin hijabai ta zaro wani dogo har kasa ta zura ta matsa wurin Waldrop din kayanshi ta bude domin ganin ta ina zata jera kayanta bayan ko ina kayane'_
_"ahakan yashigo yasameta tana kallon sif din "me kike tunani awurin Matar malam'? irin wannan hijabin unguwa zaki tafi yanzu'? tadan matse fuska " ni Salla zanyi "_
_" yace wow kinfara Salla Ashe? tayi saurin juyowa tana yimai kallon tuhuma "ya akayi yasani? " kina mamakin ya akayi nasani ne? mutum da Matar shi tun ranar da mukazo nasan bakya yin Salla'_
_"saboda nasan irin Matar da nake Aure tanason ibada da kuma rikon addini don haka ina Alfahari da irin tarbiyar da iyayen mu sukayi mana'_
_"aranta tace ai ka zubar da taka wurin kwashe kwashen mata "ya kamal a ina zan saka kayana ko ina ya cika fa' yayi dan murmushi ya matso kusa da ita kamar zai shige cikin jikinta_
_" dole ne matana ta samu wurin zuba kayanta saboda nan dakin ki ne tun farko saboda ke na gyara shi' ta ja baya kadan ya matsa gefen Waldrop din ya bude wani waje empty bakomai aciki'_
_ga wurin kayanki 'ta matsa tafara kwaso kayan tana jerawa yana tayata har suka gama yace zaiyi wanka ita kuwa kasan cewar tanada Alwala kawai taja daddumar sallar shi ta tada Salla'_
_har ya fito yasamu tana jero salloli shima ya zura jallabiya ya tada Salla har ya idar da nafilar da yakeyi tana kan jero salloli ya wuce gaban mirror yafara shafe shafen mayuka da tsadaddun perfumes'_
_"har yagama ya sanya farar singlet hade da wandon da yafi mu amala dasu wato tree quarter na kakin soja ya zauna yana kallon ta da ta idar saita kuma tayar wa'_
_ganin tana shirin kuma tayarda wata ya mike yasha gabanta " haba malama ki kalli time kusan karfe daya da rabi sai yaushe zamuyi bacci a yau?'_
_takawarda fuskarta tace "kaje kayi baccin ka ni Salla zanyi yau banajin bacci, " hmmm Husnah' me kike nufi? sallar da kike yi kina ganin tafi kulawa dani ahalin yanzu'_
_"zata bude baki tayi magana ya rufe mata baki da hannayen shi yana kallon ta cikin idanu ya dan sunkuya yadaga ta cak saikan gadon gaba daya ta gama tsorata da lamarin kamal duk ya wani sauya mata kamar bashiba'_
_"ya zaunar da ita yasa hannunshi yafara kokarin cire mata hijabin tayi saurin rikewa cikin marairaice fuska' "ya kamal Allah da hijabi nake bacci kama tanbayi innan mu"_
_" nasani Amma ai daga baya kindaina kika tsiri yawo harda mayafi saboda kinsan banaso don kawai kibata min rai' don haka yanzu ne yakamata kiyi yawo hakanan batareda ko mayafiba'_
_yanzu kicire wannan hijabin' tafara kwalkwal da idanu ya zare shi yabi kanta da kallo dakeda danshin ruwa dama ta kwance kitson suman ya ya nannade saboda ruwan'_
_"yasa hannu yana shafo kan yana war ware shi da hannunshi yana dan matsowa zuwa jikinta yariko hannunta ta dayan hannunshi yafara murzawa saboda laushin hannun yace'_
_"Husnah tsoro na kikeji? tayi saurin cewa"eh kamar zatayi kuka' "tsoron me kikeyi to kinsan dai ni ba dodo bane bare Kice zancinyeki yana fada yana kara janyota jikinshi dakyau tareda cewa'Asmah kinyi min kyau sosai da wannan rigar'_
_" tana mutsu mutsun barin jikinshi batasan motsinta fitina take kunnawa ba "Husnah' itadai Bata iya cewa komai" banda lafiya Husnah ina bukatar magani' tadan kalleshi cikin rashin fahimta'_
_"toh kasha magani mana kuma meke damunki? "na dade da ciwon nan Husnah ba Wanda zai bani maganin shi sai ke lafiya ta na hannunki yanzu idan kinason in samu lafiya to ki bani magani_
_tace " ni ina nakeda wani magani?ni nasan kinada shi "yana ina tom..........._
