_Gaba d'aya jikinta yagama mutuwa aranta take fad'in ta shiga uku yau,Ita yazata yi da shi?_
_Yariko hannunta zuwa cikin d'akinshi direct wurin frame d'in da kullum saita kalla tanason tasan wacece wannan Angel d'in_
_Ya tsaya da ita gaban frame d'in ya koma bayanta yasakalo hannun shi ta k'wibinta yasa habarshi akan wuyanta yana shakar lafiyayyan kamshin da ke fita daga ko ina na jikinta'_
_"kinsan wacece ita? Yarinyar da aka haifeta domin kamal,Na yi rainon sonta tun tana cikin tsumma har zuwa lokacin da tafara mallakar hankalinta'_
_Sonta yana cikin jini na ina kishinta kamar rayuwata tun tana k'arama nake gadin Abu na,Na hana ko wane namiji ya nemeta da sunan so musamman lokacin da tafara Ajiye min kayan dadi nasan kowa ne namiji zaice yana sonta'_
_"gaba daya takasa gane kan magan ganunshi kuma yawani matse ta yana faman yimata zancen wata macen tuni idanunta suka ciko da hawaye'_
_ta zare hannun shi akan jikinta ta wuce zuwa Waldrop ta janyo hijabi zata rufe jikinta taku biyu ya isa kusa da ita "karki rufe min kayana kibarni in kalla in more Abubuwana '_
_" kinsan irin kayan dadin da Matar da nakeso ta Tara kuwa? "Ina ruwana tafada a hasale yayi murmushi mai kayatarwa " kuma abin burgewar tana kishina itama sai tafashe mai da kuka nidai ya isa kaje kasameta ka fada mata"_
_tajuya Abinta yana binta da idanu ranar a tsorace ta ke dashi don koda dare yayi kasa koda cin Abincin da ta dafa musu tayi har ya dawo daga masallaci yasameta a falon tana kallo dunkule cikin katon hijabi'_
_"Amaryata kallo akeyi ne? tayi kamar Bata jiba ya matsa kusa da ita ya zauna akasan kujerar da take kwance tayi saurin tashi zata bar wurin don ita wai tana fushin yana mata zancen wata macen'_
_yarikota tafado jikinshi ya matseta gam "ina zakije kibar ni " ko mushiga daga ciki ne? ta zabga mai harara tareda murguda baki yace "lalala ai saina biya wannan kallon mai tsaya da kuma wannan Abun da aka yimin da baki yafada tareda shafo lebenta"_
_" hannunshi yasa ya zare hijabin tanata mutsu mutsu saboda ba rigar Arziki bace ko yanzu ajikinta gwarama ta dazun shiyasa taketa fama da hijabin'_
_"yace "wow yana mai karema surarta kallo musamman kirjinta da suka nuna kasan cewar Bata saka bra ba aciki kuma rigar mai santsi ce har kan su ana gani kamar su tsole idon mai kallon su'_
_" jikinshi yafara karbar sakon kallon abinda yake gani azahiri cikin wata irin murya wadda dakyar ta fito "Husnah ina jin yunwa da yawa kinga cikina bai cikaba ina bukatar abinci gashi kuma yanzu wata yunwar ta,karu'_
_" ya janyo hannunta ya daga T-shirt din da ke jikinshi yadora akan marar shi "ina bukatar abinci kinji yana fada yana goga tafin hannunta mai laushi kamar Auduga'_
_lumshe idanunshi kawai yakeyi don shi kadai yasan me yakeji acikin jikinshi ahalin yanzu ta zare hannun ta saida yace Ashhhh nooo!!_
_gaba daya jikinshi ya gama mutuwa zata mike ya ce ga Leda Acan ki kawo da plate ya nuna mata saman dining'_
_haka tamike tana mai Jan rigar kamar zata kara tsawo tawuce duk taku daya sai yaji marar shi ta Amsa ji yake kamar yabita ya danne tsabar tayar mai da hankali da tayi'_
_harta dawo ta ajiye komai ta bude ledar ta juye ga sashen naman irin gashin nan mai ruwa ruwa yana tiriri tasaka fake akai yana daga kishin giden yafara debowa yamika mata ta kawar da kanta gefe tasa nata tafara ci don gaskiya yunwa takeji sosai'_
_tana cire hannu ya kalleta da idanunshi da suka shanye yace " kici sosai fa karki wahala tayi mai kallon bangane ba yace "uhm kici ki koshi karki ji yunwa daga baya ta dan harareshi ta mike domin tafara jin sanyi_
_ruwan sama yafara sakkowa kadan kadan dayafara sauka Saboda Garin legos ko da yaushe cikin ruwan sama suke shi ya kwashe komai ya kashe wutar falon zuwa cikin dakin lokacin ta gama komai nata ta kwanta "_
_Saboda tana da yakinin ba Abinda zaiyi mata don da zaiyi da tuni yayi shiyasa tayi kwanciyar ta har tarufe idanunta ta tuna da wani hadin maganin da Maman sudais tabata takuma gayamata tarikashan shi kullum da dare'_
_ta mike zuwa cikin firij ta fito dashi ta bude yana cikin wata y'ar container kamar ice cream tasa dan karamin cokali tafara sha abinka da sha zumami ita da aka ce mata cokali daya kullum kafin kace me ta shanye shi tas ta ajiye robar'_
_ta ma manta da zance nshi batasan yana cikin bathroom dinta ba sai ganinshi tayi daure da towel iya kugu ta zaro idanu waje don Bata taba ganinshi ahaka ba kuma yaushe rabonshi da shigowa har yayi wani Abu aciki_
_ta kalleshi cikin tsoron yanayin da yafito ruwa na diga ajikinshi data kalli murdadden hannunshi tuni cikinta yayi kara yabada sauti yatako zuwa bakin gadon cikin tafiyar shi ta mazan taka '_
_" ganin yana shirin nufota ahaka tasa tafin hannunta ta rufe fuskar ta wani irin murmushi mai sauti yafitar "me kike rufewa fuska ?tace " don Allah ya kamal kasa kaya kafita'_
_Yarike kugu yana kallon ta yace OK bude idanunki ki gani na saka Riga kuma yanzu zanfita ta sauke hannunta ta dago kanta damin ganin ko fitar zaiyi 'innalillahi ta furta da karfin tsiya domin gaba daya ya sauke towel din kasa ta kwala ihu na shiga uku ganin hajiya kirikiri'_
_ta mike daniyyar guduwa ya rikota tamau "ina zakije? ni kike tsoro Husnah me kike tsoro kuma ajikina? " tana wuntsil wuntsil a hannunshi tafara rokonshi"_
_"ya kamal don Allah kasa kaya meye haka "ba komai to meye don matata ta ganni ba kaya kema haka nakeson ganinki yafara kokarin cire mata rigar Bata fasa Ihu ba tana neman tai mako'_
_" Husnah ki natsu kibani hadin kai bazan iya hakura dakeba ayau dinnan kar kisa in wahalar dake bata Saura raba tacigaba da fisgewa ya fincike rigar ta ya yagata yabarta hakanan daga ita sai pant'_
_"kwantar da ita yayi ya hade bakinsu wuri daya yafara kissing dinta cikin Sauri Sauri domin yagama Sakin layin da muke kai saida ya tsotse bakinta son ranshi ya cigaba da rokonta nutsu'_
_"Husnah banason injimiki ciwo kibarni inbiki Ahankali ina tausayamiki tunfarko shiyasa nake daga miki kafa kuma ni nake cutuwa da yawa don haka komai nada iyaka"_
_"gaba daya yasa karfi nshi ya danneta yagama fita hankalin shi akanta ba abinda yake yi sai sanbatu gaba daya jikinta yasaki tsabar matsar da yayi mata kuma yana kan romancing dinta "_
_" lokacin da yazo shiga hanyar shi shikanshi da yana cikin hayya cinshi bazai iya bin hanyar ba saboda tsabar matsuwarta Amma ina bazai iya hana kanshi ba musamman yanda jikinta yakara haukata shi"_
_"jin Abu mai bala'in zafi na kokarin ratsa ta yasata damkeshi cikin azabar zafi tafara mafita "ya kamal Karka samun da zafi ina Asama yake baya jinta yazama kurma ayau'_
_"dayayi mai gaba daya kuwa tafasa wani irin ihu na azaba don jitayi kamar mararta zata balle taji maza " don Allah ka cire ya kamal Wallahi zan mutu cikin fitar hayyaci yajishi a duniyar sama yana flying'_
_"Angel yakira sunanta dakyar kibarni Saura kadan inshige kinji ta buga mugun ihunda yajishi kamar Tabashi damar cigaba da abinda yake yi "wato Bata gama shigewa ba duk wannan bala in zafin shi kenan tata takare yau'_
_cikin minti kadan tafita hayyacinta tun tana ihu harta kasa muryarta ta dishe kuma bayajin zai iya tsaya wa tun tana iya gani har ta daina ganin Garin ta sulale a sume shi kuwa ai baisan ma tanayiba sanbatunshi kawai yakeyi'_
_" Husnah kinkula min da kanki tank you I love you Husnah Allah yamiki Albarka da tsaremin budurcin ki da kikayi nagode nagode sosai ina Alfahari dake matata'_
*hattara y'an mata ku kiyaye budurcin ku ku kaishi gidan Aure duk macenda ta zubar da darajarta awaje ta wulakanta rayuwarta Wallahi ba na mijin da zai Aure ki yaga darajarki data iyayenki koda shine yafara lalataki zai koma gefe yace kinsaba dama bawai muna rubuta labari don mu nisha dantar bane kawai a'a harma da fada kar daku Allah yasa mu dace Ameen*
_"bashi yasarara mataba saida yaji ya sauke duk damuwarshi akanta saida yadawo hayya cin shi yaga Sam Bata motsi ya zabura ya sunkuceta zuwa jikinshi yana buga fuskar ta"_
_"Husnah Husnah! "Karki yimin haka kitashi don Allah ki taimakeni kirufawa rayuwata asiri tunfarko bazan iya rayuwa babukeba bare yanzu da kika zama ni nazama ke u are my life Husnah'_
