Tsayin lokaci DON yana cikin toilet itako Kausar kukanta 'karuwa yayi sosai sabida yadda taga yashiga toilet d'in zuwa can yafito fuskar shi atamke d'aukar rigar shi yayi yasa sannan yad'auki key d'in motar shi da wayoyin shi yanufi hanyar fita batare dayacemata komi ba
Seda yabud'e 'kofar cikin 'bacin rai yace kifito mutafi cikin sanyin jiki Kausar tami'ke maida rigarta tayi tasa hijab d'inta ita tafara fita sannan shi kulle room d'in yayi suka tafi maida musu key d'in yayi cikin mamaki ma'aykacin gurin yace
" ranka shidad'e ay kud'in kwana kabiya gashi kadawoda key shikuma oga yad'an fita kaga sauran kud'in b........ "
Dakatar dashi DON yayi dafad'in
" dakatamin wannan kuma kaitashafa nibatasu nikeyiba idan ka amsa kari'ke "
Daga haka DON yayi gaba cikin damuwa Kausar tabishi da kallon cikin zuciyar ta tace
" kayi ha'kuri nima banso hakaba wallahi inda ace babu wata matsala komin wuyar dazansha bazan hanaka kainaba Sweety ayanzu kaine sanyin idanuna in sha Allah zaka fahimci uzirina amma yanzu nasan bazaka saurareniba Allah kaduba wannan lamarin nawa "
Suna shiga mota yafigeta aguje wani irin gudu yakeyi jin kukan tana ya'ki 'karewa yasashi cin burki dasauri cikin tsorata da furgici Kausar tayi saurin fad'awa jikinshi cusa kanta tayi cikin 'kirjin shi
Wani irin yanayi DON yaji rintse idanun shi yayi jin shiru na tsayin lokaci yasa Kausar d'ago idanun ta kallo d'aya tayimai tayi saurin kauda idonta had'ida tashi ahankali sauke ajiyar zuciya yayi shiru na tsayin lokaci sannan yace
" idan kika sakeyimin kuka cikin motar nan zan saukeki nayi tafiyata mainayi miki ? "
Daga haka yacigaba da tu'ki harsuka iso bakin get yayi parking kwantar da kujerar yayi yakwanta had'ida lumshe idanun shi kallon shi Kausar tayi cikin dakewa hijab d'inta tacire ahankali had'ida doguwar rigar ta kasancewar darene babu wanda zai'iya hangen komi
Cikin tsoro da fargaba Kausar tayi saurin kwanciya saman 'kirjinshi had'ida fara shafa sumarshi cikin hassala DON yabud'e baki zaiyi magana tayi saurin saka bakinta cikin nashi tana sakar mai wani irin kiss tuni DON yafara shiga cikin wani layi
Cikin dakewa DON yasaka hannu yana 'ko'karin janye hannunta daga cikin sumarshi sake tusawa tayi tana yamutsata cikin salo ganin tana niyyar canzamai tunani yasashi yun'kurawa zaitashi amma seyaji yakasa sabida jinin shi babu karfi
Cire bakin shi yayi daga nata cikin kasalalliyar murya yace
" kina ganin akwai abinda zakiyimin ayanzu kiburgeni to idan kina tunanin haka kicire babu shi nariga na ajeki agefe kifitarmin daga m........ "
Jin hannun ta a inda baiyi tsammani ba yasashi yin shirun dole jiyayi gabad'aya yashiga wani irin yanayin dabe ta'baji ba cigaba da aykamai wannan sa'kon tayi cikin shagwa'ba takai bakinta setin kunnan shi tace
" kayi ha'kuri Sweety banyi haka dan niyyar cutar dakaiba inaso kasaurareni sannan idan nafad'a kayi bincike idan kaga bahakabane to nayarda kahukuntani yadda kagadama kaji mijina amma yanzu dan Allah kabari inragemaka wannan bu'katar idan kasamu natsuwa senayima bayani dan Allah "
Jin yayi shiru baice komiba kuma bai motsaba yasa Kausar cigaba da aykamai manyan sa'konni tun yana sharewa har yafara maiyar mata cikin lokaci kad'an suka shiga wata duniya 'ko'karin d'aga yar 'karamar rigarta yayi ganin haka yasa Kausar tayashi
Wata irin ajiyar zuciya yasauke ganin breast d'inta a tsaye cikin rawan jiki yakai bakinshi yana tsotsarsu wani irin zafi Kausar keji sabida badawasa yakeyiba amma bata nunamaiba tsayin lokaci DON yana aykin sarrafa Kausar iya gajiya tagaji idanunta suncika taf da hawaye sabida tausayin shi
Yadda taga yafita hayyacin shi gashi baisamu aynahin abinda yakesoba wata irin runguma yayi mata wadda seda Kausar taji kamar zai 'ballata sannan zuwacan yasassauta mata ri'kon
Kukane ya'kwacema Kausar hadda shassheka cikin damuwa DON yace
" meye nakukan kuma amma de kinsan bani natursasakiba kece kika nemi hakan Kausar abinda kikayimin d'azu yakai nayimiki hukunci sannan nafita harkarki amma bansan maiyasa kike saurin cin galaba akainaba dukda har yanzu babu son wata 'ya mace cikin raina amma ke tawani 'bangaran ina sassautamiki tsaurin halina da mugun 'kiyaryar danike yima mace sabida Dady gayamin damuwarki ki aje maganar miji sanar dani amatsayin yayan ki jan fahimceki nayimiki kyakkyawar fahimta sabida Dady bazan iya cutar dakeba sabida nasan halacci "
Sake rungume shi Kausar tayi cikin raunanniyar murya tace
" yaya Ameera tacutar dani cuta irin wadda bazan iya bantawaba Ameera ta yaudareni tasa wani Saurayi marar tsoran Allah yayimin fayd'e a........ "
Cikin muguwar gigita DON yataso zaune tare da ita kan cinyar shi yace
" fayd'e ? Lahaula wala 'kuwata illabillahil aliyun azim "
Kuka Kausar tasake saki sabida yadda taga hankalin shi yayi mugun tashi
Cigaba tayimai da bayanin komi wata irin zuciya tatasoma DON jiyake kamar yatafi cikin darannan dan tunkarar Ameera
Kallon fuskar shi Kausar tayi tace
" wannan dalilin yasa naki baka kaina sabida zaka iyayimin mummunar fahimta amma yanzu na tabbatar zakayi bincike kagane gaskiya amma dukda haka wannan ba'kin cikin bazai ta'ba goguwa cikin zuciyata ba har namutu yaya Ameera tasa bazanyi alfahari da daran farkon amarcina ba kaima nasan bazakayi alfa........ "
Rufe mata baki yayi sannan yace
" gyara jikinki kishiga gida zan wuce sezuwa safe "
Cikin sanyin jiki Kausar tagama kintsawa sallama tayimai amma sede yad'aga mata kai zuciyar Kausar cika tayi datsoro sabida yanayin dataga yayi mata cikin ranta tace
" 'kila bazai iyazama daniba sabida narasa wani abu mai daraja agun kowace 'ya mace kuka tasake fashewa dashi "
Tsayin lokaci bayan shigar Kausar sannan DON yatada mota gidan shi yanufa yana shiga yatadda Hajiya Saratu da Seeyama a parlour cikin sanyin murya yace
" Umma sannu da gida "
Amsawa tayi babu yabo babu fallasa sannan tace
" zonan Affan "
babu musu yazauna d'aya daga cikin cushion d'in parlour
Cikin magana irinta nasiha tace
" Affan nasan kasan mihimmancin aure kuma kasan hak'ko'kinshi d'azu ka lissafe wasu daga ciki amma baka fad'i wasuba kasan Seeyama tanada hak'ki akanka kamar yadda kake da hak'ki akanta dan haka kasaukemata duk wani hak'ki nata sabida cika umarnin Allah sannan kacika umarnin mahaifinka dan dayace ka aureta baice karka sauke mata hak'kin taba na tabbata idan da yanada rai zaiyi fushi dakai sabida 'kinzuwa tarbar amaryarka harna tsawon sati d'ana Affan dan Allah ka gyara kaji "
Jinjina kai yayi sannan yace
" in sha Allah amma inaga gobe zan wuce sabida ankirani zanyi wani ayki mai mihimmancin shiyasa bazan kai jibinba "
Baitsayajin mai zasuceba yawuce cikin bedroom d'in shi kallon Seeyama Hajiya Saratu tayi tace
" karki damu da wannan cikin siyasa zamu aywatar da komi tunda nalura shiba irin wa'inda za'a bud'ema ido bane yanzu kitashi kije kisakeyi wanka kisha wannan maganin kije bedroom d'in shi ki tabbatar komi yafaru zanso yabarmiki saban kwanshi cikin marar ki kinga dama dede kena tunda d'azu kikayi wankan tsarki idan haka tafaru zamu samu babbar dama agurin shi "
Cikin farinciki Seeyama tami'ke tace
" shiyasa nike sonki Umma "
Misalin 9pm Su Alhaji Sambo suna d'akin dasuke meeting cikin 'bacin rai Alhaji Sambo yace
" wallahi senasa wannan yaron yayi nadamar zuwan shi duniya nagano shine mai wannan katafaran gidan wanda ayanzu har an kammala gininshi Alhaji Tanimu kaga gidan kuwa ? ko benan cikin gidan hawa 6 ne hmmm wallahi wannan gidan kad'e ka mallaka kasamu daular duniya zamubi cikin siyasa sabida se munbi hankali dan yaron ya amsa sunan shi DON yanada masifar kud'i
Nasan za'a nemi ma aykata to zamutura mutanan mu idan sunsamu aykin cikin gidan kunga shikenan semufara gudanar da yakinmu cikin sau'ki sabida zamu dinga damun rahoton komi nacikin gidan sannan zantura d'ana Abdulhakim yaje gidan zan had'a wani plan wadda Abdulhakim zesamu zama cikin gidan shima dashine zamu sami cikken sanin waye shi DON d'in
Duk wanda yashiga hanyar Alhaji Sambo to wallahi seyanemi mutuwa akan rayuwa shi wannan Million 100 setajawo mai asarar Million 1000 sannan muturashi inda muka tura dubban jama'a kamar yadda muka share babun Alhaji Isma'il har d'an shi to babu wanda zai tokare mana wuya "
Wata irin dariya suka saki
Tofa fans kubiyoni danjin yadda wannan sar'ka'kiyar zata kasance
Daga Al'kalamin ✍🏻
NPEEDY A AJI ♠♥♣
Comments and shine please
Love u all sisters 🥰😍🌹
[20/06 1:36 pm] 😊 NPEEDY A AJI🌹💖: ♠ RUFAFFIYAR ZUCIYA ♥♠♠♠♠♠♠
🔷🔴🔵🔶
♠♣♥
🔴🔵
♠
Story & Written
By
NPEEDY A AJI
Dedicated to
My Hajjaju
🌟GORGEOUS WRITTEN FORUM🌟
G.W.F
home of gorgeous intelligent and expert writers we the best among the rest
KAFA'DI ALKHAIRI KO KAYI SHIRU 🤫
ANA TARE All SISTERS 🤝🏻😍🌹
Ha'ki'ka inajin comments d'inku Fans inajin dad'in haka Allah yabar 'kauna 😊 muna tare 🤝🏻🥰 all sisters love u
🅿 { 33 to 34 }
BISMILLAHIR RAHAMANIR RAHIM
