Tare da aika mata da wani irin kallo me cike da tsansar jin haushin abinda ta aika .
ba zeenat dake tsaye rike da kuncinta ba hatta ummi hankalinta Yayi mugun tashi akan abinda deeni Yayi .
" domin bata tunanin deeni zai iya koda zagin zeenat bane akan nablah agabanta .
ballanantana mari, ba daya ba har biyu ajire ..
wani irin kallo zeenat ke bin nablah dake kamale ajikin mijinta km wanda tafi so fiyye komai dake 'cikin duniyar nan .
Ahankali tasoma yin kasa kasa 'cikin slow motion ta zauna jagwab akan kujera datashi tana cigaba da kallonsu zuciyata Na mata wani irin zafi da radadi .
kishin mijinta ne kawai ke cin ranta da kirjinta take zuciyarta tashiga harbawa da surin maseefa ..ta rantse idanunta gam dan bata kaunar sake daura idanunta kanshi dake like da juna tamkar wasu miji da mata ..
Yayinda nablah dake jikin deeni tasoma kokarin fexgewa Daga jikinsa Amman yaki sakinta sai kallon zeenat yake da rikitattun idanunshi. domin ita kanta nablah wani irin razananniyar tsora ne yashigeta tashiga tunani kardai da abinda take tunani ke shirin faruwa ?
Kennan gaske ne deeni ya fada tarkon sonta ko yaya?
Matarshi fa ya mara agabanta akan 'cikin jikinta wanda tasan bashine mutumin dayayi mata ba idan kuwa hk ta faru bata San yadda zatayi da rayuwarta ba nan wani kuka me karfi ya kufce mata ..
Ahankali deeni ya dauke idanunshi akan zeenat batare da ya kalli inda ummi ke tsaye tana aiko masa da kallon mamaki ba yayi hanyar step da nablah a barin jikinshi ..har suka wuce zeenat batasamu bude idanunta ba sai ma wasu Hawayen takaicin rayuwa suka samu nasarar biyo kuncinta gabadaya komai ya tsaya mata cak.
To me hkn yake nufi?
Me take shirin Gani km yau a gidanta Daga dawowarta ?
Allah Allah ka duba min al'amarina ....
Ka tausayawa rayuwata kamin maganin maseefar dake shirin kusantoni da al'amarina gabadaya kada kabari wata maseefa tashiga tsakanina da mijina .Hk ta dinga fada a 'cikin ranta ummi ta matso sosai kusa daita tana goge mata hawayen dake silalowa a kuncinta batare da tace mata komai ba .
Domin ita kanta taji mugun zafin marin da deeni Yayi mata a gaban nablah, amman tasan abinda zatayi ..
Har sanda deeni yakaita dakinta kuka nablah take Na fitar hankali sbd gabadaya a tsorace take da ganin yanayin zeenat da ummi.
'cikin natsuwa yakarasa ya zaunar daita akan gadonta hade da janyo karamar stood din dake gefen bedside dinta ya zauna ya kamo hannuwanta dukka'cikin nashi yana murzawa ahankali ahankali tare da tsurawa beauty face dinta rikitattun idanunshi yana kallonta.
zuciyarsa Na masa wani iri tsalle tamkar zata tarwatse ta fasa kirjinsa ta fito.
muryarsa a sarke ya Kira sunanta ,ta dago shanyayyun idanunta ta zuba 'cikin nashi kukan ya isa hk ....Ko wani guri Na miki ciwo ne?
Ta girgiza masa Kanta batare da tace komai ba.
Ok ki natsu yanzu kibar kukan nan hk kinsa bake kadai bace damuwarki zata iya shafar lafiyar bby nah .
still shr tayi taki cewa komai yayinda km aranshi ya dinga jin zafin hasarar da zeenat taso yi masa.
meyasa zeenat bata tausayin takala da rabarsa ?
Meyyasa take kyamar talaka da nisanta kanta Daga gareshi ?
Meyasa girman Kai da kudi ke fusgarta da yawa.. har ta dinga manta kalar tarbiyar da umminsa tabata?
shi yasan Sam wannan ba kalar tarbiyar umminsa bane sannan km ba halin mahaifiyarta ta dauko ba mace me tsananin hakuri da son mutane .
Shi ya rasa Ina tasoma wannan halin nata Na girman Kai da Kin talaka da nuna kowa bakomai bane wanda ko acikin family itace lidar kowa . gabadaya zuwa yanzu halayenta sun sake canzawa fiyye da kowani lokacin Wanda can da Bai santa da hkn ba Amman yasan hakan ma yana da nasara da sababbin kawayen datayi .
Naunauyen ajiyar zuciya ya sauke da karfi yana jin a ranshi komai zai faru sai dai ya faru Amman wlh kan 'cikin jikin nablah sai dai sirrin boye ya fito filli kowa yasan abinda ake ciki .
....Ya kamo fuskarta da hannuwashi duka yana kallon 'cikin kwayar idanunta ya dinga jin aranshi da yana da iko akan kanshi, da dauketa kawai zai yi gabadaya Daga kasar ,zuwa wata kasa daban su cigaba da rayuwarsu hankali kwance 'cikin natsuwa yashiga tunanin rayuwar da sukayi a sabon gidansa ,rayuwa me cike da jin dadi da natsuwa wanda wani lokaci har manta yake da matsalar komai ....
bakinsa ya Kai daidai kan lip's dinta zai tsotsa tayi saurin kawar da fuskantar tana yatsinawa tare da zubawa plate din abincnta data dibo ajiye da niyar ci idanunta ahankali ya maida idanunshi zuwa Inda take kallo din .
ya tashi ya dauko mata plate din abincin ya daura kan tsood din daya tashi ya zauna a gefenta ,kici abinci please...Babu wani westing time tasoma ci dan wani irin yunwa take ji tun tea data Sha agidan glass ne ke cikinta.
Deeni Bai bar dakin ba sai daya tabbatar da nablah taci abinci sosai tasha ruwa sannan ya sata tayi wanka dan taji dadin jikinta ya kwantar daita ya lullubeta da blanket ya duko sosai inda take ya tsotsi lips dinta ya rage mata karfin AC dakin yaje ya kashe fitilar daki kana ya baro dakin tare da kulleta ciki dan gudun bala'i abinda zeenat zata iya mata .
Sosai hankalin ummi ya sake tashi da ganin irin halin tashin hankali da diyar tashiga.
ahankali muryar ummi a sanyaye tasoma rarrashin zeenat tana bata hkr akan abinda deeni Yayi mata sannan ta nuna mata itama nata kuskure akan abinda tayi Bai kamata ba mamana abinda kikeyiwa nablah domin kowane dan Adam yanada nashi baiwar da Allah Yayi masa .
har sanda deeni ya dawo Dining din ummi Na zaune tana faman aikin rarrashin zeenat dabata baki Amman kwata kwata zeenat din bata San abinda ummi ke ce mata ba sbd gabadaya ta dawo tamkar mutum mutumin tsabar mamaki da frigicin abinda deeni Yayi mata a gaban me aikinta.
ganin tahowarsa yasa ummi yin shr da bakinta ta hade ranta tamau tamkar wacce aka aikowa da mutuwa. shima ganin hk Yasa ya hade nashi ran sosai fiyye da tunanin me karantu idan baku manta ba daman kusan halin deeni da shan kamshi maseefa .
Gabadaya kuka zeenat take son yin Amman yaki zuwa mata sbd tsoro da mamakin dake daskare akasan zuciyarta.
Wani irin zafi kirjinta ke mata tamkar ana zuba mata yaji .. gabadaya abun ya girmama tunaninta.
to me hk yake nufi ?
Ta sake tmbyr kanta .
Takasa kuka ta kasa hauka ta kasa komai sbd abin ya girmi momery dinta zaune kawai take tana jin sautin muryar ummi sama sama batare da tana fahimci inda maganganunta suka dosa ba ..
yau Deeni mijinta ne ya mareta akan wata watan ma me aikinta kennan hkn Na nufin ya daina tsanar yarinya yanzu ko me ?
Idan kuwa hk ta faru a 'cikin gidanta da kuwa ta shiga ukunta ..
Deeni Yayi tamkar babu abinda ya dameshi ya zuba tuwan da kanshi hankalinsa kwance yasoma yaci batare da wata damuwa ba yana zuba santin tuwan acikin zuciyarsa .
wani irin dadi tuwan yake ji Yayi masa
ko kallon inda zeenat ke zaune bai yi ba ballanantana yasan damuwarta .
"yayinda hkn kuwa ya sake taba zuciyar ummi sosai to me wannan salon nasa yake nufi?
kardai gadar zaren data shirya diyarta ce ke shirin ruftawa ciki ?