_" girgiza ta yake dakarfi don Yama rasa ta ina zaifara saboda rudewa ya ajiyeta da Sauri ya debo ruwa mai sanyi ya watsa mata tayi firgigit ta zabura cikin ihu ta na kiran sunan Inna ta ceceta zai kasheta "Husnah ai tana jin muryar shi ta cigaba da kukanta'_
_" tareda neman taimakon Inna harma da baba Alhaji "ya kamal don Allah kabarni zan mutu yariko ta ganin Bata cikin hayya cin ta " Husnah relaxed bazaki mutu ba insha Allah muna tare har ahada yanzu muka fara rayuwa tare'_
_ya janyo towel din shi ya daura yashiga bayin ya hada mata ruwa mai zafi don ta gasa jikinta yadawo kan gadon yana taba hannun ta tafasa ihu saboda jitakeyi kamar ko ina na jikinta sai an d'orata tsabar matsar da ya yimata'_
_Yace"zantaimaka miki ne kiyi wanka tace "ni banaso kabarni zantashi dakaina ya janye bargon domin ta tashi, jinin dake kwance akan gadon ya mugun tsorata shi gudun karta gani takuma sanya mai kuka yasa yayi saurin rufewa ya ce" kibarni in taimaka miki bai bari ta kuma cewa komai ba ya sungumeta sai bayin "_
_tana kukanta yasaka ta aruwan zafin tana tsala ihu ta kankame shi yariketa dakyau saboda ruwan ya ratsata da kyau ganin ruwan yafara canjawa zuwa ja yasa shi tsorata kardai yajimata ciwo"_
_" yakoma dakin yabarta aruwan ya canja zakin gadon saboda ya mugun baci dajini ya dawo dashi cikin bayin ya kuma canja mata ruwa yayi mata wanka da kanshi yace tayi na tsarki kukan ma yanzu Bata iya wa'_
_"saidai Ajiyar zuciya ya sungumota zuwa zuwa kan gadon ya duba time kusan karfe hudu na Asuba Ashe kusan kwana yayi yana wahalarda y'ar mutane"_
_kafin wani d'an lokaci zazzabi mai zafi ya rufeta duk ya rude gashi ayau ne dole zai bar Garin legos zuwa porthacourt ahaka yafara shirin shi cikin tsananin damuwa dakuma kawarta da zaiyi duk jikinshi yayi sanyi"_
_"ana idar da Salla ya wuce gidan Maman sudais yace "Aunty nazo yimiki sallama ne zamu wuce kuma ga Husnah tana bukatar taimakon ki don Allah zankira nurse daga Asibiti tazo ta dubata"_
_" tace ba damuwa Allah ya kiyaye muku hanya yadawo daku lafiya yamata godiya yadawo tana nan akan gadon cikin rawar sanyin ya matso kusa da ita ya ajiye mata wasu dogayen envelope guda biyu'_
_agefen ta "Husnah ni nawuce kimin fatan Alkhairi Allah yasa damu da Alkhairi ya kuma hada fuskokin mu. tajuyarda kanta gefe yana kallon ta yajuya ya tafi"_
*jumu'at kareem y'an uwa na da masoya kamal inayima kowa fatan Alkhairi*
🌸🌸🌸🌼🌸🌸🌸
*AURAN SOJA*👨✈
_patients love & sacrifice_
*~Story written by~*
*Fenerh*
https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/
*~GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION💫💫💫~*
*~❄We beare's of soon golden We writer's assiduously percieven No pain so Magical Our creative golden pen Be hold our worlds A production of our pen savour Our worlds for it cause u np pain~*
29&30
_tun lokacin da kamal yawuce ya barta take kuka har zuwan Maman sudais' ita kanta ta tausa yawa Husnah halin da ta ganta aciki,nurse din da ya kira ta iso ta dubata har saida tayi mata dinki saboda wurin yana bleeding sosai don ba karamin jin mata ciwo yayiba'_
_Maman sudais tafara yimata fada "gaskiya Husnah baki kyauta ba me meyasa kikayi ta daukar Alhakin bawan Allahn nan haka?_
_" ki gode wa Allah da irin mijin da yabaki, "ba duk soja bane kamar kamal zai kasance baya neman mata, ba duk kuwa da irin kawo mai Kansu da sukeyi Amma ya danne ma zuciyar shi bai taba biyewa kowa ba'_
_" Husnah nasan kamal kusan shekara biyar muba makwabtaka ko Abincin waje bayaci indai bani na dafa nabashi ba shima saida baban sudais yayi mai magana da kyar ya y'ar da'_
_"na yaba da irin hankalin shi sosai shiyasa na dauke shi kamar kanin mijina Husnah ki godewa Allah da samun miji kamili miji na nuna ma sa'a,'_
_"haka dai maman sudais tayi ta kula da ita aranar harta samu taji saukin jikinta shi kuwa kamal sun daga zuwa porthacourt daga nan jirgin su zai daga zuwa Sudan sai muce Allah ya dawo dasu lafiya"_
_kwana biyu ta war ware tayi garau da ita saidai batajin dadin zaman cikin gidan ita kadai sai idan ta gaji ta je gidan maman sudais "_.
_" tana zaune da wayarta a hannu taga kiran wayar Samir tadaga tareda farga ba kome yake faruwa?'_
_"Aslm alaikum "sukayi gaisuwa yace " naga baki kirani ba kuma kamal yafadamin zaki kirani idan har kin duba sakon shi' to naji shiru shiyasa nakira inji lafiya'_?
_"lafiya kalau ya Samir ya sister na take da baby? Duk suna lafiya tana nan tayi nauyi "Amma yakamata ki duba sakon Saiki kirani, tace " toh zan duba suka ajiye wayar tana me tunanin wane irin sako yabar mata '_
_"itafa tama manta da zancen envelopes din da ya ajiye mata tamike zuwa wurinda ta ajiye su ta dakko ta dawo kan gadon ta zauna tareda bude dayar"_
_ATM dinshi ne kusan guda uku na banki daban daban sai kuma wasu takardun wa inda takesa ran na filayene dakuma gidaje ga hoton shi da kaki yayi bala',in kyau aciki'_
_ta mayar dasu aciki tana me tunanin mezatayi da wa innan abubuwan? ta zaro dayar doguwar ta karda ce wadda a bayanta aka rubuta'_
*leter to my wife*
ta warwareta tafara karantawa'
_sakon gai suwa tareda neman gafara dakuma ban hakuri zuwa ga matar kamal "Husnah kiyi hakuri da duk abinda zaki gani Arayuwa daga yanzu zuwa nan gaba, Husnah haka Allah yatsara mana rayuwa tun fil azal ke matata ce, kisan wannan sirrin ayau Husnah " ke kadaice matar da nakeso in Aura saboda ke na dauki lokaci batareda nayi sha'awar Auren ba, bawai don banida sha'awa ba aa "ata kaice Husnah ina cikin jinsin maza masu karfin sha'awa, " Amma kasan cewa ta a soja dole nasama zuciya ta hakuri saboda nariga nayima zuciya ta dakuma gangar jikina Alkawarin ke kadaice zaki mallake ni "Husnah nayi dakon sonki tun kina cikin tsumma Allah ya diga min kaunar ki har zuwa lokacin da kika fara mallakar hankalin ki'_
_Husnah duk wani motsi naki yana kan idona na ajiye sojoji na sirri masu kulamin dake a duk inda kike nine na hana duk wani namiji ya matso da sunan yana sonki saboda ina tsananin kishin ki ko kanni na ciki daya banason inga kuna tarayya saboda nasan Akwai Aure a tsakanin ku' lokacinda nakawo matar Aure ina cikin tsananin ciwo Wanda zai iya kaini ga fadawa halaka kuma bazan iya tunkarar baba Alhaji da zancen cewa ke nakeso ba "Alhamdulillah Husnah nayi kukan dad'i a lokacin da baba yafada min zancen inyi hakuri da Yarinyar da na kawo zai hadamu Aure nidake'_
_" nakira wannan ranar "the most happiest moment in my life that I will never forget yayimin albishir da Abu mafi girma dakuma tsada tareda mahimmanci shine kyautar abinda nafi komai kauna Arayuwa ta' Husnah uwa tana gane damu war d'an ta koda Bata jashi ajikinta ba Inna tasan inason ki batareda na furta mata ba'_
_"daga karshe ina baki hakuri da irin Lafin da na aika ta miki ayau natafi na barki da jinya, naso ace ni na kula dake har zuwa lokacin da kika warke Amma kisani " Husnah nima natafi tareda ciwo guda uku na farko ciwon sonki na biyu ki shin ki na uku kwadayin sake kasan cewa dake saboda kin lasamin Zuma mai zakin gaske Wanda bazan taba mantawa da dan da nonta ba nagode da samun budurcinki Husnah ki kara kula min da kanki Allah yasa damu da Alkhairi Sannan idan kinga sakona ina son ki kira samir zaizo ku wuce Zaria har zuwa lokacin da zan dawo sai mu dawo gidanmu muci gaba da rayuwar mu_
_kuma ga ATM dina duka da kadarorina duk wata zaki rika cire kudin da kike bukata aciki idan ma duka zaki cire kicire_
_nakine baba daman na sallame su account dina da kudin business dina keshiga zasu rika Amfani dasu, daga k'arshe ina miki fatan saduwar Alkhairi matar kamal_
*I love you so much*
_"tsawon rayuwarta Bata taba shiga tashin hankali irin na yauba kuka takeyi kamar zata shide tsabar Dana sani da kuma jin tsananin kaunar mijinta ayau" tafasa wani irin kuka mai bantau sayi'_
_"ya kamal don Allah kadawo gareni Wallahi nima ina sonka har cikin zuciya ta katai makeni kadawo muyi rayuwar mu zankula dakai bazan kuma yimaka rowar kaina ba daga yau na daina kullum zan mallaka maka saika gaji'_
_"kuka takeyi mai shiga zuciya dakuma ban tausayi "wayyo Allah na nashiga uku rashin jin magana da taurin kai ya hanani jin dadin rayuwa ta nida mijina yanzu gashi baya kusa bare innemi yafiyar shi'_
_ganin kukan bazai fitar da itaba tamike ta wawuro wayarta tafara dialing numbar shi cikin kidima first time arayuwar zaman su dazata fara kiranshi'_