DON yana shiga yanufi toilet wanka yayi had'ida alwala sannan yafito farar jallabiya yasa yashinfid'a abun sallah sallar magrip da issha'i yayi dan yau baisamu zuwa masallaci ba bayan ya idar yayi lazimi sannan yakoma kan bed
Kwanciya yayi fuskar shi na kallon sama kallon fuskar Kausar yakeyi alokacin da kukanta yatsananta rumtse idanshi yayi cikin zuciyar shi yace
" Ashe haka macan da akayima fayd'e take kasancewa cikin ba'kinciki ina makomar yarinyar da kaddara takaini cutar da'ita ? Wane hali takeciki ? Allah ka agaza mata Allah kasa inganta innemi gafararta Ameera hmmm "
Dede bakin parlour Kausar ta tsaya d'an gyara natsuwarta tayi sannan tashiga cikin sa'a babu kowa a parlour cikin sairi tanufi bedroom d'in ta tana shiga tatu'be kayan cikinta ta d'aura towel tashiga toilet sakarma kanta ruwa tayi wani irin saban kukane yazomata tunanin yadda DON zai d'auki wannan lamarin tashigayi gabad'aya tagama sarewa musamman dataga baice mata komiba akan zancan
Tsayin lokaci sannan Kausar tafito nata kintsawa tatada sallah dede lokacin Momy tale'ka bedroom d'in nata ganin tana sallah yasa Momy cewa
" kisameni a bedroom d'ina idan kin idar "
Cikin salon kissa Seeyama tatura door d'in bedroom d'in DON tace
" Assalama alaikum my baby "
kallon shi tasakeyi sosai ganin tabbas idan shi biyi amma bai amsaba yasata idasa shiga shiko DON baimasan tashigoba yanacan duniyar tunani zama tayi kusa dashi sanye take dawata rigar bacci iya gyauwa gata marar hannu cikin kissa tadu'ko da bakinta hura mishi iska tayi cikin idanun shi cikin 'bacin rai yakai dubanshi gareta wani irin kallo yayi mata yaja tsaki yajuya baya cikin wata irin murya tace
" haba baby katashi muje kaci abinci "
Shiru babu amsa tashi tayi tanufi makunnin wuta kashe wutar tayi sannan tadawo hawa saman bed d'in tayi rungumo shi tayi tabaya cikin shagwa'ba tace
" baby mai yasa kake shareni haba kasani kaine farincikina tun kafin nasan kai d'an uwanane dan Allah kasakijikinka dani kaji mijina yakamata musauke hak'kin junanmu a wannan lokacin baby in......... "
Dakatar da ita yayi dafad'in
" ke wai wacemiki ina bu'katar mace tara'beni tobari kiji ni DON duk duniya babu abinda natsana kamar mace mace 1 nike ragamawa ayanzu amma ko mahaifiyata bana bu'katar ganinta balle ke nasanar dake tun a Sudan akan kijanye maganar aure na amma kika 'kiji dan haka dole ki d'auki duk wani hali nawa idankuma bazaki iyaba to gahanya fitarmin daga bedroom "
Cikin kuka Seeyama tace
" wace macace kake ragamawa ? bayan kace ko mahaifiyar ka bakason gani wallahi baka isa kayi tarayya dawata mace ba idan baniba idan kuwa nagani to wallahi sena kasheta babu wadda ta isa muyi tarayya da ita agunka duk duniya babu ita kuma bazan fita daga bedroom d'in ba ay inada hak'ki akanka yaya kakeson nayi ko waje zani neman maza wallahi baka isaba k....... "
Tashi yayi afusace jawota yayi jikin shi cikin zafin rai yace
" ke wace irin macace keda kanki kike kawo kanki gurin namiji to bazan iya aykata abinda kike bu'kataba sede kiyi yadda zakiyi "
turata yayi takusa fad'awa 'kasa cikin 'bacin rai tami'ke a shagwa'be tace
" haba baby karka jefani cikin halaka dan Allah kayi biyayya umarnin Abba "
Girgiza kai DON yayi yace
" umarni ko tozanyi bari kigani "
Jawota yayi cikin mugunta yasaka bakinshi cikin nata wani irin mugun kiss yashiga sakar mata cikin 'karfin hali tashiga mayarmai cire rigar jinkinta yayi wani irin murza yakema breast d'inta cikin azaba Seeyama tace
" dan Allah DON ka sassautamin "
Cikin muryarshi maicike da izza yace
" haba tun yanzu ay hak'kinane ko ? Inada ikon yin yadda nagadama sannan nabari alokacin danaga dama dan haka daga yanzu har asufa muna sauke hak'kin juna "
Cigaba yayi da murzarta tun Seeyama tana daurewa har yakai takasa kuka tasakarmai amma ko sauraranta baiyiba seko dayaji anfara kiran sallar farko sannan yarabu da ita amma dukda haka bai kusancetaba murza kawai tasha tashi yayi yashiga toilet yayo alwala Sallar nafila yatada kafin ashiga masallaci har lokacin Seeyama takasa ko motsi sabida duk illahirin jikinta ciwo yakeyi
Bayan ya idar yatashi zaitafi masallaci cikin dakakkiyar muyar yace
" kibar bedroom d'in nan kafin nadawo idan kuma bahakaba tozanyi miki abinda yafi na d'azu "
Daga haka yasakai yafita
Kallo tabishi dashi dankam ayanzu mugun tsoranshi takeji cikin ranta tace
" mugu kawai se Allah yasakamin "
Cikin matu'kar ciwon jiki tami'ke da'kyar tamaida rigarta tabar bedroom d'in tana shiga nata tahau saman bed d'in ta blanket taja tarufe jikinta sabida wani irin sanyi dayafara kad'ata ga masifar zugin da Breast d'inta keyi ga lips dinta dasu har sun kumbura
Koda DON yadawo ganin bata bedroom d'in yasashi girgiza kai afili yace
" dakin bari nadawo nasameki marar kunya kawai "
Misalin 9am Hajiya Saratu tashiga cikin bedroom d'in Seeyama ganinta a lullu'be yasata saurin 'karasawa cikin farinciki tace
" masha Allah Seeyama komi yayi dede ay tunda naka bakifitoba nasan komi yafaru ina fatande kinsamu kin gasa jikinki ? "
Ganin batace mata komiba sema had'a fuska datayi yasa Hajiya Saratu yin murmushi tasake cewa
" ayya Seeyama dole kiyi ha'kuri zakiji sau'ki kinji bari nabarki kihuta Allah ya inganta mana wannan baby "
Wata irin harara Seeyama tabita dashi misalin 10am DON yafito cikin shirin tafiya ganin Hajiya Saratu a parlour yasashi nufar gurinta gaidata yayi sannan yace
" to Umma nizan tafi ga wannan kozaku bu'kaci wani abu "
Cikin rawar jiki ta'amshi rafar 'yan 1000 daya mi'kamata cikin 'kasa da murya tace
" Allah yatsare amma kayi sallama da matar taka ? gashima batada lfy "
Cikin rashin sonyin magana yace
" zan shiga yanzu "
Daga haka yayi gaba kai tsaye yashiga bedroom d'in nata zaune take tsakiyar gado ta jingina kanta jikin gadon kallo d'aya yayi mata yad'auke kai kud'i yaciro aje mata saman bed d'in sannan yace
" ni natafi zanbar security 4 sabida naga kuna bu'katar tsaro "
Daga haka yajuya yafita kallo Seeyama tabishi dashi had'in rumtse idonta cikin ba'kin ciki tace
" Wato bamazai yimin sannuba amma nasan sabida nice nakai kaina hmmm DON nayi al'kawarin seka nemeni kana zubda hawaye amma na'kibaka kaina ni kad'aice matarka dole kadawo gareni DON "
Cikin muryar shi mai taushi DON yashiga cikin parlour cikin girmama yagaida su Dady sannan suka gaisa da Ashiraf zama yayi kusada Ashiraf cikin farinciki Dady yace
" DON inaga za'ayi hidimar bikinku kawai Kausar tatare tunda takusa kammalawa kuma sunyi maganar da mahaifiyar ta akan yanayin kayan datake bu'kata to tace duk wa'inda kaga sunyi maka amma DON wa'innan kayan da kajibgoma Kausar sunyi yawa inaga arage wasu a'karama Seeyama tunda nata basukai wa'innan ba "
'Dago kai DON yayi sabida yadda yaji maganar Dady kallon hanyar bedroom d'in Kausar yayi sannan yace
" a'a Dady baza'ayi hakaba lefan Seeyama kune kuka had'ashi wannan kuma nine nahad'a kaga babu maganar rashin adalci sannan maganar hidimar bikin inaga idan ankammala komi nacikin gidan nanda 1 week kawai akawota basai anyi wata bidi'aba tunda nima yanzu bawani lokaci gareni ba "
Murmushi Momy tayi tace
" hakane amma zamuyi taro koda walimace ayi sabida tabbatar ma 'yan uwa auran auta "
Jinjina kai DON yayi sannan yace
" hakane momy idan kuna bu'katar wani abu dan Allah asanar dani "
Murmushi Dady yayi yace
" haba my son kana nufin akan hidimar bikinka sena nemi wani abu daga gurinka Allah yasauke maiye afmanin dukiyata "
Shiru DON yayi dan yasan duk abinda zaice Dady bayarda zaiyiba shiru nawani lokaci sannan DON yace
" Dady zuwa anjima zantafi sabida zanje nayi wani ayki na gaggawa sannan zan tantance ma'aykatan dazan d'auka masu hidimar gidan "
Jinjina kai Dady yayi sannan yace
" Allah yakaika lafiya Son amma dan Allah karkace zaka bar Seeyama a wancan gidan kamaidata can kahad'a kan matanka ana kammala komi takoma can "
Shiru DON yayi amma baiji dad'in hakanba amma babu yadda zaiyi jinjina kai yayi alamar hakan za'ayi amsar wayar Ashiraf yayi cikin hikima yad'auki number Kausar
Tashi DON yayi yace
" Dady bari nad'a shiga ciki zuwa anjima nawuce "
Murmushi yayi shida Momy shikuma Ashiraf cewa yayi
" haba brother kaide kace zaka shiga ganin matarka "
Wani irin kallo yayima Ashiraf cikin murmushi Dady yace
" Eh ay garashi kaifa gouron banza kawai ay nakusa zuwa kanka garama kafiyar da matar aure tunkafin nafitar maka "
Jin haka yasa Ashiraf tashi yafita dan yasan idan suka fara badad'i zaijiba DON nashiga bedroom d'in Ashiraf yadanna kiran Kausar
Cikin sakka tad'aga sabida ita tanada number shi cikin lallausar muryar ta tace
" Assalama alaikum my Sweety barka da safiya "
Shiru yayi nad'an lokaci zuwacan yace
" bakisan nashigobane ? ki kawomin breakfast ina cikin bedroom d'in Ashiraf "
Kafin tace wani abu yakashe kiran bin wayar tayi da kallo afili tace
" bansan lokacin da zaka rage wannan miskilancin ba kenan bakaci abincin Amarya ba "
