_Wasa yafara yi da ita tareda rungumo ta sosai ajikinshi tana ture mai hannu'_
_bai fasaba ya cigaba da abinda yakeyi ganin baida niyyar dainawa yasa dole ta hakura '_
_"taci gaba da amsar sakonnin da yake aikamata da su ta kowane lungu da sako na jikinta'_
_"ita kanta tasan bazata iya cutar kanta ba wannan fagen saboda ya mugun gano weakness dinta '_
_"sunyi nisa sosai jin yana kokarin wuce wa inda bataso tarikeshi da sauri "_
_" ya kamal um um' jikinshi ko ina rawa yakeyi yafara cewa " please Husnah Am sorry" bazan iya hakura da ni imar ki ba"_
_"ya kamal bakason Babyn ne? jin haka yasashi tsaya wa da abinda yake yi jikinshi yayi sanyi dole yakoma gefe ya dunkule '_
_"yana maida numfashi ita kanta ta tausaya mai sosai duk da tana
haduwar su ta wannan fannin Amma gaskiya tasan ya bukatu ayau,
_dakyar ranar yasamu bacci saida ya matsa nesa da ita saboda bazai iya jure yanajinta ajikinshi batareda yayi komai ba'_
_"tunda safe yana tashi ya shirya yafada mata zaije Kaduna bazai dawoba sai zuwa jibi zasuje burial na sojojin su da suka mutu a Sudan'_
_"tana kwance tunda tayi Salla tace mai Adawo lafiya ' yaji dadin y'ar Addu'ar datayi mai A yau cikin murmushi ya duko ya manna mata fake a kumata '_
_"ta lumshe idanunta ta shaki daddadan turarenshi gashi yayi mata kyau sosai acikin Riga da wandon shadda Army colour bugaggiya yana rikeda hularshi ga takalminshima wow '_
_"masha Allah , ya shafa cikinta yace " baby sai dady ya dawo ko? Bye ya juya cikeda kwarjini yafita tabishi da kallon so da kuma burgewa tare kuma da jin kishinshi "_
_" tayi saurin mikewa tareda cewa "ya kamal" haryasa kafarshi a waje ya dawo " lafiya ko kina bukatar wani abune'_
_"ka canja wannan kayan " yayi saurin kallon kanshi " banyi kyau bane? ta tura baki tareda cewa " mata zasuyita kallon ka harda daure fuska"_
_"wata yar dariya yayi " Hmm madan kishi Amma nafada miki ke ce zuciyar kamal don haka kidaina damuwa ni mijin mace daya ne kuma macen itace Asmaul Husnah "_
_" tayi murmushi tace " zanje wurin zee yanzu " kije Amma kisa nikab kar akallar min ke idan na dawo zan baki wani surprise '_
_"yace "uhm madam ki aramin ATM dinki naga ma bakya cire kudi Account dinki acike yake"_
_" tace " ina cirewa saidai ba sosai ba sai idan zansa mai a mota " Hmm hajiya Husnah matar kamal yafada cikin tsokana'_
_ta Ciro yana kallon ta komai tayi burgeshi takeyi ta mikamai ya karba yace 'saina dawo take care'_
_"yana tafiya ta shirya sannan ta wuce cikin gidan tasan irin wannan lokacin duk suna aikin abin karya wa tasamesu Acan"_
_"Inna Amarya tafara fada" kedai anyi sha sha sha wallahi yanzu mijinki zaiyi tafiya bakiyi hankalin zuwa kibashi abin karya wa ba'_
_"ita gaba daya zuciyar ta Bata kawo mata tunanin hakan ba tace " to ai baice zaici wani Abu ba'_
_"bace min dagani sai da ta gaishe da Inna Habi da kuma Gwaggo sannan ta wuce wurin Zainab'_
_maijego nasamun kulawa sosai wurin yan uwa ga ta kusa da iyaye ga Inna sahura ba ruwanta kamar ba suruka ba komai ita keyi '_
_iya karsu suje sutaya ta reno ' kwana biyu da tafiyar kamal a yau take sa ran dawowar shi '_
_"ta gyara ko ina na dakinsu da kanta ta dage ta shirya mai abinci lafiyayye sannan ta sheko wanka ta caba kwalliya cikin wani lafiyayyan material'_
_"tafito sosai masha Allah ta zauna zaman jiranshi tun tana sa ran dawowar shi har ta mike zuwa cikin gida '_
_"Safwan ne ya fara yimata dariya " a'a Aunty Husnah irin wannan wanka duk saboda yayan mu " to infada miki bazai dawoba yau don dazu munyi waya ya ce infada miki ki kunna wayar ki zai kira'_
_"sai yanzu ta tuna da wayarta na kashe ta juya zuwa dakin cike da sanyin jiki tana kunna wa sakonni na shigowa "_
_" kafin ta kai ga budewa kiranshi ya shigo " hello " Hmmm saida ya sauke Ajiyar zuciya kafin yayi magana cikin sanyin murya ta tausasawa'_
_"haba madam ba a ko tunawa da mai gida meyasa kike kashe wayar ki ne? " tace na manta ne ban kunna ba, " OK karki kuma kashewa"_
_"yaya wai bazaka dawoba yau? " yayi dariya har saida taji sautin ta acikin kunne n ta"_
_"matar soja kwana biyu kawai kina nemana idan nakoma Sudan fa? anyway mezan samu da kike cewa indawo a yau?_
_"ya kamal na yima girki" Hmmm "Husnah ba abinci nake bukata ba ke nake bukata kinsan irin baccin danayi kuwa Shekaran jiya"_
_" you won't understand " don haka sai ana gobe suna zamu dawo da Samir kinga Saura, sati daya inkoma kenan ki Shirya min sosai kafin inzo"_
_"ranta baiso hakan ba amma ya zatayi haka sukaci gaba da hada hadar su har zuwa ranarda suke sa ran dawowar su"_
_"Abu daya yake Bata tsoro irin y'an da cikinta ke girma tun ba aje ko inaba gashi yana mata nauyi tun yanzu'_
_"taso zuwa kasuwa domin yiwa takwarar ta shopping kamal ya hana yace ta jirashi har yazo'_
_"aranar suka iso da sha Tara na Arziki akwatuna saiti biyu kamal ya siyo daya na baby daya na Zainab sannan ya siyo ma matarshi'_
_"hatta da raguna saiya siya samir kuma iyakarshi ido a gaskiya yaji dadin abinda amininshi yayi mashi'_
_"komai iri daya yasiyo musu ita da Zainab ita kanta tayi farin cikin abinda yayanta yayi mata iyayensu sai sa Albarka sukeyi'_
_"tunda ya sa aka shigo mata da kayan bai shigoba haka sukaci gaba da hada hadarsu ita tafitar da kudi ta hada kayan rabo '_
_"ranar duk y'an da yaso su hadu Abun ya gagara saboda shirya kayan suna da kuma soye soye harsu Aunty kareema agidan suka kwana duk nacin samir shima hakura yayi da ganin babyn shi'_
_"ranar sunan ma tun safe yake kiran wayarta Amma shiru saboda aiki gashi tana jin jikinta ba daidai ba Amma haka suke ta kaiwa da kawowa"_
_"gashi gidan ko ta ina a cike yana zaune a majalisar shi sundauki wanka cikin farin yadi kamar wasu Angwaye'_
_"mtsww samir yayi tsaki " wallahi saina shiga gidan nan yanzu tunjiya bansa matata a idanuba gaskiya nagaji " wani irin kallo kamal yamai"_
_"ni kuma ince me? Duk saboda ku nima banga iyalina ba don haka nima ka turomin ita yanzu duk da Akwai jama'a Amma nakasa daurewa tafito kawai'_
_"Sakin baki yayi kawai yana kallon shi " ganin Abokinshi ya hau layi "Hmm kawai yace yamike zuwa cikin gida"_
_" tun farkon shigarshi mata kemai tsiya Angon karni yana murmushin shi yana kutsa kanshi cikin dakin masu jego "_
