Haka rayuwa tacigaba dakasancewa Inda soyayya tayi karfi tsakanin safi da suraj little da kamal harta su hajja da gogoji sun sani domin samarin sunazuwa zance gidan kuma hajja tayaba da hankalinsu,,,,suraj tahir shine da nabiyu ga alhaji tahir shahararren Dan kwangila dake garin Kaduna alhaji tahir dai matansa na aure biyu ne hajiya atika da hajiya samira hjy atika itace uwargida macece maison abin duniya ga kishi na bala'i gabin malaman tsubbu ya'yanta biyu saddiqa itace babbar yarta tana aure itama a Kaduna a unguwar kawo da ya'yanta sai suraj shine nabiyu hajiya samira itakuma Allah baita6a bata haihuwa ba shiyasa tariki suraj tamkar ita tahaifeshi saidai duk dason datakeyiwa suraj baihana hjy atika mugun kishi daita va wannan kenan,suraj dai matashi ne ajin farko a kyawawa shiba fari bane kuma ba baki ba kaitsaya zaka kirashi da chocolate colour bashida tsayi sosai amma akwai cikar halitta namiji ne damata sukeso kuma suke yayi shekarunsa na haihuwa basu wuce ashirin da bakwai ba,,,,,mahaifinsa yadade yanason yimasa aure amma shiyace bayada wacce yakeso koda hjy atika taji abinda yace saitace ita zata nema masa mata koda takawo masa hotunan yammata yaduba shidai baiga wacce taimasa acikinsu bawai basuda kyau vane a'a saidai shibai aminta da tarbiyarsu bane tundaga yanayin dayaga hotunansu nan yafadiwa hjy atika cewa shibaiga wacce taimasa acikinsu ba tundaga sannan tace toh yanemo dakansa tunda shiba aimasa gwaninta,,,,bada dadewava yahadu dawata yarinya maisuna Salma ya yaba datarbiyarta danhaka yafadawa iyayensa magana harta kankama anyi komai na aure kuma Abu yawargaje anrasa dalilin wargajewarsa toh tundaga lokacin duk wacce suraj yanema sai maganar aure yakankama sai yawargaje anrasa dalili ,,kodayaga yanemi yammata har hudu kuma dukka yarasa su saiya hakura yadena Neman matan gabadaya saiyanzu daya hadu da safi yaji takwanta masa arai yafara nemanta tareda saran dacewa da aurenta batare da Matsala ba,,,
Kamal na little da ne ga Alhaji abubakar shine da daya tilo gun iyayen alhaji abubakar da hjy karima subdau son duniya sun daurawa kamal komai yanema saiya samu babu abinda yarasa matsalarshi daya ya6aci dashan giya saidai bayasha awaje saidai inyatafi club gurin chasu yakan dawo gida abige haka zaita kwara amai yabar mahaifiyarsa da kwashewa intai magana mahaifnsa yace tadaina yimai fada aizai daina kuruciyace itadai bata fasa yimai fada ba amman hakan baisa yarage komai ba daga shaye shayen dayakeyi saima karuwa dayakeyi maihaifin nasa shima abin yazo yafara damunshi shine fah sukace dole yafito da mata sui masa aure ko Allah zaisa yashiryu inyayi aure anahaka ne yahadu da little Inda yaji yana kaunarta saidai yatoshe duk wata kafa dazata gane miyagun halayyarshi danhaka suka kulla soyayya cikin aminci batare da little tasan halinshi naboye ba,,
Ayaune safi tagama jarabawarta na first semester tadawo gida agajiye tana kwance cinyar gogoji tanayi mata tsifan kai kitson kwaya hudu ne sbd ita ba ma'abociya son kitso bane wayar safi tayi kara taduba taga little ce tace sister ya exam kungama lfy ko safi ta amsa da lfy lau little tace nima sauranmu one paper gobe zandawo inmungama dawuri tace Allah yakaimu dama tunda suka fara exam little takoma hostel ,,,,,,,,bayan sungama wayarne safi kecewa gogoji nifa inaso inje kauye induba ko babana yadawo dasu kawu gogoji tace zamuje amma kibari alhaji yadawo aikinji abinda hajja tace inya dawo saimutafi gabadaya safi tace toh amma gogoji inayawan mafarki da kawunaina duk dabansan suba suna yawan zuwamin sunacewa suna sona waikuma narokeki kiyafemasu gogoji tace insuna Raye kenan amma bazamu cire rai da rahamar ubangiji ba kinga jibi alhaji zaidawo idan yadawo sai mutafi kauyen,,,,,,,
Sallama sukaji anyi suka amsa gogoji kecewa muryarwa nakeji kaman bature da ranan nan yace nine gogoji tace amma aibaka dawowa darana yace ai ansamu cigaba ne agun aykin ankaro likitoci shiyasa nasamu lokaci gogoji tace sannunka dakokari Allah yataimaka yace amin nan suka gaisa da gogoji safi ma tagaisheshi ya amsa idonshi kyar akan na safi itakuma tasadda kanta kasa sbd bata jurewa kallonsa tarasa meyasa bata haka akan suraj bt ko sbd shi saurayinta ne shikuma safiyan yayanta ne tadai rasa dalili ,,""""yace safi nemomin abinci yunwa nakeji tamike hade dacewa anya dasauran abincin nan bara naduba dai koda tashiga kitchen babu wani abincin kirki tadawo tafada masa saidai tadafa masa pasta yace kiyi da hanzari pls domin inkika dade zaki iya tarar Dana suma gogoji tace haba likita kuma yasuma ay ayimasa duka dariya yayi yace gogoji sbd shi likita daban yake dasauran mutani kokuma babu jini ajikinsa ,,,,,sunata hira shida gogoji hajja tafito tace yaukuma Kaine darana abinda yafadawa gogoji shiya maimaita mata tace toh madallah ,kasan dai abbanku jibi zaidawo danhaka yafara tuntu6ata ko kafitar da matar aure sbd yanadawowa baza'a dauki lokaci ba za'asaka aurenka shiru yayi hajja tace magana nake kayi shiru gogoji tace toke hajja inbanda abinki meye nawani tuhumarsa bayan kinsan gani akusa ko mijina alhaji nadawowa adaura mana aure😃dukkansu biyu sukai dariya hajja tace toh Ashe kai harkun shirya komai kabarni inata 6a6atu nikadai yace kaii hajja INA ni ina gogoji aisaidai koh baikarasava gogoji tabuge masa baki cikin wasa tace yimin shiru kafada mana zance muji ,"""""kanshi yasosa sannan yace hajja yarinyar batagama makaranta ba hasalima bata Dade dafarawa ba tokinga kar akatse mata karatu hajja tace kaji shirme you aure yana hana karatune inhar iyayenta sun amince saitacigaba adakinta aiyama fi daraja kannenKa ma jira nake little tadawo kowacce tafito dawanda takeso ahada ayi gabadaya kowa yahuta suma sucigaba agidan mazajensu,,,fatfat kirjinsa ke bugawa duk AC da fankar dake dakin baihanashi zufaba cikin tashin hankali yace haba hajja yaushe suka fara karatun harda zasuyi wani aure abarsu sucigaba dai tukun hajja tace hukuncin abbanku ne idan yadawo kana eya bashi wannan shawara bani ba,************
[20/11 3:08 pm] FAIZA: 💁SAFINA💁
Written by Aysha Wakili
(Mrs ahmed)
Page 5⃣5⃣〰6⃣0⃣