_data fara shiga saitaga yakatse alamar busy takira yakai sau goma kuma Amsar daya ce busy ji take yi yau idan ba taji muryar shi ba bazata iya bacci ba'_
_wayar Samir takira yana dagawa tafasa mai kuka yace " subuhanallah Husnah meye na kuka 'kibari gobe zanzo intaho dake kishirya'_
_"ni ya samir ba inda zanje zanzauna agidan mijina kamar kowace mace nidai kawai kace mishi yadawo ko yakirani inata kiranshi yaki dagawa takarasa maganar cikin kuka'_
_gaba daya kasa cewa komai yayi ya kashe wayar yafara neman layin kamal shima bai dagaba yaturomai msg 'I will Call you leter'_
_"shima yaturamai " you beter call your wife couse ta tashi hankalinta sosai, toh hakadai ta kwana aranar duk jikinta yagama mutuwa kuka tayi hartaba uku lada '_
_haka ta dauki kwana ki batareda taji muryar kamal ba duk ta tashi hankalin ta kullum sai sunkirata agida kuma duk Wanda yakira saita samishi kukan mijinta Maman sudais kullum cikin lallashin ta take'_
_daga karshe dai Baba Alhaji yabama Samir umarnin zuwa yadawo da ita gida don haka dole tafara shiri koba komai umarnin kamal ne tunfarko'_
_ta hada kayanda tasan zata bukata domin Maman sudais tayi mata bayanin wata shida zasuyi a operation din washe gari samir ya iso legos saida ya gana da sojojin dake tsaron gidan domin sukara sa ido gudun kar ayi musu sata'_
_har cikin zuciyar ta batason tafiyar saboda tana ganin kamar zata ga kamal acikin gidan_
_suka daga sai Kaduna saboda anan jirgin su zaiyi landing gidan Samir suka sauka ganin Zainab gaba daya hankalin ta yakuma tashi musamman y'an da taga suna rayuwar su itada Samir cikin tsananin kula da kuma kaunar juna'_
_ita kanta Zainab taga sauyi sosai arayuwar y'ar uwarta don haka tayi ta lallashin ta"kiyi hakuri sister insha Allahu lafiya yayan mu zaidawo "Hmm Zainab bazaki ganeba yau kusan sati da tafiyar shi ko muryar shi banjiba idan nakirashi ba ya dauka'_
_" kuka takeyi sosai har saida Zainab dinma tafara tayata ,ahaka Samir yasamesu "subuhanallahi meye haka my dear ke da zaki lallasheta sai kuma kike tayata'_
_dakyar yasamu yashawo kanta tareda yimata bayanin yaturomai msg da cewar " sunada matsalar savice awurin da suke idan yasamu ntwk zai kirata ta share hawayen ta'_
_"ya Samir da gaske zaikirani? Yace sosai ma "ai kece rayuwar kamal tafara jin dadi daganan ya cigaba da Bata tarihin irin soyayyar da yake yimata batareda yafa d'awa kowaba'_
_" tasamu kanta dajin tsananin farinciki saboda jin irin sonda kamal yake yimata haka tayi bacci hoton shi a kirjin ta'_
_washe gari suka wuce Zaria har Zainab din Samir yasa driver yakai su saboda yanayin aikin shi sunatafe cikin farin ciki dakuma murnar ganin iyayensu cikin minti talatin suka isa cikin Garin nasu wato zazzau'_
_kamar koda yaushe ko ina nan y'an da suka bar shi Amma gidan su yasha gyara tundaga kofar gidan su ka fara gani cikin tsananin zumudi dakuma murna suka nufi cikin gidan gaisuwar ma da ake musu basu wani tsaya Amsawa ba'_
_suka fada cikin gidan aguje sai gefen Inna Habi cikin ihu innan mu!! tafito cikin farin ciki itama suka fada jikinta "munyi kewar ki innan mu'_
_tace irin wannan gudu har dake mai juna biyu gaba daya kunya tarufeta saboda ganin har Inna tagano tanada ciki batasan tuni Samir ya fesawa kowa ba'_
_tasulale tace " zanje ingasu Gwaggo da Inna Amarya itama Husnah haka ta bita domin tayi kewar mahaifiyar ta suka isa ita kanta Inna Amarya taji dadin ganin su gaba daya sun canja don Husnah duk da halin da take ciki tayi kyau Abinta'_
_Gwaggo ma taji dadin ganin jikokin nata tafara yimusu tsiya" ke kuwa yanagan ki hakanan ga y'ar uwarki tayi nauyi ke me kike jira har yanzu? gaba daya jikin Husnah yayi sanyi'_
_gefen Inna Habi ta koma cikin tsananin tunanin da ace ta yi hakuri itama da yanzu tana renon cikin kamal ajikinta kobanza tasan zata samu abinda zairage mata damuwa da kuma debe kewa'_
_"Ashe duk abinda takeyi kanta takeyima wa gashi nan yanzu tana gani' har zuwa lokacin da iyayensu maza suka dawo Husnah Bata saki jikinta ba tana ganin baba Alhaji tasaki kuka "_
_kowa ya tausaya mata suka fara lallashin ta cikin kuka tace" Baba har yanzu bai kirani ba lafiyar shi kalau kuwa? Cikin sanyin jiki yace "Husnah kiyi hakuri da duk yana yin da kika tsinci kanki aciki'_
_itafa Bata ganeba ya tana musu zancen Bata ji labarin mijinta ba suna faman Bata hakuri'_
_haka ta dauki kwana ki acikin gidan su bawata walwala kwalliya kuwa ai yanzu ta daina yinta kwata kwata saboda waye zata yima kwalliya'_
_gaba daya ta mayarda rayuwarta a gefen kamal da ke cikin gidan komai nata yakoma dakin saboda yana rage mata damuwa kowa dake gidan tausaya mata yakeyi saboda wata irin natsuwa da tayi gaba daya tazama kalar tausayi'_
_" ko su Safwan da bilal sun tausaya mata ahaka ta yi sati biyu agidan su kowa na iya bakin kokarin shi akanta don har Inna Amarya itama ta cire kunya da kuma kara suna Bata kulawa sosai'_
_"Inna Habi kuwa kullum maganar ta "kidaure kiyi hakuri kikuma saki jikinki kar dan gidan Amarya ya dawo yasameki haka bazaiji dadiba saboda haka take daurewa take yin komai cikin dauriya"_
_" don batason ace tabatawa kamal rai ahalin yanzu don soyayyar shi datake ji cikin zuciyar ta Allah ne kawai yasani, yauma tana zaune da wayarta tafara tunanin turamai msg saboda ta tabajin ana cewa yana turo msg'_
_"tafara typin kamar haka" ya kamal ina kwadayin jin muryar ka idanuna suna muradi ganinka nashiga damuwa saboda rashin ka nayi Alkawarin bazan kuma Bata maka raiba idan kadawo gareni'_
_ta turamai ta ajiye wayar ko minti biyar sakon baiyiba taji karar kira na shigowa tayi saurin duba wayar idanunta awaje tsabar kidimewa tama kasa daukar kiran har ya tsinke "kodai gizo idanunta keyimata " ya kamal?"_
_"wani kiran yakuma shigowa jiki narawa ta daga kiran "ya kamal!!!!!!!!..........✍_
_Afuwan fans uzuri ne ya hanani typin_
[3/19, 8:52 PM] Feenat Marubuciya: 🌸🌸🌸🌼🌸🌸🌸
*AURAN SOJA*👨✈
_patients love & sacrifice_
*~Story written by~*
*Fenerh*
https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/
*~GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION💫💫💫~*
*~❄We beare's of soon golden We writer's assiduously percieven No pain so Magical Our creative golden pen Be hold our worlds A production of our pen savour Our worlds for it cause u np pain~*
31&32
_muryar ta na rawa ta furta "ya kamal' Ajiyar zuciya ya sauke " na'am my wife' "ya kike ?" ta fasa mai kuka har saida ya matsar da wayar daga kunnen shi yace " shshhh "Angel me yasa kike kuka haka'?_
_ta saita kanta kadan " ya kamal kasan kukan da nakeyi ai "me ya faru? " cikin kuka "nidai kadawo kawai Allah na daina yima abinda bakaso don Allah ya kamal kadawo'_
_" Ajiyar zuciya yasauke cikin farin cikin da bazan iya misalta mukuba ya ce". Har da rowar kanki ?cikin Sauri tace eh Allah na daina. Yace "lallai matana tanason gani na to fadamin " ciwon mu ya warke ne?_
_"tace kai yaya! "Ashe batason ganina, idan har kinason in dawo kifadamin inji kin warke ko a'a? " na warke yaya Wallahi, tafada cikin saurin ta "Hmmm Asmah' kiyi hakuri kinji'_
_" nifa banason hakurin nan da kowa kebani ni kawai kai nakeson gani yaya don Allah kadawo' duk ta gama kashe mai jiki cikin kashe murya na irin shiga cikin wani yanayin "Husnah''''''''_
_" nafiki damuwa saboda nafama wa kaina wani ciwon Husnah' cikin saurin ta tace "yaya a ina kaji ciwon waye yaji maka? bata lokaci ba yace " kece Husnah da farko na d'auka idan na kusan ceki zai rage min sha'awa da kuma damuwa'_
_Amma nakara janyowa Kaina damuwa gaba daya ji nakeyi kamar inganki akusa dani ahalin yanzu "Husnah idan nadawo wace irin kulawa zaki bani?_
_" yaya komai da kakeso zanrika yimaka abinci kowane lokaci, aa Husnah ke nafi bukata fiyeda abinci idan na dawo sai kinyi hakuri dani saboda yanzu bazan iya kauda kaina akanki ba da farko ma wauta nayi da na rika kyaleki"_
_"ta rufe idanunta da tafin hannunta kamar yana ganinta tace "kai yaya' shima yace " ke Husnah''''' cikin kwaikwayon irin muryar ta "ki ajiye batun wasa agefe Husnah a gaskiya ina cikin damuwa bansan daliliba'_
_" ina rokonki da ki daure ki daina fita yawo ina kishin ki zansa samir ya kawo miki mota idan ta kama kifita banason hawa mashin kije ki koya mota a driven school "_