_" hannu yafara dagawa alamar tazo tasan halin mijinta bawai kunya yakedaba ta taso cikin kwalliya r ta da suka sha ankon shadda pink taji aiki itada Husnah sunyi kyau sosai'_
_"ji yakeyi kamar yarungumota agaban jama'ar wani irin kallo yake aika mata kamar ya hadiyeta'_
_"cikin kasala yace " ki kira Husnah ku samemu a zaure yanzu ta juya yana me bin bayanta da kallon sha'awa da burgewa "_
_kiran kamal yayi shima ya same shi a wurin " lafiya zaka kirani anan ? "bai bashi Amsaba suka sawo Kansu cikin zauren '_
_" gaba daya hankalin kamal kusan gushewa yayi saboda ganin irin haduwar da matar tashi tayi ga dan cikinshi dake nunawa ta cikin rigar '_
_"baya ko jin gaisuwar da Zainab keyimai hankalin shi yatafi wurin matarshi " saida ta matso daf dashi sannan ya samu natsuwa'_
_"ya Samir' ina wuni " lafiya kalau maman biyu ina kuka barmin babyna?ta ce " tana ciki hannun mutane yazaro ido duka waje'_
_"Karfa Yata tayi zazzabi saboda jagwalgwalo "tayi dariya " ina ba Wanda zaidamu matar kam...tayi saurin rufe bakinta don taji kunyar b'aran b'aramar data fara yi"_
_"ta rufe idanunta cikeda kunyar abinda tafara fada don ta manta cewar yana wurin shi kuwa kallon ta yakeyi cike da so da kuma tsantsar kauna'_
_"jiyake kamar ya janyota jikinshi ya mayarda ita cikin kirjinshi. shi kadai yasan yanda yakeji a cikin zuciya da kuma gangar jikinshi'_
_"matsawa yayi kusa da ita magana yafara rada mata akunne" ki sameni a cikin mota yanzu' ya rad'a mata batareda ya kalli su Zainab ba ya fice abinshi'_
_ta kalli su samir da yawani sa Zainab a kwana kamar zai maida ita ciki da Sauri ta wuce batareda ta kuma marmarin kallon su ba'_
_"tana mai jinjina wa rashin kunyar su hijabin ta ta dakko tareda sanya nikab ta fito tareda cewa " Aunty murja ina zuwa zanje gida ya kamal nakirana'_
_"tace Adawo lafiya sai mungan ki ' ta na fita taga irin jama'ar dake kofar gidan ta dan tsaya duba motar da zata ganshi aciki saboda motoci ne ta ko ina a kofar gidan'_
_"jin tsayuwar mota akusa da ita yasa ta juyawa ganin wata sabuwar mota yasata kasa motsawa saida ya sauke glass din tagane Ashe shine aciki'_
_"bude mata yayi ta shiga yayi reversed kawai ya tafi " juyawa tayi tana mai kallon " tuhuma bai kalleta ba yadora hannun shi akan nata tareda murzawa"_
_"sannan ya dan juyo ya kalleta tareda murmushi akwance afuskar shi '_
_"Madam kamal " kicire wannan Abun inga kyakkyawar fuskar ki da kyau' yasa hannunshi yacire tareda Dora hannunshi akan cikinta'_
_"baby na kana lafiya? Koda yake karka damu zandubaka da kyau yawo kawai yake yi da hannunshi ajikinta yana tuki da hannu daya'_
_"ya kamal a hanya muke fa " uhm idan muna kan hanya kuma bazan taba matana ba?_
_"ganin ya dauki hanyar zuwa kwangila dake Zaria yasa ta kallon shi tareda cewa " ina zamu je ya kamal?_
_"baice komai ba ya cigaba da tukinshi har suka isa hanwa tagansu kofar wani tafkeken gida yayi Horn mai gadi ya bude ya shiga cikin gidan'_
_"gaba daya kallon ko ina na gidan takeyi yayi packing kusa da wata y'ar karamar mota fara motar ta burgeta sosai tana kuma mamakin ina ne nan'?_
_"ya fito tareda bude mata motar kifito madan ko indauke ki ne? ta zuro kafafunta waje yariketa suka fara takawa zuwa cikin gidan "_
_" ya kamal ina ne nan? Kina jin tsoro ne Husnah? ta girgiza Kai " OK muje zaki gani kofar wani falo ya bude tana biyedashi kamar jela "_
_" ganin irin tsaruwar da gidan yayi ga cikin falon ma ba a cewa komai don yaji kayan alatu na more rayuwa'_
_"rungume ta yayi ta bayanta " madam kamal wannan gidan kine saboda ke kadai nagina zomuje kiga dakuna"_
_"itadai nata ido dakunan ma komai anzuba aciki dakuna kusan hudu ne a gidan " ta rungumeshi cike da farinciki'_
_"ya kamal yanzu wannan gidan mune ? Eh madan kamal dagamu sai yaranmu masu zuwa"_
_"ya kara rungume ta da kyau " motar Kice awaje tukwici ne nabiya " kinsan tukwicin mene ne? tace a'a Amma ai inada mota " eh na bar masu surika Amfani da ita agida tunda Akwai su bilal "_
_" tace ya kamal bansan irin Kalmar da zanyi Amfani da itaba wajen gode maka " shhhh banason irin wannan godiya"_
_"burina mu rayu atare nida Angel dina har abada don haka ki ajiye godiyar ki"_
_"ya kamal kayi hakuri da ni ka daure batareda ka gaza daniba kullum burinka ka farantamin don haka dole nagode ma ubangiji na'_
_"banyi Dana sanin Auran soja ba kamar y'an da aka fadamin tun abaya ina Alfahari dakai yayana'_
_"takarasa cikin hawaye ya riko kugunta tareda matsowa jikinta da kyau " matar kamal yakamata aciremin wannan sunan na yaya tunda ga baby na ma anan ya shafo mararta"_
_"tareda Dora halshenshi akan kumatun ta yafara lasar hawayenta tareda ko inada ke fuskar ta "_
_" Husnah inason ki fiyeda komai don haka zaniya sa daukar dakomai nawa domin inbaki farinciki "_
_" don haka kidaina mun wasada hawayenki masu tsada yacigaba da lasar ko inada ke kan fuskar ta' tun tana iya tsayuwar har tafara kokarin zubewa'_
_"sungumarta yayi zuwa kan gadon dake cikin dakin saida ya ajiyeta sannan Yazare rigarda ke jikinshi ta farin yadin yarage dagashi sa singlet da wandon'_
_"ya ajiye akan kujera sannan yadawo wurin ta yasa hannunshi ya zare hijabin jikinta " kallon ta yafara yi kamar ya hadiyeta yafara bin kota inada kallo ajikinta'_
_"da Sauri yakuma rungumo ta ajikin shi " I love you my wife '_
_"yafara aikamata da kisses tako ina tareda cewa " a taimaka Abani Aron wannan kyakkyawa n jikin don Allah'_
_"cikin rada tare kuma da jin kaunar shi har cikin b'argonta " ya kamal jikinka ne ni matarka ce mallakin ka bazan kuma hanaka kaina ba koda zan mutu'_
_"da kanta taraba jikinsu tareda zare rigar jikinta gaba daya tabirkitashi yau ta kwance zakin shaddar ta ta ajiye agefe gaba daya yasashi ya manta da komai '_
_"tarage daga ita sai under wear da bra ta jefa bakinta cikin nashi tafara aika mai da sakonni dasuka tsuminshi na aiki"_
_"ya fara fitoda makaman yaki ya dauka yana filin dagane ..........✍_
_*jumu'at Kareem to All my fan's*_
_*"inabaku hakurin rashin jina kwana biyu Kunsan jiki da jini Amma yanzu Alhamdulillah zancigaba da typin kamar baya"*_
[3/31, 8:21 AM] 0mmer Farouk: 🌸🌸🌸🌼🌸🌸🌸
*AURAN SOJA*👨✈
_patients love & sacrifice_
*~Story written by~*
*Fenerh*
https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/