_batareda tayi tsammani ba taji hannunshi kan kirjinta yakifa hannunshi akai data wani zabura zata ja da baya saboda firgita da kuma tsoro hade da jin haushin shi da ganin tsantsar rashin kunyar namiji'_
_" ya kalleta da idanunshi da suka bayyana damuwar shi afili "Husnah meye haka? ki tsaya don Allah kibar ni in samu lafiya ta awurin ki idan har nace zan sa miki ido Husnah zaman mu ba zai taba yin dadi ba'_
_" Dole in cire zancen girma in kuma sauke kaina kasa ba don komai ba saboda mu samu farin ciki mai dorewa ya fara daga rigar ta daga kasa_
_"bai kamata kina boyemin abinda ya halasta agareni ba yanzu ba lokacin sanya irin wannan kayan bane gaba daya ta gama tsurewa da lamarin shi tanaji tana gani ya cire mata rigar tayi saurin dafe kirjinta saboda bra ne kawai sai dogon wandon da ta saka'_
_ya ajiyeta a gefe yafara aika mata da wani irin kallo " Husnah " meye kike boyemin yasa hannunshi yafara janye hannayenta daga kan kirjin tafara silalo da hawaye tareda girgiza Kai alamar yabari'_
_yana ware hannun idanunshi nakan kayan kallon wani wawan Ajiyar zuciya yayi yasa hannunshi daya yafara balle mata bra dinta takuma rike mai hannun'_
_"ya kamal don Allah kadaina banaso kallon ta ya tsaya yi " bakyason me? Abinda kakemin yanzu, "nikuma inaso Husnah ya kenan? " nidai Wallahi banason Abinda kake min'_
_"nima banason Abinda kike kokarin yimin rowar kanki dakikeson Kayimin zai cutar da lafiya ta "Husnah kibarni don Allah'_
_ya janye hannayenta ya zare bra din jikinshi tuni yafara rawa ganin su a bayyane cikin rudewa da sanbatu yace" Asmah kalli irin bai war da kika Tara Amma kina yimin rowar ta yasa hannunshi ya tallabo daya cikin zakuwa kamar mayunwacin zaki'_
_"yakai musu cafka abakinshi ai tuni ta sa mishi ihu tana mai runtse idanunta cikin jin zafin abin"ya kamal Wallahi Akwai zafi ka daina ina shi Sam baya jinta shan su yake kamar sabon jinjiri'_
_ganin baida niyar barinta takuma fasa mai ihu akunne ya dago idanunshi dasukayi ja kamar wuta tsabar bukatuwa da kuma wutar sha'awarta'_
_"tafara ja da baya ya zare singlet dinshi takara matsawa "ya kamal don Allah kabarni " yana janyota ya saka bakinshi akan nata yafara aika mata da lafiyayyar Sumba'_
_yana Ciro bakinshi ta fara gogewa ni banaso ka daina hada bakinka da kake kissing kowace mace da nawa ta to far da miyau'_
_fisgota jikinshi yakuma yi Husnah ni kike kyama har kike zubarda miyau na daga bakin ki zaki iya zubarda wannan Amma bari insamiki Wanda bazaki iya zubar wa ba'_
_Ya janyota ya kwantar da ita ya haye kan jikinta tafara fitarda numfashi dakyar tana hawayen wuya shi kuwa cikin zafi zafi yake aika mata da sakonni ta kowace k'afa ta jikinta mai Amsar sako'_
_"cikin minti kadan ya gama da komai nata ba inda bai leka ya yamutsa ba ajikinta duk jikinta yasaki tana jiran ta Allah kawai ta kasance jin yafara kokarin zame mata wandon jikinta yasa wani irin karfi yazo mata ta wani wuntsila gefe cikin kuka'_
_"Husnah please' yafara rokonta cikin tsantsar tausayi yana me zame tree quarter dinda ke jikinshi gaba daya ko ina na jikinshi rawa yakeyi'_
_"ai tana arba da hajiya babba ta buga wani uban ihu ta wuntsila gefe "nashiga uku Inna ta kizo ki ceceni zai kasheni saboda tsawon rayuwarta Bata taba ganinta ido da idoba gashi yau taga karshen gani wannan irin Abu haka'_
_" ganin duk tacikamai kunne da ihu yataso ahakan yanufota tana ja da baya cikin kuka "karufamin asiri ya Kamal zan mutu " shshhh bazanyi ba to ki taimaka ko wasa Kiyimin insamu relief'_
_takuma ja da baya ba y'an da baiyi da itaba aranar Amma taki Hakanan yakoma kan gadon yadafe marar shi yanata juyi ita kuwa rigar ta ta wawura ta mayar kanku jera ta koma ta nade "_