Jiki a sanyaye ummi ta Mike tsaye tare da duban Inda deeni yake wanda oready tuni ita tagama tsakurar tuwanta .
muryata tamkar zata zubda kwala tace deeni muje Ina nemanka a daki.
shi kanshi yadda yaji muryar umminsa da yadda yake kallon yanayinta yasan ranta a bace yake matuka akan abinda Yayiwa zeenat yanzu dan hk shima muryasa can kasa kasa yace Ok sannan ummi ta nufi daki..
Byn kmr minti Gona sai gashi yashigo dakin yana ciccin magani sannan km fuskar nan tashi a daure still ya zauna a kujerar dake facing din umminsa .
ummi har lokacin jikinta a sanyaye yake .sai data numfasa kana tace yanzu deeni Kai kana ganin abinda kayi ya dace kennan? A gabana deeni ka mari zeenat kan matarka dan tsabar ka rainani takarasa fadar hkn tana nuna kirjinta wlh kabani mamaki .km ka tsinka min zuciya .idan wani yace min a gabana zaka aikata hk wlh zance karya ne ..
Sosai ummi tashiga yi masa fada ta inda take shiga bata nan take fita ba.. kafin km daga baya ta dawo yi masa nasiha me ratsa jiki da zuciya.. yanzu abinda kayiwa zeenat akan wannan yarinyar Yayi kennan ?
Nice fa tamkar mahaifiya Ga zeenat.
Zeenat bata da kowa acikin duniyar sama dani da mahaifinta sai Kai mijinta , Amman dan cin fuska agabana ka zage ka mararmin yarinya dan rashin mutunci.
kai kanka kasan banason aurenka da zeenat.
duk duniya bbu abinda zancewa zeenat banaso Amman ta kafe ita taji tagani tana sonka km taji tagani zata iya zama da baudaden hali irin naka.
ka tuna rayuwarku deeni ka tuna..bbu abinda banyi ba zeenat akan rashin son aurenku ta rufe idanunta tace ita Laila tana sonka.
ka tuna abubuwan da tayiwa kannen mahaifinta agabanka deeni ka tuna wulakanci dakayiwa kakarta inna mahaifiyar mahainfinta agabanta Amman ta Danni zuciyarta tacigaba da zama da kai, duk dan sbd son da take maka.
ka tuna irin dukan mutuwar da kayi mata. zeenat bata taba jin ta tsaneka ba ko tana kyamatar Halinka ba.
km duk tsiya dai zeenat uwar gidanka ce bata cancanci wannan wulakancin da kaskancin a gurinka ba.
yakama maza Ku dinga daraja uwargidanku ,Ku mutuntasu akan komai Na rayuwa ,domin kuwa sune wayanda suka fara bawa rayuwarku farkon farincikin mara misaltuwa. Dan hk wlh azim yadda ka kuntata mata Daga dawowarta to ka tabbatar kaje kabata hakuri tare da sanyata 'cikin farinciki.
gabadaya jikin deeni Yayi matsanancin tsanyin akan abinda ya'aikata muryarsa a kasalance yace first love kiyi hakuri Amman itama tayi kuskure abinda taso aikatawa yarinya nan .
yanzu idan wani abu ya samu 'cikin jikinta mezamu ce ?
yakarasa fadar mgn tamkar zai yi kuka Amman duk da hk nasan nayi kuskure nima kiyi hakuri ..Ya tashi daga inda yake ya matso sosai kusa da ummi yana sake bata hkrn abinda Yayi ..bbu komai amman ka tabbatar kabata hakuri naji first love zan bata ..Allah Yayi muku albarka ya amsa da Ameen tare da Mikewa tsaye Yayi mata sallama ya bar dakin.
Ahankali yaji jikinsa Yayi masa sanyi sosai ya dinga jin har a 'cikin zuciyarsa Bai kyautawa zeenat ba sosai zuciyarsa tayi regretting din abinda Yayi mata . tabbas bbu karya 'cikin maganganu ummi zeenat tana tsantsar son shi da kaunarshi Bai kamata ya mareta agaban nablah ba.
dan hk Kai tsaye dakinta ya nufa..
Zaune ya isketa akan ters jingine da gadonta jikinta sanye da rigar baccin gashin kanta a watse bbu rebon tana wani irin kukan mutuwa me cin rai da taba zuciya ma'abocin sauraro sosai take resgar kuka tamkar ranta zai fita yayinda zuciyarta ta hautsene da tashin hankali mara iyaka .
gabadaya ta gama fita haiyacinta sai sambatu take zubawa tazama tamkar wata mahaukaciya sabowar kamu '.
cikin sanyi jiki yakarasa zuwa Inda take zaune zuciyarsa a dagule shi kanshi bai ji dadin yanayin dayaganta ba km hakika ya tabbatar da laifinshi me girma a gurinta tunda yaganta hk wani irin tausayinta ne ya ratsa zuciyarsa da gangar jikinsa domin yasan duk sbd shi take 'cikin wannan halin damuwar.
duk fa sbd shi take wannan haukar kishi gsky shi kanshi yasan zeenat tana mugun sonshi yasan da wuya ya samu macce da take sonshi tsakani da Allah tamkar ta
km yasan duk duniya bbu abinda tafi so sama dashi km duk abinda yace tayi zatayi akan irin son datake masa.
hk ya dinga tuno abubuwa daki daki a game da irin son datake masa hk kawai yaji Hawayen tausayinta yashiga zubo masa Yasa ya dauke su da sauri batare da tagani ba hannuwansa duka yasa ya dagota tsaye ya rungumeta ajikinshi yana sakin numafashi . tasoma kokarin fexgewa Daga jikinsa ya matseta gam yana sake fidda numfashi da ajiyar zuciya me karfi.
sosai tacigaba da kukanta har da shesheka tana jin zafi da radadi wulakanci da Yayi mata duk akan kuskuren me aiki ...muryasa 'cikin kuka yace mata am sorry zeenat.. am really sorry zeenat for what I don dan Allah kiyi hakuri ki yafe min abinda nayi miki ba nufina Na kuntata miki daga dawowarki ba.
ni kaina bansa meyyesa Na aikata abinda nayi ba .
Banma San sanda Na aikata hkn ba ..
muryarta cike da kuka tace baka San sanda ka mareni akan yarinyar nan ba kennan sbd kana sonta ?
ahankali Ya sausauta rungumar da Yayi mata tare da tsura mata rikitattun idanunshi yana kallon 'cikin idanunta muryarsa a dake yace Allah Ya kiyaye zeenat Na so wata ya mace byn ke a duniya.
idan ma soyayya zanyi sai narasa inda zan ajiye soyayata sai a gurin wannan yarinyar.
karki manta kece mace ta farko da zuciyar deeni tasoma shan wahala akai kafin umminta ta amince tabani aurenta ,
dan hk ki kwantar da hankalinki bbu komai a tsakanina da wannan yarinyar abinda kika Ga nayi ni kaina bansa Na aikata ba amma am sorry ya sake rungumeta tsam ajikinshi.
'Cikin muryar kuka tace my hrt zuciyata na matsanancin sonka ,ni wace irin mace nakasance atare dakai takarasa mgnr tana kuka ?
Kin kasance tamkar duniyatace , ke din daban kike a gurina .
, zeenat ko bbu aure atsakaninmu mu din ruhi daya ne mafi kusancin makusanta .to meyyasa Kai baka sona kmr yadda nake maka ?
Shiiiiii ya daura bakinsa akan lips dinta yana tsotsa , ahankali ya dinga kwantar mata da hankali yana ruda mata jiki da salonsa yana gaya mata word masu dadi da kalamai masu kashe zuciya .Ya nufi toilet daita da kanshi ya sake yi mata wanka yana sake rarrashita da kwantar mata da hankali har taji zuciyarta tayi fess ta huce akanshi ta daina jin zafinsa da zafin abinda Yayi mata .
byn Yayi mata wanka ya rungumeta agefen jikinsa suka fito tare ya goge mata jiki Ya taje gashinta kanta hade da maida mata rebon din kanta yaje ya hado mata coffee da tuwo yakawo mata har dakinta ya zauna yana bata abaki yana tausaya mata byn taci ya bata maganin zazzabi sbd jin yanayin yadda jikinta ya dauki zafi .
sannan kafeta da rikitattun idanunshi yana kashe mata jiki dasu .