*~GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION💫💫💫~*
*~❄We beare's of soon golden We writer's assiduously percieven No pain so Magical Our creative golden pen Be hold our worlds A production of our pen savour Our worlds for it cause u nyp pain~*
39&40
_Aranar ta faranta ma Kamal fiye da tunani don tayi matukar daurewa tabashi kulawar da yake bukata daga gareta tayi dauriya iya dauriya'_
_Bawai bataji wuya bane a'a kawai bataso ta nunamai gaza warta akoda yaushe tanaso ta farantamai kamar y'anda yake kokarin faranta mata'_
_"bayan komai ya lafa ya janyota jikinshi ya matse ta tsam " tank you my wife' nagode sosai da irin kulawar ki bazan iya fada miki irin dad'in da kika shayar dani ba'_
_"A gaskiya nayi sa'ar samun mace mai ni ima da kuma ita kula da miji kinshayar dani ruwan farin ciki ayau Husnah "_
_" Murmushi tayi tareda dafe cikinta don gaskiya ta ji jiki dauriya ce kawai domin Zainab tabata shawara akan ta rika daurewa bukatun mijinta'_
_"Nuna wa miji gazawa na janyo raguwar darajar ya mace awurin mijinta a kullum zai ji bukatar ta na raguwa har aje afara neman na waje"_
_"Rungume ta yayi sosai suka sha baccin su kamar zai mayarda ita ciki yana dafe da cikinta"_
_"basu suka tashiba sai gab da la'asar suka sheko wanka atare tun tana nokewa har ta saki jikinta dashi sosai ya dirjeta a wurin wankan yafara kwana tayi saurin rike hannun shi"_
_"Ya kamal lokacin Salla yayi fa kallon ta yayi da jajayen idanunshi da yan yanzu suka juye " Husnah I need more please'_
_"Kamar zatayi kuka ta ce muje muyi Salla ya janyota tareda rada mata " za abani anjima please? "Ya kamal kuda zamu koma gida kafin dare yayi"_
_" yace naji kawai ya saketa tareda dauro Alwala yafito itama tafito daure da Alwalar ta zanin shaddar ta ta daura tareda sanya hijabin ta '_
_"shiyaja musu Salla suna idarwa ya kira daya daga cikin sojojin shi ya aikeshi chicken republic dake pz yayo musu take away"_
_"Dama yunwa takeji sosai duk hada hadar da sukeyi Bata wani ci Abincin kirki ba haka ta tasa kaza saida ta kusa cinyewa yana kallon ta'_
_"ta janyo robar ice cream tafara sha yace " madam kisha kadan fa karki yima baby na illa da sanyi'_
_"ta shagwabe fuska " tace inason insha dayawa ya kamal' yace " no Husnah banyarda ba gaskiya mantawa nayi nace asiyo da shi ma'_
_"Don haka kisha rabi kibani sauran haka ta shan maceshi ta shanye roba daya tas koda ya mika hannu ta tura mai empty roba tana kyal kyala dariya'_
_"kasa cewa komai yayi saboda dariyar da takeyi ta tafi da tunani nshi kallon ta yakeyi cike da so " d'an matsowa ya kumayi kusa da ita tareda janyota zuwa jikinshi'_
_"Tsayar da dariyar ta tayi dif ganin yayi irin kallon kurullar da yake yimata'_
_"meyasa kika daina Angel kici gaba mana ya shafo fuskar ta saida taji tsam ajikinta ta tattaro dauriya '_
_"Ya kamal ka mayarda ni gida kar Inna taji shiru' ai tasan muna tare nafada ma kareema tafada musu munje gidan mu tare'_
_"ta zare ido 'yanzu sun San muna tare? Uhm to meye mutum da matarshi kuma Su Baba sunga fitar mu duk suna waje'_
_"Amma ai bamu gama taron suna ba ka dakko ni ' ya nuna mata wayar shi " kiduba time yanzu karfe biyar ai anwatse kuma dama ai bazaki koma yauba'_
_"tayi saurin dagowa ta kalleshi " anan zan kwana ? Eh muna nan dake sai zankoma zan mayarda ke kuma damuke gida ba daki daya muke kwana ba kuma sun sani'_
_"Ai sun San basun bani ke in kalle ki ba ne ya shafo cikinta ta cikin hijabin bagama cikina nan ajikin ki ba yafara kokarin daga hijabin'_
_"Malama ta kicire wannan Abun haka tarike " bariga ajikina ya Kamal "bai saurareta ba ya janye hijabin tareda sauke ida nunshi akan kirjinta ai tuni notikan kanshi suka fara war ware kansu'_
_" Ganin yanason ya kauce tayi saurin rike mai hannu' kallonta yayi irin kar kiyi min haka'_
_"ya kai bakinshi Kansu Yafara yimata wani irin tsotsa mai tafiya da hankalin ta tuni tafara Sakin layi itama'_
_"kiran sallar magrib ya dawo dasu daga duniyar romance dakyar ya saita kanshi ya kuma watso wanka kafin yayi Alwala don bayason su shiga tare za asamu matsala'_
_"Binshi takeyi da kallo tunda ya mike " gaskiya tayi sa'ar miji Wanda Sam baya wasa da ibadar shi duba irin halinda ya shiga Amma Yanajin kiran Salla ya hakura domin sauke farali'_
_"A kullum kamal kara shiga ranta yakeyi komai nashi abin burgewa ne ga saukin kai gaba daya idan yana cikin gida mantawa takeyi dashi sojane '_
_"Yana kokarin sauke duk kan nauyinda ya hau wuya nshi tundaga kan iyaye har akan jama'a bare kuma ita matarshi '_
_"Bazata taba daina yiwa iyayen ta Addu'ar gamawa lafiya ba domin sun yimata komai sun zaba mata miji nagari ta godewa Allah da Bata bijere musuba da ta tabka "BABBAN KUSKURE'_
_" shiyasa a kullum take Addu'ar Allah yakara kiyaye matashi a duk inda yake Ameen harda namu mazajen Husnah'_
_"bayan sun idar da Salla yace ta jirashi yana zuwa yana fita ta mike tafara zagaye gidan don dazu ba ko ina ta ganiba'_
_"A gaskiya ya narkarda kudi a cikin gidan don harda dakin yara ya shirya shi komai ya zuba harda gadajen su da kayan wasa ita kanta abin ya burgeta sosai'_
_"ga dakinshi guda cike da kayan motsa jiki saida ta gama leka dakunan sannan ta koma kicin duk ya zuba kayan Amfani ga suna birjik a cikin kwalayensu '_
_A gaskiya kamal ya gama mata komai na rayuwa ya gama burgeta a kicin din nan abubuwan da Bata taba tunanin mallakar irin suba gashi ta mallaka'_
_"bashi ya dawoba sai bayan isha ya shigo da wata trolley guda daya tana daga kwance ta yunkura zata tashi yayi saurin ajiyewa tareda kara sawa kan gadon "_
_" ya riketa " Haba matar kamal ki huta banason kina wa hala idan ina kusa ki zauna kiyita bani umarni '_
_"Dariya yabata y'anda yake maganar tayi murmushi ya mike tareda cire kayan jikinshi yarage daga shi sai short nicker tana ta binshi da kallon so da burgeta da kirar jikinshi ke yi a yanzu'_
_"trolley dinda ya shigo da ita ya janyo har zuwa kan gadon ya bude ta duk tana kallonshi'_
_"Naje nayima matana shopping kayanda zata rika chanjawa kafin mukoma gida ta fara duba kayan tana mamakinshi ko ya manta da akwatuna. Da ya kawo mata jiya'_
_"kayane ready made masu matukar kyau da tsaruwa duk mafi yawanci dogayen riguna ne sai kuma sleeping dressed suma masu kyau da kuma tsada '_