_Daren ranar dukansu basu yi shi ta dadi ba ita tana tsoron ya ce zai dawo mata shi kuwa ciwon Mara ya hanashi bacci'_
_dakyar yaga Asuba a daddafe ya yi Salla cikin karfin hali irin na soja saida ya idar ya matsa kusa da ita ya d'an tabata aikuwa azabure ta mike yakawar da kanshi gefe "Kitashi kiyi salla ya juya abinshi bai ko saurareta ba'_
_karfe bakwai ya shirya yabar gidan Asibiti yafara zuwa saida yasha ledodin ruwa doctor din yafara yimai fada" Lt colonel kamal Ibrahim why are you playing with your life?_
_kasan cewar Arne ne su baruwansu da sabon Allah "kanemi girlfriend karage wannan Abun sparm yayi maka yawa wannan drip din kawai zai rage maka ciwon dakakeji ne yanzu idan baka dauki mataki ba gaskiya Akwai matsala'_
_" tunda taga fitarshi tasamu ta yi wanka ta gyara ko ina ta. Shirya break fast dinta saboda tasan bazai dawo yanzuba tayi kwalliya cikin wani lafiyayyan lace maroon tayi kyau sosai'_
_Riga da sket yayi bala'in kar bar ta abinka da farar mace ita kanta data kalli kanta a mirror tasan ta hadu sosai takalli kirjinta taga y'anda suka taso da kyau ta tuna irin cafkar dasukasha gaba daya sai jikinta yayi sanyi'_
_tuna wa da tayi irin halinda yashiga jiya sai yanzu tafara jin tausayin shi "_
_har karfe hudu bai dawo ba tafara damuwa ganin magrib na kokarin yi yasata mikewa ta saka hijabin ta tanufi hanyar fita tun ranar da suka shigo Bata kuma taka kofar wajen ba'_
_tana fita sojan dake wajen yataso dagudu " madam ware are you going tayimai bayanin tana son zuwa gidan Maman sudais. "_
_" Ok ya nuna mata gidan tawuce da Sauri tana nocking aka bude mata Maman sudais ta yi murna a'a Amarya kece yanzu bismillah ta matsa tana shiga tafara zubarda hawaye "_
_" subuhanallah me ya faru? Ko kamal ne tace "eh Meya hada ku " bai dawo ba tunda safe "tace " aa kinkirashi kuma awaya? tace aa to kaji shirme ina zuwa ta kira mai aikinta takawo mata waya'_
_tanakiranshi yadaga "yace mata aiki ne yarikeshi yanzu yadawo aka fadamai tashigo gidan ta " to shine bazaka kirata kamata bayani ba kamal gashi kasa ta kuka ya boye mata zancen Asibiti domin sirrin sune'_
_"to kinji yadawo tashi kitafi "Amma inba shirmeba baki iya kiran mijinki kiji yana lafiya to meye Amfanin wayar taki"_
_tamike cikin jin kunya da kuma sanyin jiki ta nufi nata gidan tana shiga falon taganshi har ya canja kayanshi wato tana fita yadawo " kallon ta yayi cikin basar wa" neman me kike min?_
_Kindamu dani ne ? ta dukarda kanta batareda tace mishi komai ba ta wuce cikin dakin ya kira yaron shi yayi mai take away dakanshi ya kirata tafito a darare kamar Mara gaskiya ta cire hijabin ta da tayi Salla "_
_kallon gefen ido kawai yake aikamata saboda bayason yajefa kanshi cikin damuwa don haka dole ya nisanta kanshi da ita kadan domin kiyaye lafiyar shi"_
_" yamika mata Leda daya ta karba takoma ciki tareda godiya'_
_haka rayuwar su take ta tafiya gaba daya ya fita harkarta girki ma ya hanata yi idan har yana gidan shike shirya musu komai ko yayi musu oda sai in yafita take dafa Abinda taga dama saboda ya jibge mata komai na jin dadin rayuwa'_
_"nama kafin ma ya kare zai loda mata wani kifi kaji kayan abinci kam ba a magana ATM dinshi kuwa ya ajiye mata idan tana bukatar kudi taje ta Ciro duk wani jin dadin rayuwa Husnah ta same shi a wurin kamal"_
_"Amma wajen kwanciya tuni yakoma tsohon dakinta saboda tsaro ba don tsoro ba haka suka dauki wata biyu a legos ba wani ci gaba gashi ta kara kyau da cika saboda jin dadi da kwanciyar hankali'_