Ta dan yi murmushi dan son kwantar masa da hankali .
ya koma tafin hannunta duka 'cikin nashi yana murzawa ahankali zuciyarsa Na masa sanyi akanta shima murmushi Yayi yana kashe mata idonsa daya sannan ya bude bakinsa da kyar well dazu kince nayi sex dake to yanzu I have a right to do it?
tayi murmushi tana matse hannunshi dake 'cikin nata.
ya lumshe rikitattun idanunshi ya sake budesu akan fuskarta sbd yasan oready ta rigada ta huce dashi kasancewarta mara riko km bata iya dagon fushi akanshi 'cikin sanyi rai da natsuwa deeni ya zarce da romancing din zeenat itama tana maida mishi martani tun sanda ya kwantar daita a saman gadonta ya soma jefa mata kalamansa zafafa masu kashe mata duk wani gaba dake jikinta. zeenat ta dinga jin salonsa suna sauka 'cikin kunneta da ruhinta wani yanayi ne take jin yana bin duk wani lugu da sako na jikinta yasoma murza brest dinta yana shafasu 'cikin irin salonsa wanda yake rikita zeenat ya km zautar daita hankalinsa yasoma gushewa yayinda sha,awarta kawai ke cin ransa da wani irin tsananin tausayinta dayake jin yana ratsa masa gabobin jikinshi ahankali yake binta 'cikin natsuwa tare da samun hadin kanta bukatarsa ta biya har suka fada cikin duniyar ma'aurata..sosai suka gamsar da junansu da zuciyoyinsu da muradinsu wanda suka jima suna kewar juna byn dan wani lokaci komai ya lafa atsakaninsu .
ya dauketa sukayi bathroom dinta daita wanka sukayi atare zeenat najin wani irin matsanancin son mijinta sosai tare suka fito suna manne da juna ta sauya wasu kayan shima ya tsaya shirya kanshi Amman da kyar ya kyaleta domin manne yake daita ajikinshi dan Sam yakasa barin tayi koda kwakwaran motsi ne ...
Washegari da sassafe ya tashi ya bar dakin zeenat ya nufi dakin nablah ya budeta.
ya shiga ya dubata bacci take sosai ya ya yaye bargon daya lulluba mata, tare dage rigar jikinta ya daura kunnenshi saman 'cikin yana jin motsin cikinta. lumshe rikitattun idanunshi Yayi yana jin sanyi har 'cikin zuciyarsa ' kiss Yayi cikinta da lip's dinta sannan yabar dakin zuwa masjid .
'Cikin kwanaki nan ko office deeni yaje Allah Allah yake ya dawo gida gurin zeenat wata irin kulawa ta musamman yashiga bawa zeenat din tare da yi mata hidama sosai da fada mata kalamai masu sanyaya rai da kashe zuciyar data dade 'cikin shaukin so. duk da nata ran zafi yake mata har lokacin inda yagaya mata ta daina damuwa akan nablah shi bakomai bace agurinsa facce me aiki .. sannan yace tayi hakuri kan duk abinda Yayi mata yanzu yana son kwanciyar hankalinta da ganin farincikinta.
wani irin yanayi ta tsinci kanta ciki mara misaltuwa gabadaya ya kashe mata ilahirin jikinta da zantuttukansa masu birkita mata lissafi bbu abinda tafi so da kauna sama da farincikin mijinta dan hk ta sake rungumar mijinta da hannu biyu biyu tana zuba masa shagwaba iri iri ...
'Cikin wannan lokacin nablah taga abin mamaki me tsoratar da zuciya.. domin tun dawowar matarsa taga deeni ya rage shishige mata kmr lokacin da basu nan .
hkn Yasa zuciyarta ta dinga kitsimata abubuwa dayawa akanshi har ta yarda lallai namiji munafiki ne km bashida alkibla .
,kwata kwata ya daina zuwa Inda take indai matarsa Na gida sai dare zai zo mata yaga lfyr jikinta ya dan mammatsata da romancing dinta .
"sannan duk byn kwana biyu zai zo dakinta nan zai kwana har sai asuban faru tukun zai koma dakinsa ta kula kmr ya raba musu kwana Keenan atsakananinta da matarsa.
duk randa yake dakinta kuwa bata iya bacci kirki takure jikinta take karshen gado Yayi Yayi ta saki jikinta dashi bbu abinda zai faru km bbu abinda zai mata amman taki yarda dashi .
dan ita gabadaya atsorace take da almarin. kada matarsa tasan halin da mijinta yake ciki akanta da km 'cikin jikinta ..
Tsaye take abakin wani dan karamin lugu tana wage wage tare da neman yaron dazata aika 'cikin gidan Nasu.
can Allah Ya taimaketa ta hango tahowar wani karamin kaninsu wanda shine auta acikin gidan.. muryarta amatukar sanyaye tace abba ...
abba wanda ya kusan giftata ya dawo ahankali inda take tsaye yana karemata kallo tsab da son gano ko wacece ita sakamakon nikaf din dake manne da fuska.. can km Yayi murmushi yace kai aunty Sal.....shiiiiii ta daura dan yatsanta a saman bakinsa tun Bai karasa ba .
"Baba Na 'cikin gida ne ?
Abba ya girgiza mata Kai baya gida yana gurin dauda me kanti gurinsa ma zani yanzu .
yauwa bari nashiga Amman kada kafada masa naxo fa .. yace to aunty ta ciro naira hamsin acikin jakarta ta mikasa tayi gaba abinta ...
Da sallama bisa harshenta tashiga gidan Nasu da yanzu yasamu sauyin yanayi rayuwa .ba kmr da ba ..shr taji koina bbu motsin kowa .
Muryarta a dan tsorace tace wai Ina mutane gidan nan suke ne ?
Atare mama da nuratu wacce nablah ke bi suka fito tsakar gidan suna gamu kabo kabo mama tace tana murmushi, har yanzu Salma bazaki rabaki kanki da sanya wannan abu ba a fuskarki ba ?
Uhmmmm mama Ina zan iya da fadar baba tunda yace kada Na sake zuwan masa gida muddin ban dawo masa da nablah ba .
kinga kuwa dole na kasance hk matukar Ina son zuwa ganinku inji cewar Salma dake kokarin zama kan cement dake malale atsakar gidan Daga mama har nuratu dariya suke mata sannan sukace sannu da hanya ta amsa tana gyara zaman nikaf din fuskarta da kyau ..Ni Banga amfani wannan fadan Na baba wlh , yarinya Na can tana achieve din rayuwarta zai damu kanshi da mutane kmr an tsiyar daita.
uhmmmm nuratu bana son jin wannan mgnr Daga bakinki bashi kadai ba koni kaina yanzu Ina bukatar ganin yarinyata . wata takwas kennan fa rabon damu sanyata 'cikin idanunmu ko Yar kaza kabayar dole kadu ballanantana mutun sukutun . ban da ma Muna yin waya da hjyar ba , da tuni nasa Salma gaba na dauko yarinta ..suka kwashe da wata irin dariya gabadayansu.
kai jama'a tsakanin mama da baba narasan wanda yafi wani nacin nablah ba nuratu ta karasa fadar hkn tana tabe baki ..Ai duk son ya'ya dasu Daga baban har mama
Ina Muhammad da Kamal ne bangansu ba niji aunty Salma?
Muhammad an sakashi koyon aiki kaniknci Kamal km ya tafi gurin aikinsa Ok Allah Ya taimaka .
nuratu taje ta kawowa aunty Salma ruwa me tsanyi da sauran abincin dayayi saura sannan suka shiga hirar duniya awa daya tayi a zaune kafin daga baya suka shige kuryar dakin mahaifiyarsu suna cigaba da zantawa duk akan dawowar nablah gida da zarar ummi ta dawo ,wanda alokaci basu da masaniyar dawowar ummi din tunda bata Kira aunty Salma ta sanar mata ba ..'.
cikin hk suka jiyo muryar mlm salisu yana doka sallama yana kiran sunan nuratu ...nuratu gaban aunty Salma ya fadi wayyo Allah mama nashiga ukuna Ga baba nan ..
wai nuratu kina Ina ne hk nake ta faman kiranki ?
Nuratu ta fito da gudu ta tsaya a 'bakin kofa Gani baba Na kokarin shigawa ciki , Ina singilotocin danace ki wanke min?
shagwabe fuska tayi sannan tace shi nake son wankewa yanzu maza ki kokarta ki wanke min banida Na saka km zuwa anjima Ina son shiga 'cikin apapa .
to aima baka bani kudin sabulo ba yasaka hannushi 'cikin aljihun gaban rigarsa ya ciro dari biyu ya Mika mata yana kokari sanya kanshi 'cikin dagon parlour gida yana kiran sunan mama itama ta fito 'cikin sanyi jiki ta tsaya abakin dokin kofa dan kada yasamu damar shiga dakinta ungo wannan kisamu abinda kika dafamana daddare ya mikamata odindin dubu daya sannan yakarasa dakinsa . wanda xuwa lokacin Salma dake daskare 'cikin dakin mama kadan ya rage zuciyarta bata buga ba tsabar frigice. tana jin ya shiga dakinsa ta sauke naunauyen ajiyar zuciya tana goge gumin dake tsaftsafo mata .
mama ta zuba mata idanunta kema Salma ke maida hankali gurin dawowar yarinya nan .
nan kusa kindai San halin mahaifinku sarai bakara min aikinsa bane yabiki har gidanki ya tara miki jama'a.
nima wlh abinda nake fargaba kennan mama shiyasa kullun nake addu'a .