_"ta kalle shi "ya kamal kamanta da kayan da ka siyomin jiya ? " in sane inason ki ajiye wa innan a nan gidan zan kuma karo wasu banason idan zamu zo sai mun kwaso kaya kullum kingane'?_
_"ya fada yana mai daga mata girar shi daya tayi murmushi tareda cewa " na gode Ya kamal Allah yakara budi' shima cike da farin cikin Addu'ar datayi mai yace "Ameen my wife"_
_" shiya zabo mata wasu kayan baccin yace " ki sanya wannan nasan zakiyi kyau a ciki komai nawa zai bayyana ingani'_
_"ta dauka tareda rufe fuska alamar dariya wucewa zatayi bathroom ta sanya ya riketa haba madam me za a boyemin nawane fa '_
_"ya janye hijabin jikinta ya sanya mata rigar ya sa hannun shi ya kwance daurin zanin da ta daura a kirjinta yafara zameshi kasa tareda gyara ma rigar zama da kyau"_
_"masha Allah ya furta daidai kunnenta " Angel wannan rigar gwaji kawai zamuyi nafison inganki a haka a kusa dani a yau domin rigar ta mugun tafiya dashi saboda batada hannu sai gidan bra gata iya gwiwarta kawai"_
_"gashi yana hango komai ta cikin rigar tuni yafara manta a wane state yake ganin haka nima na janye dogayen kafafuna na fito kar inga abinda yafi karfin ida nuna"_
_"Haka suka ci gaba da zuba soyayyar su sun kara sha kuwa sosai da juna kuma sunkara fahimtar junansu ta fannin zamantakewa a y'an kwanakin da sukayi"_
_"suna like da juna Salla kawai ko inzai nemo musu Abincin da zasu ci saboda yace bayason a shiga cikin lokacin shi tayi ta fama dashi yabarta tarika yimusu girki ya hana break fast kawai sukeyi da Kansu shima shi yake yin komai nata ido"_
_"data motsa zaice karta wahalar mai da kanta da kuma babynshi da kullum k'ara bayyana yakeyi"_
_"zancen zuwa gida kuwa yakan dan leka ya dawo sometimes har zuwa kwana shida kamar kar su rabu da juna sukeji*"_
_"musamman Husnah da ya shagwaba ta sosai da gata nshi da kuma soyayyar shi mai tsaya wa arai,_
_"yau tunda ta tashi jikinta ya mata sanyi saboda gobe ne tafiyar su kuma a yau zasu koma cikin gari ya gama hada mata komai tana kallon shi shikanshi daurewa kawai yake yi"_
_"jiyake dama zai iya tafiya da ita Amma ba hali matsowa yayi kusa da ita cikin dauriya " ya akayi ne matar soja?_
_"sai hawaye suka balle dama kiris take jira yanzu ta fashe " subuhanallah Husnah so kike ki daga min hankali ne da kika faramin kuka tunyanzu"_
_"kiyi hakuri kamar yau ne zandawo kuma Saura wata biyu kawai ya rage mana a Sudan don haka kamar yau ne inda rai da kuma lafiya"_
_"AURAN SOJA kenan Husnah kuma matar soja jaruma take zama, ai saita fashe da kuka'_
_"tareda fadawa kan kirjinshi " nidai kawai karka tafi bayan kasabamin da kasan cewa atare da kai ni gaskiya bazan yarda ba"_
_"dariya Tabashi ya dagota "madam baki yarda ba in ajiye aikina kenan ? ai da Sauri ta daga mai kai yayi dariya '_
_" to yanzu kiyi hakuri inje indawo sai musan abin yi ko ? Itadai Bata gamsu ba Amma ya zatayi haka Allah ya tsara mata '_
_"haka ya janyota jikinshi da kyau "Husnah ni saina fiki damuwa " kinsan saboda me? ta girgiza kanta ya shafo kirjinta da kuma mararta "_
_" saboda kinsaba min da jikinki mai laushi tare kuma da ni' imar ki " Husnah ke ta dabance kina sani cikin wani irin yanayi a duk lokacin da muka kasance atare "_
_" ya d'an rage murya " gashi kwana biyu anyimin rowa kuma ba'a so intafi yaka mata Abani bye bye ko?_
_"ta sunne kanta a kirjinshi " tana shafawa tare kuma da goga fuskar ta a kan kwantaccen sumar gaba daya tsigar jikinshi ta mike tuni ya fara aikamata da kisses tako ina'_
_"kafin wani lokacin yafara kashe arnan dake sabon Garin Zaria '_✍
_" Godiya dubu masoya masu kirana da kuma turomin sakonni ta watsp da kuma text msge duk ina yinku sosai Allah yabar kauna"_
*Daga matar soja*
[4/2, 10:16 PM] Feenat Marubuciya: 🌸🌸🌸🌼🌸🌸🌸
*AURAN SOJA*👨✈
_patients love & sacrifice_
*~Story written by~*
*Fenerh*
https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/
*~GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION💫💫💫~*
*~❄We beare's of soon golden We writer's assiduously percieven No pain so Magical Our creative golden pen Be hold our worlds A production of our pen savour Our worlds for
cause u np pain~*
_*Masoyan Asali bazan taba mantawa dakuba*_
_Amina kg matar Oga_
_UMMU JIDDAH_
_AISHA SALIS uwar gidan Fillo_
_UMMU NAWAX_
_MOM SAYYED_
_*heart you guys*_
_*I na kuke my fans*_
_Fenerh fan's group_
Auran soja fan's group_
_Boyayyan Al amari fans group_
_Sidiya fans group_
_Royal ladies group_
_Mom General fans group_
_Novel make up & kitchen_
_Hausa novel fans group_
_intelligence writers group_
_*Dama sauran groups din da ban fada ba duk ina Alfahari daku masoya Auran soja love you All*_
42&43
_A ranar sun farantawa juna sosai kamar karsu rabu sai faman taray rayarta yakeyi kamar ya mayarda ita ciki saboda so"_
_"Sun farantawa junansu rai sosai tare sukayi wanka ya shirya ta da kanshi cikin tattali da kuma kaunar ta da yake karajin yana huda ko ina na jikinshi'_
_"Basu sukabar gidan ba sai kusan karfe biyu saboda Aranar zai wuce Kaduna sai shagwaba take zubamai yana biyeta "_
_" Saida ya biya da ita pz ya darzo mata wata dalleliyar waya mai kyau da kuma kudi sannan suka wuce gida "_
_" Sai Alokacin tafara jin kunyar fuskantar iyayensu a ce tabi miji kusan kwana shida batareda ta waiyayi kowaba wayarta ma a gida ta barta bare akirata"_
_"Ko yanzu rokonta yakeyi ta rika yawo da wayarta koda zai nemeta idan baya nan cikin jin kunya tace'_
_"Ai koyanzu saboda kana gari ne bandamu da wayar ba " yayi dariya " iyye lallai ni dan gatane Ashe saboda ni ake rike waya Ashe'_
_""Ta kalle shi " sosai Ruhi' yayi saurin rike mata hannu " me kika ce mai maita Anji' ta rufe fuskarta da tafin hannunta "_
_" Samun gefen titi yayi yayi packing ya juyo da kyau" yariko hannayenta biyu " Angel " kifada inji please "" kinji'_
_"Ta kuma Karka ce kanta kamar wata baby takuma cewa " Ruhina nace " zata rufe fuska yayi saurin rike mata hannu tareda janyota zuwa kan jikinshi atake ya hade bakinta da nashi yafara Bata kiss"_
_"Mai zafin gaske saida yayi ma ishin shi kafin ya barta ya zaunar da ita yafara daidaita numfashin shi ya kalle ta"_
_"Angel zan iya driving kuwa ? gaskiya kin kashe min jiki' tace " kadawo nan in tukamu ' haka kuwa akayi tafara tukin shi kuma gaba daya juyowa yayi ya kashe ta da ido"_
