Cikin sauri sauri Ta fito daga dakinsh ta nufi nata ta dauki mayafinta ta yafa ,biyu biyu ta dinga saukowa daga step jikinta gabadaya Banda rawa bbu abinda yake .Ta nufi kofar fita.
Har zata fita taji makoshinta ya bushe ta dan dawo da baya da baya ta bude fridge ta dauki sobon da ummi ta bayar akawo mata ta kafa kai tasha sosai tana sauke ajiye zuciya .
Cikin haka taji wayar ta dauki kara 'ahankali ta zira hannuta cikin jakar dake makale da kafadarta ,tasoma kokarin Ciro wayar ta duba tana sauke ajiyar zuciya .
Sunan wacce tagani yasa ta dauki wayar , da sauri .
Hello ....Zeenat ya' akayi najiki shr km?
jiya haka nayi ta zaman jiranki gashi yau ma haka ko kin fasane inji cewar sumy ?
"tayazan "fasa, irin wannan bakar wahalar danake sha.
wlh bbu abinda zan fasa jiya ma Sai dana gama shirina say Ga my hrt ya dawo ya rusa min budget Amman karki damu Gani nan a kan hanya .
ok kiyi sauri Ina jiranki kifa zo da enough money , zeenat tace karki damu kawas ganin nan day zuwa ok Sai kin karaso .
Ta yi hanging din kiran tare da km jefa wayarta ta cikin jaka ta ajiye robar sobon hannuta tun kafin da dago .
Assalamu alaikum taji anyo sallamar ,take ta Mike ta sankame a guri daya jikinta ya dauki rawa waye ....waye ...km zai sake shiga cikin lokacinta ?
Dafe kirjinta tayi wani frigice ya sake zuwa mata.
" bazata taba manta wannan muryar ba ko acikin mutane dubu ne ,cikin sanyi jiki takarasa bakin kofar jin sallamar taki karewa .
Assalamu alaikum wai Ina masu gidan ne? Tabbas
inda ba gizo murya ke mata , wannan murya shemah ce. hannuta na rawa Ta daura akan handle din kofar ta bude
,shemah tagani tsaye tana sarka mata dariya.
Ya haka kin bar mutun yana ta faman rafka sallama km kin kasa amsawa dan Allah ni ban hanya na shiga ciki na kwaso gajiya.
kinbarni tsaye .
Sai lokacin zeenat ta farga tasan abinda yakamata tayi , ajiye zuciya ta sake saukewa tare da sakin
💗💗💗💗💗
AUREN SIRRI
💖💖💖
💗💗💗💗💗
AYSHA A BAGUDO
Page 44
Jini tagani har da gudaji gudaji a pent dinta. Wanda hakan yayi sanadin tsugunwarta kasa da sauri .
tsugunwarta keda wuya taji tamkar ankara mata wani ciwon ne akan wanda take ji.
kmr Jira jini yake ta tsugunna yashiga zubowa " Ga wani irin azababen ciwon data ke ji a kasan mararta kmr zata mutu.
murkususu take sosai tana yarfe hannu.
ta dinga nishi sama sama duk iya duriyar da take dan kar DEENI ya farka ,bai hana Hawaye silalowa daga idanunta ba .
Da azaba tayi azaba kawai say tasa kuka.
Cikin bacci deeni ya dinga jin sautin kukanta 'ahankali 'yashiga lalubar inda take kwance da hannushi .yayinda idanunshi ke rufe ,yaji bai ji alamunta ba ya sake motsowa gaba still bbu ita da sauri ya mike zaune yana bin takin da kallo" km har zuwa lokacin baidana jin gujin kukanta ba.
Hankalinsa ya tashe ya zabura ya mike tsaye yayi hanyar bathroom din dan tanan kunnenshi ke jiyomishi sautin kukanta .
say day yana daura hannushi akan handle din kofar yaji kofar gam a garkame .
ga km alamun Tana cikin bathroom din dan lokacin yana jiyo sautin kukanta Sosai.
A razane deeni ya hau buga fakor da karfi yana kiran sunanta zeenat...... Zeenat.. amman shr taki amsawa sai kuka take .
meke damunki zeenat ki taimaka bude min kofar please ... Duk yabi ya rude ya gigice yacigaba da buga fakor yana kokarin ballata .
Ganin irin azabar da take sha wacce ita tajanyowa kanta gashi idanunta har sun soma rufewa shi km yana cigaba da jijiga kofar hade da kiran sunanta yasa ta rarrafa da kyar ta bude masa yana ganinta haka ya gigice ya shiga tmbyrta
Ita km tana murkususu dafe da mararta 'ahankali ta dinga nuna masa kasa inda jinin ke kwance dan gabadaya idanushin akanta suke shiyasa sam bai yi saurin gane abinda ke wakana ba .
Kallan yadda jinin ke tsiyaya akasa ya kara tayar masa da hankali .
Sai murkususu take tana wayyo Allahna Yaya mutuwa zanyi dan Allah kayafe min abinda nayi ....na...
Na ...say km tayi shr sakamakon wani yunkurin ciwo daya tasomata say Ga wani jini ya sake ballewa ..Ta Miko masa hannuta, kafin yakaraso gareta har ta suma .
A gigice yakaraso ya rungumota jikinsa.
Tare da kunnan popping yashiga shafa mata ruwa ajiki da fuskarta.
, ahankali yaga ta sauke ajiyar zuciya.
A rude yake cewa "
Kingani ko zeenat.
kinga abinda kika jawo min ko .
shiya nace muje hospital duk yabi ya kidime ya gigice har yarasa me yakamata yayi ,bbu komai kina sane kike kokarin jawo min asarar bby'na ko.
Amman
, bbu komai .
Say kalmar bbu komai yake faman" maimaitawa .Bai yi aune ba yaji saukar hawaye a fuskarsa.
Ganin jinin ma kmr sake zubowa yake, yasa ya mike da sauri bbu inda baya kirma jikinsa yakoma daki.
Jikinsa na rawa ya zira jallabiya ajikinsa ya dawo ya dauketa ya fita daita yasata abayan mota ya zagaya yashiga yatada motar da gudun bala'i.
tun daga nisa yake dannan hon kafin ya kawo get din estate din hon dinsa hon ya karade koina . wanda hakan yasa gabadaya securities din wajen suka zabura suka Mike tsaye hankalinsu a tashe .
ganin motar oga deeni ce yasa mutun uku sukayi hanzarta bude get din a guje ya figi motar ya fice daga gidan.
say addu'a wasu daga cikin securities din suke Allah yasa day lfy.
Dan basu taba ganin oga deeni ya fita haka, km acikin wannan lokacin ba .
Kai tsaye hospital dinsu doctor saira Jack ya nufa daita wanda tun kan yakaraso yayi mata waya .
"dan haka Komai yayi ready kafin isowarsu .
Yana shigowa hospital din gadon marasa lfy na ajiye agefe da sauri nurses suka kamota suka daurata akan gadon marasa lfy " cikin sauri sauri gudu gudu sukashiga turata deeni nabiye dasu rike da hannuta har suka kawo kafar wani daki .
Dakatar dashi likitocin sukayi sannan suka shige daita .
Ciwo kmr Jira yake azo inda magani yake yace Bismillah cikin lokaci kadan zeenat tayi mugun fita haiyacinta, dan kwata kwata batasan wanda ke kanta ba say aikin sunan ummi da ta dinga Kira .
,har zuwa wayewar gari ranar bbu wani sauki .
Likitoci akanta suka kwana aiki.
Yayinda deeni yakasa tsaye yakasa zaune sai patrol yake yana safa da Marwa tare da addu'a Allah yasan bbu abinda yasamu bby .
Iya dakiya deeni yayi amman hakan bai hana Hawaye bin kuncinsa ba tamkar yaro . Tunda yake bai taba kasa abu aranshi haka ba tamkar yadda yasa cikin zeenat.
Duk abinda ya dace likitoci sunyi gurin tsaida cikin amman Ina hakan batasamu ba dan cikin day ya rigada ya zube.
jinin day ne day suke kokarin suga tsaya Duk wannan wahalar da zeenat ke sha sunan ummi bai fita abakinta .
deeni yaki kiran ummi ne dan sanin say hankalinta yafi nashi tashi idan taga halin da zeenat din ke ciki .
,'"gashi itama kusan tafi shi kwallafa rai da dokin zuwan bby'n.
Kana kallon deeni zaka gane irin kalar tashin hankali dayake ciki .
dan gabadaya ciwon tamkar ajinkinshi yake .
Zeenat bata farka ba sai wuraren karfe goma da rabi na ranar ta bude idanunta ne fes akan mutane masu mahimmanci a rayuwarta deeni dake zaune rike da hannuta ummi da mahafinta say wasu daga cikin cikin en,uwa zagaye daita suna mata sannu.
kallon su take 'ahankali tana mamakin ganin yanayin su , kwata kwata fuskarsu bata nuna mata alamun sun san abinda ta aikata ba .
Dan haka ta lumshe idanunta tana jin daci daradadi hade da munin abinda ta aikawa DEENI.
hakika tacika azaluma may cutar da yayan mutane wanda basu ji ba basu Gani ba ,domin ta cutar da zuciyar da bata cancanci haka daga gareta ba .
,kara lumshe ido tayi Hawaye suka zubo mata zuciyarta sai bugawa take tamkar zata fasa kirjinta ,
Sannu zeenat Ummi ta fada hade da dafa goshinta tace mayye na kuka km?
"Allah daya baki wannan ya karba tun bai kai koina ba" shi zai sake baki wani inshallahu.
,kiyi hakuri kukan yaisa haka kinji .
Deeni da mahaifin zeenat suka mike suka bar dakin sakamakon wata nurse datashigo ta mikawa deeni wata white paper .shi km mahaifin zeenat amsa waya ya fita .
Zuciyar zeenat ta tsinke tashiga harbawa da sauri bbu abinda take ji da ganewa, tun fitar deeni daga dakin .
Hakuri Sauran en,uwa suka dinga bata akan abinda tasan ita tayi sanadin fitarsa.
Ya ya deeni zaiji idan yasamu wannan labarin na zubar masa da ciki datayi ?
,tasan kasheta ne kawai bazai yi ba dan takaicin abinda ta aika masa.
,ita dai yanzu Duk jinsu kawai take honestly batasan ko a wani yanayi deeni yake ba .
It's alright zeenat kukan yaisa haka inji Ummi .
,jinjina kai kawai tayi yayinda Hawaye ke cigaba da bin kuncinta dan tasan kuka kam yanzu ta farashi muddin DEENI yasan abinda tayi , gabadaya en'uwa hakuri suke bata tare da rarrashita.
Kokarin tashi take Ummi takamata suka shiga toilet tayi brush suka fito Ummi ta hada mata tea mai kwari ta bata.
rike take da cup din tea amman kwata kwata takasa kaiwa bakinta .
Doctor saira Jack ce tashigo dakin ta umarce mutane dakin da suyi excuse dinsu .
Byn dakin ya rage bbu kowa daga doctor say zeenat likitar ta dan duddubata.
Sannan tace ta sha tea ,sbd zata mata injection ne.
,take gaban zeenat yashiga faduwa ganin irin kallon da likitar ke binta dashi.
hakika tana jin mutuwarta ce ta kusanto ,tun kwananta bai kai ba .
,murya likitar ce ta doki dodon kunneta madam drik ur tea.
jikinta na rawa takai cup din bakinta Ta dan sha kadan ta,ajiye .
Duk doctor saira na hankalce da yanayinta gabadaya atsorace take .
byn kmr 2 minti likitar na dubanta da wani yanayi. sannan ahankali tasoma magana cikin harshen turanci madam meyasa kika aikata abinda kikayi ?
A frigice zeenat ta dago ta zubawa likitar ido tamkar bata gane abinda likitar ke nufi ba.
likitar tacigaba hakika kin aikata laifi Mafi muni da wulakanci ,dan da hannuki kika kashe bby'n ki.
,kinsha magani zubda ciki ta karfin tsiya dan ki zubar da ciki nan gashi kinyi nasara meyasa uhmmmm?
Duk zeenat najinta amman tayi shr , gabadaya takasa furtawa doctor din daidai da kalma daya.
,jikinta ke rawa yayinda zuciyarta ke dokawa ,da sauri addu'a take kar Allah ya jiho deeni dakin .
Likitar tacigaba kina jina kimin shr kin kyauta kennan ?
Gashi Kinsa mijinki cikin tashi hankali Duk da bay san actual abinda yasa cikin ya fita ba .
Jin haka yasa zeenat durowa daga kan bed din marasa lfy tamkar ba may jin jiki ba.
ta durkusa gaban doctor gwiwa biyubiyu tana zubda hawaye.
,cikin in inna da tsoro tace dan Allah doctor kiyi hakuri ki rufamin asiri I know that I made a mistake but I promise to change .
Doctor ta zuba mata idanu kawai.
tare da girgizawa zeenat kai alamun bazata iya abinda take rokonta akai ba.
,gaskiya bazan iya boye miki ba kin cutar da mijiki kinsashi acikin damuwa.
,sanar masa kadai shi zai sa ya dauki mataki akan laifin zubda masa da ciki da kikayi da ...
ai tun zeenat ta bingira kasa ta sume numfashinta ya dauke cak . Tun bataji karashen maganar likitar ba .
da sauri doctor saira.
tashiga danna kararrawa dake manne da dakin dan neman agajin sauran likitoci ba'a fi 5 minti ba say Ga wasu nurse sun shigo dakin da hanzarisu doctor saira tace su taimaka mata.
suka daura zeenat akan bed suka shiga aikin akanta' amman sam numfashinta yaki dawo daidai .
say da suka manna mata oxygen .
" Sannan da taimako Allah suka samu numfashinta ya dawo normal ..
Some minti back
kuka take tare da kamkame doctor saira akan dan Allah karta gayawa mijita tana kuka tana rokonta wlh muddin yasani kashe ni kawai zaiyi .
Doctor tace is alright ki samu natsuwa .
zeenat tace dan Allah bazaki gaya masa ba .
,kede ki samu natsuwa tukun haka doctor ta , Zauna ta dinga advice din zeenat akan maganin data sha yana da matukar illla sosai.
dan misalin da zaki km sha maganin nan kmr sau biyu to wlh mahaifarki zatayi damage ta tashi daga aiki.
dan haka ki kula da kyau tace naji doctor inshallahu bazan sake ba amman dan Allah ki rufamin asiri karki bari mijina yasan da zancen nan .
Doctor tace taji badan tana da niyar zata rufa mata asiri ba .
Zaune yake agaban table din doctor saira Jack , ya zubawa doctor din idanunshi kawai.
ya dawo tamkar wani mutun mutumi ganin yake Tunda su sanar masa daya rasa abinda ke cikin zeenat wani dogun long talk dinsu zai km zaman saurara.
ai Duk wani bayani dazasu sake masa bai da wani amfani agurinsa ahalin yanzu.
Shi lfyr matarsa ne kawai yanzu agabansa bawani dogon turanci ba .
doctor saira ta xuba mishi ido itama tana jin tausayin man din har cikin ranta .
tana son sanar dashi abinda matarsa Tasha har yayi dalilin rasa cikin jikinta .
amman tana fargaban halin da mata da mijin zasu shiga "dan haka tayi decide kawai tabar zance Tunda zeenat din tace bazata km ba . Can km wani tunani yazo mata .
Dan haka ta Kira sunanshi 'ahankali Mr aliyu ...ya dago rikitattun idanushin yana kallonta dashi batare da Yace mata komai ba.
tace gaskiya matarka ita tayi sakacin da kuka rasa bby,nku dan akwai maganin datasha wanda sam bai kamata Tasha ba wanda yayi sanadin zubewar cikin amman in case of next time yakamata kasanya ido akanta sosai .
DEENI dake zaune ya dan gyara zama tare da sake zubawa doctor saira rikitattun idanunsa yana jin yadda kirjinsa ke masa zafi da radadin rasa bbyn shi .
gashi km doctor din na neman ambula masa wata gubar data fi ciwon rasa bbyn shi da yayi .
Say daya furzar da iska may zafi daga bakinsa tukun yace inda Ina son na fahimci zancenki da kyau .
Kina nufin wife dina ta sha maganin zubar da ciki ba....
Doctor tayi saurin girgiza masa kanta
Tace ba haka nake nufi ba .
kasan akwai wasu magunguna da bai kamata masu ciki su yawanta shansu ba.
,dan wasu jininsu baida karfi ,to matarka Tasha something lay dat' deeni ya sauke ajiyar zuciya tare da mikewa tsaye yayi wa doctor godiya, ranshi a dagule ya bar office din doctor saira yana tunanin wani irin magani zeenat Tasha haka .
Har ya shigo dakin
da aka kwantar da zeenat din tunani yake akan wani irin magani Tasha har tajayo masa mumunar asara . kwance ya sameta idanunta sunyi jajur dasu alamun taci kuka .
'ahankali ya maida kofar dakin ya rufe tare da janyo kujera ya zauna agabanta tare da zuba mata rikitattun idanunsa kawai yana kallonta dasu.
" atsorace itama take kallonsa yayinda zuciyarta ke tsalle tamkar zata fasa kirjinta shi kansa yana kallon yadda kirjinta ke sama da kasa ,muryasa a sarke yace zeenat wani irin magani kika sha ?
Likita tace kinsha magani say day bata tabbatar min actual maganin dakika sha ba .
Ba Muryata kadai ke rawa ba har gangar jikinta kirma yake tsabar tsoron irin kallon dayake jefo mata .
cikin in..inna tace daman sanda cikina ke min ciwo ne , shine nasha nasha felajin sai km hawaye sharrrrrrrrr.
Ya ciza lip's dinshi da karfi sannan yace okey Allah ya bamu wasu amman na rokeki ,karki sake min irin wannan gangancin ,da sauri Ta girgiza masa kai.
Byn kwanaki uku akayi discharge din zeenat daga hospital ta warke sumul tamkar batayi ciwo da wani laulayina ba .
hankalinta ya sake kwantawa ta dawo daidai tamkar da , ganin deeni bai san komai game da zubewar cikinta .
Musamman taje har hospital ta dinga godewa doctor saira akan yadda ta rufa mata asiri da har mijinta bai sani ba .
Doctor saira tace karta damu amman please karki km aikata laifi irin haka .
Naji doctor na gode .