Ba'afi minti shabiyar ba safi tashigo da tray dauke da plate arufe sai ginger juice ta aje masa agabansa kamshine yacika masa hanci cikin hanzari yafara bude plate din yaga pasta yaji kayan kamshi nan da nan yayi bismillah yafara ci wow abinda yake cewa kenan aranshi gogoji takalleshi haba kai ko bismillah ma babu kabade mana hanci da kamshi sannan kahanamu yace gogoji kiyi hkr gsky bazakici wannan abincin ba nima ba isata zaiyiba safi jeki girkawa gogoji nata dasauri gogoji tace a'a bazanciva,,,,,,,Nan dai yagamacin abincinsa yana shirin mikewa ne kuma sai wayarshi taikara cikin hanzari yadauka yakara akunnensa yanacewa salamu alaikum a6angaren aka amsa tareda cewa dan'uwa rabin jiki kana lfy ya amsa da lfy lau wake magana dayan 6angaren akace nine dan'uwanka najini deen koka manta danine ihu safiyan yasake hade dacewa deen kundawo 9ja ne ya amsa da eh tun last week muna Lagos amma nanda gobe zamu iso Kaduna mubawa abba surprise saidai yadawo yaganmu wow safiyan kecewa yana farinciki hajja itama tunda tagane Wanda suke waya dashi takecewa yamika mata wayar yaki ta tashi tafisge wayar hade dacewa my son shine Baka fara kiranava ka kira dan'uwanka koh cikin dariya yakecewa mum hajja am sorry am missing dis my bro so much ne buh hope u nt angry,,cikeda murmushi tace nop my child hw re u yace fyn hajja we re coming tomorrow insha Allah tace Allahu yashaa my son oll my eyes on d road ,dariya yayi yace okay mum tace inasu amjad afra yace duk suna lfy zamuzo tarene gabadayanmu har su Ummi da baba tace a lallai kace gobe munada manyan baki nan sukai sallama,,hajja kefadawa gogoji da safi ay yan'uwan su safiyan ne yaran kanin alhaji dake zama a Lagos daga baya suka koma Singapore sbd anan mahaifinsu yake kasuwancinsa kuma anan ya'yansu sukayi karatu nuradeen shine babba tsaran safiyan ne bt safiyan yabashi wata bakwai sai amjad ,shikuma dady yabashi wata goma sai Auta afra, little tabata shekara daya dawata takwas lokacin dasuke lagos munayawan ziyartar juna amma tunda sukabar 9ja shikenan zumunci ya lalace gogoji tace lallai kam zumunci ya lalace Allah shigyara suka amsa da amin nan aka kira little akasanar mata aiko tayi murna sosai tace by 11zatagama rubuta exam zata iso in tym so dat zasuyi aikin girki tare nan dai suka mike kowa yashige daki nan safi tahau Watsap taga masoyinta suraj online suka hau firan soyayya abinsu ,,,
Washegari dasafe bayan sunkarya ne safi tafara gyara gida dough koina agyara yake bt tanakara tsarashi bayan tagama ne tazauna tana hutawa lokacin 11:30am daidai little tashigo dagudu tadafe bayan safi nan safi tadinga yawo daita suna dariya gogoji tafito ha6a tarike tana kallon ekon Allah tare dacewa waiku yaushe zakuyi hankaline arayuwarku girma kuke kullum Amman saikara haukacewa kukeyi suka hada baki sukace waiba dama mutm yayi murnar ganin dan'uwanshi sai ace ya haukace gogoji tace ainakune murnar ba irin namutani ba sukace toh na aljanune kenan tace kudai kukasani kutashi kufara aikin girki lokaci nakurewa ke little inceko kingama jarabawar lfy tace lfy lau gogojinmu tayi mata peck a kumatu gogoji tace Sabon salon dakika dawo dashi kenan ,dariya sukayi gaba1 sannan little taje tagaida hajja tasanja kaya suka fada kitchen nan suka dafa haddadiyar fried rice dayaji hanta da ingredient sannan sukayi farfesun kayan ciki gakuma tuwon shinkafa damiyar vegetable dayaji 6ohmo da naman rago gakuma source nakaza shima sai kunun aya dayasha dabino kwakwa damadara sai juice na ginger da pineapple ,"""""
Sunhada komai daidai gida yakaure da kamshi karfe uku sukagama jera komai a dining gogoji tafito tanacewa kudibomin abincin nan karna mutu dankamshin ya isheni danace bazanciva amma dagajin kamshin nan zaiyi dadi sukace gsky gogoji abincin bakine bazamu bakiva tace wlh Baku isa ba ko kudibamin konaje nawargaza tsarin gurin dakukayi😂 hannu suka hada sunacewa pls karkiyi manhaka👏bari muzubo maki tace atoh kuceci kanku nan sukaje suka zubo mata yafaraci tanacewa waii wannan girki haka kunnena zaitsinke sbd rashin dadinsa ace yara sangama sangama daku Baku eya girki ba gsky dasake Ku kwashe abincin gabadaya Ku kaimin daki indafa masu wani 😝tuntsirewa da dariya sukayi sannan sukace gogoji inkingama santin kya tashi kishiga ciki mudai zamuje muyi wanka nan sukabarta tanata santi """"""3:30pm daidai bro safiyan yaisa airport daukosu lokacin kuma su safi sunshiga wanka suna tsara kwalliyarsu kamar wayanda zasuje gasar sarauniyar kyau suntsara kwalliyarsu cikin blue swiss lace mairatsin pink sundau daurin netwk Wanda yasha lankwasa gsky masha Allah sunyi kyau sosai ko makiyi saidai yayi hassada Amman yammatan sunhadu kamar kadaukesu kaboye 😀lol,**********
[20/11 3:08 pm] FAIZA: 💁SAFINA💁
Written by Aysha Wakili
(Mrs ahmed)Page6⃣0⃣〰6⃣5⃣
Karfe biyar darabi daidai bro yayi horn maigadi yabude masa gate yashigo Aida gudu little tagangaro hajja safi sunfito gogoji dai tana daki tana bacci sbd dan zazzabi dayarufeta takwanta sai bacci yadauketa sunfito waje daidai lokacin da aka bude kofofin motacin mutanin ciki suka firfito Aida gudu little taje tarungume afra da Ummi tanacewa sannunku dazuwa hajja tace ohh ni zuwaira aisaiki karyata Ummi tace kinta6a ganin Inda diya takarya uwarta kibarta murna takeyi nan deen da amjad suka rungume hajja itako saicewa take welcome my son's shiko safiyan yana gefe yana kallon safi datake tafaman murmushi familyn suna burgeta nan afra taisa kusada safi tace hey sis safi itama tace hey u oll wlcm sukace tnx deen yakalleta yakalli little yace who's she little tabashi ansa dacewa she's a sis too,"saida baba yabari suka gama sannan yafito wow little kecewa nan tasaki afra taje dagudu tarungumi baba tanacewa sannu dazuwa baba yace aikun manta dani saiyan uwanki kike ta dauki tace am sorry baba wlh am jst excited daganin yan'uwana ne kasan mundade bamu haduba yace hakane nan suka sunguma zuwa cikin gidan koda safi tayiwa baba sannu dazuwa kallonta yakamayi tanamai kama da kubra kanwarsa saidai kawai yashare yace kamace ,,koda suka shiga cikin gdn basu zaunaba little tace sufara zuwa suci abinci sannan sunyi wanka da ramukon salla haka ko akayi gurin dining suka nufa harda bro duk suka zauna safi da little ke serving nasu safi tazo kan deen zata zuba masa bro safiyan yace safi pls mikomin wallet dina akan kujera little zoki xubawa deen takoma Inda deen yake tanazuba mai shidai kallonta kawai yake gani yake tayimai saurin girma,,""bayan safi takawo mai wallet dinne taga little nazubawa deen sai bro yace safi zubamin nawa kasama cewa komai tayi tafara zuba masa bayan tagama ne tarufe cooler din itada little suka barwajen dominsu sunrigada sunci nasu koda sukagama part dinsu suka wuce daniyar yin wanka da salla,,dama baba ganada part dinshi tundacan da insunzo suke sauka,,,,,,,,,,kobayan dasuka idar da sallar isha baccin gajiya sukahauyi kodasu