Fitowa tayi tanufi kitchen abu mai sau'ki tayimai babu jimawa tagama cikin matu'kar jin kunyar shi tashiga cikin bedroom d'in zaune yake akan sofa agabanshi ta'aje cikin girmamawa
Kallon ta yayi sannan yace
" bakibar kukan bako ? "
Girgiza kai tayi alamar tabari shiru yayi baisake cewa komi ba cikin sanyin jiki tazauna tana fuskantar shi bashi break d'in tashiga yi har yagama seda yasata itama taci sosai sannan yabarta tamaida kayan kitchen bayan tadawo shiru babu mai magana sannan yami'ke kud'i ya aje mata sannan yace
" zantafi se kinji saka makon bincikena "
Daga haka yafita sallama yayi masu Momy Dady kuma sede yakirashi a waya sabida yariga yafita cikin sanyin jiki Kausar tafito har bakin mota tarakashi sannan takoma
Zaune DON yake cikin mota amma tunanin abubuwa dayawa yaketayi
Kai tsaye office yace sunufa anayin parking yafito ganin yadda security ke korar wani yaro yasa DON tsayawa cikin tamke fuska yace
" maiye haka ? kubarshi "
'Daya daga cikin Security d'in yace
" wallahi ranka shidad'e wannan yaron yacika naci tun jiya yadamemu waishi kai yakeson gani "
Cikin bada umarni yace
" kubarshi kushiga dashi ciki zuwa anjima zan ganshi "
Cikin masifa Hajiya Aysha tace
" wallahi Alhaji Sambo baka isaba d'an nawa shikad'e zaka d'auka kakai ma mahaifiyar ka kumama a 'kauye wallahi bazan yardaba seka dawomin da Abdulhakim "
Cikin tsawa Alhaji Sambo yace
" amma de kinsan Abdulhakim d'anane ko kuma nafiki iko dashi to babu wanda ya 'isa yahanani kaishi inda nagadama idan kinason nuna isa akan d'a to sede kinemo Affan shine wanda zaki nunamin iko akanshi amma ba Abdulhakim ba "
Cikin tsawa tace
" to ay shima Abdulhakim d'in ba d......... "
Saurin rufe bakinta tayi cikin sauri yajuyo yace
" mai kike son cewa ? "
Gaba tayi tashige cikin bedroom 'kwafa yayi yace
" kitsaya ki maimaita mana shashasha kawai "
Tofa su'butar bakin mai Hajiya Aysha tasoyi
Daga Al'kalamin ✍🏻
NPEEDY A AJI ♠♥♣
Comments and shine please love u all sisters
[22/06 4:26 pm] 😊 NPEEDY A AJI🌹💖: ♠ RUFAFFIYAR ZUCIYA ♥♠♠♠♠♠♠
🔷🔴🔵🔶
♠♣♥
🔴🔵
♠
Story & Written
By
NPEEDY A AJI
Dedicated to
My Hajjaju
🌟GORGEOUS WRITTEN FORUM🌟
G.W.F
home of gorgeous intelligent and expert writers we the best among the rest
KAFA'DI ALKHAIRI KO KAYI SHIRU 🤫
ANA TARE All SISTERS 🤝🏻😍🌹
Ha'ki'ka inajin comments d'inku Fans inajin dad'in haka Allah yabar 'kauna 😊 muna tare 🤝🏻🥰 all sisters love u
🅿 { 35 to 36 }
BISMILLAHIR RAHAMANIR RAHIM
Hajiya Aysha nashiga cikin bedroom d'in ta tazauna bakin bed kallon picture d'in Alhaji Isma'il tayi cikin damuwa tace
" katafi kabarni da kwantaccen cikin Abdulhakim amma sabida 'kingaskiya na halattama Alhaji Sambo shi amatsayin nashi gashi zai rabani dashi bayan yasa narabu da yayan shi sannan duk ya kwashe dukiyata se 'kalilan daga ciki innalinlahi wa'inna ilaihirraju'uuun tayaya zan fiddo gaskiya akan Abdulhakim ba d'an Alhaji Sambo bane d'an Alhaji Isma'il kwangila ne ?
Tsayin lokaci Hajiya Aysha tana neman mafita amma takasa samu cikin matu'kar tamke fuska DON yace
" kutafi maza ku d'akkomin Ameera "
Cikin sauri suka fita kallon sauran yayi yace
" ku kawomin yaron nan "
Fita sukayi babu jimawa suka shigo dashi kallon shi yayi sannan yacigaba da rubutu tsayin lokaci wani daga cikin ma'aykatan yashigo yace
" Oga wa'innan almajiran sun iso "
Jinjina kai yayi sannan yafiddo wallet d'in shi duka yaciro kid'in ciki yami'ka mishi aje katinshi yayi saman teburin yashiga kallon wannan abinda Amina tabashi na nannad'e a takarda idanun Abdulhakim suka kai kan wannan katin ganin sunan dake jiki yasa Abdulhakim sake maimaitawa
" Affan Isma'il kwangila Alhamdulilah Allah yakawoni gurin d'an uwana yau gaskiya Dady kayi kuskure dama nayi niyyar sanar da DON 'kudirin ku segashi ashe DON shine brother na gaskiya Dady bazanyi maka biyayya ba akan wannan zan taya d'an uwana ya'ki zanshiga gidan shi kamar yadda kasani Dady amma kareshi zanyi ba cutarwa ba duk da kake mahaifina bazan goyi bayan cutaba kumama ga brother na ? ina bazan s........... "
Maganar DON yasa Abdulhakim dakata zancen zuciyar shi
" maiye sunan ka ? Abdulhakim Isma'il "
Cikin sauri yadubeshi sabida jin sunan mahaifin shi sekuma yacigaba dacewa
" lafiya kake son ganina tun jiya gaka yaro dan nasan bazaka wuce 15 years ba maiye matsalar ka Abdulhakim "
Kuka Abdulhakim yasaki sosai hadda yin kamar zai shid'e tuni yabama DON tausayi tun kafin yacemai komi cikin kuka Abdulhakim yace
" Brother dan Allah kataimakeni 'yanfashi sunkashe iyayena kuma bansan kowaba a 'kasarnan bansan inda danginsu sukeba dama ni'kad'ai garesu dan Allah brother nadad'e inazuwa nan ina ganin yadda kake taimakon jama'a dan Allah brother "
Sake fashewa yayi dakuka tabbas DON yatausayama Abdulhakim sosai musamman yatunomai da mahaifin shi yadda 'yanfashi suka kasheshi tuni yaji damuwar shi tadawo sabuwa cikin 'karfin hali yace
" Abdulhakim kayi ha'kuri kaji zaka zauna taredani amma zanyi binciken lamarin naka "
Kiran wani daga cikin ma'aykatan yayi yace
" wannan 'kaninane Abdul kaje dashi abashi duk abinda yake bu'kata kafin natashi tafiya "
Ana tafiya da Abdulhakim DON yakoma yazauna dafe kanshi yayi cikin damuwa
" sunjefa rayuwar 'karamin yaro cikin garari nima haka Momy taso nayi amma Dady yahana faruwar hakan "
Shiko Abdulhakim binciken da DON yace zaiyi shine yad'aga hankalin shi har office d'in DON aka kai Ameera ciki hadda Amina dan itama yana bu'katar sanin wasu abubuwa game da ita ganin in da aka kawo Ameera yasata sakin ajiyar zuciya dan da gabanta yayi muguwar fad'uwa amma ganin DON yasata jin cewa zata iyar jure komi
Tamke fuska DON yayi sannan yacema sauran ma'aykatan duk sufita bayan fitar su tsayin lokaci sannan cikin murya mai tsauri yace
" Ameera bashir mai Kausar tayi miki dahar kike binta da mugun sharri ? Ciki hadda aykata mata mugun zalinci "
Jin haka yasa Ameera d'an razana amma seta dake tace
" ni banyi mata komiba hasalima duk cikin Skul itace babbar 'kawata "
Jinjina kai DON yayi sannan yayi kira bayan anshigo yace akawo wa'innan samarin hadda wanda aka tahodashi taredasu Kausar babu jimawa aka shigo dasu ganin su yayi matu'kar tada hankalin Ameera musamman dataga hadda Jamilu kallon su DON yayi yace
" ku maimaita mata bayani "
shiko wanda aka kamo yanzu cikin matu'kar razana yace
" Yallabai dama kai ne ? "
'Kara tamke fuska DON yayi sannan yace
" ina kasanni ? "
Cikin in'ina yace
" aykai mukakai ma Kausar cikin hotel a ranar 16 ga watan 4 bayan kasha wasu 'kwayoyi cikin abinsha a Restaurant bam........ "
Dakatar dashi DON yayi cikin wata irin murya wadda seda kowannensu ya furgita sha'ko wuyan jamilu yayi cikin mugun 'bacin rai yace
" kune nake nema dama ku kukayi sanadin sakani cikin damuwa Ameera kisani baki cutar da Kausar ba domin kuwa Kausar matatace kuma duk duniya babu mace cikin raina se Kausar wannan abin da kikayima Kausar kin'kara kimarta darajar martabar da Tsantar soyayyar cikin zuciya ta ni DON sena jiyar Kausar dad'i da farinciki marar misali
Zanyi muku hukunci dede da abinda kuka aykata agaban Kausar sannan zaku biya tara cikin tsawa DON yayi kira yace aje a ajiyesu sannan asanar da iyayensu "
Kallon shi Ameera tayi tasaki murmushi tace
" DON naji dad'i dakace kaine zakayimin hukunci domin ina jin matu'kar farinciki idan ina kallon kyakkyawar fuskar ka sannan ada banyima Kausar mugun abuba amma ayanzu zanyi musamman data shigarmin cikin babban hurumina dan wallahi DON kai nawane ni 'kad'e duk macan da tara'beka senayi mugun 'kuntata mata "
Cikin fad'a DON yace
" idan bakubar min nan da wannan ballagazar yarinyar ba senayi sanadin aykinku "
Zama yayi cikin muguwar damuwa da tsananin tausayin Kausar cikin ranshi kallon Amina yayi yace
" maiyasa baku sanar da hukumaba lokacin da abin yafaru ? bayan kunsan wadda tasa hakan tafaru sannan idan da bansamu damar sanin komiba yaya kenan ? kusa nadinga zargin matata ko sabida babu wata alamar dazan gane batada lefi "
Cikin damuwa Amina tace
" nasan komin dad'ewa zakasan gaskiya idan har kaga Ring d'inka dake hannun Kausar "
Dubanta DON yayi sosai yace
" Ring d'ina a hannun Kausar ? "
Jinjina mishi kai Amina tayi sannan tace
" eh yaya shine wanda nabaka a nad'e cikin paper "
Cikin sauri yad'akko yafara bud'ewa tabbas shine cikin zuciyar shi yafad'i haka
Cikin mutuwar jiki Seeyama tafito daga bedroom cikin sauri Hajiya Saratu tanufo gurin Seeyama kamo hannun ta tayi har suka isa cikin tsakiyar parlour seda suka zauna sannan Hajiya Saratu tace
" hannu Seeyama yaya jikin ? kinde shiga ruwan d'umiko ? "
had'a fuska tayi sannan tace
" Umma nifa babu abinda yafaru tsakanina dashi fa sema mugun wula'kanci da yayi min "
Cikin mamaki Hajiya Saratu tace
" dagaske kike ? Seeyama amma kinbani mamaki dakika kasa shawo kanshi akan wannan lamarin hmmm amma idan yasan wata ay baisan wataba bari yasake dawowa "
Fans kuyi ha'kuri da wannan ina busy ne please afuwan dan karkuji shirun tayi yawa
Daga Al'kalamin ✍🏻
NPEEDY A AJI ♠♥♣
Comments and shine please