Dazata dawo gida ne ta biya gidansu sumy ta fesa mata labarin halin datashiga ,sumy ta rudy tana addu'ar Allah ya taimake su ,dan da doctor din ta sanar dashi wlh nasan sojan mijin nake say yasa bindigarsa yatashemu aiki ,suka sa dariya gabadaya.
Tsaye yake a gaban dress mirrow din dakinsa sanye da bathrobe hannushi rike da karamin white towel yana goge sumar kansa da sansar jikinsa, da alamun fitowar shi daga wanka kennan.
ahankali ya dauki bodylation ya shafe jikinshi da shi tare da saka uniform dinshi sannan ya feshe ilahirin jikinsa da turaruka masu sanyi kamshi kokarin daukar briefcase dinsa yake .
Say gashi tashigo dakin tana rausaya sanye da wata haddadiyar doguwar riga har kasa da'aka mata kwalliya da stone pink.
Rigar tayi matuka yin mata kyau ,abinka ga farar macce sai kamshi take zubawa .
inata sauri naxo nashiryaka shine kashirya ko?
Murmushi yayi har dimple dinsa yana lotsawa" tasa hannuta daidai ramin dimple dinsa Ina son abin nan" yana kara maka kyau sosai "yace Allah ko tare janyota jikinsa yana kissing din wuyanta " sorry dear sauri nake ana jirana a office ne shiyasa .
ok muje kayi breakfast tasoma kokarin barin jikinsa ta dauki briefcase.
ahankali yake saukowa daga upstairs din wanda tuni kamshin turarensa ya mamaye ilahirin parlour .
rahma dake kokarin kammalawa da aikinta ta dago idanuwa tana qare masa kallo tsab .
Ko kallon inda take baiyi ba ballanantana yasan mutun ce ko aljana . dan gabadaya yasoma tsanar irin kallon da yarinyar ke masa .
cikin takunsa na isa da takama yakarasa saukowa wayarshi ya Ciro ya manna akunne cikin natsuwa yake wayar har yakaraso deaning area yana zama ya hade rai yana jan tsaki.
zeenat ta dago 'ahankali tana dubansa jin tsakin dayayi .
my hrt lfy zeenat ta tmbye shi tsaki ya sake ja ,yana dubanta wai ta Yaya bazaki dinga gayawa masu aikin nan naki su dinga yin aikin akan lokaci " ba say zanfita na nadinga cin karo da fuskokinsu ba .
Tace ok kayi hakuri aza,a gyara inshallahu , better abinda ya iya cewa kennan .
bawani abincin kirki yace ba byn coffee dayasha yamike cikin sauri yana kissing din goshinta .
sakamakon kiran da,ake ta masa daga office .
Har bakin compound din gidansu ta rakashi hannuta rike da jakarsa ta bude masa murfin mota yashiga .
Tana tsaye har ya fice tana daga masa hannu .Bai mayar mata sbd yadda yake jin ranshi a dagule .
Ahankali ta juyo tashiga gidan ta iske Morris na kwashe kayan breakfast akan deaning yayinda rahma ke zaune a parlour tana kallo .
Wani irin frigitance tsawa ta dagawa rahma wanda yasa cikin rahma ya kada......ta dirkusgewa akasa waje daya jikinta na rawa .
Zeenat tace ke dan ubanki bakya tashi yin aikinki na munafurci say kinga lokacin da mijina Zay sauko ko?
Jikin rahma na rawa tace Allah madam ba haka bane .
zeenat ta sake daka mata tsawa rufen ba iska banza kawai. nima fa kwanan nan nafara notice yadda kike bimin miji da kallo amman bari na sake kamaki kina karewa mijina kallo ubanki ,anki stupid .
Wai Aiki yakawo ,gidana ko kallan min miji kikezo yi?
, rahma da jikinta Duk ya dauki rawa tace kiyi hakuri madam aiki nazo .
ok nakara ganin wannan shegiyar bakar fuskar taki akan mijina yana saukowa .
,uhm tayi kyacci ,sannan ta juyo kan moris ke km gorilla may kama maseefa , haka ake girki agidan ubanki, kullun abinci daga Magi yayi yawa sai yayi kadan.
idan Kinsa baki iya girki ba ki kama gabanki kafin nayi gaba dake .
dukkansu suka durkusa kasa suna bata hakuri ko kallonsu batayi ba ,ta haye sama tana juya musu mazaune .
Tana shiga dakinta ta dauko wayarta tashiga neman number nurse titi byn ta dauka suka gaisa tace dan Allah magani nake so wanda ,zan dinga sha sbd karna sake daukar ciki .
Nurse titi tace ok kiban lokaci zanyi miki text dinsa yanzu .
Byn mintina kmr goma da ajiye wayarta taji sakon shigowar message ta Mike da sauri Ta dauka ta duba.
Ga abinda tagani a rubuce.
postornu 2 ,
You will take 2 after making sex or before
Ahankali ta saki numfashi dan gamsuwa da abinda nurse titi ta turo mara .
AHankali zeenat Mike tsaye tare da sake nufar dwanstars tun bata karaso kasa ba take aikin kwallawa moris Kira ...moris moris
,da sauri moris Ta fito daga dakinsu ta tsaya tamkar soja tana Jiran karasowa madam dinta 'ahankali zeenat ta Mikowa moris white pepper da kudi ,
Tace ungo kiyi sauri kije ubolande ki tsiyo min wannan maganin .
Kiyi sauri kije ki dawo karki bata min lokaci km rike min magani da kyau .
moris takarba jikinta na rawa tabar gidan .
Bayan wani lokaci
Haka rayuwa tayi ta tafiya har lokacin suka ja sosai ...
zeenat bata km samun ciki ba sanadiyar maganin datake zubawa mahaifarta .
Wanda shi oga deeni kwata kwata bai san da haka ba .
Say ma wani irin kulawa da so dayake bawa zeenat din na musamman sbd yadda yake samun hadin kanta dan tana kokarin wajen tumama masa bed shi da kyau .
DEENI irin mazan nan da ko Yaya suka ci abinci .
The next thing is sex kwata baya gajiya kullum cikin ruwa suke sai day idan yayi tafiya amman muddin yana gida zeenat ce abincinsa ,ita km tana aikin turawa kanta maganin rashin daukar ciki .
Wani lokacin ma idan maganin yakare a hannunta tashiga wasan boya dashi kennan da karyar ciwo iri iri ,har sai ta nemo maganin tukun ake cigaba da gashi .
haka ce ta dinga kasancewa har zuwa yanzu da suke cikin shekararsu ta biyar da auri.
yayinda shemah keda yara biyu ga cikin na uku ajikinta.
,haka Maryam da rukky Duk suna sun yi aurensu tuni har da arkin bbyn .sumy km ana can university a BUK ana karatu .
Bbu jike jiken da Ummi bata kawowa zeenat wanda itama kawayenta ke bata takawo zeenat din.
Ahalin yanzu burin kowa bai wuce yaga zeenat ta haihu ba .sbd tausayinta da family din keyi .
Cikin haka deeni ya km samun karin girman daga captain zuwa major lokacin idan kaga zeenat ta sake gogewa da wayewa tazama cikakkiyar madam .
kallo daya zaka mata kasan akwai jin dadi acikin rayuwar aurenta.
Uhmmmm 99 days is for the thief one day is for the owner ooooooo ,I real pity you zeenat 😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭
MMN SUDAIS CE
💗💗💗💗💗
AUREN SIRRI
💖💖💖
💗💗💗💗💗
AYSHA A BAGUDO
Page 45
Sannu AHankali abubuwa suka dinga zuwa suna wucewa ciki har da kara Gini da deeni yasa akayi masa .
,domin fill ya dinba may yawa ta bayan ainihin gidansa" ya canza yanayin tsarin gidan gabadaya dan yanzu masu aiki sun koma ta baya " Sai dai Yar kofar da'aka bude wace zata dinga sadasu da parlour gidan .
,da doguwar hanya wanda kai tsaye zata kai muntu back yard din gidan .
yayinda DEENI ke sake ji da zeenat dinsa da nuna mata kulawa.
say day kusan kullum say yayi mata zance haihuwa.
Koyace shifa , yaji shr yayi yawa koyace shifa baiga alamun ta damu da rashin haihuwar su har yanzu ba.
yakama ace kina zance zuwa asibiti Amman say ki share kibarni ni kadai ko.
Sai dai ta wayance tana dariya .
Ko yanzu ma dasuke zaune a parlour,su na sama rungume da juna ,yana shashafa mata jiki da taba Duk inda hannushi yakai ajikinta.
zance dayake mata kennan . zeenat nifa nagaji da shirun haka har yanzu bbu wani labari.
Tayi murmushi tana sake shigewa jikinsa nima wlh my hrt a matse nake danaga na sake samu bby , amman karkadumu mu cigaba da addu'a kawai very soon zan baka bby zamu .
Allah yabamu masu albarka . tace Ameen
tacigaba my hrt kana son bby dayawa dole zeenat naso ya'ya ,
Dan ya'ya abin sone da alfagari .
Tace ni km kaga zan iya zama rayuwata dakai ko babu haihuwa .
Yayi shr yacibaga da shashafata cikin wani irin salo na rikitarwa .
Bakinsa Ya kai wuyanta yana sumbata koina ajikinta kafin yakai bakinsa kan lip's dinta suka soma tsotsar bakin juna tamkar wasu zakunan da suka kwaso yunwa tare da fidda numfashi sama sama .
Mikar daita tsaye yayi suka nufi dakinsa .
Suna shiga ya janyota suka zube kan bed ya rungumeta tsam ajikinsa AHankali suka soma romancing din juna .
Yau kam deeni bbu yadda baiyi da zeenat akan tayi mishi stly gurin sex ba amman sam tace ita tsoro take ji bazata iya yin wani stly ba .
shi km ya rantse yau Sai tayi mishi goho yaci ta baya ,Duk yadda taso ta hanashi deeni yaki yarda dan haka yacigaba da romancing dinta tare da kamo dukiyar fulaninta yana murawa AHankali ya juyar daita ya zira jijiyarsa ciki yasoma mata service .
" wani irin ihu dadi tasoma yayinda shi km yacigaba da zira mata hannushi duka nakan kirjinta "yana aikin murzawa .
,say daya gaji dan kanshi sannan yabar ta ya kwanta gefe yana fidda numfashi .
Kwanciyatayi itama numfashi take fiddawa sama sama ,dan har wani zafi zafi ta dinga ji akasanta .
Tayi sheme shame tare da ware kafafuwanta daidai tsaitin fanka ,wai ko zata daina jin radadin zafi .
Cikin haka bacci yayi gaba da madam zeenat batare da Tasha magani ba ,km har washegari ranar bata tuno ba .
Say gurin la'asar ta tuna batasha magani ba .
Da gudun bala'i ta kwasa tayi samanta.
ta bude tsakankanin side bed dinta inda take boye table din taga wayam sama ko kasa bata Gani ba.
, hankalinta yayi mugun tashi ta sauko da bedside din gabadaya ta ajiye a gefe amman kwata kwata bataga alamun kwalin maganin ba ballanantana tablet.
.tace wayyo Allahna nashiga uku ni zeenat Ina na ajiye maganin nan yanzu.
, AHankali tasoma yamutsa dakin tana duba koina harda inda batayi tunanin ta ajiye maganin a gurin ba, Sai da ta duba .
,cikin haka oga deeni yashigo dakin ya tsaya kawai yana kallon yadda yaga Duk ta birketa dakin ne yashiga bashi mamaki .
Ya dade tsaye yana dubanta batare da sani ba ,sannan yayi gyaran murya afrigice ta juyo tana kallo bakin kofa .
,tana ganin shi taji gabanta ya daki uku uku yanke ya fadi rassssss.take tasha jinin jikinta dan ganin yadda yake kallonta .
AHankali ta Mike tsaye jikinta duk a sanyaye tayi masa sannu da zuwa batare da tayi yunkurin mikewa daga inda take ba .
da ka shima ya amsa mata lfy.
yana ga Duk kin yamutsa dakin haka?
tayi murmushi karfin hali tukun tace wlh wani abuna nake nema .
make nan ya sake jiho mata wata tmby ?
Cikin in...inna tace uhmmmm ...abin sarkata nake nema tun dazu .
ya girgiza kai kawai ya juya ya nufi dakin .
Wanka yayi ya dawo parlour ya zauna sanye da jallabiya ruwan coffee.
tare da daukar remut ya canza Chennal zuwa saudi .
AHankali ya dauki wayarsa yakira Umminsa byn ta dauka suka gaisa ta tmbyi zeenat yace tana lfy sannan suka sha hirarsu.
byn ya ajiye wayar yacigaba da kallon sa har say dayaji an fara Kira sallah,a masallacin dake cikin gidan ,sannan ya Mike yayi alwala.
,da zai fita masallaci ma Sai daya sake komawa dakin zeenat din ya isketa kmr yadda yabarta a har gitse ,ya tabe baki yace shi ya wuce masallaci .
Yana fita ko minti biyar baiyi ba .
ta sauko parlour kasa da sauri .a frigice tasoma kiran sunan moris tace maza ga kudi kije siyo mata magani , ,wanda zuwa yanzu moris Ta kware wajen haddace sunan maganin da madam dinta ke aikanta .
Har moris Ta bude kofar fita zeenat Ta kirata ,ta tsaya tare da juyowa ,karki kuskura kiyi sakaci da magani keep it very wel for ,ko zeenat din bata fama mata ba ,tasan maganin datake siyowa mata bana alkhari bane.
, consider datayi idan taje wanjen siya ,a boye ake siyar mata dashi .
Zeenat na gama bawa moris sakon takoma samanta tana tunanin inda tablet dinta yayi .
Byn kmr minti goma shabiyar da fitar moris sai gata Ta dawo sakamakon securities da suka hanata fita .
Tana dawo da sauri .
deeni ya tsaidaita daman km ya fitarta . Shiyasa yakira number securities kar su barta ta fita . Yana tmbyrta yaga tasoma masa kame kame ya shareta ya wuce,
Tana dawowa tarasa yadda zata sanarwa madam dinta gashi zeenat sam bata yarda moris tana hawa samanta sama .
say rahma ,daitama aikinta kadai ke kaita km da zarar tagama take saukowa .
Moris Ta dade da dawo batare da sanin zeenat din ba .
Can zeenat Ta duba agogo wayar taga har idar da sallah magariba anakan kiran isha'i ta Mike da hanzari tashiga bathroom dan wani irin fitsarin data ya kwanta mata a mara.
,tana fitowa ta zari hijab tana kokarin sawa taji an bude kofa tayi sauri ta zira hijab din atsorace sukayi ido hudu da deeni dake tsaye gabanta.
Kirjinta taji yayi wani irin mugun bugawa.
ta dauke idanunshi akansa .
tasoma kokarin dawo da natsuwarta ,amman gabadaya takasa yukurin fita kmr yadda take so .
AHankali ya rungume hannayeshi duka saman akirjinsa tare da zuba mata rikitattun idanushin ya jingina da jikin kofar tare da harde kafafunsa yana mata wani irin kallo yana murmushin .
,wanda yasa zuciyar zeenat ke gaf da tsayawa tsabar rudanin datake ciki .
Da kyar tasamu ta gyara tsayuwarta dan gabadaya kafafunta suma nauyi . kokarin zagayeshi take Ta fita tana isa bakin kofar ya sauke kafafunsa ya gyara tsatuwarsa sosai a bakin kofar .
a wanyace tace my hrt ,zan wuce zanje na hado maka coffee har tasa kai zatafita ya dawo daita tare da cewa karki damu, yasa hannu ya maida kofar ya rufe ,
Ya cillata a kan bed ya zire jallabiyar jikinsa yayi flinging daita ta Mike da sauri zata Mike ya maidaita yasoma romancing dinta cikin zafi zafi deeni bai sarara mata ba koda yaji tana gunjin kuka bai barta ba Sai dayaga bata motsi sosai sannan ya barta ya kwanta agefe .
AHankali byn yagama hutawa ya Mike yashiga bayinta yayi wanka ya koma dakinsa shima bawai ni jima yayi ba ya sake ficewa .
da gajeren wando irin na sojoji da farar Riga yabar gidan gabadaya tare kulle aininhi get din gidansa haka kawai yaji bai yarda zeenat din da moris ba Duk da moris taki fitowa ta sanar dashi ainihin abinda zeenat din Ta aiketa Sai wani kame kame.
Zuciyar zeenat gabadaya a cunkushe take.
yau tsawon kwana uku kennan batasha maganinta ba .
km Ta aiki moris siyo mata tablet dinta .
taje har inda tasaba siyo mata batasamu ba.
km duk inda yakamata tasamu din taje amman sam bbu .
dan haka hankali zeenat ya sake tashi fiyye da tunanin may karatun .
Gashi babu wani hutu daga oga deeni kullum Sai yayi sex daita kafin yayi bacci .
Two weeks later
MMN SUDAIS CE
💗💗💗💗💗
AUREN SIRRI
💖💖💖
💗💗💗💗💗
AYSHA A BAGUDO
Page 46
Two weeks later
Gabadaya jikin zeenat yasoma samun
Canjin yanayi.
, Wani irinjin kasala kasala bacci bacci take ji ajikinta koda taci abinci ko wani abu zataji ya tsaya mata a kirji .
Cikin bacci zeenat Taji kmr wani abu ya tsaya mata a kirjinta kmr yadda tasaba dan haka tasa hannuta daidai tsaitin inda take jin abun ya tsaya mata Ta dan soma shashafawa sai taji abin yayi kasa .
Sake ,juye tayi tashige cikin kirjin deeni sbd tafi jin jin dadin baccinta ajikinsa,
AHankali Deeni ya lalubo wayar dake gefen dayake ya duba time yaga uku ta wuce da wasu en mintina dan haka ya zare zeenat daga jikinsa ya kwantar daita sannan ya Mike ya sauko daga kan bed daga shi sai boxer iya cinyarsa da white single ya dan tsaya yana kallon yanayinta sannan ya wuce dakinsa.
wanka yayi da alwala yazo ya tadda ikimar sallah" byn ya idar bai tashi daga gurin ba .
Yana zaune yana ta addu'oinsa dayasa ba har sanda ya jiyo kiran sallah a masallaci dake cikin estate din tukun ya Mike ya sake shiga bayi .