Saratu mlm salisu ya kwallawa mama Kira ta sake fitowa suka cikaro dashi zai shigo dakin ya'akayi ne baban Salma ?
Sai naji wata murya tamkar ta Salma a gidan nan ..?
Salma km a gidan nan ? yaushe rabon Salma da zuwa gidan tun zuwanta Na karshe dakayi mata korar kare ai bata sake zuwa ba .
bakuwa mukayi kawar nuratu ce tazo mlm salisu yayi Jim yana tunani da bin dakin da kallo shifa yasan muryar Salma fiyarsa ya jiyo sama sama koda yashigo gidan ma yaji ,yace shikennan tare da juyawa jikinsa sanye Yayi tsakar gida da babbar Riga ajikinsa da alamun wanka zai shiga ya tsaya yana gyara sajen fuskarsa .
Ki hanzarta barin gidan Salma kafin ya fito Daga wanka ya tara miki mutane to mama Salma ta Mike tsaye da hanzarta tana gyara zanin jikinta itama nuratu ta Mike tsaye tare da fitowa tana Yan dube dubenta taga abinda baban Nasu yake .
yauwa nuratu miko min singlet guda biyu Na wanke yanzu kya wanke min sauran Daga baya ,gaban nuratu ya fadi rassss dan tasan halin wanki babansu dadewa yake Bai gama ba.
ta juya da sauri jikinta Na rawa mama aunty Salma kinji wai wanki baba zai yi km yanzu ta fadi hk fuskarta tattare da damuwa gaban Salma yashiga dukan uku uku ta dafe kirjinta dan girma Allah ?
Wlh hk yace kinga shiryawarki kawai kiyi tafiyarki ba lallai bane ya Ganeki ,ince har safa kika saka inji cewar mama ? Salma ta gyada mata kanta batare datace komai ba oya maza ki wuce abinki Kin dai San halin wankisa bakarewa yake ba idan ma yaga dama zai iya cewa zai wankensu duka yanzu ...
Sautin muryarsa suka ji Wanda ya sake hautsina zuciyar aunty Salma wai Me kike yi ne har yanzu nuratu ?
Gani nan zuwa baba su nake son daukowa ta dauka da sauri ta bar dakin jikinta Na nuna alamun rashin gsky koda ta Mika masa kayan ma ta juya bynta yabi da kallo sannan ya girgiza Kai ya jika singlet din 'cikin ruwa, Yacigaba da abinda yake ..
Aunty Salmah tayi kmr zata fito ta sake komawa cikin dakin da sauri ganin inda mahaifinta ke facing. Wayyohhhyyy mama wlh tsoro nake ji bazan iya fita ba.
..Kai Kai Salma wlh kincika abin haushi sai kin bari babanku yagane halin da ake ciki wlh nima ki jawo min a tsamamin tsaraba daman kullun sai ya zageni cewar da hadin bakina akaje tsiyar masa da 'ya' idan baki bar rawar jikin nan ba fa zai iya ganewa wlh da kyar aunty Salma tayi karfin halin sake fitowa gabanta Na faduwa nuratu Na gabanta tana dan janta da hira tamkar wata kawata da gaske kirki damu zanzo miki dashi duk sanda zanzo gidanku, yayinda km mama ke bayanta tana ce mata to maimuna angode kigaida gida muryar aunty Salma har rawa take gurin amsawa .
ta gefta mahaifinta kadan taji Yayi gyaran murya ta tsaya cak jikinta Na wani irin kirrrrrrma nuratu ki siyo min hypo da kudin hannuki to baba inji nuratu wani irin ajiyar zuciya aunty Salma ta sauke jin abinda yace suka karasa ficewa Daga tsakar gida gabadaya har 'bakin kofar dagon zauren gidan mama takaita sannan ta juyo 'cikin gidan tana dauke plate din abincin da Aunty Salmah taci ..
Mlm salisu yaja numfashinsa yana duban mama wlh saratu yarinya nan data fita yanzu sak Salmata, gsky yanayinsu yaxo daya sosai .
Mama tace uhmmmm ,kawai dai dan kasata a ranka ne shiyasa har kaga hk shr kawai Yayi batare da ya sake cewa komai ba ita km ta dauki buta tashige bandaki tana jin jina hali irin Na mijinta..
Har 'bakin jection din gatankowa nuratu ta Kai aunty Salma suna hirar babansu suna dry har sai dataga aunty Salma tashiga motar ishodi sannan ta kama hanyar komawa gida ...
Rigingine nablah ke zaune a dakinta hannuta a saman fuskarta tana tunani duniya yayinda jikinta ke sanye da riga da zani Na atamfa English me ABC . Sosai tayi zurfi har batasan sanda bacci yayi nasarar dauketa ba . Zeenat dake zaune Kusa da ummi suna hira da kallo ta Kai idanunta kan agogon dake manne da jikin bangon parlour karfe biyar ta wuce.
bataga alamun saukowar nablah daura musu abincin dare ba.
ta Mike tsaye ahankali tana yatsina fuska ummi ta dubenta tana ya dai mamana ?
Murmushi ta sakarwa ummi bbu komai ummina zanje nakira yarinya nan ne tazo ta daura mana girkin dare naga alamun bata niyar saukowa .
ummi tayi shr can km ta nunfasha kana tace kibari laraba tazo takirata man , bari kawai naje ummi.. akwai abinda zan dauko a dakina Na sama takarasa fadar hkn tana juyawa ahankali tasoma tafiya tana girgiza jiki tana juyawa ummi tashiga addu'a acikin zuciyata Allah Yasa idanuta suGane mata abinda dade take son kasancewarsa.
Kai tsaye dakin nablah zeenat ta nufa tare da bude dakin 'cikin isa da takama ido hudu tayi da abin mamaki da ban tsoro dan karamin 'cikin jikin nablah dayayi mata dan kurcici dashi taci karo dashi .
dasssssssss gaban ya yanke yashiga faduwa har yana duka uku uku .
da hanzarinta takarasa shigowa dakin sosai tana sake bin 'cikin da wani irin kallo .
ciki take ganin a jikin yarinya nan ko me ?
Tasa hannuta ta murza idanunta ta sake budesu fesss still the same thing take Gani ..
ta kwallara wata irin gigitacciyar kara wanda ya farkar da nablah daga naunauyen baccin dayayi nasarar dauketa tayi wall da shanyayyun idanunta ta budesu tana kallon zeenat tsaye a gabanta tana zaro idanu.
da sauri tasoma kokarin Mikewa tsaye tana janyo hijab dinta domin suturta jikinta .
da hannu zeenat ta dakatar daita alamun kada ta saka ..mamaki zeenat tashiga yi da alajabi ta rike bakinta takasa cewa komai da kyar ta iya bude bakinta gurin furta kalmar ..
Nashiga uku ni muzeenat .. mezangani hk ?
inna lillahi wa inna ilaihi rajiun 'cikin tashin hankali tashiga Kiran sunan ummi da karfi .ummi ta zabura ta Mike zaninta a hannu tayo habyar step da sauri .
a frigice zeenat tace wayyyyyoo nashiga uku dama nasan za'a Rina muryata cike da in ...inna..tace nab..lah.. 'cikin shige zaki haifar min acikin gida.
lallai kuwa zan miki dukan mutuwa tare da antayaki waje.
kije can gurin wanda Yayi miki ciki.
tayi kukan kura zata damkota wuyan nablah...
MMN SUDAIS CE💗💗💗💗💗
AUREN SIRRI
💖💖💖
💗💗💗💗💗
AYSHA A BAGUDO
Wowwwww fans kuna Ina Ku garzayo Ga wani mashahurin kayataccen labari me dauke da darasi iri iri da abubuwa ban mamaki wanda ya tattara kan al'amuran rayuwar duniya . bakinciki farinciki kuncin rayuwa soyayya tausayi sadaukarwa ...ba kowane novel bane face GADAR ZARE ....
~NA~
*HAUWA A USMAN*
_JIDDARH_
Kadan Daga 'cikin novel me taken suna GADAR ZARE
A firgice ya mik'e daga inda yake zaune, yana kallon sauran abokanan nasa fuska cike da hawaye idonsa yayi ja sosai
Buga kansa ya fara yi a bango yana ihu yana cewa " sun kashe min kowa bani da kowa yanzu, zaman dirshan yayi a k'asa, yana ihu yana yarfa hannunsa, zumbur ya mik'e ya nufi fridge ya d'auko robar ruwa ya bulbulawa kansa
Akan ido na suka k'one gidan mu, mahaifiya ta, mahaifi na, k'anne na duk suka mutu akan kunne na ina jiyo ihun su
***************
Cikin waye wannan a jikin, uban waye yayi miki ciki bazaki fad'a ba saina kashe ki, wayyo na shiga duk irin tarbiyyar dana baki abinda zaka saka man dashi kenan, cikin tace " wallahi Aunty ban sani, idan za'a kashe ni ban san wanda yayi min cikin nan ba, nima ganin shi kawai nayi ajiki na, tafiya tayi ta bud'e durowa ta d'auko Qur'an ta d'ora akan ta tace " na rantse da wanda raina ke hannunsa bansan wanda yayi min ciki nan ba.