Love u all sisters 🥰
[24/06 3:16 pm] 😊 NPEEDY A AJI🌹💖: ♠ RUFAFFIYAR ZUCIYA ♥♠♠♠♠♠♠
🔷🔴🔵🔶
♠♣♥
🔴🔵
♠
Story & Written
By
NPEEDY A AJI
Dedicated to
My Hajjaju
🌟GORGEOUS WRITTEN FORUM🌟
G.W.F
home of gorgeous intelligent and expert writers we the best among the rest
KAFA'DI ALKHAIRI KO KAYI SHIRU 🤫
ANA TARE All SISTERS 🤝🏻😍🌹
Ha'ki'ka inajin comments d'inku Fans inajin dad'in haka Allah yabar 'kauna 😊 muna tare 🤝🏻🥰 all sisters love u
🅿 { 37 to 38 }
BISMILLAHIR RAHAMANIR RAHIM
Cikin damuwa da 'bacin rai DON yafito daga office d'in shi sawa yayi aka kiramai Abdulhakim kai tsaye mota aka bud'e musu suka shiga wajan seda kaya yasa aka kaisu ba Abdulhakim umarnin za'ban wa'inda yake yayi shi kuma yakoma gefe yana kallon yaron cikin tausayawa
Ganin baya wani za'ban kayan yasa DON nufar gurin shida kanshi yashiga za'barmai sosai ya lodarmai kaya masu matu'kar kyau da tsada sannan yabiya suka fito kai tsaye saban katafaran gidan shi suka nufa
Ganin motocin shi yasa security d'in dake ba'kin 'katon get d'in saurin wangale get d'in motocin suka sakai ciki woow harabar gidan kawai abin kalloce
Anayin parking akayi saurin bu'demai get batare dawani jinkiriba DON yafito sabida ranshi dake 'bace cikin sauri yanufi cikin kyakkyawan lambun takemai baya Security sukayi gefanshi kuma Abdulhakim
Zama yayi akan 'kayatattun kujerun gurin wata irin iska mai dad'i ke kad'awa agurin gawani irin sanyi mai dad'i marar cutarwa had'ida kukan tsintsaye masu saka nishid'i da dad'in sauraro
Umarnin gabatar mai da ma'aykatan da aka d'auka DON yayi cikin sauri aka kirasu suka fara gabatar mai da kansu bayan kowa yagama DON yayi jim natsayin lokaci sannan yace
" akwai doka duk wanda yakarya to zai amshi hukunci bana soncin amana kuma banason 'karya sannan natsani sata babu shayeshaye koda sigarice idan nakama d'ayanku da wannan to zaisha mamaki mata masuyin abinci zakuyi abincine ga Security da sauran ma'aykatan amma banda ni da matata dakuma brother na gashi nan Abdulhakim sannan bana bu'katar wata mace ko namiji a bedroom d'ina dan gyarashi
Idan waninku yanada wata matsala ko tacikin gidan su yasanar dani in sha Allah zanyi mai maganin ta idan batafi karfina ba zanbama kowa albashin shi tun kafin yafara ayki zaku iya tafiya "
Bayan tafiyarsu DON yakira waya cikin yanayin 'kaguwa yace
" maganar Oder kayannan a gaskiya banason yawuce nan da 2 days "
Jinjina kai yayi dajin bayanin wancan sannan ya kashe wayar wayar kallon Abdulhakim yayi cikin mamaki yace
" lafiya kake zufa duk iskar dake kad'awa cikin lambun nan ? "
Murmushin dole yayi sannan yace
" wanka nike sonyi "
Yade fad'i hakane amma abinda yasashi zufa furucin DON dayace bayason karya shikuma gashi yayi sannan yace bayason shayeshaye shikuma gashi yana masifar shan sigari wannan abin yasa Abdulhakim yin zufa dan yasan zai iya sani watarana
Jin hakan dayace yasa DON tashi yace
" zomuje gida "
Gun motar shi yanufa aka bud'e mai yashiga shima Abdulhakim yashiga sannan driver yaja suka tafi d'an madedecin gidan shi suka nufa suna shiga akayi parking suka fito cikin yanayin takunshi yake tafiya suna shiga cikin parlour DON yakira tabawa yace tabama Abdulhakim key d'in wancan bedroom yayi mata nuni da hannu sannan ya kalli Abdulhakim yace
" Wannan shine bedroom d'in dazaka zauna kafin mukoma waccan gidan zasu shigoma da kayanka "
Daga haka DON yajuya zuwa bedroom d'in shi yana shiga yafad'a kan bed rumtse idanun shi yayi fuskar Kausar kawai yake Kallo yanajin wata irin tsananin 'kaunarta naratsa jini da jijiyoyin jikin shi cikin sanyin jiki yaciro wayar shi kiran number ta yayi bugu 2
Cikin zazza'kar muryarta mai taushi gakuma fargabar tace
" Assalama alaikum Sweety na ina fatan kana lafiya "
Wani irin sanyi DON yaji cikin ranshi da zuciyar shi seda yad'an nisa sannan yace
" Amin wa'alaiki salam my Hayateey yanabar ki amma nikam babu lafiya "
Cikin razana tace
" subahanannahi maike damunka ? "
Sauke ajiyar zuciya yayi sannan yace
" cuwo 2 ke damuna kuma duk narasa maganin su duk inda nake tunanin zansamu babu duk wani Doctor yakasa bani magani Hayateey yazanyi ? "
Cikin rud'ewa Kausar tace
" innalillahi wa'inna ilaihirraju'un Sweety wannan wane irin ciwone ? kasanar ma Dady ? "
Murmushi DON yayi jin yadda taru'de sannan yace
" kece maganin lalurata duk duniya babu wanda zai iyabani wannan maganin se ke my hayateey kizo gareni a irin wannan lokacin zansanar dake wani sirri amma se ranar da muka kasance a gado d'aya hayateey Assshhhhh "
Cikin sauri Kausar takashe wayar sabida jin abinda yafi karfinta murmushi DON yasaki afili yace
" watoma kunyako ? Hmmm zakizo hannu ne zancire wannan kunyar "
Itako Kausar cikin wani irin yanayi tajawo pillow dake gefanta tarungume tana jin wani irin farin ciki yana ratsa zuciyar ta a fili tace
" Alhamdulilah yagane babu lefina kuma natabbatar yaya Affan yana sona to amma yaya zamanmu zai kasance tsakanina da matar shi dukda na fahimci yanasona to amma baisameni da wannan darajar dakowace 'ya mace kezuwa gidan miji da'itaba amma ita nasan tazo da ita dole setafini daraja a idan shi "
Matu'kar yin sanyi jikinta yayi data tuna wannan lamarin
Kwanaki 5 kenan da zuwan DON Kaduna kullum cikin tunanin Kausar yake gidan shi kuwa angama kammala komi kuma ayane su Seeyama ke komowa saban gidan DON na Abuja zaune DON yake cikin office d'in shi Dady yakira wayar shi yace
" DON yanzu Hajiya Saratu takirani tace takira wayarka amma baka d'agaba haba DON 'yanzu har 7 amma bakaje kayimasu sannu dazuwaba kaje katarbi matarka nasan sekafi samun natsuwa yanzu ga matar ka agusa da kai "
Wani irin ba'kin ciki DON yaji cikin dakewa yace
" to Dady zanje ita Kausar d'infa ? "
Cikin mamaki Barrister yace dan baiyi tunanin zai iya tambayar shi Kausar ba
" Kausar senan da sati nasama sabida kasan hidimar mata "
Cikin rashin jin dad'in zancan yace
" Allah yakai mu "
Murmushi Dady yayi sannan ya kashe wayar cikin 'bacin rai Seeyama tace
" Umma kinga har yanzu DON bai shigo ba wai mai yad'aukeni ne Umma ? to wallahi duk ranar da yashigo hannuna bazan raga mishiba "
Cikin 'bacin rai itama Umma tace
" ay bake kad'ai yanunama halin ko in kulawa ba haddani "
Cigaba da 'korafinsu sukayi
Cikin sauri Abdulhakim ya jefar da sauran tabar dake hannun shi sabida ganin shigowar motocin DON wani Sweet yaciro daga aljihun shi yajefa cikin bakin shi mai kamshi sannan ya iso gurin shi cikin ladabi yakema sannu dazuwa bag d'in hannun shi ya amsa suka shiga ciki
Linta suka hau har zuwa benan 'karshe na 6 har cikin bedroom d'in shi Abdulhakim yashiga ajemai bag d'in shi yayi harya juya zai fita DON yace
" kacanza wannan turaran da kake sawa bashida dad'in kamshi "
Cikin sauri ya amsa da to sannan yafita zama DON yayi yana tunanin yadda zaiyi rayuwa dawata bayan Kausar jin hayaniya a cikin part d'in dayake na Kausar yasashi fita cikin mamaki yake Kallon su d'aya bayan d'aya ganin shi tsaye bakin 'kofar yasa Seeyama nufoshi cikin kiss
" welcome back my baby "
Hannu yanuna mata yace
" dakata wannan part d'in hayateey nane ki koma part d'in 'kasan wannan shine naki nasan Abdulhakim yasanar dake haka amma shine zaki zonan to idan kina neman ma kanki farinciki kibar part d'in nan yanzu "
Daga haka DON yajuya yafita cikin razana da mamaki Seeyama tace
" Umma wacece hayateey nashiga uku "
Daga Al'kalamin ✍🏻
NPEEDY A AJI ♠♥♣
Comments and shine please
Love u all sisters
[25/06 3:34 pm] 😊 NPEEDY A AJI🌹💖: ♠ RUFAFFIYAR ZUCIYA ♥♠♠♠♠♠♠
🔷🔴🔵🔶
♠♣♥
🔴🔵
♠
Story & Written
By
NPEEDY A AJI
Dedicated to
My Hajjaju
🌟GORGEOUS WRITTEN FORUM🌟
G.W.F
home of gorgeous intelligent and expert writers we the best among the rest
KAFA'DI ALKHAIRI KO KAYI SHIRU 🤫
ANA TARE All SISTERS 🤝🏻😍🌹
Ha'ki'ka inajin comments d'inku Fans inajin dad'in haka Allah yabar 'kauna 😊 muna tare 🤝🏻🥰 all sisters love u
Masu maganar bansake yin posting d'in 🦚HAYATUL MAHAYAT🦚 ba kuyi ha'kuri dama nace Sena gama RUFAFFIYAR ZUCIYA bazan iya had'a book 2 ba ayanzu kunsan jiki da jini amma in sha Allah ina gama RUFAFFIYAR ZUCIYA zaku jini nagode da irin kaunar dakuke nunamim ana mugun tare 🤝🏻
🅿 { 39 to 40 }
BISMILLAHIR RAHAMANIR RAHIM
Tashi Umma tayi taja hannun ta sannan tacema su Ayman su taso sede suka shiga d'ayan part d'in suka zauna cikin 'kaya taccen parlour sannan Umma ta kalleta tace
" Seeyama seda nace miki ki zauna inda wannan yaron yace Affan yace shine naki amma kikace ke sede ki zauna part d'in kusa danashi kinga idan bamubi wannan DON d'in ahankali ba to wallahi zamu sha mamakin abinda zaiyi mana dan haka kamar yadda kike cewa kina son shi to kema kisa yasoki zandinga nuna miki irin kissosin mu natsofaffin mata "
Cikin rawar murya kamar zatayi kuka tace
" Umma ni duk ba wannan ba sonake NASA wacece Hayateey shi dahar tasamu matsayin dazai ware mata part kusa danashi Umma daga cikin part d'in tafa za'a iya shiga nashi sannan wallahi tsarin waccan part d'in yafi wannan "