Kiran sallar asuba ne ya tada zeenat da kyar Ta Mike tayi bayinta wankan tsarki tayo tare da alwala .
Byn Ta idar da sallah Ta shafe jikinta da lotion pure white gold kmr yadda tasaba kullum tare da feshe ilahirin jikinta da turaruka masu matukar sanyi da dadi kamshi .
Duk wannan shirin da take tana yine tana shiga bayi zubda miyo dake taruwa a bakinta wanda tarasa na Mene dan ita sam bata kawowa ranta komai a game da miyon datake zubarwa" ganin tun last week taje Ta nemo tablet dinta da kanta ,km tana amfani dashi yadda aka sheda mata tun farko .
Kwanciya tayi tare da runtse idanunta tana tunanin ko yaushe deeni yabar dakin
kirjinta taji ya sarke mata guri daya can km tasoma ganin juwa juwa cikin ya kulle .
Jin haka yasa ,tayi tunanin kodan jiya bata ci abinci bane" ga oga deeni km ya kwana aikin service.
yasa Ta Mike ta dauki wayarta ta Kira number moris dan yanzu tana da waya a hannuta tace ta dafo mata indomi da tea amman tabari indomi tayi yaji sosai aciki tabawa rahma takawo mata .
Hakance takasance dan ko cikakken minti ashirin ba'ayi ba Sai ga rahma Tayi nouking kofar zeenat .
Tabada izinin shigowa.
Rahma ta karaso har cikin dakin tana gaisheta tare da ajiye plate din indomi ,akan bedside ta juya tabar dakin bata jima da fita ba ta dawo da cup din tea.
AHankali ta Mike ta ,dauki plate din tasoma ci abinci say dataga plate din tas.
Sannan ta daura da tea mai kwari.
". ta dan jingina bayan da jikin gadonta , aiko kmr cikinta jira yake taci abinci ,yasoma yamusawa yana juyawa da gudu tayi bayi tashiga amayar duk abincin data ci .
Cikin haka deeni yashigo dakin da shrinsa na fita aiki.
tsaye yake yana binta da kallon mamaki ,yaushe km haka ta fara faruwa ya tmbyi kansa .
AHankali ya maida kofar dakin Ya rufe yakarasa shigowa dakin sosai yana kallonta . Waje yasamu ya zauna yanacigaba da dubanta
Har sanda yaga tana kokarin fitowa daga bayi.
Jikinta a mace ta rarrafo jikin gado ta jigina bayanta tana cigaba da maida numfashi .
Mikewa yayi ya dawo kusa daita yana kallonta ya dafata zai yi magana
Yaga Ta Mike da sauri tayi bayi ta tsugunna tana kararo amai kmr zata sume .
take jikinsa yabashi abinda kedamun ba mamaki Allah ya amsa addu'ar kwallonsa yashiga ya sake shiga raga .
ya Mike ya rikota yana mata sannu ya kwantar daita ya akan bed ya lullubeta da bargo jikinta sai rawa yake .
A ranshi yace abu fa ya km samu manya iyayen son jiki da raki ,
Yayinda ita km take maganar zuci kardai ciki gareta alhalin bata shiryawa hakan ba.
" wani mora rayuwarta tayi da har zata km daukar wani ciki yanzu ta rufe idanunta tare da jan tsaki a ranta . Yaka barinta har sai dayaga alamun bacci yasoma daukarta
Kallonta yacigaba dayi tana bacci wanda dagani bana jin dadi bane dan Sai juyi take tana girgiza kai . Ya cire wayar yana neman doctor saira amman sam takishiga.
ya Mike ya fice daga dakin mukulin motarsa ya dauka ya sauko parlour kasa yacikaro da rahma tana gyran parlour suna hada ido ya sakar mata harara ya fice .
A sukwane tabi bayansa da kallo tana mugun son kallon ogan madam dinsu.
yana da tsarin jiki may kya
,ita dai tana matukar son shi da aure dazai aureta Amman tasan bazata taba samun miji kmr sa ba.
,gashi sai bata kudinta take abanza ko kallon arziki bata samu daga gurinsa .
AHankali ta saki ajiyar zuciya . Tarasa yadda zatayi tasamu ya Amince datai .
Ko shanawa sudingayi , kyauta ma sai ta mallaka masa jikinta batare ko sisinsa ba .
tayi kwafa ta shige dakinsu tana may ayyanawa ranta muddin tana cikin gidan sai takashewa kanta kishirruwansa dake makale da makoshinta .
Yashiga motarsa sai asibiti doctor saira dan yanata neman layinta bata dauka ba bai damu da masu gaishe shi dashi ba ya haura samanta kawai ya wuce office dinta ya same zaune tana rubuce rubuce idannuta manne da medical glass tana ganinsa ta sakar masa fuska suka gaisa fine ta nuna masa gurin zama tana tmbyrsa madam .
Ya danyi murmushin ai saboda ita ma naxo dan gabadaya bangane kanta ba yau .
Meyasa meta inji cewar doctor ?
Nidai nashigo dakin naga ,sai amai take kwarawa ni dai je ki duba minta dan Allah .
Dan nasa bai wuce ciki gareta ba .
Amman ki riko kayan aiki.
, Tayi murmushi ta Mike tashiga hada kayan aiki ta dauki ruwan allura guda daya ta rufe glass din da magunguna da abin awo .
Tace suna iya wucewa suka fito ta kulle office dinta .
suka sauko kasa zuwa inda yayi parking din motarsa yana shiga gidan ya iske rahma kwance a parlour tana kallo TV ranshi yayi mugun bacci da iskanci datake masa acikin gida azubure ta Mike ta zauna tana kallonsa Dan taji dadin ganinta da yayi cikin mini siket.
duk da bata yi tunani. dawowar sa ba .
ta dauka ya wuce aiki kennan .
Ta tabisa da kallo .
Har ya haura sama shida doctor saira . Sannan ta sauke idanunta akansa .
tana maganar zuci lallai yakamata ta sake Mikewa tsaye akan yadda take dan gaskiya muradin kasancewa tare dashi .
Tayi murmushin mugunta ta shige dakinsu ,ta iske moris kwance tana karatun Bible ,dan ita Tunda madam tanuna bata son zaman su a parlour ta kiyaye kanta.
iya karta kitchen da deaning wanda duk akwai kofar shiga ta cikin dakinsu dazata kaita kai tsaye .
Fitowarta kennan daga bayi byn tagama kwarara amai suka shigo dakin sai rawar sanyi take ganinsa da doctor saira yayi matukar bata mamaki ,ta zauna tana gaida likitar ,,ta amsa tana mata yajiki tare da mata wasu en tambayoyi .
ta Mika mata wata Yar karamar kwallaba tayo fitsari aciki .
Byn kmr minti goma doctor saira tagama yiwa zeenat test tagane tana da shigar ciki wanda batasan iya kwanakinsa ba , ta Ciro drip tayi alura aciki ta daura mata ,tare da magani .Ta nuna masa yadda zai cire mata idan ruwan yakare .
Taso kwarai ta kebe da ,, zeenat din dan ta bata shawara akan cikin amman hakan bata samu ba dan deeni na gurin .
dan haka ta Mike tare da yi musu sallama.
sai day kmr wannce karo ta tabbatar masa akan yasa ido sosai akanta .yace Inshallahu zankiyaye .
Yaje ya sauke doctor saira yana mata godiya sannan ya wuce gurin aiki. Wunin ranar akwance tayi byn deeni ya dawo gida dubata ya cire mata drip sannan ya km barin gidan.
Washegari ma daya shigo dakin hannushi rike da cup din tea kwance ya isketa dakin duk a hargitse , kallon tea kawai tayi taji zuciyarta natashi tun bai kai bakinta ba .
Ta Mike da sauri sai cikin bayi tashiga kwara amai ,ya iso kusa daita yana mata sannu sai data gama sannan ya gyara mata jiki ya maidota cikin daki.
AHankali Ta kamo hannushi ta daura a saman cikinta ,tana hawaye tace dan Allah my hrt katausayamin kasa acire min cikin nan kabari muyi zaman haka Tunda muna son juna wlh ni zan iya zama da kai ko bbu ya'ya .
Yayi shr kawai yana kallonta da mamakin abinda tace yayinda zuciyarsa ke tafasa yana ji tamkar ya shakota yamakata da bango ta mutu kowa ya huta.
,wani irin kallon ta haukace yake binta dashi tare dayin nazarinta .
Ganin yayi shr baice mata komai ba .
sai ta dauka ko shawara yake da zuciyarsa .
dan haka tasoma kokarin sake rokonsa .
Wani irin harara ya watsa mata wlh idan kika sake gayamin wannan bazanr magana say na kasheki yanzu .
Take Tayi shr tana kallonsa zuciyarta na ta fasa .
ita ko tafi iskanci zai Gani kuwa ,ta juya tayi kwanciyarta tana mayar da numfashi .
A zafafe Ya Mike tsaye sosai yana dubanta zuciyarsa iya wuya.
dama ke muguwace km munafuka may fuska biyu ki dinga nuna min tamkar ma kin fini son haihuwa a she abin ba har zuciyarki yake ba ,dan Allah na rokeki karki canza niyarki ta zubda cikin nan .
Yana gama fadar haka yabar dakin tare bugo kofar dakin da karfi ,a ranta tace mai zuciyar wahala bbu wani haihuwa da zanyi da kuriciyata na zauna na lalata rayuwata wlh ba zai wuyo ba .
Yana sauko yaci karo da rahma zata hauwa sama wani iri mari ya dauketa dashi tare kwallo daita tasoma mulmula har ta gangara kasa .meyasa daga gashi yana saukowa bata bari ya bar step din ba ta hawo.
AHankali yacigaba da sauko ko kallon inda take baiyi baiyi ba ya fice daga gidan .
Rahma ta karkabe jikinta ta mike tsaye tana dingisa kafa sannan ta sake yin hanyar step Dan dama gyaran sama zataje yi .
Da wuri Zeenat bacci sakamakon drip din da doctor saira tasa mata. Bata farka ba Sai wajen shabiyu na dare yana kwance a gefenta shima amai ne yata daita ya cire mata ruwan dake hannuta ganin a gigice ta farka tana neman sauka ya rakata har bayi tashiga kwara amai ,gashi bbu komai acikinta komai taci baya zama acikinta sai ya dawo .
Ya zuba mata ruwa akanta ya fito daita daga ita har shi bbu wanda ya runtsa ranar" basuyi baccin kirki ba jikinta ya sake daukar zafi ,
Tun yana jin zafi da ciwon kalmar zubda da cikin data furta masa har yazo ya daina ji ,ganin yadda take shan wahalar cikin sai lokacin yayi tunanin Killa kodan wahalar da cikin ke bata ne yasa ,tace acire mata .
Wasa wasa cikin zeenat cikin yashiga wata uku har sunje asibiti , doctor tace sabon wata zata fara zuwa awo.
Sosai deeni ke kula daita yana bata extra love haka Ummi amman ita duk wannan gatan datake samu besa taso wannan cikin ba gabadaya a wurinta takura ce wannan kaddareran ciki a gurinta kmr yadda take cewa .
Shi kuwa Deeni bbu ruwanshi harkar gabanshi kawai yake yana bawa zeenat kulawa da abinda ke cikinta .
Tundaga sanda tayi furucin zubda ciki taga yadda yayi bata sake yi masa makamanciyar maganar ba tare suke lalacewa gurin cikin .hakan ya sake bawa deeni kwarin gwiwa kula daita da mancewa da wani maganar zubda ciki datayi.
Da daddare deeni zaune a parlour ,n shi na sama yayinda zeenat ke kwance ajikinsa a shwabe tace my hrt nifa Ina son cin danwake ,.
Ya sauke ajiyar zuciya yana kallonta tare da duban agogon wayarsa , karfe goma saura yagani yace bby kalli time fa a Ina zan samoki shi wannan abin da kike son ci?
ta bata rai tashiga kokarin tashi daga jikinsa ta Mike zata wuce yayi saurin dawo daita dan Tunda yasan yadda cikin ke bata wahala yake gudun bacin ranta .
Zaunar daita yayi akan cinyarsa yasoma neman layin umminsa ,say gaban Ummi ya fadi lokacin dataga kiran Deeni kafin ta dau wayar ma addu'ar ta dinga sannan ta dauka tace deeni lfy ?
Lfy first lov wlh wai zeenat ke son cin wani abu dan..me ake ce masa , ya dan juyo yana fuskantarta zeenat din ,Mene sunan abin ta sake fada masa
,yace yauwa wai danwake ,shine nace bari nakira ki ko zamu samu yanzu .
Ummi ta sauke ajiyar zuciya tace ba matsala kazo nan da 30 minti sannan ya kashe yana rungumota jikinsa kinga gud grammar tace azo akarba ta manne masa tana gogga masa kirjinta a fuskarsa .
Allah sarki Ummi da kanta tashiga kitchen tayiwa zeenat dan wanke .
Minti 30 daidai agidan Ummi tayiwa deeni yashigo da sallamarsa ya karba coola yayi wa ummi sallama ya wuce dan kwata kwata yanzu baya son yin nisa da zeenat din .
Yana kaimata hannu baka hannu kwarya ta dinga tura danwake tamkar mahaukaciya ya zuba mata ido kawai yana kallonta dan yasan da wuya agama cin danwaken lfy ,.
Aiko tana gama ci tayi hanyar bayi da gudu sai da ta amayar da danwanke kaf tukun ta zube tana nishi .
Haka ya taso ya wanke mata baki yaja zuwa dakinsa ya kwantar daita shima ya ,zagayo ya kwanta abayanta tare da rungumeta tsam .
Zeenat tarasa yadda zatayi da cikin jikinta dake damunta dan haka ta yanke shawarar kiran doctor titi byn ta dauka sukayi magana tayi hanging din kiran ta Kira sumy .
Hello sumy zeenat ya"akayi ne kwana biyu?
lfy inji zeenat kina gida sumy tace eh Ina gida ok Ina nan zuwa yanzu lfy dai ko ?
ke dai ki bari sai nazo zakiji komai .
Tana zuwa gidan sumy ta kwanta akan kujera tana maida numfashi sumy tace dazun ban naga zanceki a zuciyata .
sai km naga kiranki.
ya,akayi ne kawas da kyar zeenat Ta Mike taje ta zubda miyon bakinta ,ta dawo sumy tace A'a karde kin km harbuwa.
Kedai bari kawai sumy bazan iya jura daukar ciki irin nawa ba wlh "gyara na mutu Banda dan kaina da wannan bakar wahalar .
sumy ta harareta ,kefa wawiyace kin zubar da cikin farko kinsha da kyar shine yanzu zaki km kwaso jiki to mekeke nufi .
Zeenat tace taimako zaki min kmr na wannce karan nakira number nurse titi ashe ma bata garin gabadaya.
Sumy tace eh Ai sunbar garin gabadaya da mijinta amman ita takan zo jifa jifa .
amman gaskiya cikin na baki wahala kalli yadda kika dawo .
zeenat tace eh shiyasa ma nazo gurinki dan Allah sumy ki taimakmin ki kaini wani guri inda za'a cire min cikin na .
A tsorace sumy ke dubanta zeenat sannan tace uhmmmm wlh bbu ruwana km bbu wani guri da zan kaiki .
' nifa na tsorata da wancan lokacin da kika bani labarin irin wuyar da kike kinsha .
Nasan duk randa Asirinki ya tuno nima say kin sani a cikin maseefa .
Zeenat Ta dawo kasa kusa da sumy ta zauna Wlh bbu wani maseefar dazansaki ciki " abinda bbu may sani daga sai ke . Ko wancan Wana gayawa .
Sumy tayi waje da ido tana kallonta da mamaki wai zeenat kina da hankali kuwa ?
Zeenat Ta jinginar da kanta jikin kujera hawaye ya cika mata ido .
sumy tace shikennan kiyi shr kibar kuka ni tausayi kike ba , kiyi hakuri ko daya ki samu tunda kinyi kusan five years da aure yanzu duniyar nan fa bamu da tabbas dinta .
zeenat Ta zubawa sumy ido tana kuka tace dan Allah sumy kitaimaka.
Uhmmmm fa bazan sa hannuna ba acikin zubar da cikin nan .
wancan danayi daga baya say da nadama tashigeni .
bazan iya da tashin hankali mijikin ba wlh ,gyara ki hakura , kuje ki nema kanki zeenat ta Mike tsaye tace bazan wlh Kinsa Allah sai na zubar da cikin nan .
Sumy ta daga kafadarta alamun Ina ruwanta kije ki zubar cikina ko naki
Km dan Allah na rokeki karki kara zuwa mana gidan muddin Kinsa ba abin arziki bane ,zai kawoki haka kurum kijawo min maseefar wannan friaunar mijin naki .
haka Zeenat suka rabuwar baram baram da aminyarta .
Ta dawo gida tana saka da warwara .
Washegari kai tsaye Zeenat ta dauki drop din taxi tace yakaita duk wani asibiti daya sani
yace ok may taxi ya dauketa sai asibiti promise waje yasamu yayi parking din taxi din.
ya Dan juyo tare da madam we ha'v rich there.
tace ok ta fito tana karewa hospital din kallo sannan ta bude pursue dinta ta Ciro kudi ta mikawa may taxi batare da tsaya jin ko nawa yakawota ba .
takara cikin asibitin gabanta na faduwa da addu'ar ta shiga asibitin.
babba ne sosai ta karasa reception ta zauna ganin peticent dayawa zaune suna Jira AHankali Ta dinga karewa reception din kallo ta kusan awa daya zaune ba'a zo kanta ba.
Duk tagaji kwanciya kawai take son yi ga amai dake tasoma mata taji tamkar ta rusa ihu a gurin dan azabar da take ji.ta kife kanta a cinyoyinta ,ita kadai tasan azabar datake sha .
Can say ga wata nurse tazo ta dafa kafadarta zeenat ta dago da sauri tana kallon nurse din nurse tace ur card number madam zeenat nason magana sai dai yawu yacika mata baki ganin haka yasa nurse din ta nuna mata toilet din dake kusa da reception .
Byn Taje ta zubda miyon ta dawo still nurse na gurin tana jiranta tace ur card number madam zeenat tace I don't have card here.
Nurse tace dole say da card zaki samu ganin likita , how much for card nurse din tace family card 5k single 3k .
Zeenat ta Ciro 5k ta mikawa nurse din .