Kanta tayo gadan-gadan tana nizaki rainawa hankali, ta shak'e ta idonta suka kakkafe
**************
Acikin gidan yarin yake ihu yana kuka yace " sunci Amana ta, sunyi min butulci, na yarda dasu amma sun ci amana sun had'a min *GADAR ZARE*
Amintattu nane suka yi silar zuwa na gidan yarin, sun raba ni da kowa nawa sun raba ni farin cikina,cikin matsanancin kuka yace " wallahi koda zan rasa komai Na rayuwata bazan kyale su ba.
Sun mun sharri, sun had'a man makirci
*************
Koken acikin kayana kuma, kafin ya k'ara sa maganar dubbun police sun kewaye shi da bindugogi,
Ana cikin haka wayarsa ta fara ringing, dakyar ya samu ikon d'agawa, ji yayi muryarsa ta tintsere da dariya yace " nine amininka, d'an uwanka, kaga yadda nayi wasa da hankalinka ko, na nuna maka halin 'yan Adam
Cikin rawar murya yace " mai yasa kaci amanata?
" saboda ina santa, ita rayuwa tace km mallakina ,
Wani irin mahaucin ihu ya saki tare da buga wayar da k'asa .
Uhmmmm kada Ku sake abaku labarin wannan azababen labarin GADAR ZARE !!!
🔜🔜🔜🔜🔜🔜🔜🔜🔜🔜🔜
Page 94
Tun kafin zeenat takarasa inda nablah ke tsaye jikinta Na wani irin mugun kirrrrrrma ummi tayi tsalle tashige tsakaninsu .tana cewa
lfyrki mamana kike wanna ihun hk ?
Meyye faru ne wai ?
Me tayi miki ? Ajire ummi tashiga jerowa zeenat tmbyr jikinta Na rawa itama .
'Cikin wata irin mahaukaciyar murya zeenat tace ummi ummi ciki nagani ajikin yarinya nan tana nunu 'cikin nablah da yatsanta...
Ummi ta dan juyo afrigice tana kallon jikin nablah Ciki km zeenat , wani irin ciki ana mazan kalau ?
Wlh ummi ki kalle yarinyar nan da kyau ciki ne ajikinta Na haihuwa.
ummi ta sauke naunauyen ajiyar zuciya kirjinta Na bugawa tare da janyo hannu nablah cike da fargaban abinda zai faru zuwa kan gado Amman nablah taki zama hakan Yasa ummi
'Cikin sanyi jiki ta xubawa 'cikin jikin nablah idanunta tana kallo tamkar batasan da zamansa ba.
kana tace tabbas ciki gareta ..to garin yaya hk ta faru nablah ?
Ciki nake Gani ajikinki fa da gaske .
Kirjin nablah Yayi wani irin mugun harbawa har dan 'cikinta ya juya tare da dungulewa ya cure agefe guda a cikinta.
Ta runtse idanunta hade da sanya hannuta ta dafe daidai gurin take km hawaye ya balle Daga idanunta yasoma tsiyayowa yana bin kuncinta ,ummi tayi saurin katseta ta hanyar cewa uhmmmm nablah ki natsu bbu abinda za'a yi miki.
yadda akayi kikayi ciki nake son sani .
Da km wanda Yayi miki?
wasu sabbin Hawaye ne masu zafi suka sake biyo kuncinta tun bata Kai Ga cewa komai ba zeenat tace haba ummi wace irin tmby wace wannan zaki mata .akwai dantirin dan iskan da zai yi mata ciki wanda ya wuce kb ....Ni nasan kb ne Yayi mata 'cikin Amman wlh kinyi hasara me hijabin sharri kawai ......
Ummi ta juyo da sauri tsaitin da zeenat ke tsaye tana fama aikin jijjiga jiki da nurfarfashi ai wlh uhmmmm yau Naga abinda yafi karfina.
shegiyar yarinya shiyasa kullun kike kinshe kanki 'cikin hijab ashe Kinsa ta'asar da kikeyi.
Banda kuka babu abinda nablah ke yi ta rasa yadda zata yi da rayuwarta musamman ma data Ga yadda hankalin zeenat din yake atashe sannan Ga ummi itama bata 'cikin natsuwarta tsoronta ma kar zeenat din ta sheketa takashe batare ta sake daura idanunta akan iyayenta ba . dan hk ahankali tacigaba da jero addu'oi kala kala akasan zuciyarta batare da tace uffan ba sai kuka take tana mazurai da ido domin xuwa lokacin zuciyarta gabadaya bbu abinda take so da kaunar Gani kmr ta daura idanunta akan deeni ko zai taimakamata kmr yadda yasha cewa duk sanda wani zai faru ..
'Cikin wata irin kasashiyar murya zeenat ta buga nablah wata irin razananniyar tsawa ke dan ubanki tsayuwar uwar me mekiyiwa mutane .
maza kije ki hada tsummankarinki yanzu ba sai gobe zaki bar min gidana dan wlh ko second biyu bazaki km karawa ba acikin gidan nan sheger yarinya mayya me kama kuruwar mutane gabadaya tun zuwanki gidan naji Na tsaneki ashe tantiriya ce ke me.... .
Tsawa ummi ta bugawa zeenat itama wacce tasa zeenat din qamewa guri daya tana kallon ummi a frigice km atsorace .
shiga hankalinki mamana banson iskanci banza wai ke meyyasa kwata kwata yanzu kika sauya hali .
Kika daukarwa kanki halin da banaki ba.
kibari muji wanda Yayi wa yarinya nan ciki Amman kinki zaki Hanna Allah ikonsa be ?
.kada ki manta fa gabana gabanki yayarta ta damka mana amanar yarinyar agurinmu.
Km duk abinda yasameta ahalin yanzu muke da alhakin akai ....
shikennan ummi nayi shr Amman wlh ni bazan cigaba da zama da wannan yarinyar ba sannan km bazan bari a haifamin 'cikin sh...karki sake kikarasa furta wannan kalmar Ida ban ba hk ba yau nida kaina zan miki dukan mutuwa tun kafin me alhakin hk ya bayyana .sororo zeenat tayi tana bin ummi da kallo me cike da tmbayoyi iri iri .
Ummi tace ke nabla wa yayi 'cikin jikinki?
kuka me karfi nablah ta fashe dashi muryarta na rawa tace ummi ki taimaki dan girman Allah wlh wlh bansan wanda Yayi ba .nima wayar gari kawai nayi naganni dashi batare da nasan tsinan........ shiiiiii ya isa hk ummi ta katseta tana cigaba da kallonta ...
Uhmmmm zeenat taja numfashi tana duban nablah Kin dai ci ribar soyayya tunda har Ga tsaraba nan kin samu wawiya yarinya kawai...
haka nablah ta dinga kuka tana nadamar zuwanta aiki tare da danasani biyyewa sharrin zuciya datayi da yanzu tana 'can cikin danginta km gatanta .
sanin da ummi tayi idan ba'a bar zance hk ba. wani abu zai iya samunta km tasan halin deeni babu hakuri ballanantana Daga kafa.
daga karshe allura ta tono garma..dan haka tace kukan ya isa hk kin nablah kwantar da hankali Kin dai tabbatar da baki San wanda Yayi 'cikin ba ko ?
Nablah tayi saurin girgizawa ummi kanta .
Ok jirani Ina zuwa yanzu
Ummi ta Mike a zabure kmr gaske takamo Hannun Zeenart ta jata zuwa d'akinta, a bakin gado Ummi ta zaunar da Zeenart.
Itama ta zauna a gefen ta, suna fuskantar juna .
Ummi tayi,shr tana kallon zeenat da nazarinta sannan km ta saki murmushi wanda Yasa zeenat cewa ya hk ummi Muna 'cikin tashin hankali ke km kina murmushi ?
Dole nayi murmushi zeenat .
Sannan wannan murmushin Nawa bana komai bane Na murna ne zeenat ....
Zeenat Ga dama tasame mu ..dama ummi ?
Wani irin dama ne wannan ummi zeenat ta fadi hk tana bin Ummi da
Wani irin kallon.
Ita Ummi kallonta take Zeenart, cikin k'osawa tace " Umm..... Hannu Ummi ta d'aga mata, fuskarta d'auke da murmushi ta dafa kafafarta ta tace " 'yata ga dama ta samu, kin san duk abinda kake addu'a to Allah zai kawo maka mafita, cikin rashin fahimta Zeenart ta kalli Ummi tace " Kamar yaya ummi nifa ban gane nufiki ba?