_"Sannan hannunshi nakan marar ta yana shafawa ta cikin hijabi A haka suka karasa kofar gidan su ta kashe motar zata fita ya riketa " Angel bangaji da kallon ki ba"_
_"Ya kam....... Saurin rufe mata baki yayi " kar inkuma jin yayan nan ni mijin kine kuma " ina son wannan sunan da kika bani ki cigaba da kirana dashi"_
_"Tayi murmushi tace" toh Ruhina' saida ya kuma manna mata kiss a kumatun ta kafin ya bude motar yafito itama ya bude mata "_
_" Mutanen shi da ke zaune a kofar gidan sai kallon su sukeyi cikeda burgewa su Kansu sun San cewa sun dace da junan su sosai gasu y'an uwa "_
_" Saida yarakata cikin gidan kasa shiga dakin Inna Habi tayi gefen Gwaggo suka nufa duk suna zaune suna shan hirarsu kamar koda yaushe "_
_" A kun yace ta yi sallama yana biye da ita tana dukarda kai take gaishe su ita kanta Inna Habi kunyar takeji Inna Amarya ce ta Amsa gaisuwar kamal din"_
_"Dan gidana yau zaku wuce ? Yace "Eh Inna haka muke sa rai gobene jirgin mu zai daga zuwa Sudan'_
_" Gwaggo tace " Yau ku jimin y'ah bayan kinbi mijin kindawo kizo kina sunne fuska ta rashin kunya"_
_"Jitayi kamar kasa ta bude ta nitse ciki' Inna Habi dai tserewa tayi daga dakin ta barsu anan " shi kuwa duk hankalin shi na kanta yana mata dariya '_
_" Ganin fitar Inna tayi Ajiyar zuciya tamike domin rage kayan jikinta saboda zafin da takeji bayanta yabi da kallo ba don su Inna Amarya ba da ba Abinda zai hanashi rungumo ta"_
_"Shiga dakin Gwaggo tayi ta cire hijabin tareda doguwar rigar jikinta tarage daga ita sai shimi zanin Gwaggo ta nema ta daura akai tafito falon "_
_" Magana sukeyi dasu Gwaggo Amma fito war ta maganar ta dauke dif jiyake kamar sukoma gidan su suci gaba da zama "_
_" Wuri tasamu ta baje Abinta batareda ta lura da halinda ya shiga ba cikin dabara yace " ina wayar ki? tace" tana mota bandauko ba " OK ina zuwa inbayar a kawo miki"_
_"Yana zuwa ya kunna ya kira Safwan yace ya kaima Husnah ' bai koma kan jama ar shiba yafara tura mata text msge"_
_*"Inason mu hadu Kafin mu wuce my Angel mu hadu a dakina please kinji*_
*Kuyi hakuri da typin kadan wallahi nayi mai yawa jiya ya goge mu hadu a next page*
🌸🌸🌸🌼🌸🌸🌸
*AURAN SOJA*👨✈
_patients love & sacrifice_
*~Story written by~*
*Fenerh*
https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/
*~GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION💫💫💫~*
*~❄We beare's of soon golden We writer's assiduously percieven No pain so Magical Our creative golden pen Be hold our worlds A production of our pen savour Our worlds for it cause u np pain~*
_*Wannan nakune taurari masu haske wato my best forum wato GOLDEN PEN WRITERS ina Alfahari daku sosai musamman jigon golden wato kanina UMAR DALHA Allah yakara maka dauka ka*_
*godiya cikin bariki mom intesar Allah yabar kauna'*
_*Kuyi hakuri da kuskuren number danayi instead of 41-42sainasa 42-43 zancigaba a hakan gudun rudu '*_
44&45
_Taga sakon nashi Amma gaskiya batason yace zai kumayi don ba karamin dauriya tayimai ba ajiya saboda batason yatafi da damuwa kamar wancan tafiyar tanaso yatafi da farin ciki"_
_"Saida Yata kiranta tana sharewa daga baya ta daga " hello Ruhi" " bawani Ruhi bayan ana juya Ruhin kamar waina "_
_" Please kizo wallahi nakasa fita wurin mutane kuma kinsan suna jirana nasan idan na fita da wuya mu kuma haduwa kila sai a waya don haka nakeso mu hadu"_
_"Batada zabi dole haka ta mike batareda ta Bata lokaci ba ta Dora hijabi akan shimin tafita "Gwaggo na kallon ta tace" Aini tunda naga ya zauna yana fiki fiki da ido nasan sai yakiraki kin bishi"_
_"Allah ya kyauta Zamani mu lokacin mu ko kallon miji kana iyayi a gaban mutane " Amma dubi duk kunyar kamal yanzu ya zubar da ita "_
_" Ta juyo ta ce " Gwaggo lokacin ku daban namu daban kuma mijina tafiya fa zaiyi don naje tayashi hada kaya laifi ne? "Aa jeki maras kunya masu miji"_
_" Haka tayi tafiyar ta batareda ta kuma sauraron surutun Gwaggo ba "_
_" Kamar jira yakeyi tanasa kafarta cikin dakin yasureta tareda kulle kofar ya nufi katifar shi da ita " tace me kakeyi haka Ruhi?"_
_"Bari kiga me zanyi yayi saurin hade bakinsu tanata mutsu mutsu ya Kamal ina baya jinta numfashi kawai yake fitarwa "_
_" Ya zame hijabin " tareda war ware zanin jikinta yabarta haka " ai tuni ya fara biya karatun da ya koya mata batada zabi dole ta bashi hadin kai yayi abinda yafi so"_
_"Tanajin wayar shi na kara bai koma kantaba ba Abinda yakeyi sai zuba mata sanbatu " wa inda tasan da natsuwar shi bazai fada mata suba"_
_"Iya gajiya Husnah tayi ga marar ta ta dunkule wuri guda har saida ta gaza tafara kuka ba don ya ishe shiba haka ya sarara mata tareda matseta gam ajikinshi"_
_"Jiyake da zai iya tafiya da ita da ba abinda zai hanashi gaba daya kara kwadai tuwa yakeyi da ita da zai iya saka Abun a jaka da ya cire ya sakashi acikin jakar shi kodan ya debe mai kewarta"_
_"Ita da kanta tasan Allah ya hore mata karfin mahaifa da Badan hakaba yau da zata iyayin barin cikinta saboda ba karamin aiki yayi ba "_
_" Batajin ma zata iya tafiya da kyau saboda azabar da aka gana mata"_
_"Husnah yafada can kasan makoshi " Am sory nasan na baki wahala ba laifina bane bazaki fahimci yanda nake jiba "_
_" Gaskiya wannan wata biyun sai nagansu kamar shekara biyu zanyi kuma zan dawo cikina yakara girma ko yanzu duba kamar ba cikin Four month ba"_
_"karan wayar shi ya tsayar dashi daga maganar da yakeyi ya dauka ganin kiran commander dinsu yayi saurin tashi zaune" cikin girma mawa yake Amsa wayar "_
_" Yana gamawa ya juyo Madam nifa ake jira dole intafi a yau da ina tunanin inkara kwana gobe inyi sammako gashi an kirani "_
_" Cikin Azabar da ya gana mata ta yunkura tareda janyo zanin ta daura tace "Allah yadawo min dakai lafiya Ruhina " cikin tsananin farin ciki ya ce Ameen my Angel "_
_" Cikin minti goma yagama shiri wannan karon ya saka kaki saboda direct zasu wuce wannan ne karon farko da yasan ya kaki a gida yafito a ainihin Lieutenant colonel kamal Ibrahim dinshi_
_"ya matukar burgeta saboda kaki na fitar dashi ya Dora Beret dinshi ta zuba mai ido " tana furta masha Allah acikin zuciyar ta"_
_"Ya matso Madam bazan samu rakiya bane ? Tamike dakyar ta matso kusa dashi idanunta sun ciko da hawaye"_