little sukaga shiru basu dawoba saisukaje domin dubosu suna shiga sukai sallama shiru ba'a amsa ba little nalekawa taga amjad da deen kwance saibarci sukeyi suka leka dakin Ummi itama baccin take ga afra kusada ita nan safi tace mubarsu suhuta dasafe agaisa ido naganin ido ,,,,sukajuya suka koma nasu part din sukacewa hajja da gogoji aisunyi barci hajja tace aidole ankwaso gajiyar hanya ,,little tace gogoji yajikin dai tace dasauki yarnan saidai wani mafarki nayi dayasa jikina yayi sanyi hajja dasu safi sukace mafarkin menene tace mafarkin kawunnanki waigasu kusadani sunata kuka suna bani hkr safi tace gogoji inaga Allah yakusa bayyana mana sune shiyasa kema kikayimafarki dasu hajja tace insha Allahu za'agansu sukace Allah yasa hakadai sukacigaba dafira harkusan karfe tara nadare kamin sutashi abba yakira hajja yace gobe karfe takwas nasafe dashi za'ayi breakfast hajja tace kamar yaya alhaji yace ynxu haka ina Lagos bakiga nunbern Nigeria nakira daitaba cikin Sauri hajja taduba tace alhaji yaushe kadawo cikeda dariya yace mata karfe bakwai darabi dazun abinda yasa naki sanar daku dawuri akwai abinda nakeso nayi clearing nashi anan Lagos and nariga nayi danhaka by 8:00am inacikin gidana kusada iyalaina kicewa safiyan karfe 7:00am yayi masa a airport daukoni cikeda doki tace angama nandai sukayi sallama tajuyo taga su little sun tsura mata ido tace guest wat suka hada baki sukace wat ,,,,tace ur Dad has arrived and he said he will be wit us by 8:00am ,,""""yehh nansuka dinga tika rawa hajja naimasu dariya itadai gogoji kallonsu kawai take taceda hajja waime yasamesune suke tika rawa kociwon rawane yakamasu hajja tai dariya kana tafadawa gogojj batun zuwan abba itama gogoji tayi murna sosai hade dacewa Allah yakawoshi lfy haka suka wuce suka kwanta kowa da farincikj fall fuskarshi,,,Daren alkhairi kenan awajen family din,**********
[20/11 3:08 pm] FAIZA: 💁SAFINA💁
Written by Aysha Wakili
(Mrs ahmed)Page6⃣5⃣〰7⃣0⃣
Bayan iyalin sun idar da sallar asuba ne suka fada kitchen domin hada breakfast sbd break dazasu hada yau ba irin nakullum bane ,suna kitchen harkarfe bakwai lokacin safiyan yawuce dauko abba danhaka sai azama sukeyi sugama kamin su baba suma su shigo 7:40am daidai su deen suka shigo bayan bayansu baba ne da Ummi suka shigo nan aka zauna anagaisawa anatambayan bayan rabuwa little ce tafito wujiga wujiga zata haura daki sai ganin mutani tayi zazzaune nan taje tagaishesu sannan tagaida deen da amjad afra itama tagaisheta ,,,,nan tamike tahaura deen kuwa saibinta da kallo yake uwa tsohon maye ,,,,,,baba yace ina safiyan ne hajja tabashi amsa dayaje airport dauko alhaji yace harya iso hajja tace tunjiya yaiso amma yasauka a Lagos ne danyin wani ayki nan dai suketa6a fira ,,,,,,
Gogoji ce tafito tahango safi sai jera plate da cups a dining take batace daita kimaiba tajuya tayi hanyar falo daidai tashiga falon kenan kuma akayi sallama safiyan ne yashigo abba nabayanshi gogoji tajuyo tana kallonshi yace gogoji yadai da kallo haka kokinyi mafarki danine batace dashi kanzil ba tawuce cikin falon tana isa tsakiyar falon kwanyar kanta yafara hargitsewa tanakara juyowa Inda taji sallama nanfah tadaskare tsoro razana mamaki fargaba duksu suka ziyarceta yayinda taga fuskoki dabazata ta6a mantawa dasu ba ,,,,cikin karkarwa gogoji kecewa ha_bi_bu sule_iman tana nunasu dayatsa👈 tacigaba dacewa dama kuna raye ,nan gogoji tazube kasa Tana kuka maiban tausayi safi tafito daga kitchen kenan taga gogoji zaune kasa saikuka take dagunji maibantausayi tacigaba dacewa Ashe darabon zansake saku a idona Ashe kuna raye amma bakuta6a nemana ba shekaru kusan talatin bawani Abu amma Baku nemeni ba habibu sule menaimaku zakuyumin sakayya da irin wannan Abu cikin kuka abba habibu yace gogoji Dan Allah kiyi hkr kigafarta mana wlh munkoma kauye bayan wasu shekaru masu yawa kodamuka isa kauyen gida muka nufa dazuwanmu muka tadda gidan akulle gidan liman muka nufah gun kubra koda muka isa saimuka tadda kango konanne nan mukaga wani mutum yafito daga wani hanya muka tsaidashi muka tambayesa gidan liman duk atunaninmu mun mance gidan ne sai mutumin yace ai kangon nan shine gidan liman shekarun baya gobara takama gidan babu abinda aka fitar hatta da mutanin gdn bawanda yafita cikeda tashin hankali mukace harda matar dansa sagir dashi kansa sagir din,,mutmin yagirgiza kai yace aishi sagir bayama garin abin yafaru yatafi cirani dasati biyu abin yafaru matarsa kuma itadama tarigada tarasu gurin haihuwa Allah sarki kubra Allah yagafarta maki mukace ameen yace tahaihu lafiya saijini yatsinke mata ko awa batayi da haihuwaba tace ga garinku nan ta tafi tabar yarta mace maisuna SAFINA bayan rasuwarta shine sagir yaga bazai iyazama ba kubra ba kuma dole yanemo abinda zaikula da SAFINA dashi danhaka yabarwa bahbar kubra SAFINA shikuma yatafi Neman kudi nan mutumin yaishiru Suleiman yakara jehomasa tambayar toh shi sagir din yadawo yace shima yau satinsa biyu dazuwa yatadda tashin hankali namutuwar yangidansu sannan kuma yatadda gogoji maigari yakoresu cikeda tashin hankali su habibu sukace metayi mashi mutumin yace bkomi jikarta ce yargurin kubra tayi sanadi sbd ba'ata6ata azauna lafiya shinefa taiwa yar maigarin duka shine dalilin korarsu dayayi amma bawai yayi hakan daniyan gaske bane aa saidan yanason safi tanatsu kashe gari dasafe ya ayka akira masa gogoji akatarar da gidan akulle Ashe sunbar garin kunji abubuwan dasuka faru sukayiwa mutumn godia sukawuce """"""habibu yace kinji abinda yafaru gogoji sannan mubamu ta6a kawowa zakuzo Kaduna va munyi cigiyarku acikin garin kano amma bamu samekuva saikuma mukayi tunani aykinsan Lagos mukatafi wata kila kice zakizo can nanma mukabada cigiyarku amma babu wani labari haryau baadena nemanku va agidan talabijin da rediyo,,,"""""gogoji tace ekon Allah kenan gashi agidanka muketa rayuwa habibu bamuta6a haduwaba kullum cikin shan bambam muke Ashe Allah yabar lokaci dazan hadu daku baki dayane da zuri'arku Allah nagode maka ,,,nan jikokin gabadaya sukazo suka rungumeta suna farinciki sunga kakarsu ta uba hajja dai al'ajabi bai barta tace kalaba illa kana ganin fuskarta kasan tana farinciki, abba yaceda safi zona rungumeki ya'ta nantaje abba yarungumeta yana kuka babama yace zo SAFINA zonima naji duminki nantaje yarungumeta yanakuka itadai safi tarasa wani irin farinciki takeyi ,,shiko safiyan dadine yakamashi yasan yasamu safi amatsayin mata yagama sbd yar'uwarshi ne sai smilinyakeyi😄,**********