Ajiyar zuciya Umma ta sauke tace
" maganar tsarin part ko wanne da irin nashi sannan inaga sabida itace babba shiyasa bawatabace Hayateey illah Kausar yarinyar Barrister Ibrahim kuma ita sukafara aura mai kafin ke sabida suma susamu dukiyar shi dan haka dole mudage tun kafin suci nasara fiye da tamu yanzu abinda zakiyi nafarko shine kiyi duk yadda zakiyi yakusan ceki idan haka tafaru zakiga abinda zan shirya "
Tashi Seeyama tayi batare datace komi har takai bakin kofar bedroom ta tsaya tace yaya Jabir afitomana da kayanmu daga wancan part d'in daga haka tashige ciki zama tayi bakin bed
Afili tace
" lalle sena nuna maka nida Kausar akwai banbanci "
Misalin 09:30pm DON yana kwance kan makeken bed d'in shi yana waya da Kausar kamar yadda ayanzu yakeyi kullum dare idanba yaji muryar taba baya iya samun bacci cikin tsoro da fargaba Seeyama tashigo cikin bedroom d'in dan bata manta da irin abinda yayi mataba harta isa bakin bed d'in baimasan ta isoba jin irin wayar dayakeyi yasa Seeyama jin wani irin ba'kin ciki cikin zuciyar ta
Amma se tayi saurin cire abin cikin ranta batare da zatoba DON yaji an kwanta saman 'kirjin shi cikin mamaki yakai dubanshi ganin Seeyama yasashi jin 'bacin rai amma baiyi koda motsiba cigaba dayin wayar shi yayi
" haba Hayateey kibari nayi ma Momy magana gaskiya kwanakin nan sunyimin yawa kada kewarki da bu'katar ki su illata rayuwa ta Hayateey bana iyayin bacci mai dad'i Hayateey ina bu'katar ki emergency idan bakizoba komi zai iya faruwa "
Wasu zafafan hawaye Seeyama taji sunfara sakkowa daga idanunta cikin dakewa tafara shafa sumar 'kirjin shi wadda take kwance lub taushi da santsi ga unique kamshin jikin shi dake tashi dukda baya ra'ayinta cikin ranshi amma yadda take shafar sumar 'kirjin shi yasa shi jin wani yanayi dukda haka seda yad'auki lokaci kafin yayi sallama da Kausar d'an tureta yayi daga cikin shi had'ida had'a rai sannan yace
" maiya kawoki bedroom d'ina ? "
Sakin murmushi tayi cikin kissa tace
" haba baby ay base ankirani bedroom d'in kaba nifa matar kace ? kuma inada hak'ki akanka dan Allah baby karkasa nashiga cikin halaka kayi amfani da wasiyyar su Abba baby nakasance d'aya daga cikin mata masu tsananin shi'awa idan nayi zina ayanzu kaine da alhakin d'aukar zinibin "
Cikin mamaki DON ke Kallon ta Cikin zuciyar shi yace
" tabbas akwai hakkinta akaina sannan itad'in zabin Abba ce idan naki kula da ita banbi wasiyyar mahaifina ba to amma maiyasa zan kula wata mace kafin Kausar kodayake ita Kausar tazama tafarko a Cikin rayuwa ta sannan ita nafara sani sanin da nakasa mantawa zanyi rayuwar aure da Seeyama amma babu sonta Cikin raina sedan naku'butar da kaina daga shiga cikin hallakar datake neman jefani "
Hannun shi yasa yasake jawota jikin shi cikin salo da 'kwarewa yafara sarrafata had'e bakin shi danata yayi guri d'aya yafara sakar mata dawani irin kiss mai rikitarwa cikin rikicewa Seeyama take sakin nishi hannun shi yasa yasa'bule rigarta ta'kasa kasancewarta dama babu hannu cafka yakaima breast d'in ta wani irin yanayi Seeyama taji hakan yasata sakin Ashhhhh juyar da ita DON yayi hannu 2 yasa yana shafar breast d'in ta sosai sannan yakawo bakinshi saman nipple d'inta harshen shi yasa akansu yana juyashi cikin matsanan cin dad'i Seeyama tafara sambatu
Seda DON yaga tagamayin laushi sannan yafara 'ko'karin shigar ta sabida yadda tarikice batasan yarabata da komi nataba sede jin shigar abu tayi cikin jikinta Cikin wata irin azaba tarumtse idanunta 'ko'karin tureshi tashigayi amma shi 'kara shiga yakeyi badan yaji irin yadda yaji akan Kausar ba sedan yanaso tasan shid'in ba abokin wasanta bane
Magiya Seeyama tafarayimai amma baiko saurara mata ba sema 'kara azama da yayi kan shigar ta iyawa wahala Seeyama tashata amma DON bai bartaba sema sake sarrafata dayake 'karayi tsayin lokaci sannan yasauka daga kanta sauka yayi daga bed d'in toilet yashiga wanka yafarayi cikin 'bacin rai yace
" gaskiya banayin farinciki da auran Seeyama Abba komi nata haushi yake bani amma zanyi biyayya da umarnin ka Abba zan sauke hak'kin ta koda raina bazaiyi dad'i ba Kausar itace za'bin zuciya ta "
Itako Seeyama da 'kyar tasamu ta iya Jan blanket tarufe jikin ta sabida muguwar wahalar datashi DON yana fitowa daga toilet fita yayi daga wannan bedroom d'in yakoma d'ayan kwanciyar shi yayi yana sake tuno surar jikin Kausar amma ko sau d'aya bai tuna yadda yakasance da Seeyama ba
Tashi yayi yad'akko system d'in shi yana ayki aciki zuwacan yad'auki wayar shi yayi kira bayan an d'aga yace
" ina fatan an d'akko duk wasu takardun filaye da gidaje harmada Companys d'in daba nasuba "
Shiru yana sauraran maganar wancan sannan yace
" OK kukawomin wa'inda kuka d'akko office gobe sannan kusa ido sosai akan sauran ayki "
daga haka yakashe wayar kiran sallar asubar farko DON yatashi shiga toilet yayi yayo wanka had'ida alwala yafito nafila yayi sannan yanufi masallaci bayan yadawo yashirya cikin suit black da farin takalmi da farin agogo sumar nan tasha gyara se she'ki takeyi cikin bedroom d'in dayabar Seeyama yashiga har yanzu tananan yadda yabarta Kallo daya yayi mata yace
" lafiya kike kwance har yanzu ? toni zan fita zan turo miki Umma daga haka yajuya yafita "
Wani irin ba'kin ciki yaturni'ke zuciyar Seeyama
" watoma lafiya nike kwance haryanzu kamarma baisan mai yayiba amma lefinane dana baka kaina cikin sau'ki akuma arha "
Cikin farincikin Umma tashigo Cikin bedroom d'in zama tayi kusa da Seeyama tace
" Alhamdulilah yau kam komi yayi dede kisa ido kiga abinda zaifaru "
Cikin damuwa Seeyama tayun'kura cikin sauri Umma takamata tatashi zaune yatsina fuska Seeyama tayi sannan tace
" Umma wallahi DON ba'karamin mugun d'an wula'kanci bane kigafa irin aykin dayamin amma koya kallle ni sema cemin yayi lafiya nike kwance har yanzu hmmm Umma idan .......... "
Katseta Umma tayi dafad'in
" barshi karki wani damu badai yariga ya kusancekiba ? to ay angama yanzu tashi kishiga toilet ki gyara jikinki "
Kamata tayi har cikin toilet seda ta dedeta mata ruwan sannan tafito Kallon cikin bedroom d'in Umma tashiga yi tana jinjina kai cikin sauri tafara dubedube har cikin wdrop d'in shi cikin sa'a kuwa taci karo dawasu uban kud'i cikin wata ba'kar bag cikin sauri tad'auki kud'in tafita kai tsaye part d'in su tanufa tana shiga tazubasu cikin wani zaninta ta ninke fito da bag d'in tayi cikin sand'a tanufi bedroom d'in Abdulhakim cikin sa'a taganshi abud'e
Ahankali tashiga Wardrobe d'inshi tabud'e tasaka wannan bag d'in tafito cikin bedroom d'in DON takoma tana sauke ajiyar zuciya Kallon mamaki Seeyama tayi mata tace
" Umma lafiya naga kina sauke numfashi kamar kinyi gudu ? "
'Ka'kalo murmushi tayi tace
" hmmm kede bari Seeyama faruwar wannan lamarin tsakanin keda Affan yasani nishid'i itama zuciya ta tasamu natsuwa shiyasa nake sauke ajiyar zuciya "
Murmushi Seeyama tayi tace
" gaskiya Umma kina sona dayawa "
Itama murmushi tayi tace
" sosai makuwa Seeyama ta "
Kamata tayi suka fita tana d'angyashi had'ida yatsina fuska suna fitowa sukaci karo da Abdulhakim wani irin kallo Umma ta watsa mishi tace
" mai zakaje yimai a bedroom ? "
Kai tsaye yace
" Dama brother ne yace idan Aunty tafito daga part d'in narufe "
Ta'be baki tayi tace
" lallema kai har kasamu wannan matsayin tobari mugani ko hakan zai d'ore "
Gaba sukayi cikin mamaki yabisu da Kallo yana mai sake maimaita kalmar share zancan yayi yashiga yayi abinda yasashi ya kulle yafito
Cikin tashin hankalin Alhaji Sambo da Alhaji bala keduba wasu mihimman takardu amma babu almarsu wata irin zufa sukeyi zama Alhaji Sambo yayi yad'aga kanshi sama yace
" Alhaji bala munshiga uku idan babu takardun Company nan bayan munce zamu kawosu jibi to ina suka shiga gaskiya akwai munafiki acikin mu "
Dafashi Alhaji bala yayi yace
" kwantar da hankalin ka Alhaji Sambo idan har bamuga wa'innan takardun ba to ay munada mafita tunda mukeda Barrister zayyan zaiyi mana komi dan haka muje muyimai bayani "
Cikin sauri Alhaji Sambo yami'ke suka fita
Kallon DON Ameera tayi cikin muguwar 'kaunar shi tace
" koda zaka kasheni bazan dena son kaba "
Wani irin mari mahaifinta yasauke mata cikin zafin rai yace
" ke Ameera yaushe kika zama haka ? ansamu ankashe komi kwananki nawa anan ? ga tarar kud'in da kika zamin biya sannan dukda haka maganar bata mutuba har se idan Kausar tadawo kinbata ha'kuri taha'kura idan bata ha'kurabafa wata fitinarce fa haba Ameera Sannan 'kanwar mahaifiyar ki tasamu ayki a gidan wannan bawan Allah sokike kijamata to wallahi kishiga hankalin ki "
Jin maganar samun aykin 'kanwar mahaifiyar ta yasa Ameera jin wani irin sanyi cikin zuciyar ta tace
" Alhamdulilah nasamu damar shiga cikin gidan DON hmmmmm lalle nasamu mafita cikin sau'ki "
Tofa gaskiya akwai cakwakiya da rikici a cikin wannan gida na DON hmmmmm
Daga Al'kalamin ✍🏻
NPEEDY A AJI ♠♥♣
Comments and shine please
Love u all sisters 🥰🌹