Nurse tace name madam with full address .
Zeenat tabata wrong address nurse tayi gaba duk abin nan dake a tsorace take kar wani mugun ido yaganta.
nurse din bata jima ba ta dawo ta mikawa zeenat card dinta .
Sannan ta rakata zuwa office doctor .
Doctor din macce tana zaune tana rubuce rubuce ga medical manne a idonta sai da gaban zeenat din ya fadi dan sai taga likitar kmr tayi mata kama da doctor saira .
takarasa cikin office din zuciyarta na cigaba da bugawa ta ajiye mata card dinta a saman table ta zauna kan kujera a sanyaye tana kallon doctor din har zuwa lokacin bata dago ba tana cigaba da rubuce rubucenta .
MMN SUDAIS CE
💗💗💗💗💗
AUREN SIRRI
💖💖💖
💗💗💗💗💗
AYSHA A BAGUDO
Page 47
' ta Dan marairace murya tamkar mai shirin kuka tace Doctor ,sai lokacin doctor din ta dago kanta Ahankali tana duban Zeenat da gabadaya ta dawo kalar tausayi bbu inda baya rawa ajikinta . Likita Tace sorry please Ina wani aiki sannan ta janyo file dinta gabanta tana dubawa .
Tana kallonta a sanyaye tace Dan Allah taimako nazo nema gurin ki likitar.
Likitar ta sake dagowa tana sake dubanta jin tace gurinta " kmr irin tasanta oready.
,likitar tace do u kwn me before?
zeenat ta girgiza mata kai kawai alamun A'a ,sannan likitar tacigaba da abinda take tare cewa wani taimako ,zan miki .
Zeenat Tace Dan Allah likita Ina son ki taimakmin ciki gareni nake son ki zubar min dashi .
,,likitar ta sake dagowa tana mata kallon tababbiya .
Sannan Tace kina da hankali kuwa ce miki akayi muna zubar da ciki a asibiti nan .
da zakice a zubar miki da ciki.
Zeenat ta sake narainarai ce murya Dan Allah doctor kiyi hakuri ki taimakmin ko nawa kike so zan biyaki wlh ko two hundred thousand ne zan iya baki muddin kika taimakmin .
Likita tayi shr kawai tana kallon Zeenat Ga koshi Ga kwana yunwa ,Amman aikin ne akwai risk acikin sa .
,'ahankali doctor tace gaskiya ni bana yin irin wannan aiki .
" Zeenat tace nasan kinyi iya Nidai taimako kawai nake nema a gurinki.
doctor ta girgiza kai meyasa kika zabi ki zubar da ciki bayan daga kallon zaasan iyayenki masu kudi ne .km gashima
Zeenat Tace Duk ba wannan ba please help me doctor .
Ina mijinki inji cewar doctor?
Da sauri zeenat tace bani da miji shiyasa ma nake son zubar da cikin sbd parent din zasuyi fushi dani .
Likita tace ok zan taimaki Amman sai naji alert tukun dan dayawanku baku zuwa da kudi sai angama aiki kuce zaku kawa daga nan shikennan
Da sauri zeenat ta Ciro wayarta dake cikin pursue dinta tace ur account number please doctor takaranto mata account dinta ,
Take Ta tura mata 200k likita naganin alert ta sauke ajiyar zuciya tare da mikewa jikinta a sanyaye Dan tsoron aikin taje ta bude show glass din magunguna tashiga hada wasu magani har kala uku sannan ta dawo tana kallonta hannuta rike da maganin tace ta juyo ta mata allurar .
tace ok ta Mike ta juyo mata bayan tayi mata sannan ta dauko magungun tabata tare da fada mata yadda zata sha taji dadi dabata na turawa ba irin na nurse titi ,.
Tayiwa doctor godiya sosai zata wuce doctor tadakarta daita ,sannan taraka har bakin get .
Zeenat na murna yau ko gobe zata rabu da jaraba jikinta . Ta dauki drop din taxi .
zuciyarta fari tas tamkar ammata albishir da gidan aljanna .
Har tazo gida murna take da farinciki.
A gajiye tashiga part dinta tana shiga ta iske rahma a parlour ta wuce batare da tace mata komai ba Dan yanzu ta lfyr take .Sai d moris datace ta kawo mata abinci .
Tana shiga dakinta ta zube akan bed tana shafa cikinta Dan yuwan take ji moris ta hawo saman Zeenat da kanta takawowa madam abinci tayi kallon saman a she duk kyawun. Kasa da take Gani a bayan sama yake . Zeenat taci abinci Sosai .tana gama ci tayi hanyar bayi tashiga aikinta na kwara amai.
Har sai dataga ta amayar da abincin data kaf sannan hankalinta ya kwanta da kyar Tasamu ta fito daga bayi ta zube akan bed Ta runtse idanunta.
Da daddare
'ahankali take bude idanunta jin murdawar da cikin ya soma mata ,ido hudu sukayi da deeni zaune, yana kallonta .
tashiga kokarin tashi ya taimaka mata yana cigaba da kallonta yace kin ci abinci ma Kuwa?
ta girgiza masa kai Dan yau nazo duba bbyna da wuri da fatan a shirye kike ?
Ta juyo tana kallon agogo dake manne a dakin taga karfe goma a zabure ta Mike tayi hanyar bayi Dan zubar da miyo tana fitowa ta hango magungunta a zube akan gadon .
.
da ganinta kasan batada gaskiya.
ya tsaya yana kallonta yace meya faru sanin cewa da Zar ya juya zay iya ganin magungunta yasa ta juya tayi cikin bayin da sauri ta tsugunna sananin datayi , tabbas zai biyo ,'yasa ahankali tasoma kakarin amai .
Har ya juya Ya kalli laidar maganin say km ya Mike da sauri yayo gurinta a rude yana mata sannu jikinta say rawa yake.
bbu wani amai datayi ta jingina bayanta tana maida numfashi tare da toshe hancinta wayo juwa nake Gani
a rude yace juwa km c km Zeenat ?
ta girgiza masa kai tace har da kaina .
Ya dauko zai kwantar daita akan gadonta tayi saurin sake toshe bakinta da hancinta da hannuwanta dukka uhmmmm karka kwantar dank kaini dakinki wari dakin yake shi yake sani ganin juwa .
jikinta na rawa Allah Allah take subar dakin
Kai tsaye dakinsa yayi daita .
"ya kwantar daita akan gadon shi tare da kunna mata AC da fan jin tace juwa take Gani .
ba iya jikinta kadai ke rawa ba har zuciyarta bugawa take da sauri .
Yace ya kike jin jikinki yanzu ?
tace daidai wunya kawai nake ji yanzu km abinci ummi nake son ci yace ok bari naje yanzu na karbo miki .
ya tashi da sauri ya fita daga dakin .
Tana ganin fitarsa ta Mike da gudun bala'i ta nufi dakinta tayi sauri ta dauki laidar maganin ta bude ta balli uku Tasha ta boye sauran cikin wordrob dinta .
Yana dawo daga gidan ummi ya nemeta ya rasa dakinta ya nufa ya isketa kwance akan gadonta .
da mamaki yake kallonta zai yi magana ta Mike zaune zata masa iyaye da yauki ya daka mata tsawa tare da ce mata munafuka may fuska biyu yaja tsaki ya dire mata coolar abinci juya yabarta.
'ahankali ta sauke ajiyar zuciya ,tare da cewa maseefaffen banza kawai .
Tayi shr har shabiyun dare tana jiran ko zata ji wani abu Amman shr bbu labari .
Washegari takasance weekend deeni na gida Dan haka bata samu wani sakewar shan maganita ba.
Dan sosai yasanya mata ido .
Har wata washegari garin Sunday yakasa ya tsare yaki fita koina . .
Dan haka itama tayi kwanciyarta a dakita .
tana kwance a daki abin duniya yasoma isarta dan har yanzu bataga komai ba .
,'ahankali ta Mike tasawa dakinta key ta dauko sauran maganin da doctor ta bata .
Ta zauna akan ta fito da magungun daga cikin kakinsu ,ta sha .
ya saura na gobe kadai kusan awa hudu da shan maganin na yau wanda shine second to the last Amman bataji komai ba jin bataji komai ba yasa ta dauko wayarta ta hau what's app Dan ragewa kanta damuwa .taji tasoma jin bacci km har lokacin bataji komai Dan haka ta diro daga kan godan wayyo nashiga uku kar dai cikin bazai zube ba.
, da sauri tashiga balbala maganin kennan tana kokarin janyo ruwa daga kan Mirrow dinta zata sake kara kora wani .
taji wani irin matsanancin ciwon mara da bata jin irinsa ba tayo waje da idanunta a tsorace gabanta na faduwa 'ahankali cikin ma ya dauki zafin ciwo ta dinga murkususu tana daurewa.
Tunda tasan hakan zata kasance daita .
jin irin wanna azabar ciwon yafita daBan da wancen yasa ta kankame cikinta waje guda tashiga mutsu mutsu daga zaune tana buga ties da hannuta taga zama ya gagareta ta kwanta kasa tana juye juye ita kam Tayi alkawari zata rike ciwon har yagama Cinta bbu mai ji .
Ai da mararta tayi wani irin murdawa ta daura hannuta akai taji tamkar mutuwartace tazo batasan lokacin da ta fasa wata razananniyar kara ba rike da cikinta wanda karan tasa gidan gabadaya ya dauki sautin muryarta.
lokacin guda ta hada zufa tashiga kwalla ihun wahala .
Agigice deeni ya nufo dakinta say yana murda kofa yajita a rufe gam.
Da karfi yashiga bubbuga kofar yana kiran sunanta da karfi Ta sake kwara wani ihun wayyo mutuwa ,zanyi .
Deeni yakoma dakinsa a rikece yashiga neman extra key din dakinta da kyar Allah Ya taimaka yagani .
Ya a frigice ya dawo jikin kofar jikinsa na rawa Allah Allah yake ya bude dakin.
' yana budewa ya afka can karshen gado yaganta kwance shame shame tana juye da kirawa kanta mutuwa.
da sauri ya tsugunna ya dago ta a rude yana tmbyta kasa cewa komai tayi sai juye juye take tana zan mutu Yaya mutuwa zanyi ..
A rikice yace Dan Allah zeenat kimin magana mana make damunki .Ina ke miki ciwo .
Ga maganin a zube akasa , hannuta na rawa tashiga tura maganin karkashin gado tana numfashi sama sama duk yana lura da abinda take ya rike hannuta da sauri yana kallon maganin yace meya wannan kike kokarin boyewa ?
girgiza masa tashigayi Dan zuwa lokacin bbu bakin magana a zabure ya zameta daga jikinsa tare dago maganin yana kallo yana karantawa instruction din maganin zuciyarsa yake ta buga alokaci guda wani gumi ya rufeshi Dan tabbatar da abinda yakaranta yasa yayi saurin zaro wayarsa daga aljihun wandonsa yakira doctor saira yana tmbyrta meyye amfanin maganin mestrogen. Ajiki ?
'Ahankali tace masa tablet ne na zubda ciki.
a rude yayi jifa da kwallin maganin yashiga furta innalillahi wa inna ilaihi rajiun da hannushi ya dinga nuna tsabar ya kasa magana
Wani ihun ta km fasawa .
MMN SUDAIS CE
💗💗💗💗💗
AUREN SIRRI
💖💖💖
💗💗💗💗💗
AYSHA A BAGUDO
Page 48
Da kyar ya iya furta sunanta Zeenat Zeenat ...meyasa kika min haka?
nace meyasa kika min haka?
Kuka take sosai tana juye juye hannuta dukka akan cikinta tana murkususu ciwo kmr ranta zai fita .
" Jini kuwa say malala yake ta kasanta.
Ya sake daka mata tsawa yana sake furta kalmar me namiki Zeenat?
Tamkar zaki ya' karaso gareta ya dagata tsaye ya kai mata wani gigitaccen mari .wanda yasa Zeenat Ta saki kara har su moris dake downstairs ,sukayo hanyar step suka yi cirko cirko jikinsu narawa .
Yasa hannushi daya ya shake mata wuya tare matseta da bangon dakin kika zubar min da cikina Zeenat.
" meyasa kika zubar min da ciki?
ta kamkame ajikinsa tace wayyo cikina mutuwa zanyi katamakamin" wasu marukan ya sake yaryarfa mata tare da buga kanta da bango dakin sannan ya saki wuyanta tayi kasa luuuuuuuu...Ta zube warwars a filin dakin tana sakin numfashin sama sama Ga azabar ciwon dake nukurkusanta.
" Ga azabar da deeni ke gana mata Tunda take bata taba ganinsa cikin yanayi makamancin na yau ba.
idanunshi sun kada sunyi jawur gabadaya jikinsa bbu inda baya kirma tsabar tashin hankali dayake ciki .
Muryarsa na rawa yace say kingaya min ubanwa yabaki maganin zubar da ciki" hade da yin kwallo daita sai da kanta ya bugi Bago dakin ta dawo ta sake xume kasa.
ta kwalla wata gigitacciyar kara woyyo...... nashiga uku kayi hakuri Dan Allah kabarni mutuwa zanyi .
Kafin ki mutu yau sai kin gayamin wani asibiti kike je ya sake daukarta da hannayeshi duka ya sake bugata da bango take goshinta ya balle da jini .
kan kace me jini ya rufe mata fuska , takoina jini ke siyaya ganin yana kokarin kwance belt din jikinsa tasoma kokarin fita daga dakin ya fixgota ya shake mata wuya yana huci Ina zaki gudu kije?
me cikina ya miki kika zubar min da abina "yau sai kin fadamin tsinannen daya kaiki asibitin da kika zubamin da cikina wlh ko na aunaki lahira.
Da kyar Tasamu ta riko hannuwansa duka biyu cikin kuku da tashin hankali tace Dan Allah Yaya kayi hakuri cikina mutuwa zanyi ya sake buga kanta da bango gara ki mutu kowa ya huta .
munafuka banza may kashe ya'yan da basu ji ba basu Gani ba .
No . please Yaya kamin rai dan Allah cikin zai kasheni "
da karfi ya km buga kanta da bango ya fice daga dakin.
tasan km Bai gama cin kaniyarta ba Ga azabar ciwon dake nukurkusan mararta,tayi karfin hali ta rarrafa ta fito daga dakin da kyar tana neman inda zata buya.
tun Bai zo yakarasa kasheta ba.
Dabin bango ta dinga jan jiki Ga jinin na tsiyaya ajikinta hannuta dafe da mararta dake mata wani azababen ciwo da kyar tasamu ta sauko parlour,n kasa .
Ya fito daga dakinsa yashiga nata dakin yaga Bai ganta ba .
Ya fito da sauri yana kallon kasa yaga yadda jinin danshi ko yarshi ke malale akasa , kwalkwaluwarsa kmr ta tarwatse tsabar tashin hankali cikin zafi nama yasoma taka step biyu biyu idanunshi sun sake kadawa Ga wani irin zafi da kirjinsa ke masa tamkar zuciyarsa zata buga .
a haukace yakarasa saukowa daga step daidai zata bude kofar fita daga gidan ya daka wata razananniyar tsawa wanda yasa , Zeenat ta gigice Ta afka dakinsu moris batare da tasani ba , tasakawa kofar key tare da barin key din ajikin kofar .
A tsaye ta iskesu sunyi cirko cirko da alamun sunji duk abinda ke faruwa acikin gidan , Zeenat zube kasa dakin tana Sakin numfashin wahala har lokacin jinin dake zuba a jikinta Bai tsaya .
Can wani tunani yazo ta Mike a zabure tana kuka ta kamo hannu moris cikin nata .
Muryarta da gangar jikinta duk rawa suke ,moris..moris please ki rufamin asiri koda ogo ya tmbye wani abu kice mishi bakisan komai ba kinji..
,ita dai moris say girgiza mata kanta kawai take sbd kwata kwata bata fahimci abinda madam dinta ke nufi ba .
gabadayansu a frigice suke har rahma jikinsu Sai rawa yake yana karkarwa .
Ga jinin nabin kafafun Zeenat .deeni yakaraso kofar kmr wani zautaccen mahaukaci yashiga buga kofar da iya karfinshi cikin tsawa yace Zeenat ki bude kofar nan tun ban ballata da kaina ba.
,aiko nan rahma da moris suka rude kowace na neman gurin boya yeeeee I don't bring my self inside double wahala oooo...inji cewar rahma .
moris ko Sai kiran jisues Cris take tana karawa oh jisues have Marcy on me , hawayen suke shabe shabe gabadayansu sun rude .
gabadaya Zeenat hankalinta yasoma barin jikinta nishi take sama sama Muryata na rawa rawa Tace Dan Allah ya'ya kamin rai kayi hakuri wlh bazan sake ba,kima sake wlh yau Sai naga bayanki da duk ma wanda ya tsaya miki .
bazaki bude min kofar ba yakarasa maganar yana huci tamkar kumurcin zaki rahma da kusan tafi moris rudewa tace madam please help us to open door for him this ting is become big I won go home I kwn die now please... kijin rahma na rawa karasa xata bude kofar moris tayi sauri ta fixge key din tayi jefa dashi ta jingina bayanta da kofar tana kiran sunan jisues .
deeni Bai sake cewa komai yakoma dakinsa yana huci Zeenat ko na durkushe a dakin say kuka take tana juye juye Dan tasan yau karshenta yazo mutuwa zatayi gashi har lokacin jinin Bai tsaya ba say bulbuluwa yake duk kayan jikinta ya baci da jin haka dakin duk jinin takoina ka kalla gabadaya tagama sadaukarwa mutuwa zatayi yau.
shiyasa tasoma addu'ar neman sauki da tuba a gurin Allah kuka take tana dafe da cikinta wayyo ummina... wayyo babana ..wayyo kuna Ina yau ga Zeenat dinku zata mutu batare da saninku ba.
Ta soma narainarai da idanuwa wayyo nashiga uku mutuwa zanyi Sai kuka take tana mutuwa zatayi
aiko su moris suka sake tsorace da rudewa suma har da kukansu shebe shabe suna kiran sunan jisues Cris.