[20/11 3:08 pm] FAIZA: 💁SAFINA💁
Written by Aysha Wakili
(Mrs ahmed)
7⃣0⃣〰7⃣5⃣
Cikin kukan farinciki safi kecewa Allah nagode maka daka nunamin wannan ranar Ashe inazaune agidanmu ne bansani ba ekon Allah kenan shiyasa kodaidai darana daya banta6a daukar little dasu bro safiyan amatsayin bare agareni ba kullum amatsayin yan'uwana najini nake kallonsu ashe munada sahihin dangata tamike taisa kusada safiyan tanacewa bro Kaine sanadin samuwar farincikinmu Kaine sila Kaine bro nagode bansan dawace kalma zansaka makava amma nasan bazanta6a daina yimaka fatar alkhairi ba am grtful ""azuciyarsa kocewa yake kice kinasona shine kadai Kalmar dazaki nuna godia agareni afili kuma hannu yasa yarufe mata baki hade dacewa kidaina fadin haka kokinmata u re my blood ne girgiza masa kai tayi tanacewa banmanta va yace toh stop tanking me tnk Allah 4everyting ,nan tajuya gun hajja tace hajja kinrikemu da amana batareda kinsan musuwaye va muna godia agareki samun irinki aduniya hajja sai abincika kinrikeni tamkar little baki bambamta nida itaba gsky hajja u re d best mother bansan mahaifiyata ba saidai labarinta amma tunda nake taredake nabaki matsayin mahaifiya hajja inafata zakicigaba darikeni amatsayin yarki ,hajja tagirgiza mata kai hade dacewa insha Allahu u re my daughter b4 and nw nd 4ever""rungume hajja tayi tana murna little ce tazo da zungureta dacewa u 4get abt me koh nan Tamika tanacewa never tarungume little,,,,,,"""""""
Nan gogoji tashiga basu abba labarin abubuwa dasuka faru bayan tafiyarsu da irin rigimar da safi kejawo mata darasuwar kanwarsu kubra nan abba kesanar mata dama little sunan kubra ce daita nan dai sukasha fira nayaushe gamo daga nan abba yace dama nace innadawo inaso kufito damazajen dakukeso kaikuma safiyan kafito da mata kaima deen haka nabaku nan da sati biyu sbd haka banason jin wata shirme nan fah gaban safiyan yashiga bugawa hadi dacewa toh tayaya zaifadawa abba shi safi yakeso sannan shibayaso tarainashi bamahaka ba yasan inba ita tanuna ta amince va abba bazai ta6a yimta doleva toshi yazaiyi kawai yana ganin zaiyi give up daita amma anya zai iyakuwa haka dai yakariki zancen zucinsa saikarfe 1:30pm suka fita sukaje yin salla koda safi da little suka haura nan take suka kira suraj da kamal kuma sunfada masu abinda abba yace danhaka sai su sanar aiko samarin sunyi farinciki sosai ,,,
Washegari dasafe bayan sungama yin breakfast anafira safiyan yace abba dama inada magana ,,abba yayi gyaran murya yace inajinka yafara Sosa keya yanacewa um um abba yace kafito kayi magana banason kwana kwana """nan yace um dama abba maganar dakai jiyane toh muyi magana da yarinyar danakeso toh bata 9ja tana can england tana karatu saura shekara daya tagama shine nakeso ayimin afuwa har saitadawo abba yayi shiru can yace gsky bazai yuwuba safiyan kadubo wata anan gida Nigeria aiba ita kadaice diya maceba nan yashiga bawa abba hkr amma abba yace Sam harsaida baba yasa baki yace yaya karabuda yaran nan inaga sunhada bakine jiya bayan mukoma part dinmu shima deen yasameni yake fadamin shifa bashida wata budurwa yanzu saidai aimasa hkr konan da shekara maizuwa zainemo,,,,,,ido abba yazare yana kallon deen yana kallon safiyan sukuma kallon juna sukeyi damamaki domin sunsan dai subasuyi magana akan batun ba ,,tsinkayo muryar abba sukayi yanacewa saidai mubasu wata shida insun wuce haka kowace yarinya muka samu zamu hada kowa da,,,,nan suka hau godia azuciyar kowanne yanacewa kamin nan nasan abinyi ,,,,,,,,nan suka tashi suka fita
Koda safiyan yaisa gun ayki yakasa aywatar dakomi kawai tunanin safi yakeyi take yaciro wayarsa yafara nemo pictures nata donsune suke debemasa kewarta inbaya gida aiko yana kallon hotunan yana murmushi gemi dacewa I luv u SAFINA u re my lyf ya Allah dnt let me lose her,,,,,,,haka yaita kallon hoton Harsaida aka kwankwasa kofar nan yace yes come in,,,,wata nurse ce tashigo tana kwarkwasa shibaimasan tanayi va yana nan yana kallon hoton masoyiyarsa jikawai yayi anti tsaki anbuga kofar office din anfita koda yadago kansa murmushi yayi kawai yagirgiza kai,**********
[20/11 3:08 pm] FAIZA: 💁SAFINA💁
Written by Aysha Wakili
(Mrs ahmed).
-DEDICATED TO MY BELOVED HUSBAND-Allah yabaka lafiya -
Page7⃣5⃣〰8⃣0⃣
Sister zainab kenan nurse ce tana ayki dsame hospital da safiyan tunda tadora idonta akansa tafada tarkon kaunarshi tanabi hanya hanya domin ganin yakaunace ta amma shibaimasan tanayiva haryakai tana nuna masa alamah shiko yayi biris daita koyanuna yasan tanayi nuna halin koin kula dayake nuna mata baisa tayi zuciyava haka taketa bibiyarshi amma abanxa iska sai wahalar dame kayan kara yakeyi,,,,,,,,koda fitarta safiyan yacigaba da kallon hotunan shi cankuma yafita a gallery yashiga contact yafito da number safi Inda yayi saving name nata my hrt beat nan yashiga kira harya tsinke ba'adauka va afili yafurta meyasa nake kiranta mezance mata tnk God bata daukava yanarufe baki kiranta nashigowa kirjinsa yashiga bugawa yarasa idan yadauka mezaice mata baikare tinanin ba wayar ta tsinke yasa hannu yakara kira ringing daya tai picking hade dayin sallama harcikin zuciyarsa saida yaji muryarta nabada amoh ya amsa sannan yace inakika Shiga nakira Baki daukava tace ina kitchen ne shiyasa lfy daiko """ya amsa da klw mekuke dafawa yau tace rice and stew ne sai coslow ,""""""yace you knw I dnt lyk rice nd stew jst Cook pasta 4me ok Jim tayi tana mamakin yaushe bro ya disliking rice nd stew idanma akace tafadi favourite nashi ita shizata fada cos yaficin shi amma yau hardacewa he dnt lyk it ,bata kawo komai aranta ba tace anywere things change wit tym,,,,,,,,yace kinajina kuwa tace eh inaji yace toh dnt west tym I will be bck in some minutes so make it fast ,,,tace OK bro ita tafara kashe wayar ta tsaya tana tunanin bro dinta hakadai dataga tunanin bana karewa bane Tamika tadaura abinda yabukaceta data dafa masa bayan tagama ne tazuba a cooler ta aje gefe tanashirin fita daga kitchen din aka kira wayarta kodata duba shine danhaka tadaga yace inkin gama ki kawomin part Dina inajiranki ,mamakine yasata daskarewa agurin wai wani tsirfa ne bro yatsiro dashi amma bari takaimasa tadau cooler da tray tazuba plate da spoon sai glass cup tadauka tafita kodata fito falo gogoji ta iske zaune tana kallo tace inakuma zakida cooler haka ,safi tabata amsa da bro ne yace nakaimasa abincinsa part dinshi tace yaubazaici anan bane tace haka dai yace gogoji tace asauka dazafi iyayi kawai safi ko kunshe