Kallon ta Ummi tayi tace " cikin jikin Nablah mana, cikin k'osawa Zeenart tace " Ummi nifa ban fahimceki ba,wlh gyaran murya Ummi tayi sosai sannan taci gaba " ki karb'i cikin jikin Nablah ki gayawa duniya naki n.......
Zunbur Zeenart ta mik'e " tsaye jikinta Na rawa muryarta cike da in.. inna...tace Allah ya kiyaye na rik'i d'an shege har na dangan tashi da jini na ne .
, d'an dabamusan usulin sa ba, shi zan karb'a ya rink'a kwana asaman k'irjina, kuma gado d'aya, duk abinda Zeenart keyi Ummi na zaune ta zuba mata ido....
Ummi ta sake kamo hannun Zeenart ta zaunar tace " wannan ita kad'ai ce mafita, kinga dai dangin mahaifin deeni wanda kema naki ne sun sako mu gaba daga ni harke, kuma lokacin da suka baki yana gaf da cika daman big Dady Ya tsawatar da yanzu .....
"Wallahi Ummi koma mai zai faru sai dai ya faru, da dai na rik'e d'an shege, ai gwara muje gidan marayu mu d'auko,zeeta ta katse ummi . murmushi Ummi tayi tace " shi na gidan marayun kina da tabbacin tsatsun sa?
"Ko kina da yak'ini akan sa?
Shiru Zeenart tayi ta sunkuyar da kanta k'asa tace" ni dai gaskiya Ummi bana so...
"Ok Ummi tace had'i da mik'ewa tsaye ta d'aga kafad'a tace " to ba ruwa na zan cire hannuna daga cikin lamarinki , sannan zan toshe kunnuwa na, na kuma rufe ido na, da duk abinda Deeni da dangin mahaifinsa zasuyi miki, ni kaina nasan banyiwa Deeni adalci ba, dana hana shi kara 'aure, saboda rashin haihuwarki bawai daga Allah bane, gangancinki ne, tunda Allah ya sani Zeenart duk wani abu dazanyi miki narigada nayi miki, dan haka wallahi ko yau Deeni yace zai k'ara aure bazan hana shi ba.
Ja da baya Zeenart ta fara yi, tana girgiza kanta kwalla na zubo mata take fad'in "kishiya Ummi?
Kafin Ummi tayi magana Deeni ya shigo da sallama a bakin sa, ganin yanayin Zeenart ne yasa shi tsayawa cak, dubansa yakai wajen Ummi, ido Ummi ta kanne masa, had'i dayi masa signing, ajiyar zuciya ya sauke, yace " lafiya Ummi na ganku duk kunyi cirko-cirko, nan Ummi ta kwashe komai ta fad'a masa, sai lokacin ya gane ina Ummi ta dosa, kafad'un Zeenart ya kama ya rungumota a hankali ya zaunar da ita ya zuba mata rikitattun idanuwanshi,yana kallonta cikin muryar kuka tace " my heart wai da gaske zaka iyayi min kishiya Ina raye ?
Shiru yayi na wani d'an lokaci, sannan yayi kwafa yace " Zeenart Allah ya sani ina son zama dake har karshen rayuwata sannan km babu wata mace da zata kama k'afarki a wajena, amma ke kanki kin san kinyi wasa da damarki, kuma kin san burin kowanne d'an Adam a duniya yaga kwansa, yadda aka haife shi shima ya haifa, maganar gaskiya bazan b'oye miki ba, na baki lokacin ne idan baki haihu ba zan k'ara mata har biyu saboda ni Allah yayi ni mutum mai san tara iyal....... da k'arfi Zeenart tasa kuka ta d'ora hannu aka, tace wayyyyyoo " na cuci kaina, na zalunci kaina, bazan tab'a yafewa kaina ba, wallahi daka yi min kishiya gwara nayi komai, zan iyayin komai akan kayi min kishiya, bazan iya sharing d'inka da kowacce mace ba, ina sanka,ta rungume shi tana kuka.
Kanta Ummi ta shiga shafa mata tana lallaahen ta, sosai Deeni da Ummi suka kwantar mata da hankali suka kuma lallashe ta, tare da kwad'aita mata ciki, sosai suka cusawa Zeenart k'aunar cikin ranta, fiye da k'ima, dan ta tabbatar shi kad'ai ne garkuwarta da kishiya.
Allah sarki nablah baiwar Allah hatta abincin da deeni yakawo mata kasa ci tayi dan tsabar fargaba da tashin hankali datake ciki ,'cikin ya kulle sakamakon yunwa rarrashin duniyan nan deeni Yayi mata akan taci abinci tayi wanka ta kwanta Amman taki sai kuka take tana kiran sunan ahlinta daya byn daya, sai da deeni ya bude mata wuta sosai yasoma dawo mata tamkar mara hankali Sannan ta natsu taci abinci kadan tayi wanka ya kwantar daita yana shafa cikinta da sumar kanta , ya kashe mata karfin AC dakin da wutar dakin ya lullubeta da blanket Yayi kissing din lip's dinta duk da bata so ba ,ya bakinsa daidai tsaitin kunneta kiyi bacci please Banda tunani bbu abinda zai sameki ...
Kwana zeenat tayi tana kuka tare da kai kukanta gurin Allah yayaye mata damuwarta sannan da addu'ar idan alkhari ne karba 'cikin jikin nablah .
Cikin Allah yasaka son 'cikin .
'Cikin ikon Allah washegari koda zeenat ta tashi taji babu abinda ta ke so a rayuwarta sama da cikin jikin Nablah, ta shiga d'an lallab'a Nablah tana har dabata kulawa, amma can k'asan ranta kwata-kwata bata k'aunar Nablah, tayi mugun tsanarta.
, cikin kawai take so, shima saboda kullum Ummi da Deeni suna k'ara cusa mata soyayyar cikin ne, Ummi kuma tana nuna mata cikin ne kawai gatan ta, dan shine tsakanin ta da kishiya.. mgnr samun 'cikin zeenat ya baci 'cikin estate din .
yayinda gabadaya yan'uwa Na nesa dana kusa sai murna suke akan sake samun 'cikin zeenat byn wasu shekaru yayinda Deeni sai nan nan Yake da nablah yana bata kulawa babu yadda Deen baiyi daita ba suje scanning amma fir Nablah tak'i...
Da daddare Nablah da Ummi suna hira a parlor Nablah ta kalli Ummi tace " Ummi kinyi min alk'awari idan kun dawo zani gida, ta fad'a kamar zatayi kuka, dariya Ummi tayi tace " karki min kuka nablah gobe in sha Allah zan saka driver ya kai ki, inya so idan kin gama sai yaje ya d'auko, tsalle Nablah tayi tace " nagode, nagode sosai Ummi, da sauri Ummi ta bata rai tace " Rufa min asiri ki daina tsallan nan nablah , kar Zeenart da Deeni su kamani, dariya sukayi gaba d'ayan su, Nablah ta mik'e zata shiga d'aki .
Deeni ya sauko, ko kallon inda yake batayi ba, ta taci ga tafiyarta , shiko ya zuba mata rikitattun idanuwanshi, yana jin wani mugun dad'i yana ratsa shi, sosai ya shagala da kallan ta Ummi tayi gyaran murya.
Sai lokacin ya dawo hankalinsa, k'eyarsa ya shafa, yana murmushi ya kalli Ummi, dariya Ummi tayi tace " oh ni Oga Deeni, waskewa Yayi Yan dariya yana k'ara shafa kanshi Ummi ta kalle shi tace " yawwa gobe zan koma gida na, kuma da Nablah zan tafi, nan da fara'ar dake fuskarshi ta d'auke, .
Ummi ta lura da hakan amma tayi kamar bata san yanayi ba, yace" Ummi ni dai gaskiya a'a ban bada izini ba, ya fad'a kamar zaiyi kuka, dariya Ummi tayi tace " izini manya, yaushe har ta zama cikekkiyar matarka harda kake maganar izini?
Dariya shima yayi yace " Ummi mata ai duk mata ce, yadda hak'k'in 'yarki ke kaina itama haka nata yake kaina, sosai Ummi tayi murmushi irin Nasu Na manya kana tace " aini 'yata gani akayi akace ana so, dana hana ma mutum kamar yayi kuka,da hauka ita waccen binka ma narink'a da ita kana cewa a'a, kasan kuwa Bahaushe yace " Matar shige bata darajara, dariya shima yayi sosai yace " wata mata shigen ba.
amma banda wata, ya fad'a yana mik'ewa, gaba d'ayan su dariya suke yace " ni dai ban bada izinin akai min mata da "dana "ko ina ba.