_" sun dauki lokaci mai tsawo yana yimata bayani da kuma irin dajin da suke a Sudan kuma shine yake jagorantar su tayi mai fatan Alkhairi dakuma Allah ya kiyaye kamar karsu ajiye waya "_
_" tayi farin cikin jin yana lafiya aranar duk yakira iyayensu ya gaishe su aranar kowa yaga sauyi har ma Gwaggo ta fara yimata tsiya "dama anason miji ake yimai yanga ita dai ranar batada ta cewa farin ciki ya cikata don har Zainab takira take fada mata yau taji muryar kamal'_
_" tace ina tayaki murna yar uwa ta Allah yadawo mana da shi lafiya ta Amsa da ameen_
_yau kusan watan ta biyu da zuwa Zaria kuma baifi sau uku tayi waya da kamal ba last kiran da yayi mata yace tayi mai hoto ta tura mai yanaso yaga yanda take kafin takai ga turawa kiran ya katse saboda rashin kyan service awurin da suke'_
_yau duk suna zaune ta mike kafa a dakin gwaggo duk su Inna na ciki tace " Inna ni fa yau faten tsaki nakeson sha agidan nan da kuma dan wake da ka lallaba'_
_gaba daya kallon ta sukeyi cike da mamaki saboda kowa yasan ba cimar ta bane duk Abubuwan da ta lissafo Gwaggo tace "Habiba to ki binciki y'ar ki Akwai magana tun watan baya nake kula da ita kamar ba ita kadai bace'_
_" kuduba y'an da take bajewa daga kasa ga nonuwanta sun cika kirji kamar zasu barke Riga gaba daya Bata fahimci komai acikin maganar Gwaggo ba ' sukuwa su Inna kowannen su kunya ta hanashi cewa komai'_
_haka taci gaba da zamanta agida gashi samir yakawo mata motar ta formatic mai kyau har hannunta yafara fadawa a tukin data ke koya Safwan ne ma ke koya mata idan yana gida saboda duk suna zuwa makarantar su'_
_yau tafito wanka adakin data mayar nata wato na kamal ta tsaya agaban madubi tana karewa kanta kallo itafa Bata ganeba ko ina nata ya habaka musamman hips dinta ga kuma kirjinta ya ciko sosai tana cikin kallon kanta ta madubin wayarta tayi kara tayi saurin dauka don jin irin ringing tone din dake fita Wanda tasaka ma kamal ne'_
_"tace "hello ya kamal"". " Husnah video call nakeso muyi Wallahi ina son ganinki kewar ki ta dameni sosai tace to yaya ta janyo hijabin ta tasaka ya kuma kiranta tayi picking taganshi akwance asaman wani dan karamin gado'_
_"ya kamal yana ganka akwance? baya ko jinta kallon fuskar ta kawai yakeyi cikin kasala yace "Asmah meye haka please kicire hijabin nan inga kyakkyawar surar matana'_
_" cikin muryar shagwaba tace "yaya wanka fa nafito towel ne ajikina kawai saida ya yi yar mika daga kwancen da yake yace" inason ganinki kicire ko inkashe wayata kuma bazan kuma kiraba saina dawo'_
_"tayi saurin zare hijabin ta dukar da kanta shi kuwa mikewa yayi da Sauri yana karewa jikinta kallo ta cikin wayar "Husnah ko idona gizo yake min naga kin ciko ne kamar bakeba ta kalli jikinta itama ta ce Wallahi yaya ni kaina nace kila banida lafiya ne'_
_" Husnah""""" yakira ta cikin sanyin murya " ki dan janye towel din ingani kadan ta zaro idanu waje cikin jin kunya tace "haba yaya towel ne fa kawai. Uhm ba kayana bane'_
_kallon ta yakeyi kamar ya janyota ya ganta kusa dashi " sai Anjima tom bari in sauka "a'a yaya ta zame towel din ta'_
_saida yaja dogon numfashi cikin sha kewar murya tareda hadiye wani irin miyau_
_" kallon kirjin kawai yakeyi kamar ya cafkesu yakeji da bakinshi yayita tsotsa "Angel kin chanja sosai me su Inna suke baki haka? Kinyi kyau sosai ga twins dina sunkara girma ganin irin kallon da yake yimata yasa ta ja towel din zuwa sama yaja numfashi'_
_" a ina ne kike yanzu? Ina dakin ka, "me kikeyi aciki? " anan nake zamana saboda inrage kewar yayana kuma mijina yayi murmushin karfin hali ya ce "Husnah kikula min da kanki sosai kinji I love you so much'_
_" yana kallon ta itama kallon shi takeyi kamar kar ya ajiye wayar gashi ya kara murdewa da kuma kyau yayi mugun burgeta haka taji kamar karsu ajiye wayar aranar suka rabu cikin dokin juna da kuma kewa'_
_jikinta yayi sanyi sosai bayan sun ajiye waya ya mugun Bata tausayi yanda ya nuna kamar ya janyota ta cikin wayar sai yanzu take kara data sanin irin jamai rai data rika yi data bashi hakkin shi da kyau may be bazai damuba irin haka'_
_wasa wasa kullum kara budewa takeyi ga dan banzan kwadayi Wanda harsu baba umaru kullum sai sun siyo mata kayan kwadayi irin na gargajiya ga cin Abinci kamar gara ranar dai Inna Habi ta cire kunya tace '_
_"y'ar nan kodai juna biyu gareki? "Inna wane irin juna biyu? " banson shirme watan ki nawa rabonki da ganin Al adarki? Sai Alokacin hankalin ta yadawo jikinta'_
_"idan Bata mantaba rabon tada Al ada tun a legos kafin tafiyar kamal tayi tsam yanzu' ana nufin ciki ne ajikin ta? tafara Addu'a Allah yasa hakan ne saboda tasan ba abinda zata farantamai dashi sama da wannan cikin'_
_Inna ta ce "yakamata gobe kije kiga likita ya dubaki tace toh saboda zataso taji sakamakon da take muradi'_
_washe gari tun da wuri ta shirya zuwa Asibiti wani private hospital dake tudun wada taje mai suna Doctor bello, gwajin farko cikin ikon Allah suka ga ciki har na kusan wata uku"_
_" likita yabata result dinta tareda tayata murna "madam congrat. Kina daukeda ciki nakusan wata uku. tayi farinciki sosai wato bugun farko har ciki ya afka tab lallai ta haduda jarumin soja'_
_" ta matsu takoma gida domin ta turamai sakon Albishir '_
_"tana zuwa gidan ta mikawa Inna result tace "yoh ni kyabani takarda karatu na iya Kayimin bayani inji tayi shiru Abinta " ganin bazata samu bayanin ba ta dauki takardar tanufi dakinsu bilal'_
_"tace kai dubamin takar dar nan kagani yayi mata bayanin meta kunsa cikin tsananin farin cikin dabazata iya nunawaba kawai tanufi cikin gida ta dauro Alwala tafara na filfili da tsakar rana saboda bawanda zata iya tunkara da labarin cewar matar kamal nada ciki'_
_"shiyasa ta nufi ubangiji tareda Addu'o'i masu yawa akan zuriar ta da kuma neman kariya ga babban danta'_
_"cikin Zainab ya kusan zuwa duniya mahaifiyar samir ta nace akan yadawo da ita gida tunda yanada sashin shi ta zauna har Allah yasauketa lafiya duk da baisoba Amma bayanda zaiyi sun kasance yara masu biyayya ga iyayensu a dole yashiryota tadawo gida Zaria "_
_" Wanda Husnah tafi kowa farin ciki kobanza zata samu abokiyar shawara saboda tana cikin damuwar rashin jin wayar kamal rabonta dashi tun ranarda sukayi video call din nan'_
_"batasan waye zata yima zancen ba kar ace batada kunya koda yaushe zancen miji Fatima ce kawai kawarsu akusa kuma tunda tadawo Fatima na school of nurse makarfi'_
_"shiyasa abin yayi mata yawa gashi ta turamai sakon samun cikinta shiru bai kiraba hankalin ta yafara tashi baitaba daukar lokaci har haka bai kirata ba'_
_ga cikinta sai motsi takeji yana yimata, Gwaggo yau ta kalleta tace Asma'u wannan kunburi da kikeyi haka ga shi Allah yabaki iyaye masu shegen kawaici waisu kunya ita Habiba anji kunyar kamal takeyi ita kuma Amarya fa keba yar fariba ina zuwa ta zari mayafi sai gidan Inna sahura wato mahaifiyar Samir "_
_" tayi mata bayanin tanaso ta tasa yarta zuwa Asibiti adubata don itadai Bata ganeba Inna sahura tayi dariya "Gwaggo ai dama dagani cikine ajikinta natanbayi Habiba tace min eh kawai na dauka kunsani'_
_" ta dauki salati Habiba sai dai ikon Allah koni da Nike tsohuwa bana Abinda takeyi Amma dai dole taga likita kunburin ta naban tsoro yarinya sai bajewa takeyi "_
_" tace. Karki damu Gwaggo insha Allahu gobe zantasata muje Asibiti aduba lafiyar ta"_
_"Zainab ta iso cikin ta yayi girma itama itama tayi mamakin ganin irin budewar da Husnah tayi tace "sister lafiya kike kuwa irin wannan bajewa kalli hips dinki'_
_" tayi murmushin karfin hali kawai har saida Zainab tace sister kirage sa damuwa a zuciyar ki domin naji cewar bake kadai bace yayan mu ya yi ajiye takarasa cikin tsokana'_
_"haka ranar suka raba dare suna hirar su irinta y'an uwa dasuka shak'u da juna_
_wannan karon adakin Inna Amarya Zainab ta baje saboda Inna Amarya tanemi da Inna sahura ta barta idan ta haihu saita koma cikin gidan su'_
_"Baba Alhaji kamar yafi kowa farin cikin jin labarin cikin Husnah Ashe da rabon zaiga Kwan kamal don gaba daya hankalin su atashe yake agidan saboda rashin jin labarin kamal suna boyewa ne kawai saboda kar Husnah taji ta tashi hankalin ta gata da ciki yashafi Abinda ke cikin ta "_