Bansa haka zata iya faruwa dani Allah na tuba astagfurka wa,atubu ilaik Allah na tuba Allah kasa zuciyar mijina tayi sanyi ya hakura da laifin dana aikata a gareshi .
cikinta ya sake wani irin murdawa ta saki kara .wanda yasa "
Jini ya sake ballewa tasoma Gani double wayyo ummina kina Ina ummi mutuwa zanyi moris takaraso Dan Allah madam karki mutu zaki samu cikin wahala..
suka ji deeni nakokarin zira key cikin kofar Zeenat Ta fasa ihu lura datayi bbu key din ajikin kofar jikinta na rawa taji kmr ta suma gurin tasamu sauki da sausaucin abubuwa dake shirin faruwa daita.
wayyo Allahna wayyo ummina Dan Allah Yaya kayi hakuri kamin rai kaji tausayina yau mutuwa zanyi karka kasheni da hannuka Dan mutuwa zanyi .
ya afkl dakin hannushi rike da kwalin table din data sha yau da wanda yagani kwanaki adakinta yana kallonta da idanunshi suka maga rikidewa tamkar jini aka zuba acikinsu.
kanta yayi ya fincikota su more's naganin haka suka soma kokarin arcewa daga dakin sakin Zeenat yayi tare da juyowa ya damko wuyansu da hannuwasa ya gara kansu waje daya tare da buga kan kowace da bango dakin sannan yayi flinging dasu suka koma can karshen dakin ,suka durkushe suna huci Dan kukan ma kin fitowa yayi .
yasake yin kan Zeenat ya cakumota.
muryasa na rawa wlh wlh baki gayamin wanda yabaki magungunan ba say na kashe ki km a yau....
MMN SUDAIS CE
💗💗💗💗💗
AUREN SIRRI
💖💖💖
💗💗💗💗💗
AYSHA A BAGUDO
Page 49
Wlh wlh baki gayamin wanda yabaki magungunan zubar da ciki ba ,zan kasheki inga uban da tsaya miki km zan Dan iskan da zai yi shari,a dani ya sake maimaitawa.
Jikinta na rawa tashiga girgiza masa kai hawaye nabin kuncinta gabadaya tagama fita haiyacinta ta dawo wata kala daban fuskar nan tata ta can kammanin da kyar take matso hawaye daga kumburarun idanunta .
yayinda moris tafi shiga tsaka mai wuya Dan bbu abinda jikinta ke Sai kirrrrrrma.
Ya shaketa da karfi idanunta sukayo waje cike da tsawa yace bazaki fadamin ba .
kai ni gurin ummi ,zan gaya maka ,a gabanta yana shake daita ,ya zuba mata barin makauniyya take hancinta da bakinta suka balle da jini .
A tsorace muryarta a shake Tace zan fada...Zan fada wlh zan fada ya sake zuba mata wani marin uban me kike jira ?
Ta fashe da wani gigitaccen kuka jinin ya sake ballewa ta baki ta hanci,w lh zan fada maka gaskiya Dan Allah kayi hakuri karka kasheni .
Jin ta kiyin magana Sai zan fada take maimaitawa yasa ya damki makogoronta idanunta suka kakkafe tana shirin sumewa yace bazaki fadi uban da yakai ki akabaki ganin zubar da ci ba .
ahankali ta dinga daga masa kanta alamun zata fada sannan ya sausauta rikon da yayi mata Amman say daya sake zuba mata wasu lafiyayyun maruka , hawaye masu dumi da zafi gyaraye da jikin suka shiga ambaliya a kuncinta ta dinga jan zaninta tana fizgar gashin kanta ,tana kuka ta dubi saitin da moris take tsugunne tana risgar kuka Dan say lokacin tasan akan me ogan nasu ke dukan matarsa .
Yacd ,ok itace tabaki maganin ?
tashiga girgiza masa kai uhmmmm baita bace sumy ce takaini ,ita km ita nake aika siyo min maganin tsorace moris tayo waje da idanu tare da dafe kirjinta.
,yayinda jikinta yacigaba da kirma aranta tace yeeeeeee mo daron' won madam Fe, pa romomi,o emiko.
deeni ya saki Zeenat sulale kasa ya juyo tana kallon moris da tazama kalar mara gaskiya duk ta rude Sai rawa bakinta yake takasa magana ganin yadda oga ke kallonta yasa ta fashe da kuka tace wlh karya madam take min ni dai tana aikana siyo mata tablet Amman kwata kwata bansan ko meye amfanin tablet din ba.
hawaye cike da idanunshi yace dake aka taru aka zubar min da cikina kennan?
wani kara yayi yakarasa kusa da moris kmr zaki ya' damki wuyanta ita da rahma da basan hawa ba ballanantana tasan asalin wainar da'ake toyawa ba sai yanzu,.
Hawaye cike da idanunshi yace daku aka samun damar zubar min da cikina ko.
me cikina yayi muku Bai jira mezasu ce ba yayi wani irin juyi tare buga kansu da bango ya shakesu yana huci Sai Ga jini da iya karfinshi yake jibgarsu yana kwallo dasu jikin bango dakin Sai daya musu dukan mutuwa ya tabbatar da ya sumar dasu sannan ya bar su kwance agurin .
juyawa yayi Bai ga kyallin Zeenat ba.
Ita ko Zeenat tana fitowa daga dakinsu moris hanyar waje tayi da Dan sauran karfin Da yayi saura .
gabadaya jikinta yayi week da kyar take iya jan kafarta tana isa gaf bakin get din gidan jiri ya kwasheta ta zube kasa takasa tashi km daidai na n deeni ya fito daga cikin gidan nemanta kmr an hankadoshi ,tana ganinsa tafasa gigitacciyar kara tana ihu tasoma kokarin mikewa tsaye Amman takasa cikin kuka ta dinga cewa no... please wayyo Yaya katausayamin ganin yayo kanta batare data shirya ba tace Dan Allah katausayamin zan fadi gaskiya wlh ba moris bace sumy ce tafara kai ni inda ake zubar min da ciki ,ya sauke da wani mahaukacin mari wanda yasa Zeenat tasoma ganin double Dan ko shi deeni tishi tishi take ganinsa , tun yaushe kike shan maganin hana daukar ciki ni da ban sani ba .
Tun shekara biyar Tare da nuna masa yatsunta biyar Sai km ta sulale wajen sumammiya .
'Ahankali ya zube gabanta tare sanya fuskarsa cikin tafukan hannushi yana kuka mai cin rai ,tare dayasanin auren Zeenat dayayi
da kyar ya iya cire tafin hannushi yana kallonta hawaye kwance a fuskarsa ya dagota ya rungumeta ajikinsa muryasa na rawa yace meyasa Zee...nat ..?
Meyasa kika zabi kimin haka?
Why me cikina yayi miki dakika gwammaci ki zubar min dashi alhalin kinsan Ina son abuna .
ganin har lokacin jini Bai tsaya ba yasan.
shikennan ya sake rasa abinda ke cikinta
ya sake jin haushinta yakamashi cike da tashi hankali yayi flinging daita tare da Mikewa yayi cikin gidan .
Ruwa ya dauko may maseefar sanyi yashiga siyaya mata ajiki Amman sam bata motsa ba.
yadauke yayi dakinsa daita .
Yana shiga dakinsa ya kwantar daita akan gadonsa ya dauki waya yakira doctor saira please doctor kizo yanzu gidana I need ur help tace ok am coming right now .
,sannan yakira faruk yace yazo yanzu yanzu gida yasame shi ,yayi hanging din kiran tare da ajiye wayar ,km har lokacin Zeenat na kwance bata motsa ba .
Ko minti 20 ba'ayi ba Sai Ga doctor da faruk A tare suka shigo cikin compound din gidan frigice suke kallon jinin tun daga compound din gidan har parlour,
kai tsaye faruk yashiga neman layin deeni HK ma doctor saira , kiran faruk ne yasoma shiga.
deeni Gani a parlour,n kasa ka hawo sama kasameni a dakina kafin fk yakatse wayar doctor jin da wanda yake wayar tace Dan Allah yace masa Ga doctor tazo fk yasanar masa yace su shigo tare .
Bbu abinda ya daga musu hankali kmr yadda ko Ina kaca kaca da jini a gidan.
Kasa karasawa cikin dakin fk yayi byn ya bude kofar dakin Sai doctor ce tayi karfin hali shiga km har lokacin Zeenat kwance bata farka ba .
Wani irin kallo fk ke bin deeni dashi Ga Zeenat kwance duk ilahirin jikinta jina jina da jini.
Da kyar faruk d doctor ke tmbyrsa abinda ya faru wanda oready tun kafin deeni yace komai jikin doctor saira yagama bata ainihin abinda ya faru . .
Deeni yakasa cewa komai Sai girgiza kai yake " say lokacin fk yayi karfin ya karasa dakin yana kallon Zeenat dake kwance rai hannun Allah.
zuciyar fk ce ta buga sakamakon ganin yadda gabadaya Zeenat din Ta sauya kwararen wanda yasanta ne kadai zai iya shedata.
Karo na biyu da fk ya sake tmbyr deeni yace Meka mata deeni ?
da kyar ya iya bude baki yace abortion tayi fk Zeenat ta zubar min da cikin Ga maganin hana daukar ciki datake ta faman dirkawa cikinta har tsawon shekara biyar hawaye yabiyo byn yagama maganar tasa.
ita dai doctor tana tsaye tana kallon Zeenat dake kwance sai yadda Allah yaso daita km tana sauraron duk abinda ke faruwa ,rashin ba'a bata damar taba Zeenat din bane yasa tacigaba da tsayuwarta .
Innalillahi wa inna ilaihi rajiun fk ya dinga furtawa Hankalisa yayi matukar mugun tashi da jin abinda deeni yace abortion ...ya sake maimaitawa. Sannan yace mutuwa tayi kome?
deeni ya girgiza kai alamun Bai sani ba .
Fk ya dubi doctor dake tsaye har lokacin rungume da hannuwanta a kirji .
yace kin ja kin tsaya ,I think abinda yakawoki kennan ?
,eh dama nake jira aban. A zafafe fk yace to am baki please ki duba mana ita yanzu musan halin da take ciki .
'Ahankali doctor saira ta karasa gabanta sosai ta Dan tsugunna tare da daga hannuta tana filli din numfashnta sannan ta fito da kayan aiki Cikin kwarewa da iyawa gurin aiki ta .
tasoma hada allurar dazata mata da kyar doctor saira tasomu jinin dake siyaya ajikin Zeenat ya tsaya .
deeni da fk kallonta kawai suke suna daga zaune doctor ta mike tsaye tana duban deeni tace Dan Allah ka gyara mata jiki zanje nazo da drip yanzu zan dawo .
kai kawai daga deeni ya daga mata ba wai Dan zai abinda ta umarcesa ba .
Sanin da fk yayi deeni bazai wani gyarawa Zeenat jiki ba .
yasa yakira wayar shemah tana dauka yace ta same shi agidan deeni yanzu yanzu afrigice tace lfy yace da sauki kedai kizo yanzu .
Ko minti goma ba'a yi ba tashigo gidan ta sake kiransa ya leko dagon corridor din da zai kai ka dakunan gida .
yashigo daita dakin deeni kwance taga Zeenat tamkar matacciya ,fk Bai bata damar tbmyrsa ba . deeni naganin shigowarta ya Mike yabar dakin .
fk yace ki gyarata mata jiki yanzu Ina zuwa a tsorace tace mutuwa Zeenat din tayi ne naganta haka?
yace A'a bata da lfy ne ya wuce Dan bai son ta km masa wata tmbyr .
da kyar shemah ta iya gyara mata jiki Dan gabadaya a tsorace take da ganin yanayin Zeenat din.
sannan tashiga dakin Zeenat Ta dauko mata wasu kaya ta sauya mata sannan tashiga aikin goge jinin tagani gidan.
ahaka doctor saira ta dawo tasameta doctor tayi duk abinda yakamata tayiwa Zeenat.
, ahankali fk ke tmbyr deeni ma'aikata gidan?
deeni yace suna dakinsu suma na musu dukan kawo wuka ne .
a tsorace fk ke kallonsa su km me suka yi ko haukan ne yakare akansu.
ran deeni a sake bace yaji tamkar ya Mike yaje ya sake kara musu wani dukan .
Sai daya furzar da iska yace akwai daya da Zeenat ke aika siyan magani hana daukar ciki .
,ita km dayar daman haushinta nake ji km karuwancinta ya isheni a cikin gidan nan .
Shiyasa duk na hadasu nayi musu walima.
abin ma har yaso yabawa fk dariya amman ya dai matse
daidai na n doctor saira ta sauko fk yace dan Allah tashiga ta duba masu aiki yana nuna mai kofar mata dakin .
Ita kanta doctor saira tayi matukar mamakin ganin irin dukan da deeni yayiwa masu aiki .
Ta dinga tunanin , su km me suka masa ,haka dai tabasu taimako suma sannan tattara tayi musu sallama ta wuce .
Har dare Zeenat bata farka ba .
Su moris da rahma an farfado sai dai basuyi gigin fitowa ba ,jira kawai suke su samu hanyar guduwa .suka dinga kuka acikin daki bakaramin fashewa kawunansu yayi ba .
Doctor ta sake dawo gidan byn sallah magariba ta duba jikin Zeenat .
'Ahankali Ta sauko kasa tana duban inda deeni ke zaune tace dole fa sai ankara mata jini deeni Bai dago ya kalleta doctor din ba .
'yace kina iya mata duk yadda yadda kikaga mada ciki ma har da barinta haka .
cikin Haka fk ya sake dawo duba Zeenat ya ji abinda deeni yace Dan haka yace shi suje a dibi nashi asamata .
Deeni yakoma tamkar mara lfy Dan ya dade baiga mace may irin halin Zeenat ba .
Suka je asibiti aka gwada jinin fk km yayi daidai dana Zeenat din Dan haka aka diba .suka dawo gidan doctor tasa mata jini .
Fk ya bude dakin moris baigansu ba sai shirgin kayansu ,ya koma sama yana gayawa deeni ko kallonsa baiyi ba ballanantana ya amsa masa.
Karfe daya na dare daidai Zeenat ta farka ganinta kwance a dakin deeni yasata fashewa da wani matsanancin kuka tana kiran sunan ummi wayyo ummi ki taimakmin kizo Yaya deeni zai kasheni.
cikin Haka tasoma jiyo motsin shi yana fitowa daga bayi take tayi mukut ta hadiye kukanta.
tana ganinsa ta hau rokonsa Tana bashi hakuri Dan girman Allah Yaya kayi hakuri karkamin komai .
Ko takanta Bai bi sai sautin muryasa tajiyo.
get out from my room.
Dirowa tayi tare yin Yar wuntsele daga gadon .
duk da jikinta bbu wani karfi hakan Bai hanata jan kafarta da sauri ta bar dakin sai da tadan yi nisa da dakinsa tukun tasoma dingisa kafarta .
Washegari da safe
MMN SUDAIS CE
💗💗💗💗💗
AUREN SIRRI
💖💖💖
💗💗💗💗💗
AYSHA A BAGUDO
Page 50
Washegari da safe
Zeenat kwance akan bed dinta tana tsaka da baccinta na gajiyar dukan jiya dataci a gurin oga deeni wanda sanadiyyar haka yasa da kyar take iya motsa kasusuwan jikinta.
" takoina ta juya gabobbin jikinta" tsami suke mata , sosai take baccin hatta numfashi ahankali take fitar dashi wanda dagani kasan na ragowar wahala ce .
Kmr a mafarki taji an ware mata kafafunta an watsa mata ruwan zafi
a gigice ta zabura ta Mike zaune ta kwallara kara wayyo cinyata kafin ta ankare ta soma jin saukar belt takoina ajikinta tashiga kuka tana shafa duk inda taji saukar belt.
Maza ki Mike stupid kawai munafuka may kashe ya'yan mutane.
wayyo yaya Dan girman Allah kayi hakuri wlh nayi danasani da nadamar aikata maka abinda nayi .
,bakiyi dakinsani da nadama ba sai ma nan gaba yarinya.
yana cigaba da zabga mata belt .
aurenki danayi shine babban kuskuren dana tafka a rayuwata .
Amman wlh kema say na gana miki azabar da har ki mutu bazaki manta dani ba .
, abinda zamiki nan gaba shi zai haddasa miki hawan jini .
,daga karshe zuciyarki ta buga ki mutu mu huta domin gubace ke acikin dangi .
Yana zaginta tare zabga mata belt" maza kije kitchen ki hada min breakfast stupid more then donkey's kawai.
da gudun bala'i tafito daga dakin biyu biyu ta dinga takasa steps , tayo kasa tana kuka tana bashi hakuri .
Cikin takunsa na isa da kasaita yakaraso downstairs hannushi rike da belte ya daka mata wata razananniyar tsawa data sake gigita zuciyar Zeenat.
" tsayuwar uwar me kikewa mutane da baza shiga kimin abinda nace ba.
ko say sake cin ubanki ,shegiya may idanun chainis .
Da sauri tashige kitchen.
shi km ya samu guri kan kujera ya zauna yana sauke numfashi tare daura kafarsa daya kan daya yana jijigawa ran nan nashi a dagule cike da takaicin abinda Zeenat tayi masa .
Zan may dake wajen uwarki Amman sai na gama gana miki azaba wanda gaba ko rat akace ki kashe bazaki iya kashewa ba. ballanantana Dan mutun Dan km na deeni , ya fadi haka a kasan rashi.
Jollouf din taliya tayi masa shap shap Dan tasan Bai fiyye son cin Abinci mai nauyi ba
sannan ta hada masa coffee dinsa na gado .
,ta hada komai akan Dan madaidaici tire .
jikinta na rawa tazo ta,ajiye masa agabansa tana Mikewa tsaye ya zuba mata mari Dan ubanki anan zanci abinci?
idanunta da suka canza kala km suke a kumbure suka shiga zubar da ruwan hawaye kayi hakuri Dan Allah jikinta na kirma tayi hanyar deaning .
Ya Mike da kyar tamkar jinin saurata yakarasa deaning area sai daya zageta tas sannan ya zauna ya bude colar abinci yana yatsuna fuska yana gama ganin abinda ta dafa masa ya antaya mata shi ajiki wani irin ihu tayi tasoma sotsa jikinta .
Dan ubanki da wannan abinci zanyi breakfast maza kije ki da fomin wani useless girl kawai .
Gabadaya tayi mugun tsorata da lamarin deeni Duk sanin da tayiwa yayan nata a da" wannan karon ya sake zarce hakan ta dauki colar jikinta na rawa Ta sake komawa kitchen .