_gaba daya ya canja salon takunshi acikin gidan in yafita office wani lokacin sai magrib shida gida Ahaka suka kwashe wata hudu Alokacin ita kanta tafara gajiya da yanayin zaman nasu dashi'_
_don ya mugun canja mata Maman sudais tafara fahimtar zaman nasu ba dadi tafara yimata nasihohi tareda nuna mata illar ko inkula datake nunawa mijinta'_
_"cikin dubarunsu na manyan mata tafara dorata akan hanya ta fannin kwalliya da kuma girke girke duk da itama ba laifi"_
_"tasa taciro kudi kusan dubu talatin dakanta taje boutique takwaso mata kayan matsu tace tarika sakawa acikin Gidanta "_
_taji dadin kayan bawai don kamal ba don ita a tunanin ta Sam bawai zatayi donshi bane kawai saboda kayan suna burgeta idan taga mace ta sanya su bare ita da yanzu ko ina taje zata Amsa sunan mace kuma first class'_
_" don ta Tara kayan kallo gaba da baya saboda jin dadi kuma tasan bazata taba yarda da kamal ya kusanceta ba tanajin dadin y'an da ya barmata dakinta ita kadai saidai batason sharetan da yayi gaba daya'_
_yau tunda yadawo yaketa zirga zirga kamar Wanda zai yi tafiya tana zaune afalon sai kallon shi ta keyi har ya gama ya nufo wurinda take zaune'_
_"gobe zanje Zaria' tayi saurin kallon shi "ya kamal harda ni? " a'a kawai yace mata zata fara rokonshi yace" wait karki Bata bakin ki bazakijeba "_
_" tanaji tana gani washe gari ya wuce, mai aikinda Maman sudais ta kawo mata ce ayau suka kwana a daya daga cikin dakuna biyun bawanda take bacci ba'_
_sai washe gari da yamma yadawo tayi mamaki sosai lokacin da taganshi don Bata zaci zai dawo da wuri haka ba tayi mai sannu da zuwa ya Amsa " tareda shigewar shi cikin dakin_
_da safe baije office ba yanata hada kayanshi tana mamakin ina zaije haka ?_
_'bai. fitaba sai da azahar lokacin duk ta matsu ta canja kayan jikinta zuwa kananan kaya saboda Akwai zafi Garin legos kuma da alama yau Garin za ayi ruwa '_
_mai aikinta na tafiya ta fada wanka ta sanya wata doguwar Riga mai hannun shimi ga rigar ga banta Akwai gidan bra kuma da kadan ta wuce gwiwarta ta kama ta tam komai ya bayyana ga kanta yasha gyara sai kyalli yake da kuma kamshin hair perfume'_
_tafito kamar wata baturiya ga bakin nan yana kyallin mai gwanin sha awa'_
_tana gama shirya wa tafito lokacin tafara jin yunwa batareda tunanin komaiba tafito falon don ita tana ganin bazai dawoba yanzu'_
_"tana tafe cikin karairaya tana kuma dannan wayarta kawai taji tayi karo da mutum tawani zabura zata ruga yariko ta "ina kuma zakije? nine fa yafara kallon ta tundaga sama har kasa"_
_ya wani hadiye miyau irin ranshi yabiya ganin irin kallon da yake aika mata tafara kokarin juyawa yasha gabanta" Husnah wannan irin wanka ai dole in bada tukwici yafada cikin tsokana "_
_yaja hannuna ta zuwa kan kujera yazaunar da ita ya tsuguna a gabanta ta dukar da kanta kasa yariko hannunta duka cikin nashi'_
_" Hmmmm Husnah "ki daina boye kanki yanzu zanyi tafiya inbaki fili tayi saurin dago kanta cikin kaduwa " ya kamal ina zakaje?zamuje operation Sudan "_
_tayi kwal kwal da idanu " ya kamal Amma Zaria zankoma ko? Aa anan zaki zauna dole ki zama jaruma domin AURAN SOJAN kenan'_
_ta marairaice fuskar ta "yace " sannan ina son komai namu yazama normal daga yau zuwa jibi da zan wuce tace "kamar ya?_
_" inason cika igiyar Aurena akanki Husnah ko kinason ko ba kyaso bazan tafi inbarki ahaka ba dolene daga yau zuwa gobe ki mallaka min kanki don bazan iya tafiya haka nan ba hakuri' na yakare .........✍_
_banason hakurin nawa sojan yakare dakaina shiyasa kuke ganin delay Amma komai yakusa koma wa dai dai Ku cigaba da biyoni_
0 comments:
Post a Comment