_" gashi likita yace lafiyar ta kalau kunburin ta na cikine kowa agidan yamaida hankali akanta ko Zainab da ake sa ran haihu war ta yau ko gobe Bata samun kularda akewa Husnah kowa na tausaya ma ta'_
_"yau duk suna zaune a gefen Gwaggo dukansu har su Inna baba Alhaji yashigo a sukwane bayako ganin gabansa sai salati yakeyi kanninshi na biyedashi Alhaji Suleiman sai kokarin rike shi sukeyi'_
_"yaya ka kwantar da hankalin ka don Allah Karka janyowa kanka ciwo duk matan suka mike a. tsorace saboda tsawon rayuwar su da shi basu taba ganin tashin hankalin shi ba irin wannan ko rasuwar matarshi baiyi irin hakaba"_
_"cikin kidima Gwaggo tace "ya'yan nan lafiya? Baba umaru yace" Gwaggo kamal....... ai tinkafin yakarasa Husnah ta mike cikin firgita "Baba ba abinda yasameshi ko ? don Allah me yasamu mijina? tariko babanta baba kamun bayani " kamal lafiyar shi kalau ko?'_
_"kowa tanbayar da yake aikawa kenan Inna Habi kuwa fita kawai tayi tabar dakin duk tsananin kwakwar ka bazaka gane abinda ke rantaba'_
_"Baba Alhaji yace "yanzu ake gayamun yantawaye sunkai musu hari a wurinda suke ance duk saii gawawwakin su kawai aka gani yanzu haka ankawo su gida samir yatafi yaduba'_
_Bata gama jin karshen zancen ba ta fadi a sume duk suka kwasa aguje zuwa gareta Zainab ma tuni marar ta rike tace "washhhhh tsabar tashin hankali..................✍
*AURAN SOJA kenan kullum matansu suna cikin fargaba saidai muce Allah ya kare mana su a duk inda suke jinjina gareku military wife's*
[3/22, 11:24 AM] Feenat Marubuciya: 🌸🌸🌸🌼🌸🌸🌸
*AURAN SOJA*👨✈
_patients love & sacrifice_
*~Story written by~*
*Fenerh*
https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/
*~GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION💫💫💫~*
*~❄We beare's of soon golden We writer's assiduously percieven No pain so Magical Our creative golden pen Be hold our worlds A production of our pen savour Our worlds for it cause u np pain~*
_*Allah kasa mu dace y'an uwa na ina so ku fahimci hikimar rubutu bawai anayi kawai saboda nishadi bane aa harma da fadakarwa littafi na yana nuni da karfin zumunci saboda Akwai karan cin zumunci awannan zamani saidai muce Allah kasa mudace*_
_*HAPPY BIRTHDAY 🎂to you Yaya Hayat Admin of Admins wish you many many years more Ahead. This page is for you only may Allah s.w.t bless ur new age*_
33&34
_gaba daya rushing dinsu akayi zuwa Asibiti kowannen su ana kokarin bashi taimakon gaggawa Zainab dai haihu wace zanga zanga suna isa ba dadewa ta sunkuto katuwar baby girl kyakkyawa saidai muce Allah ya raya'_
_Husnah kuwa gaba daya batasan halinda take cikiba likitocin ma duk hankalin su atashe yake bare kuma iyayen kowa damuwarshi gata da juna biyu anason tafar fado asan halinda cikin yake ciki'_
_kowa kagani sai Addu'a kawai yakeyi hankalin su yakasu kasu kashi uku ga tunanin kamal ga Husnah acikin wani hali ga Zainab ta haihu'_
_"Alhaji Mahmud ne yakira samir yayi mai bayanin halinda ake ciki yace baba ku kwantar da hankalin ku yanzu haka nakusa shigowa Zaria Awane Asibiti kuke? yafada mai suna Asibitin musulmi'_
_dakyar suka samu numfashin ta yadawo suka fara kokarin duba lafiyar cikin Allah ya taimaka ba Abinda yasameshi suka yimata Allura saboda kukan da ta bude ido dashi kar yajanyo mata matsala'_
_"gaba daya kowa fargabar farkowarta yakeyi saboda tashin hankalin ta zai iya cutar da Abinda ke cikinta Azo ayi biyu' Inna Habi ce zaune tare da ita Inna Amarya na tareda Zainab "_
_" daga baya Inna sahura ta iso Asibitin itama dakin da aka kwantar da Husnah ta nufa tareda jajantawa juna"_
_"suna zaune cirko cirko Zainab ma kukan takeyi duk su Safwan hankalin su atashe yake don suna maza ne su Alhaji Suleiman kuwa wato mahaifin kamal shinema mai kwantar ma da Alhaji babba hankali'_
_"yaya kayi hakuri komai mukaddari ne daga Allah haka Allah yaso don haka bamuda dubara saidai mubisu da Addu'a Alhaji Mahmud yace "wannan haka ne '_
_" suna zaune awurin sukaji salatin baba umaru yace "wanake gani haka Allah abin godiya dukansu suka juya zuwa wurinda yake yana nuna musu hanya'_
_" sukansu sun firgita duk suka mike tsaye bilal ne yace" ya kamal!! Allah mai iko inji Baba Alhaji har suka karaso kusa dasu suna daskare cike da mamaki'_
_"ya tsuguna Agaban su yace "baba sannun ku yamasu jikin ? " kamal' Kaine ko idanun mune kemana gizo ? Yace Baba nine Allah mai iko ya nufa na dawo lafiya batareda wata matsala ba'_
_"duk suka fara kabbara tareda hailala kafin suce wani Abu nurse ta fito tana tanbayar ina mahaifin Husnah Ibrahim baba Alhaji yace gani nan tace "doctor nasan ganinka a office'_
_" yace muje kamal' yamike yabishi yabarsu cikeda mamaki ya akayi haka tafaru tanbayoyi cike fal da cikin su Samir ma ya nufi dakinda Zainab take saboda ya kagu yaga Babyn shi'_
_"shima bai tsaya wani bayaniba ya shige ciki abinshi'_
_Doctor yafara yimusu bayani "Baba wannan mai juna biyu n a scanning da mukayi naga alamar wannan cikin yafi karfin watannin shi kuma munyi iya binciken mu ba wata matsala'_
_" nayi tunanin ko twins ne Amma scanning bai nunamin komai ba saboda cikin baiyi kwarinda zan fahimta ba saboda yanzune ma ya shiga wata na hudu'_
_gaba daya kan kamal yadaure wakeda ciki bayan samir yafada mai Zainab ta haihu jin likita na tanbayar ina megidanta ? Yasashi dawo wa cikin hankalin shi'_
_"gashi nan ai likita zaka iya yimai bayanin komai baba Alhaji yafita abinshi ya mika mai hannu "ya kamata ku kiyaye abinda zai rika daga mata hankali saboda idan takuma irin wannan faduwar zata iya rasa babynta'_
_sai yanzu ya fahimci zancen likita " Husnah ce keda cikinshi harna tsawon wata hudu'? "Allahu Akbar Allah mai kyauta da kari shine yanzu zai mallaki da nashi na kanshi kuma ta tsatson macen da yakeso kamar ranshi'_
_" cikin tsananin farin ciki yafara yima doctor godiya yafita cikin Sauri domin yanzu kam ya matsu baisata a idanunshi ba'_
_yana fitowa duk suna tsaye kowa yana mamakin abinda yake faruwa wai kamal yadawo ya akayi haka ? Meyafaru'_?
_ya gaida su Inna sahura suka farayimai barka da dawowa Amsawa kawai yakeyi Amma hankalin shi na wurin matarshi ita kawai yake muradin gani ahalin yanzu'_
_"Inna Habi kamar ruwa ya cinyeta Ajiyar zuciya kawai takeyi batareda ta furta komai ba baba Alhaji yace "kamal ga dakinta can kaje kaduba matar ka'_
_" dama a kage yake wucewa kawai yayi ya nufi cikin dakin tunda ya tura kofar yashiga yaja ya tsaya yana mai sauke nannauyar ajiyar zuciya'_
_"kallon yanda take kwance tayi wata irin cika kamar ba Husnah ba gashi har cikin ya dan nuna yaja ya tsaya saida ya gama kallon ta daga nesa kafin yafara takawa cikin kasaita kamar wani sarki zuwa bakin gadon'_
_"Husnah' ya furta can kasan makoshi tareda Jan kujera yana mai kare mata kallo cikin doguwar rigar atan fa tayi kyau sosai duk da Bata San halin da take cikiba ga gashinta ya kwanta lub yasa hannunshi akan fuskar ta yafara shafawa Ahankali'_
_"matana ki tashi gani nadawo yakai idanunshi kan cikinshi hannunshi yadora akai Ahankali kamar bayason abinda zai taba mai lafiyar ciki'_
_"yana shafawa Ahankali harzuwa saman kirjinta dasuka dan fito ta cikin rigar ta suna kokarin tsole idon mai kallon su gaba daya Jinshi yakeyi awata duniyar ta daban'_
_Ahankali take motsa hannunta tareda tsirarowar wasu siraran hawaye tareda sanbatu" ya kamal karkayi min haka karka tafi kabarni nima mutuwa zanyi kai kadaine farin cikina kazo gareni'_
_"wani irin murmushin farin ciki yayi tareda riko hannunta cikin nashi" Asmah kamal bazai tafi yabarki ba zaku rayu tare harma kita Haifa mishi yara "_
_ta damke hannunshi dake cikin nata tafara Addu'a Allah yasa ba a mafarki takejin muryar shi ba idan kuwa mafarkine kar Allah yasa karta farka "_
_" ba mafarki kikeyiba nine akusa dake uwar ya'ya na ki bude idanunki mijinki ne kamal akusa dake tafara kokarin bude idanun ta domin gasgata Abinda takeji akunnenta'_
_"idanunta bai sauka ako inaba sai cikin na jarumin mijinta mai zati da kwarjini ta shafo fuskar shi " ya kamal Kaine ko mafarkine nakeyi ? "Husnah nine akusa dake yasa hannunshi yafara dagota kallon shi takeyi hawayen nakan zuba'_
_" tana mikewa tafada kan kirjinshi mai cikeda ni ima tasa kuka "ya kamal nasan bazaka taba barina ba don Allah karka kuma tafiya kabarni'_