Washe gari Deeni zai fita office yaje gaida Ummi, bayan sun gama gaisawa ta k'ara yi masa maganar tafiya da Nablah, yace a'a, Ummi tace " ai dama ni na aura maka matar to yanzu nafasa zan tafi da kayata ta fad'a tana dariya, cikin wasa da dariya suka rabu, dakin Nablah ya shiga ya iske ta tayi wanka ta shirya tsaf, ta shirya kayanta, dariya abin ya bawa Deeni amma ya kanne ya b'ata rai yace " ina zaki?
Cikin zumud'i tace " gidan mu, cikin jikinta yabi da kallo yaga yadda yayi mata d'as abin sha'awa, matsowa yayi gaf da ita ta yadda kowa yana jin bugawar k'irjin kowa, cikin kasalalliyar murya yace " da izinin wa zaki fita?
Saboda ya takureta sosai ta kasa magana, yace" to babu inda zaki, ban baki izinin fita ko k'ofar gida ba, bakin ta dake motsi yana san yin magana amma ta kasa yabi da kallo, yawonsa ne ya tsinke, k'utt ya had'iyi yawun, bakin ta ya had'e da nata ya shiga tsotsa kamar ba gobe..
Kiciniyar kwace kanta ta shiga yi amma ta kasa, idonsa ma ya lumshe yana ci gaba da abinda yake, kuka ta sakar masa, auko da sauri ya sake ta, yaci gaba da kallonta, tafiya yayi har yakai bakin k'ofa ya juyo yace " ban baki izinin fita ba, yasa kai ya fice.
A gajiye ya dawo daga wajen aiki, a parlor ya zube, cikin kwalliya Zeenart ta fito ta tare shi, tana ta zuba masa shagwab'a, shiko gaba d'aya hankalinsa yana wajen Nablah, shiru baiji motsin taba, a hankali ya mik'e yace " bari nayi wanka, ya fara taka step din, M heart nazo nayi maka?
Murmushi ya sakar mata yace " no yanzu zan fito, d'akin Nablah direct ya wuce, babu ita balle kayan ta, babu komai nata, cikin firgici ya fito bibbiyu yake taka step d'in, sai da ya saita kansa sannan ya sauka, kallon Zeenart yayi yaji bazai iya tambayar ta Nablah kai tsaye ba, dan haka yace " my love kicewa wannan yarinyar ta dafa min coffee, " wa wai Nablah ai Ummi ta tafi da ita, a firgice yace " what!?
"Da izinin wa? ba nace ban bada izini?
Wani irin kallo Zeenart take yi masa tace " izini kuma, sai kace matar ka?
Sai lokacin yasan yana nema ya kofsa, nutsuwarsa ya tattaro ya saita kansa yace " Ok badamuwa, jeki dafa man, yana ganin ta shiga kitchen yayi wuf ya fita, gidan Ummi ya nufa, yana shiga ya iske ta a parlor kansa ya shafa yace " Ummi ina Nablah, hankalin Ummi kwance tace " nasa driver ya kai ta gidan su, amma ba kwana zatay...... what Ummi gidan su fa kika ce?
Kanta ta d'ago ta kalle shi taga duk ya birkice, ya fita hankalinsa.
No editing please 🙏🏻🙏🏻🙏🏻🙏🏻🙏🏻🙏🏻🙏🏻🙏🏻 bana 'cikin natsuwa pray for me
MMN SUDAIS CE💗💗💗💗💗
AUREN SIRRI
💖💖💖
💗💗💗💗💗
AYSHA A BAGUDO
Wowwwww fans kuna Ina Ku garzayo Ga wani mashahurin kayataccen labari me dauke da darasi iri iri da abubuwa ban mamaki wanda ya tattara kan al'amuran rayuwar duniya . bakinciki farinciki kuncin rayuwa soyayya tausayi sadaukarwa ...ba kowane novel bane face GADAR ZARE ....
~NA~
*HAUWA A USMAN*
_JIDDARH_
Kadan Daga 'cikin novel me taken suna GADAR ZARE
A firgice ya mik'e daga inda yake zaune, yana kallon sauran abokanan nasa fuska cike da hawaye idonsa yayi ja sosai
Buga kansa ya fara yi a bango yana ihu yana cewa " sun kashe min kowa bani da kowa yanzu, zaman dirshan yayi a k'asa, yana ihu yana yarfa hannunsa, zumbur ya mik'e ya nufi fridge ya d'auko robar ruwa ya bulbulawa kansa
Akan ido na suka k'one gidan mu, mahaifiya ta, mahaifi na, k'anne na duk suka mutu akan kunne na ina jiyo ihun su
***************
Cikin waye wannan a jikin, uban waye yayi miki ciki bazaki fad'a ba saina kashe ki, wayyo na shiga duk irin tarbiyyar dana baki abinda zaka saka man dashi kenan, cikin tace " wallahi Aunty ban sani, idan za'a kashe ni ban san wanda yayi min cikin nan ba, nima ganin shi kawai nayi ajiki na, tafiya tayi ta bud'e durowa ta d'auko Qur'an ta d'ora akan ta tace " na rantse da wanda raina ke hannunsa bansan wanda yayi min ciki nan ba.
Kanta tayo gadan-gadan tana nizaki rainawa hankali, ta shak'e ta idonta suka kakkafe
**************
Acikin gidan yarin yake ihu yana kuka yace " sunci Amana ta, sunyi min butulci, na yarda dasu amma sun ci amana sun had'a min *GADAR ZARE*
Amintattu nane suka yi silar zuwa na gidan yarin, sun raba ni da kowa nawa sun raba ni farin cikina,cikin matsanancin kuka yace " wallahi koda zan rasa komai Na rayuwata bazan kyale su ba.
Sun mun sharri, sun had'a man makirci
*************
Koken acikin kayana kuma, kafin ya k'ara sa maganar dubbun police sun kewaye shi da bindugogi,
Ana cikin haka wayarsa ta fara ringing, dakyar ya samu ikon d'agawa, ji yayi muryarsa ta tintsere da dariya yace " nine amininka, d'an uwanka, kaga yadda nayi wasa da hankalinka ko, na nuna maka halin 'yan Adam
Cikin rawar murya yace " mai yasa kaci amanata?
" saboda ina santa, ita rayuwa tace km mallakina ,
Wani irin mahaucin ihu ya saki tare da buga wayar da k'asa .
Uhmmmm kada Ku sake abaku labarin wannan azababen labarin GADAR ZARE !!!
🔜🔜🔜🔜🔜
Dedicated
HAUWA A USMAN
(JIDDARH)
Page 94
Tun kafin zeenat takarasa inda nablah ke tsaye jikinta Na wani irin mugun kirrrrrrma ummi tayi tsalle tashige tsakaninsu .tana cewa
lfyrki mamana kike wanna ihun hk ?
Meyye faru ne wai ?
Me tayi miki ? Ajire ummi tashiga jerowa zeenat tmbyr jikinta Na rawa itama .
'Cikin wata irin mahaukaciyar murya zeenat tace ummi ummi ciki nagani ajikin yarinya nan tana nunu 'cikin nablah da yatsanta...
Ummi ta dan juyo afrigice tana kallon jikin nablah Ciki km zeenat , wani irin ciki ana mazan kalau ?
Wlh ummi ki kalle yarinyar nan da kyau ciki ne ajikinta Na haihuwa.
ummi ta sauke naunauyen ajiyar zuciya kirjinta Na bugawa tare da janyo hannu nablah cike da fargaban abinda zai faru zuwa kan gado Amman nablah taki zama hakan Yasa ummi
'Cikin sanyi jiki ta xubawa 'cikin jikin nablah idanunta tana kallo tamkar batasan da zamansa ba.
kana tace tabbas ciki gareta ..to garin yaya hk ta faru nablah ?
Ciki nake Gani ajikinki fa da gaske .
Kirjin nablah Yayi wani irin mugun harbawa har dan 'cikinta ya juya tare da dungulewa ya cure agefe guda a cikinta.
Ta runtse idanunta hade da sanya hannuta ta dafe daidai gurin take km hawaye ya balle Daga idanunta yasoma tsiyayowa yana bin kuncinta ,ummi tayi saurin katseta ta hanyar cewa uhmmmm nablah ki natsu bbu abinda za'a yi miki.
yadda akayi kikayi ciki nake son sani .
Da km wanda Yayi miki?
wasu sabbin Hawaye ne masu zafi suka sake biyo kuncinta tun bata Kai Ga cewa komai ba zeenat tace haba ummi wace irin tmby wace wannan zaki mata .akwai dantirin dan iskan da zai yi mata ciki wanda ya wuce kb ....Ni nasan kb ne Yayi mata 'cikin Amman wlh kinyi hasara me hijabin sharri kawai ......