dariyarta tayi saidata fito tasaki hartana tuntu6e shiko yana kallonta ta window yana mamakin meyasata dariya hartake shirin faduwa ba abinda yake birgeshi idan tai dariya kamar yadda dimple nata suke lotsawa azuciyarsa cewa yake ya Allah kamallakamin wannan baiwa taka amatsayin uwar ya'yana ameen yafurta afili daidai tanashigowa tace bro meyafaru naji kace amin yace addu'a nayi ok tafurta batareda tayarda da hakanva nan yace tazuva masa haka tazuba bayan tagama zubawa ne ta aje agabansa ta tsiyaya masa juice sannan tamike zata fita yace dawo kizauna nagama mana bamusu takoma tazauna nan yafara janta dafira yana tambayarta kota fadawa saurayinta sakon abba tace eh tafada kuma yace iyayensa zasuzo end of dis week abincin dayake hadiyane yashake shi aiko nan yafara tari sosai safi tarude Tamika tadebo ruwa maisanyi tanabashi abaki amma ina shakewar sosai ne nan tashiga jijjiga maikai tanamai sannu yanuna alama datamika masa ruwan tadauko takafa masa abaki yafara sha sannan yasaki ajiyar zuciya idonshi yayijah kamar garwashi yace ta tafi inyagama zaikirata itadai mamakinsa take gabadaya yarikede yakoma wani iri saikace ba bro dinsu data sani ba,*************
[20/11 3:08 pm] FAIZA: 💁SAFINA💁
Written by Aysha Wakili
(Mrs ahmed)Page8⃣0⃣〰8⃣5⃣
Bayanta yabi da kallo harta fice a dakin yana mai tunanin anya ko bazaije yafadawa abba gskyr maganar dake zuciyarshi ba saidai koya fada abba bazai amsa shiva saidai in safi ta amince tokodai yatunkareta damaganar ne amma ina bazai iyava hakadai yaketa tinani bayadda ya eya dole yamike domin yasamu Hutu ahaka bacci yayi awon gaba dashi
Bayan sati daya iyayen suraj dana kamal sunzo ankar6esu hannu2 sannan suka kawo kudin gaisuwa da sadaki ahade abba yace zaiyi tunanin lokacin daya dace asa bikin nandai suka tafi,,,,da daddare abba yakirawosu little yafada masu yadda sukayi kuma sunbada gaisuwa da sadaki ahade har iyayen suraj sunaso ayi bikin cikin Sauri sbd wani dalili nasu dabasu fadava amma nace masu zanyi shawara ,,,,hajja tace biki dasauri haka gsky bazaiyuwu ba insu sunshirya mubamu shirya ba baba yace toh hajja shirin me za'ayi tunda dai sun amince dajuna inaga bawani shiri daza'ayi ,,,abba yace nidai ayadda natsara nan da wata biyu inaganin kowani shiri nema aiza'ayi shi cikin wata biyu danhaka zankira iyayen yaran nafada masu ,,hajja da Ummi sukace Allah yakaimu gogoji tace ameen
Bayan sati daya lokacin biki saura wata daya da sati uku safi zaune take afalo suna kallo itada gogoji sai afra dake kwance cinyar gogoji wayar safi tai kara tanadubawa taga my blood b safiyan kenan sbd tunranar datagane yan'uwantakansu tasanja makowa suna a wayarta kamar bazata daukava saida takusan tsinkewa sannan tadauka taredayin sallama ya amsa yanacewa safi mekikeyi yanzu tace bkomi bro yace pls inaso kishiga part dina akwai wasu file akan center table kidauko kizomin dashi asibitin yanzu pls tace toh ta katse wayar tamike tanufi part dinshi tanashiga taga file tadauka tafitoh shiko yanacan yana murmushin mugunta yaudai zaiyi maganin sis zainab din nan ,,,,,
Bayan tafadawa gogoji abinda yacene tahaura tadau mayafinta da car keys dinta tacewa little baratakaiwa bro file tadawo little tace adawo lfy ta amsa da ameen tafita parking space tanufa tashige motarta tafito tanawa maigadi horn yabude mata gate tafice daga gidan direct hanyar asibitin tanufa tana tuki tanajin kira'a harta isa cikin asibitin tayi parking motarta sannan tafito takama hanyar office din Dr safiyan kodata isa kofar shiga batawani kwankwasa ba kaitsaye tabude kofar takutsa kanta saidai bata karasa shigaba taji anacewa pls zainab nace kifita a harkata nifah bazan ta6a kaunarki ba nagaya maki Inda wacce nakeso kema kije kinemi maisonki itakuma zainab din cewa take pls Dr koso dayane kace kanasona yace ainafada maki bazanta6a sanki ba kuma kodawasa bana tunanin zanfada maki kalmar so mace dayace nata6aso aduniya kuma itace zancigaba daso har karshen rayuwata,,,,,safi dai kirjinta keta bugawa tarasa dalili cikin Sauri tadaidaita natsuwarta sannan tashiga office din tare da sallama ko kallon wacce ke tsaye batayi ba taja kujerar dake fuskantar nashi tazauna Tamika mashi file din sannan tajuyo ta kwashe wacce ketsaye da harara sannan tayi tsaki cikeda isa tace Dr waimeyasa wasu matan basuda class ne sai suna bibiyar namiji saikace mayu,,girgiza kai yayi hadi dacewa rashin zuciya ne kawai tace aiko anrako mata ,,by d way dama file dinda kamanta ne nakawo maka so I get to go nw
Zainab dake tsaye takusan mutuwa sbd bakinciki tajuya tace Dr waye ita tana nuna safi dayatsa Dr yace she's my wife to be insha Allah danhaka saiki fita aharkata domin my wife tafiki komai tsaki taja sannan tafita dasauri tana buga kofar office din ,,,,safidai kirjinta saibugawa yakeyi batasan me bro zaimata va idan yajuyo amma kuma tayi mamakin maganarsa cewan dayayi she's his wife to be ,,,,bata ida tinanin ba taji yace tnk u sister 4saving me in d hnd's of dis winch ,murmushi taimasa sannan tace zanwuce bro yace bazaki tsaya kitayani hira ba tunda kinkoramun budurwa ido waje safi tace aibai 6aciva bara naje nakirata tadawo tajuya da niyar fita yajanyo mayafinta ganedacewa bansaki va ai gara kiwuce daki kiramin wacanan mayyar ,,,nan dai tazauna suna ta6a hira anan yake tambayarta suraj tabashi amsa dayana nan lfy atakaice sbd batason anayin maganarshi dis days bt tarasa dalili ,,sunacikin firan ne wani Dr yashigo suka gaisa da bro yace Dr wannan matarkace ko kanwarka bro yace meye damuwarka daita yace in sis ne inaciki fah take safiyan yacanza fuska gameda cewa she's my sis bt anriga anyimata miji saika fita Dr din yakalli safiyan yace anya bakaine mijin ba kuwa cos naga kadauki zafi dayawa bro yace bawani zafi gsky ne Kasan dai bakyau Neman sure cikin aure shiyasa nan dai Dr din yafita safi tadubeshi da shagwa6a afuskarta gamedacewa bro yazaka kashemin market ne kallo yabita dashi cos d way she talks makes him amazing ,,yace aw ma business kikeyi kenan harda zankashe maki market lallaima yarinyar nan tashi mutafi gida lokacin tashina yayi yau tunda kin azalzaleni ,,dariya tayi tace bara ni nawuce kayi aykinka cikin zuciyarsa cewa yake inazan iya wani ayki tunda kina kusadani maganar harta fito tace eyeh kana magana danine yace a'a nan yaharhada kaya nan tadau briefcase dinshi tarike suka fito yakulle kofar suka jera kana ganinsu kaga masoya masu jidakansu kowa sun bashi sha'awa gsky sunyi matching,************
[20/11 3:08 pm] FAIZA: 💁SAFINA💁