Tana shiga ta rushe da wani irin matsanancin kuka ita kwata kwata tsoronsa take ji.
" tarasa takamaimai abinda zata girka masa dan tasan tujarata kawai yake son yi .
km duk abinda zata girka masa baci zaiyi ba wahala kawai yake son sata .
,kawai ta fashe da wani sabon kukan wayyo Ummi kizo ki taimakeni ki tafi dani gurinki mutuwa zanyi agidan nan wlh mutuwa zanyi .
tana kuka tana ambatar sunan Ummi....
' ,daga can parlour tajiyo sautin muryasa , kukan me kike anan bari inzo in zaki yin may dalili yarinya
Jin haka yasa ta fito daga kitchen din a guje tana bashi hakuri tayi hanyar step Dan tasan bakaramin aikinsa bane yashigo din ya jibgita kmr yadda yake nufi.
Da sauri shima ya Mike ya bi bayanta kafin takarasa kulle kofar ya afko ciki dakin tare kamo hannuta ya murde da iya karfinsa ta saki kara wayyo ummina dan Allah kayi hakuri a zafafe yace na sake jin kin Kira min sunan uwa saina ganawa arayuwarki azaba mai radadi.
' wayyo na daina wlh na daina bazan sake ki ran sunanta ba ,kayiwa Allah ka sakemin hannu.......takarasa fadar haka tare da sakin matsanancin kuka mai ban tausayi " yacigaba da murda hannun har sai dayaga numfashinta na neman tsayawa sannan ya saketa ta sulale kasa tana cigaba da rizgar kuka .
Bai barta ba yashiga dukanta yana flinging daita baki da amfani Zeenat a gurina " dama haifar min bby kika yi ,kici darajarsu .
Amman dayake muguwace kika dinga zubar min da cikina .
kin gama cirewa zuciyata Dan burbudin kaunar danake miki.
,mutuwarki ta fiyye min komai ahalin yanzu .
muguwa azaluma may fuska biyu yadda kika dauki shekara biyar kina wulakanta jinina a rariya haka zan dauki shekara goma Ina cin ubanki da gana miki azaba .
Inga uban da zaiyi da zaiyi karata ko Shari,a dani .
Da muryarta data gama shakewa ta dinga bashi hakuri "
kayi hakuri Yaya wlh am ready to gave you any type of bby u won't .
Nayi nadama kayi hakuri wlh bazan koma ba .
Mtssss yaja tsaki may zanyi da jininki Zeenat wlh wlh kinji na rantse bana sha'awar sake zuba Spam din a cikin wannan jikin naki.
ke gubace yanzu a wajena babu wani amfani da zaki min ya sake yin ball daita ta bugi bango dakin ta dawo kasa ta baje tana air....
Air...., Dan sautin kukanta ma kin fitowa yayi Dan azaba .
Kadan kika Gani sauran wancen useless din sumy ko take da suna.
yana gama fadar haka ya juya fuuuuuu a fusace yabar dakin ya nufi nashi.
, gabadaya komai ya taru ya cakudemasa waje daya ji yake tamkar duniya ta tsaya masa cak ta daina jujjuyawa masa yadda yake so.....
jiya da yau duk sun zo masa da abubuwa masu muni da daci da bakanta zuciya .
Cike da bacin rai yasoma shirya jikinsa cikin kayan aikinsa .
Komai nashi ya sake canzawa " hatta da kyakkyawar fuskarsa ta sake daukar sauyi daban fiyye da shekaru 20 da suka wuce wato shekarun kuruciyarsa abubuwa daya suka dinga zuwa masa akan matakin daya kamata ya dauka akan aurensa da Zeenat.
,tunani iri iri ya dinga yi har yagama shirya kansa ya fito tsaf Sai kamshi yake zubawa amman kyakkyawan fuskarsa a daureta take tamau ya kulle koina gidan sannan yakama Gabansa .
Tafi 2hr kwance a gurin daya barta wanda da kyar take iya motsa gangar jikinta .
Tana nan kwance har ta soma jin Kira sallar la'asar daga masallacin dake cikin gidan.
da kyar da bin bango tasamu ta Mike tashiga bayi tana kuka tana girgiza kai shikennan tarasa deeni tarasa cikin jikinta tarasa soyayyasa data kwallafawa rai shikennan tarasa komai nata .
tasan ko Ummi taji abinda tayi zata tsaneta ta juya mata baya.
wayyo ni Zeenat na cuci kaina da kaina na cuci rayuwata wazan kama meye rudeni dayasa nakasa fahimtar komai gashi yau ban kasance cikin jin dadi a gidan mijina ba.... .sharrrrrrrr hawaye yashigo ambaliya a kuncinta.
Kuka take sosai tana nadamar abinda tayiwa kanta .
"tare da addu'ar Allah huci zuciyar mijin nata ,ya sake sauto mata hankalinsa gareta ,ruwa zafi tasamu ta gasa gabobbin jikinta dashi .
Kusan 30 minti ta dauka tana treating din jikinta a bayi
Ba laifi ta Dan ji dama dama ta ragen jin zugin da jikinta ke mata.sai cinyarta inda deeni ya watsa mata ruwan zafi waje yatashi yayi shashin baki baki.
" cikin sanyi jiki ta fito daga bathroom ta tsaya gaban mirrow tana karewa kanta kallon yadda deeni yamaida mata halitar jikinta.
tamkar ba nata ba hawayen masu dumi da ciwo suka sake silalo mata , batayi kokarin maidasu ba ta barsu suna cigaba da bin kuncinta.
ahankali tace Allah sarki sumy a she dai sai kinshiga matsala a sanadiyata duk da kin guji abinda zai faru akaro na biyu , amman duk da haka baki tsira ba Dan nasan deeni bazai barki ba kema .
Doguwar rigar ta sanyawa jikinta tashiga neman wayarta a dakin Dan takira Ummi tazo ta dauketa Amman sama ko kasa ta nema wayarta tarasa.
ta zauna jugun a gefen gadonta tare zuba uban tagumi tana tunanin shikennan ni km kiyamata, ta tsaya kennan a gidan nan tunda har yanzu bbu wanda yasan halin danake ciki a family .
gabadaya zaman gidan ya isheta ya gudireta tamkar tana gidan prison haka ta dinga ji hanyar fita kawai take nema daga gidan domin ta tsira da rayuwata datayi mata saura Amman bbu ta inda ,zata bi ta fice daga gidan .
10 shap yashigo gidan tana zaune cikin damuwa tajiyo motsin. shigowar motarsa ta Mike tsaye 'ahankali tana hangeshi ta Window dakinta hawayen son shi da tausanyi shi ne suka shiga zubo mata.
ita kanta tasan bata kyauta masa ba.
Tasan ta cutar dashi km ta cancanci hukunci fiyye da haka daga gareshi. Har ya fito ya rufe motarsa idanunta nakasan tana kallonsa tana jin yadda kaunarsa ke sake narkar mata da zuciya tare da mamaye mata ruhi da gangar jikinta .
Ganin yasoma kokarin bude kofar shigowa cikin ainihin parlour,n gidan ne yasa tayi saurin barin . jikin window take km jikinta ya dauki zafi da kirma dan sai lokacin taji wani mugun tsoro ya shigeta.
kmr taje ta rufe kofarta taji amman sam tsoro da fargaban abinda zai faru ya hanata motsawa daga inda take , tana nan tsaye har yashigo dakin nata .
Bakinta na rawa rawa da shakakkiyar muryata tashiga yi masa sannu da zuwa.
hood it .....Ya katseta sannu da zuwan ubanki zaki min.
Wlh kika sake min magana wanda bani ne na bukaci hakan ba , say sabauta miki jiki hariznablenimal kawai ,zo.... nan yana mata nuni da yatsansa.
taki motsawa sai ma cigaba da kirma da jikinta yake .
kunneki na ciwo ne baki abinda nace ba
....da kyar take iya daga kafafunta zuwa gareshi kafin ta takaraso ya fizgota da karfi ya watsa mata wasu ta gwayen mari tayi kara amman bbbu murya jiyo sautinta.
Dan ubanki har wani wanka kika samu damar yi da canza kaya ubanwa yace kiyi wanka ya shake mata wuya ,yanzu kam gabadaya muryarta tagama shekewa kwata kwata bbu bakin da muryar bada hakuri sai daya gaji ya hantsilata kan bed sannan yayi kusa daita ya daura kafarsa daya kan abin gadonta dayar kafar na kasa ya zuba mata rikitattun idanushin kawai yana kallonta shi kansa yasan zuwa yanzu ta horo iya horowa amman zai barta ba ko kaita gida ba tukun sai ya tabbatar daya gana mata azaba mafi radadi .
Yace ,oya gayamin full address din wacce Yar iskar abokiyar iskancinki .
Tasoma magana muryata bata fita ya daka mata tsawa ki bude baki kimin magana kafin na kashekeki.
ta diro kasa da sauri ta bude doron din mirrow dinta ta dauki Biro da white paper da sauri tashiga rubuta address din sumy ta miko masa .
a wulakance ya karba yana yatsuna fuska yana gama dubawa yayyaga paper ya watsamata a fuska ya Ciro wayarta daga aljihun bayan wandonsa yashiga gallery inda yaga hotuna wanda bana family dinsu bane..
yace ta nuna masa wace samy ta karbi wayar jikinta na rawa tare da fashewa da kuka .tashiga
ta dubo masa hoton tare da ta Mika masa wayar .
ya masa yana duba pis din daman km ita din yafi zargi tsarki yaja sannan yabar dakin.
Yau kmr jiya tana kwance a dakinta tana bacci ta kamkame jikinta guri daya " sbd tsoron abinda zai faru.
taji an take mata kafafunta da karfi tsiya wani azababen zafi taji wanda yasa pent dinta ya jike da danshin fitsari sannan ya watsa mata ruwa may mugun tsanyi a jikinta. Da sauri ta mike zaune tana kukan azaba tare da rike masa kafafunsa yayinda hawayen tausayin kanta , yacigaba da zuba daga idanunta, takasa ce masa komai ,sai kallonsa da ta dinga yi da kumburarun idanunta dake cike da hawaye tunda ya hanata yimishi magana .
Kimin shr banason sake jin motsin kukanki waya baki damar yin bacci Ai kin gama bacci acikin gidan ,tunda baki nemi zaman lfy dani ba .
kuka ta saki sosai tana girgiza masa kanta sai daya gaji dan kansa sannan ya daga mata kafafunta wanda taji tamkar ammata garafa ne km kitashi kije ki hada min breakfast .
Sallah Ta fara yi sannan taje ta hada masa breakfast dan yanzu tsoransa ya sake nunkuwa a zuciyarta fiyye da da.
Kwantar da hankalinta tayi ta shirya masa abinci a natse takai masa ,sai da taga yasoma ci sannan ta samu natsuwa a zuciyarta .
Wasa wasa sai da deeni ya dauki sama da kwana biyar yana ganawa Zeenat azaba iri iri km kullum da kalar azabar dayake tashinta dashi .
Iya azabtuwa Zeenat ta shashi a gurin oga deeni dan kallo daya zaka mata taba mugun tausayi tayi baki ta rame gabadaya ta fita haiyacinta ko Matsin shi taji gabanta Yashiga faduwa kennan har sai yazo ya gana mata azaba ,take samun natsuwa .ita kanta sai data Rena kanta da irin muguwar ramar datayi ko kallon mirrow bata son yi .
Deeni ya baza yaransa wanda suma sojoji ne wajen neman sumy km Allah ya basu sa'a Dan basu sha wani wahala gurin kamota ba saboda pics dinta da oga yabasu .
Dan suna shiga unguwar daita suka fara cin karo tayowa wata kawarta rakiya" gurin dawowarta ne suka cafki shegiya suka danna a mota.
Kai tsaye inda oga deeni ya umarcesu dasu kaita sukayi .
"tun a cikin motar daya daga cikin yaran deeni may suna tope yakirasa a waya .
Byn Deeni ya daukar wayar ne " tope yagaida shi wannan yace sir gatafa mun kamota.
Deeni dake zaune office Yace ok ku karasata kawai ganin nan zuwa anjima amman ku soma ladabtar min daita kafin nazo tope ya amsa da ok sir angama .
MMN SUDAIS CE
💗💗💗💗💗
AUREN SIRRI
💖💖💖
💗💗💗💗💗
AYSHA A BAGUDO
Page 51
Deeni dake zaune a office dinshi Yace ok ku karasa daita kawai Gani nan zuwa anjima amman ku soma ladabtar min daita kafin nazo tope ya amsa da ok sir .
Rikecewa sumy tayi Hankalinta yayi matukar mugun tashi .
dajin wayar da wanda taji ankira da tope yayi.
Dan duk taji abinda Suka Tautauna a wayar .
Dan a handsfree tope ya sata "wanda tarasa kowaye wanda Yace a wuce daita gashi nan zuwa .
Haka kawai taji gabanta ya daki uku uku ya fadi rassss.
jikinta yasoma rawa rawa lokaci daya wani irin matsanancin tsoro yashigeta.
" wanda tunda take iya tsawon rayuwarta bata taba tsintar kanta cikin yanayi tsoro haka ba .
Sosai tasoma kuka tana tunanin laifinta Ga wa en nan bayin Allah .
Ade dake ta gefenta ya Ciro Yar karamar bindigarsa pistu ya mannata a daidai gefen cikinta .
muryasa kwasashe Yace u better keep ur mouth short before I skater u into pieces .
Cak kukanta ya tsaya amman gabadaya jikinta bai daina kirma ba .
Har Suka kawo omole new side kuka take shape shape bbu sauti .
Daidai wani dankareren tsararen gida may matukar kyau da tsari wanda kallo daya zaka masa kasan anyi barin kudi akansa , sukaja Suka tsaya tare da yin hon.
wani soja ne ya leko ta cikin wani Dan karamin huji ta jikin get din ya duba.
yana ganin kosu waye yayi sauri soma kokarin bude musu get .
'Ahankali ade ya cilla hancin motarsu cikin compound din gidan yayi parking dinta .
tope ne yasoma bude kofar motar ya fito yana Mika sannan su ade Suka biyo bayansa tare da damko bayan wuyan sumy data ci kukanta tagaji acikin mota .
Tirjewa tayi a gurin taki move ta sake gigicewa daganin inda suka kawo makeken gidan mai cike da ban tsoro Dan Allah karku shiga dani cikin gidan nan " ku barni na koma gida kuyi hakuri idan wani abu nayi muku wlh gobe ,,zan koma school ,zan rubuta final exam dina.
, please I beg you people's should live me to go...wani irin razananniyar tsawa taji an buga mata from no where" wanda ya dimautar da tunaninta bbu inda Bai shaking a jikinta .
takasa jure tsayuwa tayi kasa jikinta na rawa Ade Yace u dis girl u ar very stupid common get up .
Sumy taki motsawa sai kuka take tana basu hakuri .
haushin abinda tayi yasa ade sauke mata mari guda uku a jere tare da kamo kafarta daya yasoma janta kiiiiiiii ya wurgata cikin wani daki may shegen duhu .
Ta sake fashewa da wani razananniyar kara tana kuka tana basu hakuri.
,can km haske yagyaraye dakin taga sun soma cicire kayan jikinsu suna wurge dashi ,Suka saura daga su sai white singlet da wando kakinsu na solider.
tsoro ne ya sake shigarta wayyo Dan Allah kuyi hakuri karkuyi reping dina please kuyi hakuri idan wani abu nayiwa oganku Dan Allah na rokeku kuyi hakuri kubarni .
Ai Gani tayi suna kokarin sunce belts dinsu jikinsu hakan yasa ta kamkame jikinta guri daya . Gadangadan Rotimi yakaraso kusa daita Yace ba mukawoki nan Dan kibamu hakuri ba dauuuu taji Shima ya dauketa da wani mari ba tayi aune ba kawai taji yasoma daureta da igiya duk yunkurin datayi gurin ganin ta kwace kanta amman takasa sai daya Suka daureta tamau.
" sannan tasoma jin saukar belt takoina ajikita gashi tana daure bbu halin ta juya ko ta matsa jikinta km duk ihun da take bbu may jinta tsabar girman gidan ballanantana azo akawo mata dauki.
sai da Suka mata dukan kawo wuka sannan Suka barta nan batare da sun kwanceta ba .
Daman soja da mugunta ballanantana oga da kansa yace ayi .
Daga office deeni gida ya wuce diret yana shigo cikin parlour ya hangi Zeenat na shirya deaning kallo daya yayi mata ya ja tsaki tare da dauke idanunshi daga gareta ya hayewarsa step .
Ita km tun shigowarsa gabanta ke faduwa jikinta ke rawa tasamu guri ta rakube tana jiran taji yau km wacce irin kalar azabar deeni zai mata .
Wanka yashiga shap shap ya fito.
deeni dake tsaye gaban dress mirrow byn yagama goge jikinsa yana gyara sumar kansa 'ahankali yaji an bude kofar dakinsa ..
Ya juya cikin zafin rai tunaninsa ko Zeenat ce tazo masa da wani sabon salo ,amman sai idanunshi sukaci karo da fk ....
Bata fuska yayi tare da juyawa fk baya.
Dan tun kusan kwana uku kennan fk ke binshi yana bashi hakuri akan abinda Zeenat tayi masa.
,shiyasa yau ma kwata kwata Bai dauki kiran da fk din yayi ta masa ba .
Murmushi faruk yayi tare da karasowa inda yake tsaye Wit full confidence .
Ya dafa kadar deeni major fushi kake dani shiyasa duk yau kaki daukar wata ko .
Kau da kai deeni yayi batare da Yace masa komai ba.
yayi wajen wordrob din kayansa fk ya sake yin smile tare da zama kan Yar karamar stood din dake dakin .
Deeni yagama shirinsa tsab fuskasa a daure tamau tamkar Bai taba yin wani abu wai murmushi a iya tsawon rayuwarsa ba.
ya dauki wayoyinsa da suke zube akan bedside .
zai fita fk ya riko mishi hannu haba deeni kasan gurinka nazo km shine kake kokarin barina zaune.
" juyuwa deeni yayi ya watsawa masa harara please live me alone tare fixge hannushi zai murda handle din kofa kennan.
fk Yace haba deeni meyasa kake daukar zafi akan komai 'na baka hakuri akan abinda Zeenat tayi maka .