_" ya rungumeta tsam acikin kirjin shi yafara bubbuga bayanta cikin sigar lallashi " Husnah kidaina wannan kukan karki jamin hasara yakai hannun shi kan marar ta "ki daina karki cutar min da babyna "_
_" tank you Husnah kin yimin kyauta mai girma bakisan irin farin cikin danajiba ki kulamin da kanki da kuma babyna "ki zama jaruma ansan matan sojoji da jarunmta don haka kema dole kizama jaruma'_
_" gashi baby na yasaki kinzama wata katuwa komai yaciko harda....... Yakai hannunshi saman kugunta yadan matsa ta sunne kanta cikin jin kunya yakuma dawo da hannunshi saman kirjinta'_
_"kinga nan ma kamar zasu....... Yana kokarin tura hannunshi cikin rigar aka turo kofar likita ne tayi saurin sauka takoma gefe "yace madan ganin Oga harkin mike " Oga wane irin Allura kayi mata haka data sa madan farfadowa?_
_"likita dama nine damuwar kuma nadawo so ba sauran ciwo sai abamu sallama.ta sunne kanta cikin jin kunya yace "shi kenan Dama na sallami mai haihu wa don haka itama zaku iya tafiya'_
_" ya fita zuwa waje yayima iyayen bayani samir dama sun wuce gida dasu Inna Safwan ya kwashe su baba yamaida su gida shi kuma motarda suka zo da ita ta sojoji yashiga shida. matarshi gaba daya wani irin kunyar shi takeji yanzu'_
_"ya janyota jikinshi yaname kafeta da wani irin kallo "Ahankali ya furta " Asmah wannan kunyar fa? Kinsan yanzu ba sauran kunya nariga da nacireta tunkafin intafi harma ga sakamako yafito yafada tareda liliya cikinta ta saman rigar ta"_
_"itadai takasa cewa komai har yanzu mamaki takeyi ya akayi yadawo nija? Yana kwakume da ita kamar za akwace mai ita har suka isa kofar gidansu ko ina acike da jama'a_
_ya kalleta " ki gyara min hijab din ki da kyau kinga maza da yawa zasuyita kallon min iyalina' kallon shi kawai tayi tafara kokarin bude kofar yace "tsaya inraka ki,_
_" shiya fara fita yazagaya yabude mata kofar tafito jiyake kamar ya dauketa Amma ba dama don mutane ne sosai akofar gidan harma da iyayensu'_
_takawa tayi ta wuce jama'a sai barka sukeyimata shi kuwa yawuce wajen jama'ar shi yafara karbar gaisuwar da sukeyi mai da kuma barka da Arziki '_
_"cikin gidan ma dankam yake da jama'a yanzu wa barka, dakin Inna Habi ta wuce shima su Aunty kareema naciki duk suka fara yimata ya jiki ta Amsa su ta wuce don ba Abinda take bukata yanzu fiyeda komai'_
_Inna ta shigo ta kawo mata Abinci " kizo kici wani Abu ga magungunanki ankawo' ta ce " Inna in Akwai koko akawomin shi kawai zansha yanzu sai anjima zanci Abincin'_
_saida tasha maganin ta kwanta ba ita ta tashiba sai kusan magrib ta tashi ' tasamu ta rama sallolinda ake binta lokacin duk jama'a sun ragu saidai na gida tasamu ta ci abincinda aka ajiye mata'_
_Aunty kareema ta shigo "kintashi? to kije ki duba kila ya kamal yana dakinshi don ya shigo kina bacci tace " toh ta mike tsaye domin tana bukatar ganinshi itama har zata wuce Aunty tace'_
_"a haka zaki wuce wurin miji bako wanka? "Aunty duk kayana na can dakin zanyi a can , tace tom tasa kai ta wuce"_
_" ta yi sa'a baya cikin dakin Tadai samu angyara ko ina tasan cewa aikin su Aunty ne ta wuce bathroom ta sheko wanka ta fito tareda tsane kanta da towel kafin tafara shafe shafen kayan kamshin ta'_
_ta Ciro kayan da tasan bazasu dameta ba wata doguwar Riga mai dan shaka shaka ta saka Mara hannu ta fito das da ita ta fesa turaruka ta janyo dadduma ta sallaci isha sannan ta haye katuwar katifar shi dake cikin dakin tayi kwance'_
_"yanzu itace kwance adakin ya kamal kuma zai shigo ya sameta har su kwana tare ta shafo cikinta cike da farin ciki ta matsu ta kuma sa kyakkyawan mijinta a ido'_
_"tanaso ta nuna mai irin sonda take yi mai a yau bazata bari kunya ta cuci zuciyar ta ba ,_
_"tun tana sa ran Shigowar shi har ta fara bacci shi kuwa yana can cikin iyayensu yana basu labarin abinda yafaru"_
_"kamal wato Allah ne ya kiyaye baka cikin su? Alhaji Mahmud ne kemai tanbayar "wallahi Baba nafita zuwa cikin gari domin muna cikin daji ne saboda na kwana biyu Bansamu munyi waya dakuba nasan zaku damu'_
_" sai bayan nashiga cikin Dafur na duba na bar wayata a cikin tenth dina nasa pilot din da yakai ni yadawo dani a she ina tafiya sukayi ambushed suka farma jama'ar mu'_
_"kawai samun ga warwakinsu nayi a kwance ba Wanda ya tsira sai wa inda suke wani yankin daban to kunji yanda lamarin yafaru kuma duk sunkona mana kayan mu '_
_"shiyasa Baku samun waya ta "duk suka fara kabbara tareda godiya ga Allah da ya kubutar da shi tareda kara yimai fatan Alkhairi aduk inda suka je'_
_" Baba a kullum Addu'o'i n ku bazasu taba bari mu tabe ba Allah na kiyayemu '_
_*Addu'ar iyaye nada tasiri sosai akan ya'yan su kobayan ransu bazata taba faduwa kasa banzaba iyaye mata kurika yima yaranku Addu'o'i na kwarai da fatan Alkhairi ba mugun Alka ba'i ba Allah kasa mudace Ameen*_
_bashi yasamu kanshi ba sai kusan karfe sha daya na dare ya nufi cikin gida lokacin Husnah tayi nisa sosai Samir kuwa ai tuni yana wurin matarshi da kuma Babyn shi Allies saboda baba Alhaji yace subarta ta zauna da Inna sahura ai duk gida ne_
_"shiya yabi ya kwakume acikin gidan ba irin korar shida Inna sahura batayiba Amma yaki tafiya ita sai faman Bata kunya yakeyi'_
_"Husnah ana dokin miji yazo kota kan baby Bata biba ta wuce dakin miji'_
_"tundaga kofar dakin yakejin tashin kamshin turarukan ta ya isa cikin murmushi mai kayatarwa nade hannaye n shi yayi yana me kare mata kallo cikin tsananin so da kuma sha'awa tareda burgewa'_
_"yau shine tareda farin cikinshi kuma tana tareda Babyn shi akwance a mararta Ahankali yake nufarta cikin takunshi saida yakai kusa da katifar ya cire rigar shaddar dake jikinshi yabar dogon wando da kuma singlet'_
_ya zauna a gefen ta cikeda shaukin kaunar ta ya kalli cikinta da ya kara mata kyau da kuma haske' Ahankali yake shafar ta har zuwa fuskar ta ya furta'_
_"Husnah " tafara bude idanunta akan fuskar shi tarike hannun shi dake yawo a fuskar ta "ya kamal sai yanzu ka shigo? " yace "um um na shigo ba iyaka nasamu kina bacci adakin Inna'_
_" shine kaki tashina? "a'a ina hauka ne zantashi maman baby na tana hutawa koda yake tafi son baban baby yanzu fiyeda babyn'?_
_" ko? ta dukar da kanta cikeda kunya tareda rufe fuskarta da tafin hannunta "dama inason baban baby na tun tuni " ya dage gira daya tareda murmushi "oh haba shine ake yimai yanga tareda Jan aji?_
_" ta janye hannayenta tace " nadaina ai ya kamal kayi hakuri' cikin marai raice murya, "ya riko fuskarta " Husnah banrikeki ba na kuma godewa Allah da ya nunamin ranarda Husnah ta fara sona'_
_Yanzu sai akula dani kafin inkoma a nunamin irin soyayyar danake bukata "tayi saurin kallon cikin idonshi" ya kamal komawa kuma?_
_"eh Husnah SOJA kenan ai ko yanzu da sauran wata biyu kafin indawo gaba daya badon matsalar da aka samu ba da bazan dawo yanzuba"_
_"sai hawaye shar suka fara zubowa "nidai gaskiya ban yarda ba kawai kazauna tareda ni' " yayi murmushi mai sauti "iyye madam Kamal lallai nazama dan gatan Husnah ba'aso intafi nemo kudi kenan'_
_" Husnah AURAN SOJA n kenan madam dole saikin zama jaruma kuma saikin zama mai hakuri mu bamasu zama bane dole matan mu su zama jarumai'_
_"don haka yanzu tunda nazo ina bukatar kulawarki ajida dan bawan Allah na wahala dayawa Azo ajidani'_
_yafara tsokalota tana zamewa "ina bukatar wanka ko zansamu madam ta taimaka mun ta zaro ido" tace a'a "ya kamal Allah bazan iya yima wanka ba " OK idan nadawo dole in karo. Aure wadda zata iya yimin wanka "_
_" tawani zabura tareda turo baki saida yariketa"haba madam irin wannan zabura "kinason kijamin asara ne kinsan irin wahalar danasha kuwa kafin insamu cikin nan'_
_" wani irin kallo ta jefamai azuciyar ta ce" kasha wuya koka ganamun wahala? tawuce bathroom dinshi saida ta hada ruwan ta dawo still fuskar ta a hade "muje na hada ruwan"_
_" yana kunshe dariya yamike tareda kwance zariyar wandon yace" to aima baki karasa ladanki ba kizo kicire min short nicker da singlet kikuma daura min towel "_
_" ta ina zata iya kallon wannan gabjejen tsirara tab gaskiya da sake"OK Aure dole idan nadawo " tawuce fee ta dakko towel sai dariya yake azuciyar shi lallai Akwai kishi'_
_tana zuwa ta sa hannu cikin karfinta tareda hade girar sama data kasa tadaura mai towel takuma ciremai singlet dakyar take daga katon hannu shi saboda tsokana duk yasaki jikinshi "_