_"Ta dan rungume shi tace muje " yana manne da ita har zuwa cikin gidan saida zasu shiga dakin Gwaggo ta zame saboda gudun maganar tsohuwa "_
_" Yace toh mu zamu tafi Gwaggo sai kuma Allah yayi mana dawowa kucigaba da yimana Addu'a' "Toh kamal Allah ya kiyaye ya kuma tsare ku gashi iyayenka maza duk basa nan"_
_" Ai duk munyi sallama ' ya Ciro rafar kudi ya ajiye mata tanatasa Albarka ya kalli Husnah yamata Alamar suje tamike da dingishin tabishi"_
_"Dakin Inna Amarya yafara zuwa itama tasa Albarka tareda Addu'ar ta kamar koda yaushe itama ya Ajiye mata nata sannan suka nufi uwar kowa wato Inna Habi "_
_" Tayi mai Addu'a itama ya Ajiye mata takara danata jirwayen mai kamar wanka " aji tsoron Allah a tsare dokokin ubangiji Allah yayi Albarka "_
_" Suka Amsa da Ameen tamike suka fita ya damki hannunta cikin nashi har zuwa zauren gidan su sannan ya tsaya ya kalleta " to madan ki koma banda yawan fita banason ana kallar min mata don haka idan ba takama doleba ban yarda kifitaba"_
_"Tace toh "Amma zanrika zuwa wurin zee kaga tun ranar suna banga takwara taba " uhm bake bace dad'i miji kin wani Bini "_
_" Yafada cikin tsokana ta harareshi cikin wasa " zaka dawo ai "yace a rufamin asiri kar in susuce' ya riko hannunta tareda danka mata wasu rafar kudi ta zaro idanu"_
_" Ya kamal inada ATM fa nibasai kabaniba " ai nasani Hajiya Husnah nasan ke babba ce ai wannan nabakine kawai kiyi maleji kinsan Almajiri'_
_"Tace " Zagi ko? Menake siyarwa? " kina karbar salaryn. Mijinki kuma Ruhin ki don haka sai yanda kikayi dani ni bawan Asmah ne'_
_"Dakyar suka rabu yafita yana waiwayenta taja kafarta takoma cikin gidan tana shiga tafashe da kuka sai dakin Gwaggo "_
_" Abinka da kaka itama tayata tafar ayi saida taga na Husnah zai cutar da ita sannan ta fara lallashin ta "kiyi hakuri kamar yaune mijinki zai dawo da I zinin ubangiji"_
_" Kamal kuwa ya dauki lokaci kafin yatafi yana sallamar jama'ar shi kowa sai fatan Alkhairi yake yimai Allah ya kiyaye shi"_
_"ya raba kudi sosai ga jama'ar shi kafin yatafi sai dai muyi mai fatan dawowa lafiya'_
_"Yini guda haka takarasa shi ba dad'i gashi an fada mata samir ya dauke Zainab tun bayan suna sun koma Kaduna saboda Inna sahura da kanta ta goyi bayan hakan saboda rashin kunyar shi "_
_" kullum yana hanyar Zaria shiyasa suka mikamai iyalinshi yaje can su karata aka nemi mai kula da ita da kuma Babyn su"_
_"shiyasa gaba daya taji gidan baya mata dadi ba mai debe mata kewarta ga Gwaggo sai damunta takeyi wai Ta rika shiga ruwan zafi saboda canja war tafiyar ta"_
_"Tunda kinzama mai jegon dole Bata cemata komai ba gashi kwata kwata Bata bukatar zama ko ina sai dakin Gwaggon tayi kora har ta gaji Amma taki tafiya "_
_" Wai baga dakin uwarki can ba kinzo nan zaki hanani sakewa " nidai ba inda zanje anan zan zauna "ranar Sam Husnah Bata yi bacci mai dadiba saboda kewar mijinta gashi tana kiran wayarshi bai dagaba "_
_" Sai karfe hudu na Asuba sannan yakirata jikinta na rawa ta daga kiran " hello Ruhi na""" saida yayi doguwar Ajiyar zuciya sannan ya Amsa"_
_"My Angel ya kike? tafara zubamai shagwaba " yace sory jiya nayi busy ne sosai muna shirin tafiyar mu yanzu ma Saura minti kadan jirgin mu ya tashi "_
_" Ki yimin Addu'a Husnah Allah yabani ikon jure rashin ki a kusa dani jiya jiya kawai nafaraji ajikina a gaskiya Akwai aiki a gabana wannan karon Kinriga kin lasamin madarar ki mai gard'i_
_"Ta rage murya saboda tana kan gadon Gwaggo karta jita don tana kwance a kasa " tace nima jiya dakyar na runtsa bacci na ba dad'i saboda baka kusa dani"_
_"Kinsan da ina kusa bazan kalle ki ba kuma gashi baby na na shan wahala Dadyn shi naba Maman shi wahala kuma duk laifin maman shi ne"_
_"Tace laifin me nayi? " bakisan laifin ki ba? Tace a'a " kin mallake ni da yawa idan kina kusa dani bana iya controlling Kaina akanki gashi kina rikitani a duk lokacin da na kasan ce dake"_
_"Ina ma yanzu kina kusa dani' tasa yar karamar dariya " kuma yanzu kwalelen ka sai ka dawo, Dariya kikemun ko Husnah Allah yadawo dani lafiya saikin biya bashi"_
_"Basu suka rabuba saida aka bashi umarnin shiga jirgi sannan tayimai Addu'a suka ajiye wayar baccin dabata komaba kenan ta tashi ta dauro Alwala ta tayarda Sallar Asuba tareda jero Addu'o'i ga mijinta "_
_" Ta dade tana zaune a kan sallaya tana istigifari da nemawa mijinta kariya Allah ya saukesu lafiya yakuma kare mata shi"_
_*Allah yabamu ikon yima mazajen mu Addu'a akoda yaushe yakuma tsaremu daga sharrin shedan dan Albarkacin Annabi da Al Qur ani Ameen "*_
_Fatan Alkhairi a duk inda kuke masoya na ina Alfahari daku"_
🌸🌸🌸🌼🌸🌸🌸
*AURAN SOJA*👨✈
_patients love & sacrifice_
*~Story written by~*
*Fenerh*
https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/
*~GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION💫💫💫~*
*~❄We beare's of soon golden We writer's assiduously percieven No pain so Magical Our creative golden pen Be hold our worlds A production of our pen savour Our worlds for it cause u np pain~*
_*Ina matukar farin cikin irin kaunar da kika nuna min banida bakin gode miki wato. SADIYA SIDI SA'ID Alkhairin Allah yaci gaba da bibiyarka a duk inda kike ya musanya miki da miji na gari '*_
46&47
_Haka Rayuwa keta tafiya cikin kalubale kala kala gashi tafiyar su kamal har sunyi wata daya da komawa Sudan,_
_"A koda yaushe suna like da waya suna fadawa juna y'an da sukayi kewar juna da kuma irin dokin da yakeyi yadawo yazo yaga yanda cikinta yakara girma"_
_"Domin yace bayaso yaganta ta video call kar hankalin shi yatashi ya kasa yin aiki'_
_"Yauma tana kwance a dakin Inna Habi saboda sunyi fada da Gwaggo ko ina ta kunbura kamar mai hawan jini'_
_"Kuma sunje Asibiti ance kalau take yanayin cikinta ne hakan Amma iyayensu ma na tausaya mata sosai irin yanda cikin yayi mugun girma kuma yana wata biyar kawai"_
_"komai Inna Habi Bata bari tanayi saidai taci ta kwanta gashi Yanzu Kamal ya kawo mata driver wani private soja duk inda zataje sai dai ta kirashi yazo ya kaita"_
_"Kana ganinta kasan tana cikin gatan ta da kuma Hutu tafito kamar wata matar shugaban kasa ko ina ta bude ta kara ja sai dai matsalar kayanta yanzu duk basa shigarta saboda kiba"_.