[26/06 3:41 pm] 😊 NPEEDY A AJI🌹💖: ♠ RUFAFFIYAR ZUCIYA ♥♠♠♠♠♠♠
🔷🔴🔵🔶
♠♣♥
🔴🔵
♠
Story & Written
By
NPEEDY A AJI
Dedicated to
My Hajjaju
🌟GORGEOUS WRITTEN FORUM🌟
G.W.F
home of gorgeous intelligent and expert writers we the best among the rest
KAFA'DI ALKHAIRI KO KAYI SHIRU 🤫
ANA TARE All SISTERS 🤝🏻😍🌹
Ha'ki'ka inajin comments d'inku Fans inajin dad'in haka Allah yabar 'kauna 😊 muna tare 🤝🏻🥰 all sisters love u
Masu maganar bansake yin posting d'in 🦚HAYATUL MAHAYAT🦚 ba kuyi ha'kuri dama nace Sena gama RUFAFFIYAR ZUCIYA bazan iya had'a book 2 ba ayanzu kunsan jiki da jini amma in sha Allah ina gama RUFAFFIYAR ZUCIYA zaku jini nagode da irin kaunar dakuke nunamim ana mugun tare 🤝🏻
🅿 { 41 to 42 }
BISMILLAHIR RAHAMANIR RAHIM
Cikin salon munafurci Ameera tayi sauri du'kawa kamar mai shirin yin kuku tace
" ha'ki'ka nayi nadama dajin furucin ka Abba dan Allah DON kayi ha'kuri kagafarceni nayi muguwar nadamar abinda nayima Kausar kuma in sha Allah bazan sakeyin kwatan kwacin hakaba najanje matun soyayyar danikeyima sabida Kausar itace kad'ai tadace da kai in sha Allah zanzo har gidan nabama Kausar ha'kuri Abba katayani bashi ha'kuri "
Cikin farin ciki Abban nata ke 'karabama DON ha'kuri shuko DON jinta kawai yakeyi dan yasan akwai wani abunda take sa'kawo
'Dagawa mahaifin nata kai yayi kawai sannan bayasu umarnin tafiya
Kiran da yashigo cikin wayar shi yasashi d'aukar wayar ganin number Umma yasa DON d'an had'a fuska sannan yad'aga jin yad'aga tayi saurin cewa
" Affan Seeyama fa babu Lafiya tunda kabarta kwance take ga zazza'bi takasacin komi "
'Danjim yayi sannan yace
" bari zanturo mata Doctor yanzu "
Cikin sauri tace
" ay yanzu na sanar da wata 'kawata itama Doctor ce tamace gatanan zuwa shine nace bari nasanar maka kar ayi abu babu nasarwa "
'Daga kafad'a DON yayi alamar ko oho sannan yace
" OK "
Daga haka yakashe wayar bin yawar Umma tayi da Kallo sannan tayi murmushi tace
" aykinmu zaifara daga yanzu "
wata Doctor suka kira irin wa innan masu masifar son kud'in duk sukayi mata bayanin yadda sukeso tayi musu
DON yabada umarnin a shigo mai da wa'innan bayin Allah dasuka kawo mai 'korafi a kwanaki bayan sun shigo yabama tsohon umarnin zama sannan yafuskan ceshi sosai mi'ka mishi takardun Company shi yayi yace
" ga takardun company ka yau zaku gabatar dasu a kotu zan had'aku dawasu daga cikin ma aykatan mu danni bazan samu zuwaba sabida banason wasu sugane fuskata zaku iya tafiya "
Cikin farinciki tsohon yace
" Allah yayima albarka Yaro a gaskiya kacecemu gashi baka nemi koda sisin kwabo agurinmu ba gaskiya samun irinku yayi wuya a wannan zamanin Allah yakareka daga duk wani sharri "
DON yaji dad'in wannan addu'ar sosai murmushi yasaki yahad'asu da jami'an dazasu tafi
Kotu
Cikin 'kwarin gyuwa su Alhaji Sambo ke jiran yadda sari'ar zata kaya sabida sun yarda da aykin barrister zayyan bayan kotu tayi shiru sannan Al'kali yace
" kamar yadda muka d'age wannan shari'ar zuwa yau 26/6/2019 to gashi Allah yakawomu ranar kamar yadda lawyers suka d'auki al'kawarin kawo 'kwararan hujjojinsu aya to muna sauraransu sugabatar wada kotu hujjojin su "
Tashi barrister Zayyan yayi yace
" Sunana barrister Zayyan lawyer mai zaman kanshi nike kare wanda ake 'kara yamai girma mai sari'a kamar yadda nace zankawo cikakken shedata ayau to zangabatar da ita ayanzu idan anbani dama "
" kotu tabaka dama "
Waigawa barrister zayyan yayi yace
" Alhaji Saminu kotu nasan ganinka "
Cikin izza Alhaji saminu yafito bayan ya tsaya inda masu bada seda suke tsayawa al'kali yadube shi yace
" Alhaji Saminu kayima kotu bayanin abinda kasani akan wannan shari'a "
Gyara tsayuwa yayi yace
" wannan Company nine nasiyarma Alhaji Sambo dashi Company nane gama copy d'in takardun tun kwanaki Alhaji Sambo yasanar dani 'konewar aynahin takardun company agaban wasu daga cikin ma'aykatana nine nace karya damu zamuzo kotu akan maganar takardun kwatsam senaji wai gawasu sunzo suna i 'kirarin cewa nasune "
Amsar copy d'in takardun akayi aka mi'kama al'kani yaduba sannan
" yace Alhaji Saminu idan aka bu'kaci karantse akan wannan bayanin naka zaka rantse ? "
Wata irin fad'uwar gaba Alhaji Saminu yaji dan bai ta'ba tunanin za'a bu'kaci hakan ba jin yayi shiru yasa al'kali cewa
" Alhaji Saminu kana 'batama kotu lokaci kai muke saurare "
Zufa yashare yace
" Ya maigirma mai shari'a duk wannan hujjar amma anemi yin rantsuwa a gafarceni gaskiya bazan iyaba "
Cikin sauri Alhaji Sambo yami'ke tsaye sabida jin furucin Alhaji Saminu sallamar shi akayi yakoma ya zauna sannan al'kali yace
" Barrister Zayyan ko akwai wata shedar ? "
Cikin sanyin jiki yace
" babu mai shari'a amma ina ro'kon kotu data yiduba akan wannan zancan na Alhaji Saminu kowa yasan rantsuwa babbar abuce kar'a kalli 'kin amincewar shi matsayin wata manufa nagode "
'Yan rubuce rubuce al'kali yayi sannan yace
" barrister Sadeeq kotu tana bu'katar taka shedar "
Cikin gwarin gyuwa yami'ke yace
" shedata guda 1 CE wato aynahin takardun company malam Rabi'u "
Mi'kama al'kali takardun yayi tsayin lokaci al'kali yana bincika takardun sannan yace
" bisa 'kwararan hujjoji da lawyers suka gabatar wannan kotu mai adalci zata yanke hukunci akan gaskiya kotu tayarda kuma ta gamsu cewa wannan company na malam Rabi'u ne kotu tabada damar abarmai abinshi sannan Alhaji Sambo zaka biya Malam Rabi'u tarar nera million 2 sabida 'kokarin cutar dashi da tauyemai hak'ki ga wahalarwa kai kuma Alhaji Saminu zaka biya tarar nera 500,000 sabida sedar 'karya daka bayar koooohtuhhh "
Cikin wani yanayi Alhaji Sambo yacire hular kanshi yana share zufa wani irin mugun Kallo yayima Alhaji Saminu sannan yafi shiko Malam Rabi'u da d'an shi murna da farinciki ba'a magana
Shigowar kiran wayar kausar cikin wayar DON yasashi saurin d'agawa yana mamaki a irin wannan lokacin cikin sanyin jiki yad'aga amma abin mamaki sautin kukanta yaji cikin rawar murya tace
" kaje saban gidanka yanzu "
kafin yace komi an kashe wayar dasauri yakoma yabi kiran amma an kashe wayar cikin sauri yad'auki key d'in motar shi yafito Cikin sauri DON yake driving shikad'e yana tunanin maiyasa Kausar yin kuka kuma maiyasa tace yaje gida yanzu itada bata gidan ? cikin sauri yakama birkin motar sabida kusan bige wani yaro da yayi saurin kashe motar yayi yafito
Jikin yaron yafara dubawa cikin fad'a mutumin dasuke tare da yaron wanda gadukkan alamu baban shine yace
" wannan wane irin haukane zakadinga gudu irin wannan amma kodayake 'kila bakasan zafin 'ya'ya ba wata 'kila ko 'bari ba'a ta'bayima ba balle haihuwa wama yasani ko bakada 'kwayayan haihuwar "
Cikin mugun zafin rai DON yad'aga hannu zai d'auke shi damari amma seya sauke hannun cikin wata irin murya DON
" hakane banida yara amma ada banida ra'ayin su ayanzu amma wannan gorin dakayimin yasa zuciya yin matu'kar zafi da ciwo in sha Allah nima zan haifi yara kodan gujema mugun gori irin naku ayanzu naji masifar son haihuwa kayi ha'kuri "
Daga haka DON yakoma mota yana tunanin muguwar maganar da wannan mutumin yajefeshi da ita gawani irin son haihuwa dayaji Cikin ranshi da wannan tunanin ya'isa gidan cikin mamaki masu gadi da security ke yimai sannu sabida ganin shi shi kad'e koda yafito daga mota baiko amsa gaisuwar kowaba yayi cikin gidan
Sudan
Cikin fad'a Alhaji Umar yace
" wai ke Hajiya bulkisu wane irin rashin hankaline kukayi ? taya 'kanwarki hadda yaranta da yaron ki zasu je sutare gidan yarki ? wannan tsarine idan zama Nigeria sukeso to ay gidan dazasu zauna bazai gagara ba to bari kiji kigayamata tun wuri sudawo zankira Ayman yayi maza yadawo badani za'ayi wannan shashancin ba "
Cikin had'a fuska Ammi tace
" ayshi Affan d'in yace su zauna bahakanan suka zaunaba shi yanason zaman 'yan'uwan shi atare dashi shiyasa yayi haka amma kai tunda bakaso sekahana "
Cikin fusata da 'bacin rai yace
" shi Affan d'in yace suzauna ? tozan kirashi naji gaskiyar maganar "
Fita yayi abusace ganin yafita yasa Ammi saurin d'aukar wayar ta number Hajiya Saratu takira cikin sauri takeyimata magana
Kay gaskiya babah wannan aykin da Alhaji Sambo yasamu akwai matu'kar wahala kalli gidan nan ko'ina akwai cct cameras mister kad'an za'a kama mutun shima d'an nashi Abdulhakim inaga wannan dalilin yahanashi aywatar da komi har yanzu "
Cije baki d'ayan yayi yace
" inaga musanar ma Alhaji yadda abubuwa ke tafiya "
Haka suka aje magana
'Dan duka Amina takai ma Kausar tace
" gaskiya su Momy sun iya bazata kawai sede yaya DON yaganki babu zato gashi kin kirashi kin rud'a shi "
Saurin rufema Amina baki Kausar tayi tace
" kiyi 'kasa da murya kadasu Aunty suji kinaji sunacewa banida kunya akan mijina namatsu naganshine shiyasa kuma nafiso yaga bazatar shima "
jinjina kai Amina tayi tace
" ayko yau zakiga murna balle yadda su Momy suka shiryaki ke kinga yadda kika koma kamar bakeba wallahi koni nayaba balle yaya DON har kin bani tausayi yau dan daganin yaya DON babu wasa "