,yakamata ace zuwa yanzu ka hakura haka duk wani hukunci daya kamata kayiwa Zeenat oready kayi .
indai ba kasheta kake son yi ba.
' ,harara ya sake zabga masa ,a zafafe Yace sakar min hannu cikin sanyi jiki fk ya sakar masa hannun kmr yadda Yace sannan deeni ya juyo yana kallonsa ,kasan Allah bangama cin ubanta ba ita da duk wanda keda hannu acikin tsiyayar min da wahalata a rariya .
Dan haka as for now zaka iya rike hakuri ka Dan bai da wani amfani a gurina .
Deeni ya juya ya km daura hannushi kan handle din kofar ya bude yasoma tafiya fk nabinshi a baya yana sake bashi hakuri.
amman ko juyowa baiyi ba yacigaba da tafiyarsa yana jan tsarki har ya sauko downstairs yaja ya tsaya yana kallon tsaitin da Zeenat ke rakube tunanin abinda yakamata yayiwa Zeenat din kawai yake kafin yafita.
ganin haka yasa fk yashiga tsakaninsu yana cigaba da bashi hakuri .
Ya juya kawai ba Dan ya hakura ba sai Dan Bai son yawan damuwa .
Deeni Yace wa fk zaka iya fitowa yanzu Dan kulle gidana zanyi?
" fk yacika da mamakin zuciya irin ta deeni baya jin rarrashi kwata kwata ballanantana hakuri har sai lokacin dayagamar saukowa da kanshi" korata kake a gidanka km yau inji cewar fk.
deeni ya girgiza masa kai "ko daya kai dai muje na saukeka kawai .
haka fk yashiga motar deeni badan yaso ba ,sai Dan Bai zo datasa motar ba .
Shima deeni ya zagaya ya shiga yayiwa mata key ya bar gidan daidai kofar gidan fk deeni yaja Dan tsaya fk ya fita.
Sannan shi km yaja motarsa yayi gaba .
fk ya dade tsaye a gurin yana kallon deeni da mamakinsa har ya bar hangosa sannan tashiga gida .
Kai tsaye omale new side deeni yayi ,da sauri aka mai gadi ya bude masa get ya shigo ya samu guri a parking lot ya parka motarsa.
tun Bai fito ba wayan nan sojojin Suka zagaye motar shi tare da kamewa guri daya suna jiran fitowarsa.
Cikin isa da kasaita ya fito daga cikin motar.
take Suka shiga Sara masa suna masa sannu da zuwa .' ya daga musu hannu kawai batare da ya amsa ba .sannan yayi gaba suka bishi abaya yana tmbyrsu suna bashi amsa cike da respect har Suka shigo dakin da sumy ke zaune a daure guri guda .
duk jikinta kwance da shashin belt dinsu .
, gabanta yayi mugun faduwa taji zuciyarta na neman tarwatsewa sakamakon ganin mutumin dayasa yasa aka kamota.
take hantar cikinta yashiga kadawa hawaye Suka shiga sintiri a kuncinta suna zuba .
Da sauri ade ya janyowa major kujera zama tare da cewa sir have a sit .
Deeni ya zauna tare da daura kafarsa daya kan daya yana jijigawa 'ahankali 'ahankali ,yayinda idanunshi ke kan sumy yana mata kallon kaskanci da wulakanci .
Sai daya dauki lokaci may tsawo sannan yayi bude bakinsa Yace kinsa abinda yasa aka kawo ki nan?
ta girgiza masa kanta sannan tace no sir .
ok baki ma san abinda yasa aka kawoki nan ba?
ta sake cewa eh .
,Yace ok tope u guys continue beating her ol till she explained wot she did by her self.
aiko tamkar jira su tope suke Suka .
shiga jibgarta takoina suna karawa basu ji basu Gani .
wayyo kubarni haka I will.... I will explain please don't kill me .
"sannan deeni ya dakatar dasu ta hanyar daga musu yatsunsa.
,Suka tsaya suna huci .
Bakaramin azaba zaki karawa kanki ba' a gurin yiwa maaikaci kamar ni karya ba "Dan haka Ina sauraraki inji cewar deeni .
Cike da kukan wahala tasoma masa bayani komai data sani daki daki tun daga kan farko samun cikin Zeenat da yadda har tazo garesu neman solution ,da irin shawarar data bata .
Yace very gud , wai ke Yar iska ko?
..keda ko aure baki dashi tukun amman kinsa hanyar yadda ake yin abortion.
har kika bada shawarar zubar min da cikina tace Dan girma Allah kayi hakuri wlh nasan nayi kuskure.
,bakiyi kuskure ba tukun sai kinga yadda zan mai dake ,ke kanki sai kiyi heating din kanki .
Cikin sanyi jiki ya mike tsaye Bai tsaya wata wata ba yasa kafarsa daya ya buga kanta da bango ta fasa wata razananniyar kara sannan ta fashe da kuka .,
A zafafe Yakira sunan ade..
Ade ya kame tsaye sosai tare da Sara masa. kwanceta ka dumin ita is she a Virgin.
Yana gama fadar haka ya juya musu baya yana maida hawayen takaicin abinda suka masa .
Tope da rotimi suka soma kwanceta tare da kwantar daita flat kasa kowannesu yasa kafa ya take mata hannu tana ihu tana komai ade ya kamo kafafunta zare pant din dake jikinta sannan ya ware kafafuwanta sosai ya zira fingers dinsa guda biyu acikin kasanta yaji sun shige ya sake motsa fingers dinsa ciki sosai ,yaji yadda suke yawo agabanta .
ya tabbatar da ba virgin bace sannan ya mike cikin hanzari yayi inda deeni ke tsaye sarkafe da hannuwanshi duka abaya.
,Yace she is nut a virgin sir .
'Ahankali deeni ya juyo yana watsa mata wani irin mugun kallo may hade tabe baki' sannan Yace oready kingama useless din kanki, to being a prostitu.
, kinsa kan yadda ake abortion shiyasa kika bada gudumuwa gurin zubar min da cikina ko tace Dan girma Allah kayi hakuri wlh bazan km ba .
'Ahankali ya,juya yana facing din kofar fita yayi taku daya zuwa biyu sannan ya ja ya tsaya batare da juyo ba you guys should rep her for me for gud two days and return her banka " sannan ya juya yabar dakin tare da barin gidan ma gabadaya .
A zubare sumy ta mike tsaye tana kuka tana basu hakuri amman Ina ko takanta basu bi bi ba .
,ade ne yasoma afka mata ,rotimi da tope suka ririketa yayinda hannuwasu nakan nonuwanta suna matsawa da iya karfinsu . sai ihu take tana turje turje da neman dauki amman Ina bbu mai taimakonta Dan bama gidan ba .
unguwar ma silent area ce .
Har zuwa washegari basu barta ba sai harkata suke kmr sun same abinci sai da Suka mata dalla dalla tukun dan kansu suka barta tare da sanya mata kayan jikinta suka maidaita har unguwar sukayi wurgi daita ta suka kama gabansu .
MMN SUDAIS CE
💗💗💗💗💗
AUREN SIRRI
💖💖💖
💗💗💗💗💗
AYSHA A BAGUDO
Page 52
Yau kusan kwana biyu Keenan rabonta da sanya deeni acikin idanunta wanda hakan bakaramin barazana bane Ga rayuwata " rashni ganinsa yasa duk taji bbu dadi tana son taganshi tasan halin da yake ciki koda zai nakada mata dukan tsiya ne .
Dan haka ta kudurtawa ranta yau ko ta wani hali sai ta ganshi kafin kwanta .
Ta mike tsaye jikinta a sanyaye tashige bathroom tayo wanka ta fito tare da goge jikinta batayi wani make up ba dan ko mai bata shafawa jikinta na.
Wordrob dinta ta bude ta dauki doguwar rigar ta zirawa jikinta .
taje gaban mirrow ta tsaya tana duban yadda Deeni yamaidata wasu hawaye masu dumi suka zubo mata .
Yana shigowa gidan dakin Zeenat ya nufa dan daman yau ce ranar dayayiwa kansa alkawarin barinta gidanshi.
yako isketa gaban mirrow tana zubda hawayen tausayin kanta . Tana ganinsa taja baya da sauri tare zaro idanu waje gabanta yashiga dokawa da sauri. Ya zuba mata rikitattun idanushin masu mugun tsorata yanzu .
, Ganin tsaye gaban mirrow da yanayinta ya tabbatar masa wanka tayi Tana shirinyin make up ne.
" take haushin da takaicinta suka sake samun muhali a zuciyarsa" dan haka Bai tsaya wata wata ba ya soma dukan ta koina ,
Yana fadin munafuka yau din nan zaki barmin gida byn na sake cin ubanki .
wayyo Dan Allah yaya kayi hakuri yasa hannu ya naushi bakinta ,sai Ga jini na sake jin kin km kiramin hakuri nan sai kasheki muguwa ya dinga dukanta yana karawa sai daya sake mata jina jina sannan ya rubuta mata sakinta daya ya damka mata a hannuta tare da dmko wuyanta ya wurgata cikin mota.
sai gidan Ummi a mota ma, barin makauniya ya dinga mata da zaran ya juyo gareta ahaka har suka kawo kofar gidan Ummi .
Yana gama parka motarsa ya sake damka wuyanta sai cikin parlour Ummi yayi wurgi daita .
Ummi dake zaune tana kallon zee word taga deeni yashigo daga sama yana huci tamkar an jiho shi yayi wurgi da wani abu .
Wanda takasa tantance komeye Sai daga baya .
Da sauri Ummi ta mike tsaye tana zare idanu waje tare fasa ihu meye haka zan Gani yau ni fadeela Meka mata deeni ?
Gabadaya jikin Ummi ya dauki rawa da sauri takarasa kusa da Zeenat dake kokarin mikewa tsaye ta fashe da kuka tare rungumota jikinta .
Tana kallon deeni da idanunta cike da hawaye. yanzu sakayar dazaka min kennan deeni .
kashe min ita zakayi "wai ma meta maka da kamata irin wannan duka mutuwa" wanda ko dabbar gidanka banyi tunanin zaka iya dukanta irin haka ba ballanantana matarka .
Deeni dake zaune sai huci yake yana fidda numfashi yakasa cewa umminsa komai .
"Ummi Ta saki Zeenat ta iso gabansa ta daukeshi da mari bazaka fada min abinda ta maka kama wannan dukan ba.
,zuciya nacinsa dan haka yakiyin magana hakan yasa Ummi taji haushi ta sake kara masa wani marin tana shirin kara masa na uku ne Zeenat takaraso da kyar ta rike hannun Ummi
tana kuka.
dan Allah Ummi kibarshi haka kibar marinsa wlh bashi da laifi ko daya akan dukan daya min laifi namishi ,shi km ya yanke min hukunci daidai da abinda na masa.
,Ummi Ta sake fashewa da wani sabon kuka yanzu dan kin masa laifi Zeenat shine zai nemi ya kasheki .
A zafafe deeni Ya mike tsaye yana huci ya dubi inda Zeenat din ke tsaye Sai mazurai take" a zuciye Yace ki fada mata abinda kika min.
bawai laifi kawai kika min yasa na hunkuntaki haka ba ' yana shirin damkar makoshinta Ummi tashiga tsakiyar su .
deeni agabana zaka km dukan min yarinya wlh kafita idona dukiyar wannan dukan daka mata Bai ishetaka ba Sai kazo gabana kakara mata . Yace wlh idan bata fidi abinda tayi da bakinta ba Sai na tabbatar dana karyata kafin nabar gidan nan . , atsorace zeenat tasoma yiwa ummi bayanin abinda tayi da bakinta .
Kukan Ummi ya tsaya cak tayi sororo tana duban Zeenat jin abinda take fada tamkar a mafarki ba gaske ba .can km Ummi ta sake rufe deeni da wani sabon fada dan ta zubar da ciki zaka kashe min ita , haka Allah ya rubuto cikin ba masu rayuwa bane a doron kasa dan haka hakuri kawai zakayi da yadda Allah ya kaddaro. Allah zai sake baku wasu .
deeni da ranshi yaga dagulewa ya baci da kalaman mahaifiyarsa. wacce yake ganin duk duniya bashi da tamkarta ,shi yake daita ita take dashi km yasan duk son datake wa Zeenat din bayansa yake yasan ta dai fadi haka ne kawai badan ranta yaso ba.
A sanyaye Yace yanzu first lov wannan kaddarace ko son zuciya?
ta biyewa ra'ayinta tayi abinda ranta ke so shine zakice "haka Allah ya kaddaro' Ummi tashiga girgiza masa kai .
Kadai kayi hakuri nace bana son tashin tashina abar zance kawai .
Yace bbu wani zance da za'a dan Ga sakamakon abinda ta aikata min nan a hannuta na bata ,sai km tabi wani jirgin ba bana deeni ba .
,ya juya fuuuuuu cikin tsammanin bacin rai ya bude kofar ya fita tare bugo kofar da karfi .
Ummi ta juyo 'ahankali tana kallon yadda diyarta ta dawo wata halita daban.
,tace yanzu Zeenat wani laifi na aikata miki da na cancanci kiyi min irin wannan sakayar .
Yanzu kin kyauta abinda kike yi , gabadaya tsoro ya sake cika zuciyar Zeenat Tunaninta ko dukanta Ummi zatayi dan haka tasoma ja da baya . Ummi tace Ina zaki Zeenat ni bbu abinda zan miki , Zeenat ta durkushe gaban Ummi tare da kamo kafafunta ta rike gam Tana kuka" Dan girman Allah Ummi kiyi hakuri wlh sharrin sheidan ne Ummi kiyafe min wlh bazan sake kibawa yaya hakuri shima ya yafe min Dan takaicin Ummi rasa me zata km cewa Zeenat tayi dan haka ta rungumeta ajikinta suna kukansu tare .
Kafin kace me labari ya bazu acikin estate Zeenat ta zubar da ciki .
Inna lillahi wa inna ilaihi rajiun me naje ji kuke cewa wai Zeenat ta zubar ciki sau ba adadi ?
inji inna kakar Zeenat .
Data shigo parlour habibu danta dukkansu sukayi tsit shi da matansa da yayan Zeenat din da suke uba guda "suna kallonta wai ba magana nake daku ba ,kum mayar dani tamkar wata yar isaka kuna kallona.
"mahaifin Zeenat ne ya yi karfin halin sauke ajiyar zuciya Yace nima yanzu yasir yake gaya min .
inna ta fashe da wani irin matsanancin kuka tare da daura hannu bisa kanta tace wayyo Allah nashiga uku ni patsima amman anyi gatalalliyar muguwar yarinya dan ubanta dan nawa ta zubar tasan burin da naci akan cikin nan ,shegiya yarinyar ni da nake son naga nafi kowa zuri'ar maza da mata acikin dagin nan shine dayake Yar iska ce ta zubar ciki.
Kai yasir maza muje ka saukeni a gidan inci uwarta har da kakarta ba indiya .
yasir ya girgiza kawai dan gabadaya maganarta dariya ta bashi gashi bbu damar yin dariya dan ya hadiye dan yasan halin maseefarta Yace Ai Zeenat din ma tana gida tun jiya .
Tace shine dan an raina mu shiyasa ita uwar rikon nata baza tazo tagamana "amman bbu laifi ta kada kai tana kokarin barin dakin tace naje dakaina can naci mutuncin jairar yarinya .
Dadaren deeni ya tafi gurin big Dady sakamakon turowa da yayi yazo yana son ganinsa .
Zaune yake agabansa shida fk da yayansa mahamud Sai wasu daga cikin family deeni yasawa big dady kukan abinda Zeenat tayi masa kasa yarda big Dady yayi duk da yaji dama . sai da faruk dake zaune a parlour,n ya sake tabbatar musu da haka ne jikinsu yayi tsanyi big Dady Yace yanzu ita Zeenat din ce taiya aikata haka .
Inna lillahi wa inna ilaihi rajiun from no there suka ji suka ji muryar inna tana salati tashigo parlour ,n big Dady da gudu kmr an karota a rude tace kai zubairu kai zubairu kaga irin dukan da wannan mugun yaron yayiwa jikata tamkar Bai san ciwonta ba .
big Dady dake alajabi abinda akace Zeenat tayi ya dago da fuskarsa yana duban inna tare da nuna mata gurin zama. Zauna inna .
,zaman may zanyi Dan wulakanci bazan zauna ba .
deeni dake zaune yaja tsaki wanda sai lokacin inna ta farga dashi .
ashe ma yana gurin .
ta fashe da kuka tana kallo tsaitin da deeni ke zaune tace Allah ya isa ban yafe ba yanzu ka iya jikata irin wannan duka kmr zaka kashe min ita .
dan ta zubar da wannan wahalallan cikin naka may shirin kaita lahira .
,a zafafe deeni Yace Ai abinda naso yi kennan na aikata lahira sannan na kawo muku gawarta inyaso nima akasheni.
cikin kuka tace yanzu zubairu kana jin abinda wannan jairin may mugun kan yaron yake gaya min ko.
To wlh duk shegen da Bai km dukanta ba Bai haifu cikin uwarsa da ubansa inji cewar inna .
big dady ya kalli deeni Yace bana son ka sake cewa komai .
sannan Yace inna ki zauna amiki bayanin abinda ya faru.
taki zama sai maseefa take zabgawa akan andaki jikarta.
bayanin me zaka min zubairu byn nasan wahalallan cikin wannan jairin ta zubar ta hutawa ranta .
da kyar big Dady yasamu ta ,zauna akamata bayani komai tundaga kan cikin farko da Zeenat ta zubar har zuwa na yanzu .
tana gama jin ta mike tsaye Tana jan tsaki mtssss tare da tacigaba da zagin deeni .
Dan ta zubar da cikinka din baza shine zaka mata irin wannan duka , mara mutunci kawai wlh bazan yarda ba ,
Ran deeni ya sake mugun baci " dan haka a hassale Yace da bazaki yarda ba sai kizo ki rama mata tunda dukan dana mata yayi miki ,zafi .
, zubairu kana jina da wanna gantalalan yaro ko.
Wlh koban rama mata ba ,zamu barkar da Allah yayi mata bakar sakayar da bata da magani .
wlh ni karki dameni dan zan iya huce haushina akanki inji cewar deeni .
zaka dake ni nima ta matso gabansa tana zaka dakeni tantirin mara kunya kawai may dan banzar mugun halin tsiya .