_"Inna Habi ta ba Aunty kareema kudi ta yo mata dinkuna dogaye irin na masu ciki sune yanzu suturar ta'_
_"Kullum tana kanyiwa Zainab complained irin yanda ta koma don tun tafi yarta sau biyu kawai ta shigo Zaria kuma Samir baya bari ta kwana saidai ta wuni ta koma "_
_"Bata zuwa ko ina saidai y'an uwanta suzo gidan su ganta saboda Kamal ya hana fita yawo idan har ba dole ta kamata ba "_
*************************
_" Kwana ki nata tafiya Wanda yanzu cikin Husnah yakai wata bakwai saboda girman da cikin yayi dole kaji tausayinta '_
_"Wani lokacin idan ta kasa mikewa har kuka takeyi ga kafafuwanta sunkunbura suntum kamar bredi'_
_"yau ma tana zaune a dakin Gwaggo Kamal yakira tana dagawa ta saka mai kuka " yace "Subuhanallah Angel meke faruwa ne haka?_
_" Nidai nagaji da wannan cikin bakaga y'anda nakoma ba ko ina na kunbura wallahi har muni nayi saboda wannan cikin "_
_" Angel' yakira sunanta' Bata Amsa ba ta cigaba da kukanta " ki saurareni kinji ' kiyi hakuri da izinin ubangiji nakusa dawowa muyi renon tare kinji"my Angel"_
_"kidaina kuka haka karki janyo wani ciwon ya shige ki lafiya lau zaki sauka A kullum ina miki Addu'ar Allah ya sauke ki lafiya'_
_"Ya dauki lokaci maitsawo yana kwantar mata da hankali kafin tayi shiru harda dariyar ta Gwaggo na gefe tana kallon ikon Allah'_
_"Cike da farin ciki ta ajiye wayar' sai faman fara'a take zabgawa "_
_Allah mai iko haihuwa tazo kan manya dole musha kallo' Gwaggo dake kallon ta ta fada 'Inna Amarya dake shigowa ta Amshe da cewar " Ai kedai Gwaggo da sauran kallo sai ranar haihuwa ma"_
_"A ce ciki ko isa haihuwa baiyiba Yarinya sai shegen raki' kedai Husnah komai naki daban yake a gidan nan'_
_"Haka suka yita yimata tsiya tayi musu shiru tasan mijinta na dawowa zata bar musu gidan su har dai Gwaggo sarkin sa ido'_
_"A cikin kwanakin ba Abinda sukeyi a gidan sai faman shirye shiryen dawowar Kamal Alhaji babba ya hana kowa sakewa kullum zancen shi dan baba ya kusa da wowa"_
_"Husnah kuwa jitake kamar ta janyo kwanakin da sukayi sauran don ya fada mata bazai wuce sati biyu ba a Sudan'_
_"Da katon cikinta take ta faman gyara mai dakinshi da kanta ta bada kudi domin a kara tsara mai dakin kasan cewar shi dan ma dai daicin dakin matasa '_
_"Abinka da dan gata Baba Alhaji da kanshi yabada goyon bayan kara fadada dakin duk da ba zama zasuyi a cikin gidan ba ita taba Safwan kudi ya siyo sabuwar luntsu memiyar katifa komai saida ta canja mai"_
_"Inna Habi kanta tanajin dadin yanda Husnah ke nuna dokinta akan dawowar mijin nata ' minti kadan ta leka dakin " kirika hutawa kinji sannu da kokari Allah yayi Albarka "_
_" Sai wannan zaman da tayi a gida ta fahimci maganar da kamal ya taba fada mata cewar " karkiga tana nuna kara Akaina tafi sona fiye da kowa kunya ce kawai irin ta matan Hausawa da kuma kara"_
_"Tana lura da yawan sadakar datakeyi kullum zancen ta' "Husnah kina yiwa mijinki Addu'a kuwa? Addu'ar mace zuwa ga mijinta k'arbabbiya ce "_
_" Yanzu ne ta fahimci irin soyayyar da ke tsakanin Kamal da Inna Habi "Hmm gaskiya tayi wauta a lokacin da take furta Bata kaunar shi kuma baiwar Allah ta goyi bayanta'_
_" Ta godewa Allah da batayi wauta ba data rasa miji jarumi mai sonta da gaskiya a kullum idan tana tuna irin rashin hankalin da tayi ta tafka mai a legos "_
_" Ya nuna mata cewa shi Ainihin soja ne bai taba damuwa ba kullum cikin tattalin ta yake da nuna mata so "_
_" kullum kara sonshi takeyi tareda gode ma Allah da ya mallaka mata miji kamar shi "_
_"A hankali komai yayi farko zaiyi karshe idan har da rai da kuma lafiya komai mai wucewa ne"_
_" Ga shi a yau ne su Kamal zasu dawo nija Husnah duk ta hana kanta sukuni sai kaiwa da kawowa takeyi "_
_" Wai ke Aunty waya fada miki yau zakiga yaya? Cewar bilal dake zaune kusa da Gwaggo " tace tayani fada mata sai faman dokin dawowar miji kikeyi ko"_
_"Ya tafi ya barki kina tafiya da kyar wannan karon tafiyar agwagwa zakiyi "sum sum bilal ya fice a zuciyar shi yake cewa " Gwaggo wata rana Akwai Sakin layi"_
_"ta kalleta tace " wai ke Gwaggo ina ruwan ki nifa na gane kishi ke damun ki tunda na kwace mijin yanzu"_
_"Babu ruwan jikar Amina iyaka ta ido sai naga damar cewa sannu ' haka ta gama shirya komai takira Zainab " yar uwa nima yau mijina zai dawo kidaina yimin yanga"_
_"A daibi a hankali sister kinga y'anda kika koma kar yaya ya janyo miki nakuda lokaci baiyi ba" Au kema kinbi hanyar Gwaggo ko?'_
_"Aa Y'ar uwa Akula mana da yaya da kyau " Allah ya bada sa'a haka suka dauki lokaci suna waya kafin su A jiye"_
_"Har kusan karfe shida ba labarin su Kamal har tafara gundura gashi wayar shi Bata zuwa sai dariya Gwaggo ke mata"_
_"Da tagaji dakin Inna Habi takoma ranta a bace gashi tayi kwalliya irinta masu ciki rigar les ce fubu kana ganin less din kasan irin na matan manya ne "_
_" Saikace wata hamshakiya gashi ta murza daurinta ya zauna irin na manyan mata sai kuma uban ciki"_
_"kamar cikin mutum biyu kuma a haka take Al amuranta batareda da muwa ba Amma Gwaggo da Inna Amarya ke ganin rakinta"_
_"har tayi sallar magrib shiru ba lbr gashi wayar har yanzu shiru tana mike da kafarta akan dadduma ta ce " Inna har yanzu shiru bai isoba kuma wayar shi ba ta shiga"_
_"Karki daga hankalin ki zai dawo lafiya "tace toh Allah ya kawo su lafiya Inna ta ce Ameen"_
_Bata tashiba saida ta idar da sallar isha Inna ta mika mata filo ta kishin gida tareda janyo wayarta tana ci gaba da gwada kiranshi"_
_" Ta gwada har bacci ya fara kwasar ta, kamar a ma farki taji ana shafa cikinta hade da fuskar ta tun tana tunanin mafarki takeyi har tafara kokarin bude idanunta domin gasgata Abinda take ji"_
_"Saida ta kara sa bude idonta tar a kan fuskar mijin nata Abin farin cikin ta......✍
_*basauki typin fans Afuwan👏*_
🌸🌸🌸🌼🌸🌸🌸
*AURAN SOJA*👨✈
_patients love & sacrifice_
*~Story written by~*
*Fenerh*
https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/
*~GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION💫💫💫~*
*~❄We beare's of soon golden We writer's assiduously percieven No pain so Magical Our creative golden pen Be hold our worlds A production of our pen savour Our worlds for it cause u np pain~*
48&49
_"Yunkura wa tayi domin tsananin farin cikin ganin shi da tayi yana binta da kallon so had'e kuma da tausayin irin halin da ya sameta aciki gaba daya jikinshi yayi sanyi "_
_" yayi saurin riketa Angel bi A hankali kar kiji ciwo "shi ya taimaka mata ta tashi zaune " Angel me yasa kika kwanta a kasa? Kinga bake kadai bace kar jikinki yayi ciwo"_
_"Ta shagwabe Fuska " Tareda zirarowar hawaye a idanunta " meyasa ka kashe wayar ka? Oh kiyi hakuri madam yanayin aiki ne kuma bagashi na dawo ba"_
_"Ko bakya farin cikin dawowa ta ne kike kuka? " ta share hawayenta tareda cewa" inayi mana' to ki nuna min._