_" yace Saura nicker koda shi zamuyi wankan? Cikin kuluwa tasa hannun ta tafara zamewa tacikin towel tareda kaida kanta gefe shi kuwa ba abinda yake yisai kallon fuskar ta' yakeyi'_
_"jama'a matar soja na kishi Husnah kibi Ahankali mazajen namu Akwai farin jini'_
*Kuyi min afuwa Akwai uzurori dayawa mu hadu a next page*
_*jumu'at mufeda to All Muslim*_
[3/25, 3:57 PM] Feenat Marubuciya: 🌸🌸🌸🌼🌸🌸🌸
*AURAN SOJA*👨✈
_patients love & sacrifice_
*~Story written by~*
*Fenerh*
https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/
*~GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION💫💫💫~*
*~❄We beare's of soon golden We writer's assiduously percieven No pain so Magical Our creative golden pen Be hold our worlds A production of our pen savour Our worlds for it cause u np pain~*
35&36
_gaba daya Husnah ta gama kunbura jin wai zai kara Aure sai kawar da kai ta keyi ya matsota ajikin shi gam dukansu saida suka sauke numfashi alokaci daya'_
_ya sa hannun shi a kugunta Yarike cikeda shauki da kuma kaunar ta da yakeji tana karuwa acikin zuciyar shi'_
_"Husnah muje kitayani wankan nagaji sosai kuma ina bukatar kulawar matana. tafara zame hannun shi ajikinta'_
_"zan tafi wurin Inna tafada tareda dauke kai gefe' "ni kuma kibarni da wa? " kaida matarda zaka Aura nan gaba'_
_to ai Bata Riga tazoba yanzu sai uwar gida ta kula dani kafin Amarya tazo'_
_ai cikin fushi ta fusge zata wuce fuu' ya janyota ta baya ya rungumeta tsam'_
_"haba uwar gidan kamal kuma Amarya arufamin asiri kar asa jinina ya hau ni na isa in karo Aure matata ta isheni '_
_"Husnah da zanyi Aure da tuni nayi Amma saboda sonki na jira har lokacin da Allah ya nufa kika zama mallaki na don haka ki kwantar da hankalin ki ba wata sai ke kadai'_
_"ta juyo tareda kallon fuskar shi "ya kamal bazaka kuma kula wata ba? " eh nayi Alkawari'_
_"harda masu zuwa gida? "Husnah idan har ina sonsu ni zan rika binsu basu zasu biyoni ba ki fahimce wannan'_
_" tasa hannayenta biyu ta yimai kyakkyawar runguma Wanda yasa shi jin wani irin sabon yanayi na ratsashi saboda shine karon farko data rungumeshi da kanta kuma abin ya shige shi sosai'_
_"Angel muje muyi wankan tare "yafada cikin salon maganarda saida takasa koda yimai musu'_
_haka yasa hannunshi yafara zame doguwar rigar dake jikinta dama daga ita sai rigar sai pant saboda Bata kaunar bra tana sata ciwon kirji musamman data samu cikin nan'_
_tafara sunne kanta saboda tsananin kunyar data keji kamal kuwa saida ya kusa shidewa tareda tunanin anya wankan zai samu ?_
_" gaba daya ya kauce akan dogon layin idanunshi har wani lumshe wa suke da Kansu tsabar tsumuwa da yayi da ganin kyakkyawar surar jikinta'_
_"ga komai ya kayatu Ahankali yake rage tsawon shi zuwa kan kirjinta ya Dora fuskar shi '_
_"wata irin Ajiyar zuciya suka sauke dukansu yafara fitarda numfashi "ganin yafara Sakin layi yasata tattaro dauriyar ta'_
_" ya kamal muje kayi wankan, "Husnah I cnt right now , yafara janta zuwa kan gadon gabanta yafara faduwa '_
_" tunawa datayi da abinda ya yimata kafin yatafi "ya kamal ka daure kayi wankan ni tafiya zanyi wurin Inna'_
_" Asmah ina Alkawari na ? Yafada cikin fisgo maganar "wane Alkawari? tafada da kyar itama saboda ta matsu kamar zai mayarda ita cikin jikinshi'_
_" kince bazaki kuma yimin rowar kanki ba idan nadawo ' tayi shiru don yanzu idonta yafara clear'_
_"prove it ki bani kulawarda nake bukata yafada tareda dago kanshi daga kirjinta yakai hannunshi kansu yafara shafawa Ahankali "_
_" ina son abubuwan nan Asmah gashi sunkara cika da girma "yafada cikin sanyin murya" itadai ba magana gashi tanajin dadin abinda yake yimata ga kuma tsoro'_
_"ya kamal Akwai zafi fa ,meye da zafin? Ta nunamai kirjinta da yake murzawa da hannun shi'_
_"meyasa su zafin ? Ka daina tabawa tafada cikeda kuruciyar ta " kaga lokacin da katafi kajimin ciwo sosai saida aka yimin dinki'_
_"yayi saurin dagowa da idanunshi da sukayi jawur "me aka dinka? Ciwon mana,_
_nuna min wurin ciwon ingani " ta waro ido waje " ya warke ai " OK to bari inga ni ko ya warke da kyau yayi saurin hade bakinsu wuri daya'_
_"kissing dinta yakeyi passionately kamar zai cire mata lips itama tafara mayar mai da Marta ni tana tayashi tsotsa'_
_"numfashi kawai yake gwamawa jikinshi yafara rawa ya cire bakinshi anata cikin fisgo magana'_
_"Husnah banason injima babyna' "ta dan bude idonta kadan tace " kaje kayi wankan to'_
_"naki wayon yau dai sai na more kafin kace me yafara aika mata sakonni ta ko ina lasarta yakeyi musamman na shanunta tun tanajin dadin abin har tafara jin zafi'_
_"ranar ba inda bai yamutsa ba kuma ya tsotse ajikinta tafara galabaita tunkafin yace zaiyi mai gaba dayan'_
_yakai kololuwar bukatuwa da ita yana kokarin isa babban gida yajishi gam kamar bai taba saninta a y'a maceba'_
_yafara rokonta "Asmah please open for me na matsu ita ta gama tsurewa don gaba daya yagama kashe mata jiki da salon wasan nin shi'_
_" dakyar yasamu ya shiga saida ya k'ankame ta tsabar jin shi dayayi a duniyar network kuma full service subuhanallah mantawa yayi da zancen baby yafara dibar gara'_
_gaba daya saida yamata biji biji duk bashinda ta dauka saida ta biya aranar kuka takeyi sosai'_
_"ya kamal zan mutu don Allah kabarni kasana zafi kirjina bayana kafafuna wlh zan mutu na gaji wayyo Allah'_
_*Husnah nimafa ba Wanda yake tayani don haka kowa tashi ta fishshe shi*_
_shi kuwa ba Abinda yakeyi sai rokonta "please ki tsaya nakusa ai dagudu nafito ganin kamal na shirin barna kar ace ina gani'_
_" bashi yabarta ba saida yajishi zam lokacin ita har tafara kokarin shidewa yana samun natsuwa yasa hannunshi zai janyota jikinshi'_
_"ta buge mai hannu tasa mai kuka "wallahi karka tabani kuma saina fadawa Inna gobe ince mugunta kake yimin'_
_" yakuma janyota saida tasa kara saboda jinta takeyi kamar duk ciwo ne ajikinta '_
_"come on Angel kizo kifadamin meye sirrin ne? gaba daya kinkara test kamar bantaba yiba 'ta buge mai hannu '_
_"ni bazan kuma y'ar da ba Allah' "shhhhh Angel karki fara zan iya shiga wani yanayi idan har kika hanani kanki ayanzu '_
_" dole ne kiyi hakuri dani kinga zantafi zuwa nan da sati biyu kinga wata hudu mukayi Saura wata biyu idan kika barni narage zafi sosai kinga koda nadawo bazaki sha wuyaba lokacin kinzama y'ar hannu'_
_"nidai bazan kuma y'ar daba gaskiya "nikuma gaskiya yanzu nafara " inaji ina gani dadi na wuce ni'_
_"ni yanzu ma kidaure mu raya daren nan gaba daya da bautar Allah "muje muyi Salla tom shima ai bautar Allah ne'_
_" a'a ni wannan nake bukata ki taimaka min indan k'ara ko kadan ne kinji "tasa mai kuka wayyo Inna ta wallahi kasana zafi'_
_" ya to she bakinta danashi cikin kwadaituwa da dadin ni'imar ta jiyake da zata bashi dama zai iya dauwwama har safe'_
_bugu nshi takeyi ta ko ina Amma malam hassan din yayi nisa bayajin kira ta zuba Allah ya isa tayi yakushi cizo har ta hakura ko gezau'_
_"saida ya yi Abinda yayi niyya "yana sauka ta dunkule tareda dafe Mara tasa kuka sai Alokacin hankalin shi yadawo jikinshi ya matukar tsorata '_
_" innalillahi karfa injama Kaina asara yafada tareda janyota jikinshi Husnah Husnah ina sai murkususu takeyi'_
_towel dinshi yajanyo ya daura ya kinkimeta sai bayi wanka yafara yimata cikin Sauri ya dawo da ita kan gadon shima yaje ya watso nashi'_
_gaggauce yakeyin komai karfe hudu suka nufi Asibiti batareda kowa yasani ba yana tukin sai faman sannu yake mata Bata ko iya Amsa wa'_
_"Asibitin musulmi ya koma da ita yakuma yi sa'ar samun Likitan da ya dubata jiya yace "Oga badai jikin bane yatashi ya fara kwana " don Doctor ka kulamin da ita dakuma baby na'_
_sai kaiwa da kawowa yakeyi saida doctor yazo yace "ka kwantar da hankalin ka ba wata matsalar kawai irin y'anda kazo mata ne yakamata Oga arika binta Ahankali kodan cikinta'_
_" yafada cikeda zolaya "shima yayi murmushi yace yanzu yatake ciki? Zamu iya tafiya? Saboda banaso asani agida za atanbayi ba'asi'_
_yayi dariya " zaku iya tafiya yanzu Amma saifa kadan Bata Hutu koda na sati daya ne anmayi sa'a mahaifar ta nada karfi'_
_duk da haka ka kiyaye kar asamu matsala nan gaba, yayi godiya yafito da ita batareda yabari ta takaba ya kinkimeta sai mota "_