Written by Aysha Wakili
(Mrs Ahmed)Page8⃣5⃣〰9⃣0⃣
koda fitowarsu direct gun motar safi yasakai itadai batace masa komaiba duk nurses din gurin sunzuba masu ido harsuka isa gun motar dakansa yabude mata motar yana murmushi ,bayan tashiga ne tarufe kofar yasako kansa ta window din yace mata "sis do u knw y am doing dis girgiza kaitayi batare datai maganava yacigaba dacewa it bcos I wnt dat beach out of my lyf ,,,murmushi safi tayi tajinjina masa da hannu cos she's speechless yace oyah muje nan yawuce yashiga tasa motar suka bar asibitin kodasuka iso gida safi Sauri tayi tawuce cikin gida direct tahaura dakinsu tafada gado tana tariyo abinda yafaru dazun ,itadai takasa gasgata yanayin datake ciki na farincikine ko bakinciki amma idan ta tuna Kalmar da bro yafurta na she's my wife to be saitaji farinciki azuciyarta Allah sarki da'ace zatasamu safiyan amatsayin miji itakam tamore arayuwa domin namijine dako wace mace kefatar samu amma tasan yafi karfinta takoina bawai kyau ne yafita ba kowani Abu a'ah itadai kawai haka take gani kamar abin bazai yuwuba ,,,tanakwancen ne wayarta taikara kodata duba saitaga my s ne wato my suraj nan tadauka sukafara fira yace mata yana nan zuwa anjima da yamma tace saikaxo bayan ta'aje wayarne tafada bayi taiwanka sannan tadoro alwala tafara salla
Karfe 4:30pm suraj yaiso gidan yakirata awaya tace masa tana zuwa yana tsaye saiga bro yafito koba'a fadaba yasan shine yayan budurwarsa tahanzari yaisa gareshi yana mika masa hannu hade da sallama nan ya amsa suka gaisa bro yace saidai banwayeka ba yace sunana suraj kuma nine ✋dakatar dashi bro yayi yace basaika fadava nasani nan yajuya ranshi ajagule yakoma part dinsa koda safi tafito ganin suraj tai saman motarsa yanazaune tayi sallama sannan tadora dacewa kazauna awaje saikace stranger yace nop yau awaje nakesonyin zancen murmushi tayi kana suka gaisa sukafara ta6a fira yakecema safi ,my s amma ba iyayenku daya da bro bakoh tadubeshi tace meyasa kace haka yace bkomi kawai dai tambayane nan tafada masa dangantakarsu yace no wonder I tink guy din yanasonki tace wat pls stop saying dis "by d way meyasa kace yanasona yace cos yanayin daya nunamin bayan nafara fada masa relation dina dake saiyafara reacting gadukkan alamu he's jealous abt u ,,kallonsa safi tayi tace nop sometimes haka yake behaving so let close d chapter nan suka canza hiran yanagaya mata yanayin yadda yakeso tsarin bikinsu yakasance hakadai suka gama zancensu kusan magrib yawuce kodata shiga gida daki tawuce tayi salla sannan tasauko tym din little tadawo suka zauna suna hira little kece mata sis bakisan wani abu dayafaru ba safi tace menene tace jiya da kamal yazo da yamma bayan mungaisa mundauki fira munayi tiryan tiryan kawai sainaji yafara sakomin wash soki burutsun zance saikace mashayi yanata zuba wasu zantuka dani banganeva amma dai naji yanacewa wlh dad zanyiwa mum rashin mutunci fah inyakar abinda nafahimta azancen nasa kenan kaina yadaure sis safi tayi shiru tana nazarin zancen tabbas in abinda little tafada gsky ne to tabbas zai iya kasancewa kamal nashaye shaye girgiza kai tayi gamedacewa it cnt be possible nt kamal ,little tace sis meyafaru tace noting inadai tunani ne amma kibarshi karkiyi masa magana indai shaye shaye yake wataran zaikara zuwa abuge kinga saimu tabbatar nan sukabar zancen suka sake chapter
Kwana uku tsakani safi zaune take a barandar gidan tana karanta karanta jaridar daily trust saiga bro yafito daga part dinsa yanufo Inda take yaja kujera yazauna tace bro yauba aykine yace eh yana Hutu tace yayi kyau ,bro pls can I ask u a question yace yeah go ahead ,,,,tayijim kamin tace waimeyasa kaki fito da matar dakakeso ahada bikinmu gabadaya abun zaifi armashi kallonta yayi dawani irin duba dayasa takasa karasa maganar datakeyi sannan yace sis inada dalili shiyasa safi tace menene dalilinka yace gud ""'dalilina shine ita wacce nakeso batasan inayiva batamasan nadade inakaunarta ba kuma ni nakasa sanar daita sainayi yunkurin gayamata sainakasa I dnt knw y ,,,,,,ynzu haka inagab darasata ,,saidai nasan inhar narasata toh narasa dukkan farinciki tamkar rayuwata gabadaya narasa domin ajinina kaunarta yake shiyasa nake kiranta da my blood ,,,idonshi safi takalla taga tsantsar gsky amagarshi amma aibai dace ya6oye irin wannan aransa ba ,,,,safi tace haba mana bro meyasa zakayiwa kanka irin wannan danyen aykin yanzu aduniya akwai wata diya mace dataisa kace kanasonta taki amsawa wlh babu ita sbd kawuce tunanin duk me tunani gaka dakyau ilimi islama Dana zamani gaka dakudi gaka da gata wlh kowace mace dole tasoka SBD kayi,,,,,,,kallonta yayi baki bude yace hardakema yana tambayarta batakawo komai arantava ta amsa da eh ,,,,murmushi yayi yace bari nashiga cikin gida gunsu deen,*************
[20/11 3:08 pm] FAIZA: 💁SAFINA💁
Written by Aysha Wakili
(Mrs ahmed)Page9⃣0⃣〰9⃣5⃣
Rana bata karya saidai uwardiya taji kunya ,yaugashi harsaura satidaya biki hajja da Ummi saihada hada sukeyi basunan basucan Sai xirga xirga sukeyi tun ana saura sati uku biki Ummi takirawo kawarta yar niger Tazo nan tashiga yiwa amare gyaran jiki kullum anacikin gyara aimasu dilka aimasu farfesun kifi dagarin magani ruwan wankansu turare ne abasu magani wnda yasha hadi da madara gakuma turaren tsuguno da kullum kafin sukwanta sai ansasu sunyi abin yafara isarsu gashi anhanasu fita koina daga gida sai baranda iyakacin Inda ake barinsu su fita kenan ,,,,little da safi zaune suke sun rafka uban tagumi little tace sis nifa gsky nafara gajiya da wannan gyaran jikin da ake mana kullum aita dirzawa mutun jiki saikace za'acanza mai fata mtwe """"safi tace wlh kedai sis bari nifa mufadawa ita kamshin kawai tabarshi mu mungaji nan suka mike suka shiga gdn suna shiga dakin da akabawa kamshi suka tadda ta zaune tana hada wani magani bayn sunzaunane sukace kamshi gurinki mukazo tajuyo takallesu tace inajinku nan sukafada mata abinda yakawosu dariya tafarayi daga bisani kuma ta gimtse fuska tace kajimin shashan yara anayimaku gata kuna cewa bakuso toh wlh bari nafada maku wannan abunda ake maku shine gata inhar kukayi watsi dahakan saidai kuy kuka dakanku sannan kusani wasu amaren daknsu suke biyan kudi anaimasu amma Ku kunsamu anayi maku harkuna da bakin magana bari nabude maku filla filla idan har ba'agyara kuba kukaje gdn miji hka sunanku sorry domin bola saitafiku daraja agaresu su mazajen sannan magungunan dakuke ganin anabaku bamasu cutarwa bane irin wadanda ake siyowa akasuwa ba ni nake hada kayana dakaina babu cuta babu cutarwa nasan bazaku gane abinda nake nufi yanzu ba amma nan gaba kadan daknku zaku neme ni ,,,,,sudai basuce komiba kuma sum sum suka mike zasufita tace kudawo kusha wannan yagama haduwa nan tazuba masu akofi tace sukafa kai su shanye subata kofi haka suka shnaye badan ransu nasoba cos maganin zakinshi yayi yawa ,,,,,,,,,,,,,,,,