_"Ta kalleshi muje Dakin ka na shirya ma Abinci da Kaina har sau biyu nayi da rana bakazoba nakuma shirya ma na dare"_
_"Yayi dariya ni nakoshi da Abinci saboda saida naci nakoshi na kumayi wanka sannan Baba yabar ni na shigo ciki"_
_"Ta matse fuska " kaci Abinci bayan nayima girki' Ai girkin matata naci "Safwan ya kawo min " yafada min Auntyn su ta shirya min girki "_
_" Sai ta saki fuska don jin cewar Abincin data Bata lokaci ta girka mai yaci' " Amma madam kin kyauta kenan?_
_"Me nayi? " saboda Allah a haka ne kikayi kewar tawa?_
_"Me nayi yanzu? Haka ake taron miji bayan ya dade ba ya gida? Yakamata insamu kyakkyawar runguma da kuma lafiyayyan kiss kamar haka....._
_"Ya fara kokarin gwadawa tayi saurin rufe mai baki tareda zaro ido "_
_" Dakin Inna ne fa Ruhi" OK tashi muje namu dakin. Ya mike tareda taimaka mata ta mike"_
_"Har suka fito basu hadu da Inna ba " yanzu Inna zatazo taga bana nan, to itama tana wurin nata mijin kema muje ki nunamin irin kewata da kikayi'_
_"Yana rikeda ita Har cikin dakin " yace tank you Madam naga Anyi min gyara sosai nagode Hajiya ta"_
_"Dariya tayi " cikin zakuwa ya matseta har saida tasa y'ar k'ara Ya yi saurin matsawa tareda shafo katon cikinta "sory baby na " Amma kamun uzuri in gana da Momy kaji"_
_"Dariya yabata sosai yanda yake zance da ciki "A hankali yafara dago doguwar rigar ta ta kasa tayi saurin rikewa" ya dago kanshi zuwa fuskarta " yayi mata wani irin kallo"_
_"Rowa zaki mun Angel? Tace ba komai a jikina ne " yaya' Dariya yaso yi saboda yanayin y'an da tayi maganar cikeda tsoro'_
_"Nifa cikina zangani kawai duk yasa matana ta zama wata babbar mace "' ya zare rigar batada y'anda zatayi dashi sai faman kare jikinta takeyi"_
_" kallon cikin kawai yakeyi tare da Dora hannunshi a kan cikin yana mamakin irin girman da cikin yayi "_
_"Yayi saurin janye hannun shi sakamakon kicking din da cikin yayi Abin ya bashi tsoro ita kuwa dariya tafara yimai ganin irin shirmen da yakeyi da ciki"_
_"Madam haka baby na ke miki tsalle a ciki kuma bakije Asibiti sun duba kiba, Ai nayi musu magana sunce wai lafiya kalau. "a'a bakyajin zafi ta girgiza mai kanta"_
_" OK, kallon cikin idonta yakeyi tareda saukar da su zuwa kan kirjinta hannun shi ya cire a kan cikin tareda mayar wa a kan kirjinta'_
_"Kamar ya taba wayar wuta saboda jin wani irin shock da yayi dukansu saida sukayi reacting saboda dadewar da yayi bai taba suba"_
_"Har wani lumshe idanun shi yake " Madam saboda ke fa na gudo daga jaji yau batareda An sallame mu ba 'Amma naga Sam baka farin cikin zuwa na"_
_"Ta yi saurin rungume shi tareda sanya hannunta daya ta bayan keyarshi ta dan yi dage domin batayi tsayin shiba"_
_"Ta hade goshin su wuri daya cikinta na zungurin shi " Ya yana kasan nafi kowa farin cikin dawowar ka ko' " to ai baki nuna min ba bayan kinsan Abinda nake bukata "_
_"Idanunshi har sunyi ja saboda tsabar bukatuwa jikinshi har wani rawa rawa yake yi"_
_" Manna bakinta ta yi a kan nashi Wanda ya janyo dole ya hadiye sauran maganar da yake fada"_
_"Yayi saurin karbewa yafara aika mata da kiss tana tayashi ganin tsayuwar bazata yiba yasa shi sungumar ta batareda yaji nauyin da tayi ba"_
_"Gefen gadon ya ajiye ta tareda aika mata da sakonnin irin kewarta da yayi duk da cikin nayi mai cikas bai fasa ba '_
_"Tsabar bukatuwar da yayi da ita har wani shidewa yakeyi numfashin shi na d'an skip'_
_Ita kuwa duk irin kewar shi da tayi bataso ya wuce haka saboda tasan bazata iya daukar shi ba yanzu ita bama ta kaunar ya ce zai ratsata"_
_"Shi kuwa ba a binda yakeso sama da Yajishi a babban gida, yafara kokarin tube sauran y'an kayan da sukayi Saura a jikinshi dama tuni yayi fatali da manyan"_
_"Jikinshi na rawa ya koma jikinta kamar wani mayen karfe ganin yafara kokarin wuce gona tafara tureshi tareda girgiza kai "_
_" Aa yaya please" wallahi bazan iya wuce hakaba ina jin Zafi a kasan Mara ta " noooo Husnah karki mun haka yanzu bazan iya dauka ba "_
_" Ki daure kibani kulawa inba hakaba zan iya shiga wani hali,,, cike da zakuwa ga idanunshi duk sunjuya"_
_"Ita dai Bata tunanin zata iya daukar shi gaskiya bazata iya ba sai kokarin rejecting dinshi takeyi "ganin Sam idanunshi sun rufe bayaji baya gani yasa ta fara yimai kuka"_
_" Oh Husnah meyasa zaki yimin haka saboda ke na tsallake dokar aikina nazo domin in ganki meyasa kike min haka? Kinason inshiga wani hali ne?_
_"Inkin ki Amince min komai zai iya faruwa dani " ki taimaka min please """"""_
_" Ita dai bazata iya ba tanajin Abu ya danne mata Mara yace zai ratsata gaskiya zata iya mutuwa " kafin tagama tunani har ya fara saita kanshi a hanyar da yakeso"_
_"Ita kuwa jin azabar da take kokarin ratsata yasata fasa mai ihu domin jitayi kamar ana tura mata gungume men ice "_
_" Shi kuwa jin irin matsuwar da tayi yasa shi k'ara vibrating jinta yayi kamar wata budurwa Yama kasa ratsata da kyau har zufa ke karyo mai"_
_"Jin yana kara trusting kanshi yasata kara sa mai I hun da sai da dole ya dakata ' tayi saurin tureshi tajuya tareda dunkule wa tana dafe Mara ga wani uban hawayen azaba dake fitowa"_
_"Shi kuwa kamar ya suma haka yaji kifewa yayi tareda dafe marar shi ya dauki lokaci yana cikin wani irin yanayi saida yasamu y'ar natsuwa kafin ya y'unk'ura da kyar ya nufi bathroom batareda ya kuma kallon ta ba"_
_"Saida ya watso ruwa ya dubi time a wayar shi yaga karfe goma sha daya harda rabi ya nufi kayanshi dake cikin drower ya saka ya matsa kusa da katifar "_
_" Zan tafi " shine kawai Abinda ya furta mata ta juyo da Sauri ya kauda kanshi gefe" kirika juyawa a hankali kar kiji ma yarona ciwo" yafada cikeda izza da kuma bada umarni"_
_"Gaba daya fuskar shi ba walwala "Dan dukawa yayi batareda yakuma kallon fuskar ta ba ya janye blanket din da ta rufe jikinta dashi"_
_Zuwa wurin cikin ta yayi kissing sannan yarufe " Ya mike tareda cewa ni zan koma jaji sai kun. ganni "_
_" Ya juya tareda daukar wayar shi yace ina key din motar ki tace " meyasa zaka tafi yanzu ?_
_"Meye Amfanin tsaya wa anan ? Idonshi yakai kan key din dauka kawai yayi ya fice " kiran yara nshi yayi yace su sameshi a jaji da safe shi ya wuce "_
_" Tasan ranshi ya baci sosai saboda haka har ya bar gida da dare " ita ya zatayi dashi ba laifin ta bane wannan cikin nan ne ya janyo mata irin wannan Abu n"_
_"Dama tasan sai haka tafaru idan yadawo don ita kadai tasan abinda take ji gashi ta Bata mai rai har ya wuce duk da irin hakurin shi"_
_"kasa bacci tayi sai mikewa kawai tayi ta yi wanka tareda dauro Alwala ta fara Salla tafara daga zaune saboda Yanzu Bata iya Salla a tsaye Addu'o'i tafara jerowa"_
_"Akan Allah ya kiyaye mata shi ya kuma huci zuciyar shi ya kuma rabata da cikin ta lafiya, Ameen Husnah......✍_
0 comments:
Post a Comment