_" duk wani irin haushin shi takeji na irin azabar da jiya ya gana mata ita kam gaskiya d'an ba kara irin wannan Abu haka next time kila har oxygen sai ansamata idan ta shiga hannunshi'_
_shi kuwa Jinshi yakeyi kamar anyimai gafara wani irin yanayi ke shigar shi jin sonta yakeyi yana kara huda kowacce kafa ta jikinshi'_
_"har Allah yasa suka shiga gida ba Wanda yasan fitar su taso ta wuce cikin gidan yariko ta "haba madan meyasa zaki tafi kinaso Inna tagane ne? Kalli fa yanda kike tafiya dakyar'_
_"Yafada cikeda tsokana ta gab za mai harara ta wuce nashi dakin sai yanzu tafara tunanin Yama zata iya hada ido da su Inna '_
_bai shiga ciki ba yace " zanje masallaci kije kema kiyi Salla ya juya abinshi'_
_"haka ta lallaba ta yi Salla Sann ta gyara dakin cikin dauriya ta wuce cikin gida cikeda jin kunyar hada ido da Inna '_
_"tayi sa'a Bata cikin dakin kawai gado ta haye tafara ramuwar bacci lokacin gari yafara haske sosai'_
_"ba ita ta tashiba saida haya niyar mutane ya tasheta ta bude ido taga har kusan sha biyu na rana ba Abinda yafara fadomata sai Zainab'_
_"ace tunjiya ko a idonta batasa baby ba tama manta da wannan zancen'_
_"saida tafara neman Abinci taci saboda jinta take kamar zata fadi saboda jitake kamar anyi mata yaso'_
_"tasamu tayi wanka sai yanzu tafara jin haushin kanta na kwashe kayanta takai dakin kamal'_
_"batada choice dole ta nufi dakin domin yanzu ta matsu taga babynsu takoyi sa'a baya ciki tasamu wata atanfa Riga da zani saboda batason sket yanzu yana damunta ta zura hijabin ta '_
_"takoma cikin gida gefen Gwaggo duk sunata faman hada hadarsu ta aiyukan gida kamar kullum'_
_"idonki kenan Husnah' cewar Gwaggo "wato miji yazo kin gudu kinbarmu ko ganinki ba ayi to banyarda ba kin kwacen miji '_
_ta dukar da kanta kasa cike da kunya ta ce " Inna zanje wurin Zainab inga baby'_
_"to dai anji kunya duk cikamun bakin da kike zakuyi baby gashi nan babyn yazo ko damuwa dashi ba ayina anata miji'_
_"ganin Gwaggo naso ta wanke ta gaban mutane tajuya Inna nidai natafi " tace saikin dawo' Inna Amarya tace " Amma kinsan kamal nawaje da mutane yanzu shine zaki ratsa su kiwuce'_
_tace "wucewa kawai zanyi fa kuma ai banisa' Bata kuma cewa komai ba ta wuce cikin takunta zuwa gidan'_
_" kanta akasa take ta kunta tasan mutane na kofar gidan birjik Amma bazata iya daurewa ba yau saitaga baby tafiyar ta kawai takeyi'_
_"hartasa kafarta a kofar gidan taji muryar shi " madam dolene saikin fito. Kalli fa y'an da kike tafiya kamar dole kuma kinfito kinsan cewa ina waje kuma Akwai mutane'_
_"tadan kalleshi ta gefe takuma waiga don kar ace ana kallon su " wa ye kike dubawa ? "Bakowa nidai natafi zata wuce ya rikota yayi cikin zauren gidan da ita '_
_" manna ta yayi ajikin bango yakai hannun shi saman cikin ta " kinsan me?_
_"ina zaune naji zuciya ta na harbawa "Ashe mallakin zuciyar ce tafito naga kuma bazan iya daurewa ba shiyasa na biyoki don duk taku daya Jinshi nakeyi kamar acikin zuciya ta'_
_" yarage murya" madam haka kikeyi min da bana nan" tawani kalleshi ta ce me nayi? "Kina tafiya duk maza na kalle min ke'_
_" meye haka? Zafa aganmu ' shine me? mutum da matarshi ni gaba daya natakura anan gidan nida nakeso mu kasance mu biyu kawai inji dadin more wa'_
_"tayi saurin kwace rikon da ya yimata ta wuce tareda Harar shi yace " lalala saina biya wannan kallon anjima' "waye zaka kuma gani a dakinka?_
_" yace what ? Bata tsayaba ta wucewarta ' he really enjoyed the moment ya tsinci kanshi cikin farin ciki Mara adadi'_
_"da zumudinta tafada cikin gidan gefen Inna sahura tawuce " yau Husnah ce agidan mu lallai y'ar ku takawoki'_
_"aa Inna ai ina shigowa " a ina kedai jekiga yarku sunacan gefen su " ta juya cikeda jin kunya tana shiga ta buga ihu ta afka ciki"_
_"ai da Sauri taja ta tsaya ganin Samir kwakume da Zainab acikin falon su "yace kishiga mana uwar gidan kamal'_
_" aranta tace wallahi ya samir baida kunya " ni kingani wucewa zanyi Kaduna yanzu bazan dawoba sai ranar suna don haka " baby" ni natafi tun da ga sister mu tazo'_
_saida yakuma rungumarta yabata kiss abaki sannan yafita ta nufi wurinda aka Kwan tarda baby tareda cewa'_
_"wallahi bakuda kunya kina jego Amma kunshige cikin daki keda miji bakya ko jin tsoro'_
_"oh ke kinada bakin magana "ace tunjiya in haihu saboda mijinki kokizo kiga Babyn ki' " Ayya sory sister kinsan ya kamal ko yanzu saida nafito yafara fada me yasa na fito'_
_"no sister banji haushin ki ba " impact nafi kowa farin cikin ganin kun daidaita kanku keda ya kamal saboda kyaleshi batareda kulawarki ba nan gaba zaki iya Dana sani'_
_"saida ta dauki baby cikeda jin dadi tace " y'ar mu kyankyawa " takwararki ce " ta ce kai haba? Cikeda jin dadi'_
_"eh ni na nemi Alfarma saboda sha kuwa damukayi da juna tun inada ciki samir kifadamin idan har na Haifa namiji sunan ya kamal zai saka "nikuma nace in mace ce sunan ki zansa mata"_
_" taji dadin wannan kara har cikin zuciyar ta tayita godiya tareda rungume baby sosai " Asma'ul Husnah Allah yara yaki "_
_" sundauki lokaci suna hira a tsakaninsu sai y'an barka ke shigowa har zuwa lokacin da su Aunty kareema sukazo'_
_"kekuwa jiya daga cewa kije yaya nakira sai muji shiru "Zainab tace " Aunty mazajen mu dole mu basu kulawa idan ba hakaba wata ta kwace miki '_
_ita kanta ta y'arda da zancen Zainab dan zaman datayi a barikin DODAN ta fahimci cewar sau dayawa ba mazan bane kebin matan'_
_"matane kebinsu kamar su yimusu fyade idan kuma aka samu shedan yashiga ciki sai kiga barna ta samu kenan'_
_ta tabajin labarin wani makocin su A legos yabar matarshi acikin gari ya dakko wata karuwa suna zama a cikin bariki '_
_"shiyasa Zakuji ana cewa sojoji Akwai son mata "eh sunaso kuma kowane namiji nason mace kuma wasu civilian din ma sunfisu neman mata'_
_" wallahi ba sojoji kebin suba dayawa matan ne kebin sojojin mukuma matansu ayanzu bamuda matsala idan har zasu bamu .ATM shi kenan suje can sukarata mudai kudi sushigo mana"_
_"dayawa inaji matanmu na soja suna cewa wallahi basason mazajen su sudawo saboda zasu daina samun kudi'_
_"haba y'ar uwa wallahi mu y'an gatane mazajen mu na sonmu kamar rai gaba daya nemansu nakarewa akan mu ne gashi sunason ya'yan su kamar rai" Amma ba zaihana wata taje tanabin wasu mazan ba awaje '_
_*Allah ka shirya mu ka kuma tsare zucuyoyin mu bakidaya ka kuma kare mana mazajen mu Ameen Allah "*_
_tunda tashiga gidan Bata fitoba har zuwa dare suna nan suna faman hira harsu Aunty murja suka tafi"_
kamal yayi sintiri har ya gaji gashi yana kiran numbarta har ya gaji
Akashe
_ba ita tashigoba sai kusan karfe goma dakin Inna ta wuce war ta don bazata koma wuri nshi ba yakashe ta'_
_" dama takoshi kawai gado ta haye Inna tashigo " kindawo ? "tace " eh Inna "naga kamar dan gidan Amarya na nemanki yashigo nakoreshi ba iyaka don haka tashi kawuce karya dawo min daki"_
_" tace" Inna bacci nakeji zamu hadu gobe Inna Amarya ta fado cikin fushi "_
_" ke naga alamar Bakida hankali ace tun dakika fita baki damu da ki duba mijinki ba ko yaci ko yasha ko oho to tashi kawuce "_
_" Amarya bita Ahankali kinga ba ita kadai bace " shima saina sab'a mai yanaso ya dami Yarinya nasan shiya turo ki "_
_" tashi kije kinji zamu hadu dashi ,cikin tura baki tawuce cikeda jin haushin shi "_
_" tana fitowa taji anyi sama da ita kafin tabude bakinta yace " shhhh karki mun ihu nine "_
_" kallon shi takeyi cikin burgewa don bazata iya cutar kanta ba yanzu gaskiya tana mutuwar son man d'in nan kawai Abinda yake matane bataso'_
_"saida ya ajiyeta akan katifar shi " ya tsuguna a gaban ta " Husnah punishment din ya isa haka "_
_" na wahala yau tunda nadawo waya batada sauran Amfani ko?meyasa kike kashe wayar bakyason inkiraki ko?_
_ta juya zata kwanta Yarike ta" oh come on Angel fushin Abinda nayine jiya "Am sory ba laifina bane kedin ce kika rudani dayawa harna manta da babbar ajiyata anan"_
_" yafara shafo cikinta cikeda so da kuma lallashi "baby babanka nashan wahala gashi mamanka raguwace "_
_" Husnah "kimin hakuri bazan iya bacci nikadai ba bayan nasan kina kusa dani kidaure kibani kulawa kafin inkoma kinji? Please help me"_
_" yafada tareda Karka ce kai kamar maraya tayi kwalkwal da idanunta "nidai kar kamun haka" ba Abinda zanyi kawai wasa zanyi da babyna bazan wuce hakan ba "I promise"_.............✍
0 comments:
Post a Comment