Ana saura kwana uku biki gida yacika da bakin yan'uwa sai kaida komowa ,,bro ne yakutso cikin mutanin yana fadin ina safi take akace tana dakinsu yawuce yahaura yanazuwa kwankwasa kofar dakin yayi amma shiru ba'a amsava kawai saiya murda kofar aikuwa abude take nan yasakai wani irin kamshine yayi masa maraba yanashiga yaganta kwance suman kanta yasha gyara duk yabarbage asaman filo gawani irin kyau da haske datakara fuskarta sai walwali yake tana bacci ne amma anatse takeyi saikace tana gaban saurayinta komai nata anatse takeyi idonsa ne yacika da kwalla ynxu saura kwana uku yarasa wannan charming princess din atake jiri yafara dibarsa nan yajuya yafito yana sauka daga step din yana kaiwa step na karshe kawai saiyafadi akasa jikake tim yakife kanwar hajja ce tahangoshi aidagudu yaiso tana kiran sunanshi nanfa mutanin gurin suma suka iso aguje aka yayyafa masa ruwan sanyi amma bai farfadoba ba nanfa hankalinsu yatashi aka daukeshi aka aje kan 3seeter anatayi mai firfita bada jimawa ba yaja dogon ajiyan zuciya Ummi ce tadafah shi tanayimasa sannu sannan tace Sudan bashi guri yasamu Hutu nan aka watse akabarsu dagashi sai Ummi ,tanai masa sannu ya amsa Ummi takira sunanshi safiyan yadago yakalleta tace inaso kafadamin meye damuwarka aduniya meka nema karasa harda zakana faduwa tunkana Dan yaronka dakai ,,,kai likita ne nasan kasan damuwa bayada amfani arayuwar Dan Adam yana cursing wa mutm wani ciwo daban ballema irin faduwar dakayi yanuna cewa damuce taimaka yawa danhaka inason San in abinda kedamunka ""idonshi cikeda kwalla yace ummi babu abinda kedamuna kawai gajiyace darashin samun isasshen bacci dabanayi dis days,,Ummi tadubeshi da murmushi afuskarta irin tasu tamanya tace safiyan bani nahaifekava amma kasan nafi kowa sanin matsalarka tunkana yaro baka 6oyemin komai meyasa saiyanzu ,,,,kallonta yakeyi hawayen dayake 6oyewa suka zubo yace Ummi babu komai nafada maki ,,,,Ummi tace shikenan amma inaso kasani barin kashi aciki baya maganin yunwa danhaka ni tunbayau ba nariga nasan damuwarka harda dan'uwanka amma tunda kunki furtawa har wankin hula yakaiku yindare shikenan Allah yabaku sa'a amma zanso abinda kukeso yakasance koba komai zumuncinku zaidaure amma tunda kunkasa tunfarko shikenan Tamika tafita ,safiyan bayanta yabi dakallo yana mai nazarin maganganun Ummi tabbas Ummi tasan yanason safi kenan ya ilahi ya akayi tasani and meye takenufi nacewa kaida dan'uwanka does dat means deen shima yanason safi kenan ,,nop dats not possible maybe akwai wacce yakeso ne daban ya Allah kabani SAFINA karkasa narasata wlh bazan eyajure rashinta koda na awadaya ne ba ya Allah help me out"""yana kwance baima tashi daga kan kujerar ba saiga safi tafito tanasaukowa tanufi Inda yake kwance shibaima gantava sbd yayi nisa cikin tunani takama hannunsa tahada danata tanacewa bro waimeke damunka ne kakesa damuwa aranka pls kadena karka samu pressure kafadamin abinda kedamunka nan yadubeta yace SAFINA cikin Sauri tadubeshi sbd baita6a kiran sunanta full hakaba saitaji inama ace tunda haka take kiranta ,,,ta amsa da naam yace ba abinda kedamuna kawai stress be yayimin yawa shiyasa bt I will be okay tace re u sure,,,yace yep bari natafi part dina nakwanta yamike yana tangal tangal tarikeshi gameda cewa let me help u nan tarike masa hannu suka fito Inda mutani kenan kowa sai sannu yake mashi Ummi dake gefe tahangosu murmushi tayi azuciyarta tace Allah yatabbatar kundace yarana Allah yacika maka burinka safiyan,***********\
[20/11 3:08 pm] FAIZA: 💁SAFINA💁
Written by Aysha Wakili
(Mrs ahmed)Page9⃣5⃣〰1⃣0⃣0⃣
koda suka isa part din bro direct cikin dakinsa tanufa dashi tazaunar dashi akan gado sannan tajawo masa filo kusada shi yasa kai tanai masa sannu tace bari takoma part dinsu kai yagyada mata sannan tajawo masa bargo tarufeshi tafita ,,,dafitar ta yamike yabude side drawer yafito da sabuwar waya da sim card yasaka simcard din acikin wayar sannan yakunna nan yayi saving number kwaya daya aciki yafara rubuta message kamar haka _amincin Allah yatabbata agareki ya hasken zuciyata abar kaunata nasan zakiyi mamakin ganin sakona saidai ba abin mamaki bane inkikayi duba da irin dumbin kaunar danakeyi maki SAFINA ina matukar kaunarki kece farincikina kece rayuwata inacikin juyayi narashinki pls karki auri wani baniba inkikayi haka wlh zan iya mutuwa pls dnt let anybody separate us ,,SAFINA I luv u ,,,,u re my lyf_ daidai lokacin data isa daki sakon yashigo ita atunaninta jst nml message ne da netwk suka saba turowa shiyasa batadamu data duba ba tacigaba da harkokin gabanta saida daddare misalin goma darabi bayan tasauka a watsapp taduba message din nan hankalinta yatashi takira numbern amma harya karici ringin ba'adaga ba harkusan shadaya tanakira amma ba'adauka ba haka takwanta tareda dumbin tunani dason sanin Wanda yamata text din ,,,koda suka tashi dasafe tunkamin sukarya suka fita harabar gidan duba yanayin gurin sbd anan za'ayi kamu danhaka bayan dasuka dawo cikin gida akafara breakfast babu bro danhaka Ummi tace little yayanku lafiya baifito va little tace itama batasani va Ummi tace jeki duboshi little tace gsky Ummi nibazaniva cos ynxu bro yakoyi masifa Dan mistake kadan kayi saiyata yimaka fada garadai safi taje sunfi kusa bayamata yadda yakemin dama abinda Ummi keso kenan taceda safi ta tashi taje taduboshi bayan fitar safi direct part dinsa tanufa da sallama jinshiru datayine yasa takutsa kanta cikin dakin zaune ta tadda shi yazabga uban tagumi da hannunsa duk biyu tasa hannunta tacire masa tagumin hade dacewa waini bro meyasa kakesa damuwa aranka ni gsky bro nafarajin haushin dalilin dayasaka adamuwa pls kacire damuwar nan kamikawa Allah lamuranka saiyakawo maka dauki amma bakazauna kana damuwava pls stop dis ,kaji dear bro idonsa yadago nan suka hada ido cikin ido baisauke nashiva itama bata sauke natava nan dai suka kama kallon juna dataga kallon yaisheta tadauke kanta gefe gamedacewa bro tashi muje breakfast is ready kai akejira nan yamike suka fito kodasuka iso bawanda yaimusu magana gogoji ce tace yaugasunan