Saurin kaimata duka Kausar tayi
Cikin zafin rai da mugun 'bacin rai Seeyama ke safa da marwa cikin parlour ta Kallon gurin Umma tayi sannan tace
" Umma wannan tsinanniyar yarinyar wallahi barazana ce agareni "
Saurin katseta Umma tayi tace
" haba Seeyama sekace ba maceba kede kibi umarnina kisha mamaki "
Daga Al'kalamin ✍🏻
NPEEDY A AJI ♠♥♣
Comments and shine please
Love u all [28/06 11:12 am] 😊 NPEEDY A AJI🌹💖: ♠ RUFAFFIYAR ZUCIYA ♥♠♠♠♠♠♠
🔷🔴🔵🔶
♠♣♥
🔴🔵
♠
Story & Written
By
NPEEDY A AJI
Dedicated to
My Hajjaju
🌟GORGEOUS WRITTEN FORUM🌟
G.W.F
home of gorgeous intelligent and expert writers we the best among the rest
KAFA'DI ALKHAIRI KO KAYI SHIRU 🤫
ANA TARE All SISTERS 🤝🏻😍🌹
Ha'ki'ka inajin comments d'inku Fans inajin dad'in haka Allah yabar 'kauna 😊 muna tare 🤝🏻🥰
🅿 { 43 to 44 }
BISMILLAHIR RAHAMANIR RAHIM
Ganin su Aunty Zainab a parlour tsakiya yasa DON jin wani yanayi d'an tsayawa yayi ya kalli yanayin su ganin suna cikin nishad'i ya sauke ajiyar zuciya sannan ya'karasa tun kafin yace momi Aunty Maimuna tace
" a lalle wannan angon da zumud'i kake wato kai har kazo to badai yanzu zamu baka Amaryar ba "
Jin wannan furucin nata yasa DON mutuwar tsaye soyake yagane shin gaskiya kunnuwan shi kejiye mai ko akasin haka murmushi Aunty Zainab tayi tace
" nide karki damar min yaro barshi yanuna farinciki kamar kowane ango "
Wani irin murmushi DON yasaki wanda tunda yake bai ta'bayin irin shiba 'karasawa ciki yayi zama yayi kan d'aya daga cikin cushion d'in parlour shiru yayi yama rasa abincewa tuni yamanta da 'bacin ran daya shigo dashi
Cikin farinciki yace
" ayda baku kawomin Amaryata ba da dakaina zanje nataho da ita "
Cikin mamaki suke kallon juna dan basuyi tunanin ganin sakin fuskar shi ba balle nuna farincikin shi harma da zolaya murmushi Aunty maimuna tayi tace
" ay seka huta gaka ga uwar gida dan badai Amarya ba ga Amarya can Seeyama "
Tashi DON yayi yace
" haba Aunty Maimuna ay ita Kausar Bazata canjaba daga matsayin dana bata itace bud'add'iyar zuciya ta amma agurin kowa mai RUFAFFIYAR ZUCIYA nike dan babu yarda a tsakanina da kowa musamman mace se Hayateey "
Sabida mamaki seda Aunty Zainab tari'ke baki har yakai bakin 'kofar fita daga parlour Aunty Zainab tace
" DON mufa yanzu zamu koma dama kai muke jiran shigowar ka ga Amanar Kausar nan muna yimuku fatan alkairi Allah yakawo zuri'a tagari "
Sosai DON yaji dad'in wannan addu'ar cikin zuciyar shi yace
" Allah kabani cikin wannan daran mai albarka "
Amma afili cewa yayi
" haba kubari se gobe mana "
Cikin sauri Aunty Zainab tace
" a 'a nan da Kaduna kayi ha'kuri idan ankwana 2 mazo musake dubaku "
Itako Aunty maimuna cewa tayi
" kema kenan Aunty Zainab dakike Kaduna niko danike anan maizai jamin kwana kinga Aunty mutashi kisanar da sauran tawagar tamu su shirya muwuce "
Duk yadda DON yaso akan subari se gobe 'ki sukayi kunji mutanan arziki ba irin su Hajiya Saratu ba
Sosai DON yasa aka had'amusu abin arziki amma suka'ki kar'ba cikin kud'in ma ko sisi basu amsaba mamaki sosai DON yayi cikin zuciyar shi yace
" dama akwai irin wa'innan ayanzu "
Cikin gwarin gyuwa da farinciki DON yashiga part d'in Kausar jin maganar su da 'kawayen ta yasashi yin gyaran murya jin haka yasa Amina cewa
" kinga Kausar lokaci yana tafiya bari mujo mukoma se mundawo Skul ko ? "
'Daga musu kai kawai tayi cikin ladabi suka gaida shi ya amsa babu yabo babu fallasa sawa yayi akaisu tareda tukuycin kud'i masu kauri
Bakin shi d'auke da sallah yashiga cikin bedroom d'in wani irin kamshi yadaki hancin shi sauke wata irin ajiyar zuciya yayi sannan ya'kara bakin bed d'in ahankali yad'aga mayafin saman fuskar ta cikin sauri ta sauke idanun ta 'kasa sabida wata irin kunyar shi takeji ayanzu murmushi yayi yace
" Hayateey wannan irin bazata haka ? kinsan saura kad'an kisa zuciya ta tabuga sautin kukanki yasa naji muguwar fad'uwar gaba saura kad'an kisa nayi accident fa "
Saurin zaro ido Kausar tayi tace
" ayya Sweety sorry bansan hakan zatafaruba "
Hannu yasa yajawota jikin shi yace
" kinsani mana kokin manta matsayin ki ne a cikin raina ? "
Girgiza kai tayi jin jikinshi yafara canzawa sabida yadda yakejin d'umin jikin ta yasa shi mi'kewa yace
" Hayateey bari naje nad'an watsa ruwa zan turomiki tabawa yanzu tatayaki hira kafin nashigo "
Fita yayi yanajin wani irin farinciki had'uwa yayi da Umma a hanyar part d'in shi tamke fuska yayi itama talura da haka cikin nuna damuwa tace
" Affan har yanzu fa Seeyama babu lafiya "
Kamar bazaiyi magana ba sekuma yace
" Zan shigo naga jikin zuwa anjima "
Daga haka yayi gaba dakanshi yakira tabawa sannan yawuce part d'in shi
Cikin mamaki mai gad'in gidan Hajiya Aysha yace
" kamarya bayin Allah mai wannan gidan fa yadad'e da rasuwa amma kuzo kuce wai maigidan yasiyar da gidan ? "
Cikin tsawa d'aya daga cikin su yace
" kai kuma asuwa maigadi nefa kai kaga wuce kakira mana matar gidan ita ay tasan komi "
Cikin sanyin jiki maigadi yanufi cikin gidan zuciyar shi cike da 'kunci tare suka fito shida Hajiya Aysha cikin tashin hankalin kaitsaye gurinsu tanufa tace
" bayin Allah abinda maigadi yasanar dani gaskiya ne ? "
Jinjina mata kai d'ayan yayi sannan yace
" 2 hours kawai muka baki kitattara komi naki amma kayan sawarki kawai kiyo waje idan kuma bahakaba to zamusa gayu majiya karfi sufiddo mana ke "
Hannu Hajiya Aysha tad'aura akai tasa kuka tana fad'in
" nashiga uku yanzu abinda Alhaji Sambo zaiyimin kenan seda karabani da komi nawa wayyo 'ya'ya Affan kana ina ? Alhaji ina kakaimin Abdulhakim innalillahi ina zansaka kaina ni Aysha "
Cikin raunanniyar murya maigadi yace
" kiyi ha'kuri Hajiya idan babu damuwa kizo muje gidana ki zauna tare damu har muga abinda Allah zaiyi "
Kallon maigadin tayi daga sama har 'kasa cikin zuciyar ta tace
" nashiga uku ina cikin irin wannan gidan amma nakoma gidan wannan talakan to amma yazanyi "
Cikin mutuwar jiki Hajiya Aysha tashiga tattara komi nata tayi se yanzu tasake tabbatar da muguwar ta'asar da Alhaji Sambo yayi mata dan har gold gold d'inta duk yakwashe su sena kunnuwanta kawai da duk wasu takardun kadarorin data mallaka duk babu ko 1 hannu ta d'aura akai tasa kuka cikin kuka take fad'in
" ni Hajiya Aysha nakasance mai RUFAFFIYAR ZUCIYA takan abinduniya nabar yarona Affan yasalwanta wayyo Affan inada tabbacin alhakinka ne ke bibiyata ina zanganka my son ha'ki'ka nacutar dakai nakasa ri'ke amanar da mahaifin ka yabani taka babbar masifar amanar da Allah yabani taka Affan itama na watsar da ita tabbas nice mai RUFAFFIYAR ZUCIYA ni........ "
Tsawar dasuka daka mata yasata fitowa cikin sauri tareda kayanta parking space ta kalla tasake fashewa da kuka dan babu mota ko 1 duk Alhaji Sambo ya kwashe su cikin ladabi maigadi yatayata d'aukar kayan cikin zuciyar shi yace
" nima d'in Hajiya badan halaccin da Alhaji Isma'il yaminba da ko kallon ki bazanyiba dan bakida mutunci ko kad'a "
Tofa matsalar aykata sharri kenan Allah karkasa mukasance masu RUFAFFIYAR ZUCIYA irin wannan Ameen
A hankalin Abdulhakim yakeyin knocking a bakin 'kafar parlour DON cikin natsuwa DON yabashi umarnin shigowa kallon DON Abdulhakim yayi yace
" masha Allah sanye yake cikin wata dakakkiyar shadda fara sal tasha wani had'add'an ayki gawata hula ta musamman kamshi sosai ketashi cikin bedroom d'in kanshi balle jikin shi murmushi Abdulhakim yayi yace
" brother ga sa'kon "
Mi'ka mishi ledar yayi ya'amsa bud'ewa yayi ya jinjina kai kajine namusamman se zuba kamshi sukeyi ga kalolin lemon masu sanyi da tsada kallon shi yamaida kan Abdulhakim yace
" Brother muje kai ne zaka rakani d'akin Aunty ka shiyasa nace kasa wannan kayan itace farinciki na brother ka tabbatar kabata girma akoda yaushe kaji ina kallon ka tamkar jinina so karkayi abinda zaikawo mana sa'bani akwai wata bag zaka ganta cikin wardrobe d'inka karka ta'bata anason jamaka sharrine agurina wanda yayi haka baisan akwai CCT Camera ba ako ina na cikin gidannan dan haka zannuna kamar kai kayi lefin sabida wani dalili to karkayi ba'kin ciki kaji "
Jinjina kai Abdulhakim yayi sannan ya'kara tsorata da wayo dakuma ankarewa irin na DON dan shi kanshi baisan ko ina keda CCT Camera ba acikin gidan yazata iya part d'in sune kawai
Cikin farinciki DON yari'ke hannun Abdulhakim shikuma Abdulhakim yana ri'ke da ledar cikin mamaki Ayman ya kalli DON da Abdulhakim ganin sun nufi part d'in Kausar yasashi saurin juyawa yashiga part d'in Seeyama cikin 'bacin rai yake sanar dasu abinda yagani
Cikin 'bacin rai da zafin zuciya Seeyama tami'ke hanyar fita tanufa cikin sauri Umma tace
" ke Seeyama amma kede bakiyin ayki da tunani ko ? to karki sake kije barshi ninasan yadda zamu tafiyar da lamarin amma dole ki taushi zuciyar ki "
Juyawa tayi tanufi bedroom d'in ta cikin tsananin ba'kin ciki
Jin sallamar su DON yasa Kausar saurin rufe fuskar ta da mayafi murmushi tabawa tayi sannan tami'ke cikin sauri DON yace
" a a inna tabawa kitsaya kiyi mana nasiha amatsayin ki na uwa "