Sai da Big dady ya dakawa deeni tsawa sannan yayi shr ya rabu daita ,tana zuba maseefa iri iri.
deeni ya mike da kyar yana kallon big dady miryasa can kasa Yace sai da safe ni zan wuce ganin haka yasa shima fk ya mike yana mara masa baya .
Sai huci inna take maza ka dawo nan ka kawo min takardar sakin jikata dan wlh bazata km cigaba da zama dakai ba mugu azalumi kawai.
Deeni dake shirin barin parlour,Yace tun yaushe aikin gama yagama Ai ko baki ce ba nima bazan km ,zama daita ba.
,ta sake kurma kururuwa ihu yanzu kasar min jika byn kagama moremata jiki to Allah ya isa wlh km sai kaga karshenka .
shi dai Bai km cemata komai ba ya karasa ficewa daga dakin .
Daidai kofar gidan fk suka ja suka tsaya faruk Yace gaskiya aboki banji dadin sakin dakawa Zeenat ba.
dan kasan Ummi zatashiga damuwa ,akan haka fk sakin Zeenat danayi shine yafi alkhari da zaman lfy atsakaninmu ,dana dinga mata ciki Tana zubarwa a rariya gara nabarta kawai .
,fk Yaceto yanzu haka zaka cigaba da ?
,deeni ya daga masa kafada tare cewa uhmmmm zaman haka zai fiyye da dai zama da Zeenat.
nan dai fk yayita bashi shawara akan yayi hakuri ya maidaita tunda saki daya yayi mata , Yace Nagode sosai aboki zan duba maganar idan hakan zai yiwu sai zuwa gobe kennan tare da yiwa junanasu.sallama.
Karfe tara daidai deeni yashiga gidansa ya haura sama ,a sanyaye ya bude kofar dakinsa yashiga yasoma cire shirt din jikinsa da dogon wando ya rage daga shi sai singlet da boxes.
yayi kwanciyasa kan bed dinshi tare da runtse idanushin yana jin zafin da radadin abinda kakar Zeenat tayi masa.
Ga tashin hankali daya baro umminsa ciki yarasa meke masa dadi a rayuwarsa .
Gabadaya komai ya dagule masa waje daya mafuta kawai yake nema.
lokaci may tsawo ya dauka kwance yana tunani abinda yaka mata yayi batare da bacci ya dauke bashi ba .
MMN SUDAIS CENTER
💗💗💗💗💗
AUREN SIRRI
💖💖💖
💗💗💗💗💗
AYSHA A BAGUDO
Assalamu alaikum warahmatul Allah wabakatuhu🤝🤝🤝🤝🤝
*Makaranta auren sirri ina may matukar baku hakuri domin zan dakata da novel din auren sirri anan har sai allahu ya kaimu byn sallah inshaallahu zan daura daga inda na tsaya inawa daukacin masoya wannan litattafin nawa murna da shiga wannan watan mai alfarma da albarka Allah yasadamu da rahma da alkharin dake cikin wata ameen ya Allah*
*Tunatarwa Yana da kyau a garemu da muji tsoron Allah mu gyara halayemu mu shiga cikin watan Ramadan ina masu aminta da tasbihi Ga Allah ,lokacin Ramadan Allah na daure shidanu sannan km ana bude kofofin aljanna a kulle nata sbd haka in muna shaidanci to mune shaidanun kanmu sannan yakamata ace mun tsarawa kanmu lokacin ibada acikin wannan wata may zuwa wato watan ramadan zuciyoyinmu suke yaudaramu da kanmu muke yaudarar kanmu Allah ma daukakin sarki yace yaayyullazina amanu,to anan Allah Yana magana ne akan mutane wa,enda kukayi imani da Allah, mu kau da kasala da lalaci mu rage bacci hira banza da surutun da bai dace ba da sauransu, domin mu samu lokacin ibadarmu Sosai duk inda Allah yace yaayyuhan nasu to Allah Yana nufin dukkan mutane walau musulimi ko kafiri azumi ibada ce da Allah kadai yasan ladansa Ga duk wanda yaji tsoronsa ya km yi shi da iklasi azumi ibadace may falala Lada wanda Allah kadai yasani ,to kunga ashe muminai suke bautar Allah da gaskiya idan kinyi sallah da sauran ibadodi domin mutane su Gani suce kinyi to azumi fa na Allah ne shi Yana kallonki inma kinyi ko bakiyi bakiyi duk ibadar da mukeyi don ace muyi ko wani abu mukeyin riya don wasu suce munyi to musani muna afkawa cikin babbar kuskure ne munayi riya bamu da Lada ko kadan riya na daga cikin manya manya kanairai zunaibai don haka mukiyaye muji tsoron Allah karmu bata ayyukanmu na alkhari da da riya .musa hankali da kyau watanni goma shadaya muna cin muna sha ,muna yin duk abinda ran keso ,Sai wata daya ne zai gagaremu mu tsaya mu azumce shi dayin ibadu acikinsa wannan shine watan da akwai daren wanda yake da tarin falala ,mai tarin yawa muyi kokari mu riski wannan dare muna masu kiyamullai, allah yasa mu dace da wannan daren ameen summa ameen*🤝🤝🤝🤝🤝
Page 53
A ranar sam deeni kasa bacci yayi saboda tsantsar fargaba da tunanin da yake ciki akan hukuncin da umminsa zata zarta akansa.
" dan Bai san abinda zai faru ba akan sakin da yayiwa Zeenat. farinciki ko akasin haka.
ganin kwata kwata bacci yaki samuwa agareshi ne Yasa ya mike 'ahankali ya tashi tsaye yashige bathroom , yayi alwala yazo yasoma jero nafiloli yana may kaiwa Allah kukansa .
, koda ya idar sallah ma guri yasamu yayi kwanciyasa.
' Sai daf da sallar asuba yasamu bacci ya daukeshi kwata kwata bacci daya samu baifi na awa daya ba ya sake mikewa yayi alwalar sallar asuba yana zaune yana lazami har garin Allah yawaye .
Misalin karfe bakwai daidai yayi wanka sbd yana son fita da wuri sbd matsalar hoidop din da ake fama dashi acikin garin Lagos sakamakon gyare gyaren titi da ake .
yana tsaye agaban mirrow yana shirin zuwa office amman gabadaya tunani umminsa ya addabe zuciyarsa duk da ruhinsa .
"ranshi a dagule yake shirya jikinsa sbd yasan umminsa nacan na fushi dashi Yana wannan tunanin har yagama shirinsa tsab .
Zaune yake a cikin tafkeken office dinsa may zagaye da makeken tablet cike da tarin file files da takardu.
system din dake gabanshi yana aikin tura sakwanni ne" ya dan ture gefe tare da afkawa cikin duniyar tunani abinda Zeenat tayi masa .
hakika Bai san yadda zaiyi da damuwar data kunsa masa ba.
, Sam yakasa hakura da abinda tayi masa Sosai yake jin zafinta har cikin zuciyarsa tsawon lokaci Yana zaune yayi zurfi cikin tunanin .
Wani abokin aikinsa manir ne yayi kundin balar shigowa cikin office din" byn nouking din da yayi tayi yaji shr ba respond .
Zaune manir ya samu deeni yayi shr yana duniyar tunani' kusan Kira biyu yayi masa" amman ko daya deeni bai san yana yi ba Sai ana uku ne yayi firgigib ya ankara '
da an shigo office din.
A wayance ya waske . Naunauyen ajiyar zuciya ya saki tare maida hankalisa sosai kan manir .
'Ahankali manir yasamu gurin ya zauna akan daya daga cikin kujeru guda 2 dake ajiye dan zaman baki .
Shr shima Yayi ya zubawa deeni ido kawai yana kallonsa tare da nazarinsa "tsawon lokaci suna kallon junansu batare da kowannesu Yayi tunanin yacewa dan'uwansa komai ba .
Har Sai da manir yayi karfin halin cewa .
wato har yanzu dai matsalar Zeenat din ce taki ci taki ciyenwa?
dayake yasan komai game da abinda ya faru.
a ganina zuwa yanzu yakamata ace kasawa ranka salama akan maganar yarinyar nan . kayi hakuri kabarwa Allah komai .
deeni da Yayi shr kawai tare da kamo lip's dinshi na kasa yana cizawa 'ahankali'ahankali shi kadai yasan yadda yake jin zuciyarsa da gangar jikinsa 'ahankali muryarsa a sanyaye yace uhmmmm duk maganarta na damuna.
" amman nafi tunanin halin da first lov zata shiga ne kasan yadda Zeenat din take a gurinta .
Manir yayi shr ya jima yana jinjina girman alamarin sannan ya numfasa yace deeni Ina kan hanyata yanzu ta zuwa Ilorin daman sallama nazo muyi .
bbu wani hanzari dazan iya maka akan maganar ka matarka daya wuce..
Sai km ya dan mike daga kan kujerar dayake zaune ya rankwafa gefen deeni tare da kai bakinsa daidai tsaitin kunnen deeni, zo kaji wata magana.
,kusan minti biyu manir yayi Yana tsarawa deeni zance sannan ya dauke bakinsa yakoma gurin zamansa.
" a razanane deeni yake bin manir din da wani irin matsanancin kallon tare da mamakin abinda Yace.
manir yacigaba abinda kawai zakayi kennan karaba kanka da wannan damuwar dake damunka kada zuciyarka ta samu matsala .
'Ahankali deeni ya shiga girgiza kansa yana kallon manir batare da ya iya ce masa komai ba .
haka kawai shine maganin matsalarka Amman ka zauna kayi tunanin shawarata da kyau inji cewar manir .
Da kyar deeni ya iya bude bakinsa da Yayi masa nauyi Yace anya kuwa manir zan iya abinda ka bukaceni da nayi kuwa?
" manir Yace zaka iya mana Sai dai idan baka gadama ba.
deeni ya sake girgiza kansa ,kai bazan iya ba wlh ....
Manir ya mike tsaye yana mikowa deeni hannunsa ' bbu dole fa cikin shawarata kaduba kagani idan zaka iya kawai kayi "ni zan wuce Sai na dawo , jikin deeni a sanyaye shima ya mikowa manir hannu sukayi musabaha .
manir ya wuce Yana cewa malam katashi tsaye kawai kayi abinda ya dace ba kullum tunani ba .
Deeni ya jima zaune yana saka da warwara akan zance da manir yayi masa wanda gaf maganar take da tarwatsa masa zuciya.
'Ahankali cikin sanyi jiki ya , mike tsaye ya suke hannuwansa duka cikin aljihun wandonsa yasoma zariya Yana zagaye cikin office din.
'sannan ' ya dawo ya zauna a gefen tablet dinsa yana jinjina girman alamarin duk ilahirin jikinsa sunyi masa mugun sanyi .'ahankali ya sake mikewa ya koma kan kujerarsa ya zauna yana son yacigaba da aikinsa idanushi suka sauka akan dan karamin fream din dake ajiye akan table.
ya zubawa umminsa ido kawai yana kallonta shi kansa ya amince tun ba yanzu ba umminsa na matukar son shi da kaunarsa fiyye da komai.
" shima km haka yake matukar sonta tamkar rayuwarsa.
" duk duniya ita kadai gareshi 'ahankali ya kai hannunshi ya dauki karamin fream din yana cigaba da kallon umminsa" yayi matukar kewarta " kusan kwana biyu Keenan rabonshi da sanyata acikin idanunshi wanda km hakan ta faru ne a sanadiyyar Zeenat ,bancin haka yasan zuwa yanzu da tuni umminsa ta nemishi da kanta.
runtse idanushin yayi sosai Yana jin yadda kaunar mahaifiyarsa ke ratsa zuciya da gangar jikinsa "tsawon lokaci idanunshi na runtse sannan ya budesu fes yana sake kallon umminsa tare da sake jin haushi da takaicin Zeenat a ranshi.
Take yaji zuciyarsa tasoma amince masa daya dauki shawarar da manir yabashi Kodan samun natsuwasa da km kuntatawa zuciyar Zeenat din .
sannu 'ahankali ya maida hoton Umminsa ma,ajinsa yacigaba da abinda ke gabansa .
Gabadaya parlour,n big Dady cike yake da manya daga cikin en'uwa na family muhd bello khaliyal.
Big Dady ya kalli gefen da Zeenat take zaune rakube tare da sunkuyar da kanta kasa tana xubda hawaye .
" Yace yanzu Zeenat kin kyauta kennan da abinda kikayi ?
mezakicewa mahalincinki idan kin koma gareshi ' ashe daman karamin tunani gareki bansani ba "Zeenat dai kanta na kasa tana cigaba da zubda hawayen nadama ta kasa cewa komai big Dady ya girgiza kanshi kawai 'sannan Ya maida kallonsa ga deeni .
Kai km kuturu sarkin zuciya" Ai ba a yanke hukunci cikin fushi kwata kwata bamu ji dadin hukuncin da , son ranka da kayi ba .
,domin kuwa har zuwa yanzu a karkashin ikonmu kake, yakamata ace ka kawo maganar gabamu kafin kazarta da komai .
Dan haka muma zamu nuna maka har yanzu kai din a karkashin mu kake km abin ikonmu.
Big dady ya sake juyowa inda Zeenat take " ke... saki nawa ya rubuta miki?
cikin kuka muryata na rawa tace nima ban sani ba .
Ina takardar sakin take 'ahankali ta tura hannuta ta zaro farar takardar daga gefen zaninta ta Mika masa .
Big Daddy ya karba ya bude Yana dubawa yaga ashema saki daya ne ,take yaji wata natsuwa da kwanciyar hankali sun shige shi hamdala yayiwa Allah sannan ya sake duban deeni .
yanzu me yakamata kayi tunda saki daya ne?
Bbu tsoro ko shakka ,deeni Yace bbu wani abu da zanyi da wuce kawai Allah ya hada kowa da rabonsa .
Wlh wlh baka isa ba say kamayar daita sautin muryar inna ta karade dakin .
jikata ba zata zama bazawara ba' byn kagama moremata jiki ba eheeeee.
kaji min yaro da muguwar mugunta da bakar zuciya kmr irin ta firauna.
To ,wlh baka isa ba ,ke km fadeela kina zaune kin yi shr kina jin abinda wannan gatalallen "dan" naki yake fada .
Ita dai Ummi shr kawai tayi Tana kallon tsaitin da deeni 'ke zaune dan batasan abinda zatace ba ,km koma tana da abin cewa bazata iya da jarabar inna ba .
Inna tacigaba ko baka maidaita jikata ba zata samu wanda yafi kyau da kudi da komai "amman wlh tunda kagama moremata jiki Sai ka maidaita gidanka.
ban da ma kaddarar aure mai jikata zatayi da kai tsami gaye da kai da tsayi awa bishiya .
abin dariya abin takaici a wulakanci deeni ya dinga kallon inna Yana jin wani irin zafi a kirjinsa tamkar zuciyarsa zata buga.
a zafafe Yace to baza'a maidaita ba say kiyi duk abinda zakiyi.
,ni kake cewa bazaka maidaita ba , zubairu kana jinshi ko to wlh bada ni kake ba da wannan ta zaune kake tashiga nuna Ummi da hannu ,mara kunya yaro kawai may dan karan taurin kai awa na mutane farko .
Deeni ya bude baki big dady ya katse shi ta hanyar buga masa tsawa.
" mahaifiyar tamu kake kokarin yin sa,insa daita ,kar ka sake na sake jin bakin ka kaji dai nagaya maka .
Dan Allah inna kiyi hakuri Ya isa haka "
Inna tace bai isa ba zubairu , nace bai isa ba kai ya kalli tsabar idanunka ya gayamaka haka ko yagawa uwarsa haka ,say ni daya raina ko dan haka ko yamayar daita ko km wlh koto ce zata rabamu dashi tare da fashewa da wani mugun kuka ,wlh Allah yaisa tsakaninmu dakai deeni bamu taba yafe maka ba .fk yatashi ya mike dan takaici inna ya bar parlour,n .
Da kyar big Dady yasamu ya rarrashi inna . ranshi a bace Yace yanzu yanzu ka maida matarka inji cewar big dady .
deeni Yayi shr Yana kallonsa Yana huci .
inna tace bakaji magana ake maka ba" kinbabbe kawai Sai faman huci kake kmr ,zaka hadiye mutane.
" deeni ya tsareta da rikitattun idanushin kawai zafi zuciyarsa da kirjinsa suke masa .haushi da takaicin inna suka taru suka mamaye masa zuciya.
inna tace daina kallona da wayan nan mugayen idanun naka masu kama dana mage , munafiki kawai.
Zeenat ce Sai Sai ta koma gidanka ko kaki ko kaso uhmmmm.
zeenat dai kanta na kasa Sai risgar kuka take tana addu'ar aranta kar Allah Yasa deeni Yace ya maidata.
duk da tsananin son da take masa bazata iya juri zama dashi ba cikin wannan situation din ba.
yayinda hawaye ke cigaba da bin kuncinta .
Wai wasa ake dakai ne ka tsai da mutane kana bata mana lokacin kowaye sa,anka anan inji wani kanin mahaifin deeni.
shi kuwa big dady tunda yayi maganar karshe bai sake cewa komai ba Sai idanu daya zuwaba deeni Yana kallonsa ko kifta ido baiyi .
'Ahankali deeni yake kallon duk ilahirin wayan dake zaune a parlour kaf dinsu iyayensa ne idan aka dauke fk wanda shima sako yashigo kawowa ya iske ana maganar ,'ahankali yacigaba da kallonsu idanunshi suka fada cikin na umminsa wacce gabadaya tazamo kalar tausayi, wasu abubuwa yake hangowa daga cikin idannun umminsa masu kama da rarrashi da ban hakuri .wanda suke nine a bukace take da son ya aikata abinda akace masa Yayi.
,ahakali ya mai da idanunshi kasa tare da sauke ajiyar zuciya. muryasa can kasa kasa Yace na ...mai daita...
Inna taja tsaki tare da Mikewa tsaye munafiki kawai ' daman can kana sonta iskanci ne kawai irin na mai shayi ya tsaida uwarsa ya tsai fatan shayi , tsami gaye kawai ..
Deeni ya dago rikitattun idanushin suka hada ido da Ummi tayi masa gargadi da idanunta alamun kar ya sake Yace Komai
Bye bye bye until after sallah missing u guys
0 comments:
Post a Comment