sun iso nan yagaisa dakowa sannan gogoji tace bature waimeke damunka kwanan nan naga karame kuma dukka sanja bakamar yadda kake abaya va kafadamin menene matsalarka nikuma zanyi maka maganinsa ido yadago yakalli gogoji kana yayi murmushi yace bakomi gogoji kawai yanayine gogoji dariya tayi irin tasu tamanya sannan tacigaba dacewa yarodai yarone ,,barinkashi aciki baya maganin yunwa danhaka ajuri zuwa rafi wataran tulu zaifashe kowadai kallonta yayi sunrasa gane Inda maganarta tadosa Ummi ce kadai tafahimta ,,,haka gogoji taidahannu✌tana nunawa bro saikuma taikamar zatayi kuka nan kowa yafashe da dariya ,,,shidai bro yanacan duniyar tunani halan dai gogoji itama tasan yanason safi ne kaii batasani va ,,,little ce ta ta6ashi tanacewa eat bro nandai sukacigaba dacin abincinsu harsuka gama abba yace da safiyan da deen inaso muje aza6owa yarannan funitures inkungama kusameni mutafi nan sukace atafi kawai """""""suka fito suka kama hanyar fita saiga amjad yafito waizashi airport baba da abba sukace yinme yace dauko abokinsa dazaizo masa biki su abba sukace toh adawo lfy nan sukawuce shima yashige motarsa yaja sai airport,*************
[20/11 3:08 pm] FAIZA: 💁SAFINA💁
Written by Aysha Wakili
(Mrs ahmed)Page1⃣0⃣0⃣〰1⃣0⃣5⃣
bayan dasuka isa gun masu furniture's sukayi ciniki baba yabiya kudin sai aka barshi kancewa za'azo adauka daga baya
Sunkamo hanyar dawowa gidane sukaga anyi dandazo akan titi ba hanyar wucewa nan deen da safiyan suka fita duba ko lafiya hanya yarufe koda isarsu suka kutsa kai suna tambayar koh lafiya wani mutum ne yabasu amsa dacewa wani ne yayi shaye shaye yadauko mota yana tafiya shine yabige wata yarinya gasunan yarinyar kwance gefe shikuma yana nan yana sambatu koda suka saka Kansu ba abinda yabasu mamaki illa ganin bawani ne agun ba face kamal ,,cikin firgita safiyan da deen sukace kamal ainan take safiyan yaisa kusa dashi Yakama hannunshi yadagashi yasa amota sannan yabawa wani me taxi kudi yace yakai yarinyar asibiti shikuma yakoma gun motar yashiga yakoma da motar gefen titin ya aje sannan yadubi kamal datsana yace kamal kaso kacutar min daryuwar kanwata amma Allah bai baka ekoba sbd wlh bazaka aureta va little bazata ta6a auren mashayiva mekarasa arayuwa dazaka fada irin wannan hali ayau nayi tir da saninka sannan nayiwa kanwata farinciki da Allah yasa tunkamin adaura maku aure halinka yafito naganka da idona danhaka karkamayi tunanin zuwa gurin little kayan dakuka kawo na aure basaikunyi wahalar zuwa kar6a ba za'adawo maku dashi danhaka bamuda wata dangantaka tsakaninmu dakai Allah yashiryeka ,,,,yana juyowa da niyyar komawa yagasu abba tsaye sunharde hannuwansu baba yaiso kusada safiyan yadafashi yanacewa ,,najinjina maka Dana lallai kacika yaya nakwarai nima inabayanka bayadda za'ai little ta auri mashayi Allah yatsare mutafi gida musan abinyi nan suka koma mota sukawuce ,,,
Koda isarsu gida direct dakin gogoji su abba suka nufa bayan sunzauna ne sukayi shiru gogoji tace lafiya dai naganku haka sukace ba klw ba gogoji tace meyafaru kugayamin ,,,nan sukabata labarin abinda yafaru salati tasaki tanayiwa Allah tasbihi ,,hade dacewa garada Allah yabayyanashi """""abba yace ba nan gixo kesaqa ba gogoji nariga nagayyaci abokaina na nesa dakusa akan auren ya'yana guda biyu toh ynxu insukazo akace auren daya za'ayi idan suka tambayeni wani amsa zanbasu ,,,gogoji shiru tayi can tace inada shawara amma inbazan shiga hakkinku baba yace kayya gogoji mubama bidar shawara agareki umarni kawai zakibamu mukuma zamu aiwatar cikeda jindadi gogoji tace dama sonake ahada nuradeen da little tunda zancen kamal yakaw ,,,abba yadubi baba yace karmushiga hakkin deeni yakamata aji ra'ayinsa baba yace tsoronsama mukeyi kenan dazamu tsaya jin ra'ayinsa bai isaba gogoji angama Allah yakaimu ranar yadda kikeso haka za'ayi cikeda jindadi gogoji tace Allah yayi maku albarka suka amsa da ameen .,,,,,,
Karfe hudu daidai akafara kamu basu suka tashiva saikarfe shida nan suka shige gida sukayi wanka nan kamshi takawo masu farfesun kaza tace kowacce tacinye tashanye romon cikin gyatsine sukeci suna gunguni cikin dare safi tamike tafarayin alwala tazo tafara salla bayan ta idar ne taji text yashigo wayarta duk atunaninta 6oyeyyen masoyinta ne danhaka tadau wayar tabude saidai taga sa6anin haka domin wannan daga my s ne tana budewa tafara karantawa kamar haka. _kiyi hakuri kiyafemin dama nariga nakwana dasanin haka zanmutu batareda nayi aureba sbd mahaifiyata bata kaunar farincikina ayaune natabbatar dahaka domin naji dakunne na tanacewa tunda asirin bazaiciki va zatayi hayan wayanda zasu kasheki jinhaka yasa naje mata dazancen nafasa aurenki sbd bazanso tadalilina kirasa rankiva nafiso kizauna kema kiyi rayuwa kamar kowa bawai naki aurenki sbd kisan datace zatayi maki bane a'ah amma nasan komunyi auren bazaki samu farincikiva shiyasa nayanke wannan hukuncin kiyi hakuri SAFINA inamatukar kaunarki shiyasa nake burin kiyi kyakkyawan rayuwa nasan masoyinki yanakusa dake zaibaki dukkan kulawa fiyedani ngd da soyayyarki SAFINA nayafe komai na auren da aka kawo kiyi amfanidashi amatsayin kyauta inasonki SAFINA daga Maison ko har abadah suraj Allah yahuci zuciyarki_
Innalillahi wainna ilaihirajiun ,,,shine abinda safi ke nanatawa nan ta tashi little cikin azama little ta tashi ganin fuskar safi duk hawaye yajikashi gawani Sabin hawayen dake bin fuskarta ga ways ahannunta datake dubawa little ketambayarta lafiya sis bata iya bata amsava saidai wayar data mikamata little takar6i wayar zatafara karantawa kenan taji Tim safi tafadi kasa asume ihu little tasaki tafita adakin dagudu tasauka dakin hajja tana kwalla mata kira firgigit hajja tafarka tana jin anakiranta kamar amafarki nan tamike saiga little dagudu tanacewa hajja kizo safi safi cikeda tashin hankali hajja ketambayarta meyasami safi ina little batabata amsa va takoma dakin hajja Tamara mata baya suka shiga dakin nan suka tadda safi kamar gawa babu numfashi ,innalillahi wainnailaihirajiun, abinda hajja kefada kenan nan suka yayyafa mata ruwa amma komotsawa batayi nan hajja takara rudewa tace little takira abbansu dagudu little tasauka takirawo abba yazo nan yakira wayar safiyan damashi ba bacci yakeyiva domin yamanta ranar dayasamu baccin dare yanadauka abba yace safiyan yimaza kashigo gida dakayan aykinka safi ba lafiya aituni yatsinke wayar yaruntumi kayan aikinsa yafito ko takalmi baitsaya sawava yashigo gidan,**************
0 comments:
Post a Comment