Murmushi tabawa tayi sannan takoma ta zauna kusada Kausar DON yazauna shikuma Abdulhakim yazauna gefan tabawa cikin jan hankalin tabawa keyi musu nasiha kowa yayi shiru itako Kausar kuka takamayi dan nasihar tabawa tashiga zuciyar ta sosai shiko Abdulhakim damuwa yaji sosai sabida inda Momy bata 'bata komiba da itace keyima 'ya'yanta nasihar zaman aure a wannan lokacin
Bayan tabawa tagama tayi musu sallama tami'ke godiya DON yayi mata sosai shima Abdulhakim mi'kewa yayi yace
" to Aunty na Allah yabada zuri'a tagari dan inason yaro dawuri kona samu abokin yawo "
Cikin sanyin murya Kausar tace
" haba kai kuwa tun yanzu ay abari nagama Skul ko ? "
Murmushi Abdulhakim yayi yace
" ina wallahi baki isaba garama ki canza tunani "
Ya'karashe fad'in haka da fita shiko DON had'a fuska yayi yace
" ina fatande wannan maganar dawasa kikeyi ko ? dan idan da gaskene zan dakatar da Skul d'in gaba d'aya "
Tsoro sosai Kausar taji dan yadda yatamke fuska kamar bashi keyin murmushi ba yanzu cikin sanyin murya tace
" kayi ha'kuri Sweety dawasa nikeyi ko ayanzu nashirya amsar baby ka "
Jin haka yasashi sakin murya cikin zuciyar ta tace
" ikon Allah yaushe yafara son yara har yake neman a haifamai Allah sarki inama shine zai farasanina 'ya mace amma kass wani az....... "
Katseta yayi dafad'in tunanin mai kikeyi ? girgiza mishi kai tayi cikin sakin fuska yace
" tashi kiyo alwala "
Babu musu tami'ke binta yayi da Kallo yana jin muguwar bu'katar ta nafusgar shi bayan tafito shima yayo alwala suka tada sallahr nafila raka'a 2 bayan sun idar yadafa kanta yayi mata addu'a sannan yayi tambayoyi kamar yadda sari'ar muslinci tace ayi
Cikin farinciki yake Kallon fuskar ta shida kanshi yabud'e mata kazar amarcin tasu kasaci tayi cikin soyayya da jan hankali yake bata dakanshi itako kunya duk takamata bayan sun kammala yadubeta yace
" Shiga bedroom d'ina tana kid'akkomin kayan bacci na "
Cikin jin kunya tami'ke alokacin tasan akwai kofar shiga part d'in shi tacikin nata part d'in tashi shima yayi yabud'e wardrobe d'inta yad'akko mata wata irin rigar bacci mai kamada babu dan sharashara take ga taushi da laushi
Cikin ladabi tami'ka mishi 'kin amsa yayi yace
" mai kike nufi ? waini zansaka da kaina ? "
Zaro ido tayi ta marayrayce fuska tace
" dan Allah Sweety kayi ha'kuri Allah bazan iyaba "
Murmushi yayi sannan ya'amshi kayan ganin yana 'ko'karin sauya kayan agabanta yasa tayi saurin juyawa tashige toilet murmushi yayi yanamai binta da Kallo afili yace
" Allah sarki Hayateey na kinada duk wata siffa ta kamilalliyar mace mai tarbiyya ba irin Seeyama ba "
Wanka Kausar tayi sannan tafito sanye da rigar wanka har 'kasa kanta nad'e da towel dan karya ji'ke hannu tasa zata bud'e wardrobe tayi saurin rufe idanun ta sabida jin mutun abayanta murmushi yayi yace amshi wannan su zakisamin
Hankali tabud'e idanun nata ta amsa ganin irin kayan yasata jin fad'uwar gaba amma data tuna sune zabinshi seta sakama zuciyar ta natsuwa gaban mirror tatsaya shafe jikinta da mai tayi mai taushi sannan tafesa turarukanta masu sanyin kamshi da dad'i cikin dabara tasaka rigar sannan tanufi bed d'in cikin jin kunya
Kallo d'aya yayi mata yayi saurin yun'kurawa yajawota tafad'a saman bed d'in kan faffad'an 'kirjin
Wata irin runguma yayi mata had'ida sauke nannauyar ajiyar zuciya cikin wata irin murya yace
" Hayateey yau zansauke duk wata bu'katar dana dad'e ina fama da ita ina fatan zaki zama mai juriya dani ? "
Dukda tsoran datakeji amma setace
" koda zaka kwana kayini bazan ta'ba gajiya dakai ba Sweety idan bankula dakai ba towazan kula dashi ? "
Sosai yaji dad'in wannan furucin nata cikin salo namusamman yafara sarrafata dukda tsoran da takeji amma haka tashiga tayashi tana 'karamai azama wajan sauke bu'katar shi
Wata irin salon soyayya suke aykama junan su sabule rigar jikinta yayi yashiga shafarta kota ina sosai DON yarikice da jin taushin jikin Hayateey shi hannu yakai kan breast d'in ta wata irin ajiyar zuciya yasauke sabida jinsu a tsaye ga cika da taushi juyar da ita yayi hannun 2 yasa yana shafar breast d'in ta bakinshi nakan cibiyar ta zuwa 'kasan mararta yana wasada harshen shi
Itako Kausar sumar kanshi take shafawa had'ida zagaya yatsanta a gefe da cikin kunnan shi wani irin nishi DON keyi bakin shi yakawo yafara tsotsar lips d'inta hannu tasa a tsakiyar bayanshi zuwa 'kugun shi tana latsawa cikin salo da hikima wani irin nishi DON yasaki Asshhhh
" Hayateey l love u so much Hayateey please karki barni kece kece kece farinciki na "
Saurin saka bakinta tayi cikin nashi sosai suka dad'e suna mi'kama juna manyan sa'konni masu wuyar fassara cikin rawar jiki da damatu'kar matsuwa DON yaraba 'kafafun Kausar cikin sauri ta rumtse idanun ta ayko wani irin masifar zafi taji yafara shigarta cije lips d'inta tayi sabida irin zafin yagirmama
Shiko DON cikin mamaki yake 'kara shigarta amma jiyayi yagagara shiga cikin zuciyar shi yace
" sekace ban ta'ba shiga gurin ba Allah ke nan kwantar da hankalin ki Hayateey tamkar yau nafara saninki haka kika koma yau "
Murmushi farin ciki yasaki sannan yacigaba da 'kokarin shiga gurin ahankali Kausar ke fidda sautin kuka dan ta gagara jurewa kamar yadda tayi tsammanin zata jure jin sautin kukan ta mai kamadana shagwa'ba yasa DON 'karajin tsananin bu'katar ta
Cikin azama da rud'ewa DON ke cigaba da ayki hannuwan shi yasa saman kafad'unshi yazawota sosai cikin wata irin azabar zafi Kausar tasaki 'kara wadda har seda Umma da Seeyama suka jiyota shiko DON jiyayi yashiga sabuwar duniya baiko saurara mataba yacigaba da ayki yana sambatu sabida irin dad'in da yakeji
Tun Kausar tana iya jin maiyakeyi har yakai tadenajin komi amma shi DON baimasan tasumaba tsayin lokaci hours masu yawa sun wuce sannan DON yadawo cikin hayyacin shi yasamu natsuwa sosai dan jin zuciyar shi yakeyi tamkar ancire mata wani babban nauyin dake kanta
Cikin mutuwar jiki yasauka daga kanta hannu yasa yashafi fuskar ta sannan yajawo ta jikin shi jin kamar bata motsi yasa shi saurin tashi cikin rud'ewa yashiga jijjigata amma babu alamar rai atare da ita tuni wasu zafafan hawaye suka shiga kwararowa daga idanun shi akid'imai yashiga hura mata iska da bakin shi tsayin lokaci sannan tasauke ajiyar zuciya
Ahankali take bud'e idanun ta dukda babu wadataccen haske a cikin bedroom d'in amma hakan bai hanata ganin hawayen fuskar shi ba cikin sauri takai hannu tana goge mai cikin wata irin murya wadda dagaji tasha wahala tace
" haba Sweety kuka ? a irin wannan ranar haba dan Allah kabari "
Murmushin farinciki yasaki sannan yace
" gani nayi kamar zakitafi kibarni ay dole nayi kuka "
Murmushi itama Kausar tasaki sannan tace
" bazan barkaba Hayateey musamman a irin wannan lokacin dakake tsananin bukatata bazan tafiba Hayateey nasan ba lalle ka gamsuba yi ha'kuri nakasa jurewa ko ? sorry zokacigaba bazan sake sumaba "
Wani irin tausayin da tsananin 'kaunar ta DON yaji sun ratsa jini da 'bargon jikin shi
Girgiza mata kai yayi yarungume ta sosai cikin jikin shi yana sauke wata irin ajiyar zuciya tashi yayi yanufi toilet ruwa yahad'a musu sannan yafito d'aukar ta yayi batare dayace komi ba shida kanshi ya taimaka mata wajan wankan kunyar shi sosai Kausar keji shiko jiyakeyi tamkar yahad'iyeta dan tsananin soyayya bayansun fito shida kanshi yaciro mata wata rigar bacci doguwa har 'kasa mai taushi sedayaga ta kwanta yaja mata blanket sannan yashiga part d'in shi Singlet da tree quarter yasa yadawo hannun shi ri'ke da wani abu hawa saman bed d'in yayi yaja blanket yarufesu cikin sau'ki da soyayya yajawota cikin shi saman 'kirjin shi yad'auta sannan yace
" yanzu zanbaki wata kyauta ta musamman wadda koda kud'i bana tunanin zakisamu irin shi "
Murmushi Kausar tayi tace
" ayni kagama bani babbar kyauta wadda bazan iya siyentaba kuma wayo da dabarata bazasubani itaba itace Zuciyar ka daka mallakamin ita wannan shine babban farinciki na "
Murmushin jin dad'i DON yayi sannan yace
" Hakane Hayateey zuciya ta mallakinkice wannan abindazan baki zai'karamiki natsuwa cikin zuciyar ki kuma zakiyi farinciki "
Hannun ta yakamo yasamata wannan kyakkyawan zoban nashi wanda mahaifin shi yabashi wayan shi yahaska mata yace
" kingane wannan Ring d'in ? "
Cikin sauri Kausar tayun'kura zata tashi yayi saurin sake jawota jikin shi yace
" kinsan wannan Ring d'in sannan kina neman maishi to Hayateey nine "
Sanar da'ita komi dayafaru yayi sannan yace
" inajiran duk wani hukuncin dazakiyimin Hayateey na shirya d'aukar komi na hukuncin daga gareki "
Idanun ta cike tab da wahayen farincikin tace
" tahaye saman kirjin shi sosai tace yanzu kuwa zanyima hukunci murmushi yayi ya rungumo ta sosai yace dukda na kawar da budurcin abaya segashi Allah yasake rufe abinshi tamkar ban ta'ba "
Saurin saka bakinta tayi cikin nashi
Kuyi ha'kuri najina shiru jiya kunsan halin rayuwa
Daga Al'kalamin ✍🏻
0 comments:
Post a Comment