Ummi ta juyo da sauri tsaitin da zeenat ke tsaye tana fama aikin jijjiga jiki da nurfarfashi ai wlh uhmmmm yau Naga abinda yafi karfina.
shegiyar yarinya shiyasa kullun kike kinshe kanki 'cikin hijab ashe Kinsa ta'asar da kikeyi.
Banda kuka babu abinda nablah ke yi ta rasa yadda zata yi da rayuwarta musamman ma data Ga yadda hankalin zeenat din yake atashe sannan Ga ummi itama bata 'cikin natsuwarta tsoronta ma kar zeenat din ta sheketa takashe batare ta sake daura idanunta akan iyayenta ba . dan hk ahankali tacigaba da jero addu'oi kala kala akasan zuciyarta batare da tace uffan ba sai kuka take tana mazurai da ido domin xuwa lokacin zuciyarta gabadaya bbu abinda take so da kaunar Gani kmr ta daura idanunta akan deeni ko zai taimakamata kmr yadda yasha cewa duk sanda wani zai faru ..
'Cikin wata irin kasashiyar murya zeenat ta buga nablah wata irin razananniyar tsawa ke dan ubanki tsayuwar uwar me mekiyiwa mutane .
maza kije ki hada tsummankarinki yanzu ba sai gobe zaki bar min gidana dan wlh ko second biyu bazaki km karawa ba acikin gidan nan sheger yarinya mayya me kama kuruwar mutane gabadaya tun zuwanki gidan naji Na tsaneki ashe tantiriya ce ke me.... .
Tsawa ummi ta bugawa zeenat itama wacce tasa zeenat din qamewa guri daya tana kallon ummi a frigice km atsorace .
shiga hankalinki mamana banson iskanci banza wai ke meyyasa kwata kwata yanzu kika sauya hali .
Kika daukarwa kanki halin da banaki ba.
kibari muji wanda Yayi wa yarinya nan ciki Amman kinki zaki Hanna Allah ikonsa be ?
.kada ki manta fa gabana gabanki yayarta ta damka mana amanar yarinyar agurinmu.
Km duk abinda yasameta ahalin yanzu muke da alhakin akai ....
shikennan ummi nayi shr Amman wlh ni bazan cigaba da zama da wannan yarinyar ba sannan km bazan bari a haifamin 'cikin sh...karki sake kikarasa furta wannan kalmar Ida ban ba hk ba yau nida kaina zan miki dukan mutuwa tun kafin me alhakin hk ya bayyana .sororo zeenat tayi tana bin ummi da kallo me cike da tmbayoyi iri iri .
Ummi tace ke nabla wa yayi 'cikin jikinki?
kuka me karfi nablah ta fashe dashi muryarta na rawa tace ummi ki taimaki dan girman Allah wlh wlh bansan wanda Yayi ba .nima wayar gari kawai nayi naganni dashi batare da nasan tsinan........ shiiiiii ya isa hk ummi ta katseta tana cigaba da kallonta ...
Uhmmmm zeenat taja numfashi tana duban nablah Kin dai ci ribar soyayya tunda har Ga tsaraba nan kin samu wawiya yarinya kawai...
haka nablah ta dinga kuka tana nadamar zuwanta aiki tare da danasani biyyewa sharrin zuciya datayi da yanzu tana 'can cikin danginta km gatanta .
sanin da ummi tayi idan ba'a bar zance hk ba. wani abu zai iya samunta km tasan halin deeni babu hakuri ballanantana Daga kafa.
daga karshe allura ta tono garma..dan haka tace kukan ya isa hk kin nablah kwantar da hankali Kin dai tabbatar da baki San wanda Yayi 'cikin ba ko ?
Nablah tayi saurin girgizawa ummi kanta .
Ok jirani Ina zuwa yanzu
Ummi ta Mike a zabure kmr gaske takamo Hannun Zeenart ta jata zuwa d'akinta, a bakin gado Ummi ta zaunar da Zeenart.
Itama ta zauna a gefen ta, suna fuskantar juna .
Ummi tayi,shr tana kallon zeenat da nazarinta sannan km ta saki murmushi wanda Yasa zeenat cewa ya hk ummi Muna 'cikin tashin hankali ke km kina murmushi ?
Dole nayi murmushi zeenat .
Sannan wannan murmushin Nawa bana komai bane Na murna ne zeenat ....
Zeenat Ga dama tasame mu ..dama ummi ?
Wani irin dama ne wannan ummi zeenat ta fadi hk tana bin Ummi da
Wani irin kallon.
Ita Ummi kallonta take Zeenart, cikin k'osawa tace " Umm..... Hannu Ummi ta d'aga mata, fuskarta d'auke da murmushi ta dafa kafafarta ta tace " 'yata ga dama ta samu, kin san duk abinda kake addu'a to Allah zai kawo maka mafita, cikin rashin fahimta Zeenart ta kalli Ummi tace " Kamar yaya ummi nifa ban gane nufiki ba?
Kallon ta Ummi tayi tace " cikin jikin Nablah mana, cikin k'osawa Zeenart tace " Ummi nifa ban fahimceki ba,wlh gyaran murya Ummi tayi sosai sannan taci gaba " ki karb'i cikin jikin Nablah ki gayawa duniya naki n.......
Zunbur Zeenart ta mik'e " tsaye jikinta Na rawa muryarta cike da in.. inna...tace Allah ya kiyaye na rik'i d'an shege har na dangan tashi da jini na ne .
, d'an dabamusan usulin sa ba, shi zan karb'a ya rink'a kwana asaman k'irjina, kuma gado d'aya, duk abinda Zeenart keyi Ummi na zaune ta zuba mata ido....
Ummi ta sake kamo hannun Zeenart ta zaunar tace " wannan ita kad'ai ce mafita, kinga dai dangin mahaifin deeni wanda kema naki ne sun sako mu gaba daga ni harke, kuma lokacin da suka baki yana gaf da cika daman big Dady Ya tsawatar da yanzu .....
"Wallahi Ummi koma mai zai faru sai dai ya faru, da dai na rik'e d'an shege, ai gwara muje gidan marayu mu d'auko,zeeta ta katse ummi . murmushi Ummi tayi tace " shi na gidan marayun kina da tabbacin tsatsun sa?
"Ko kina da yak'ini akan sa?
Shiru Zeenart tayi ta sunkuyar da kanta k'asa tace" ni dai gaskiya Ummi bana so...
"Ok Ummi tace had'i da mik'ewa tsaye ta d'aga kafad'a tace " to ba ruwa na zan cire hannuna daga cikin lamarinki , sannan zan toshe kunnuwa na, na kuma rufe ido na, da duk abinda Deeni da dangin mahaifinsa zasuyi miki, ni kaina nasan banyiwa Deeni adalci ba, dana hana shi kara 'aure, saboda rashin haihuwarki bawai daga Allah bane, gangancinki ne, tunda Allah ya sani Zeenart duk wani abu dazanyi miki narigada nayi miki, dan haka wallahi ko yau Deeni yace zai k'ara aure bazan hana shi ba.
Ja da baya Zeenart ta fara yi, tana girgiza kanta kwalla na zubo mata take fad'in "kishiya Ummi?
Kafin Ummi tayi magana Deeni ya shigo da sallama a bakin sa, ganin yanayin Zeenart ne yasa shi tsayawa cak, dubansa yakai wajen Ummi, ido Ummi ta kanne masa, had'i dayi masa signing, ajiyar zuciya ya sauke, yace " lafiya Ummi na ganku duk kunyi cirko-cirko, nan Ummi ta kwashe komai ta fad'a masa, sai lokacin ya gane ina Ummi ta dosa, kafad'un Zeenart ya kama ya rungumota a hankali ya zaunar da ita ya zuba mata rikitattun idanuwanshi,yana kallonta cikin muryar kuka tace " my heart wai da gaske zaka iyayi min kishiya Ina raye ?
Shiru yayi na wani d'an lokaci, sannan yayi kwafa yace " Zeenart Allah ya sani ina son zama dake har karshen rayuwata sannan km babu wata mace da zata kama k'afarki a wajena, amma ke kanki kin san kinyi wasa da damarki, kuma kin san burin kowanne d'an Adam a duniya yaga kwansa, yadda aka haife shi shima ya haifa, maganar gaskiya bazan b'oye miki ba, na baki lokacin ne idan baki haihu ba zan k'ara mata har biyu saboda ni Allah yayi ni mutum mai san tara iyal....... da k'arfi Zeenart tasa kuka ta d'ora hannu aka, tace wayyyyyoo " na cuci kaina, na zalunci kaina, bazan tab'a yafewa kaina ba, wallahi daka yi min kishiya gwara nayi komai, zan iyayin komai akan kayi min kishiya, bazan iya sharing d'inka da kowacce mace ba, ina sanka,ta rungume shi tana kuka.
Kanta Ummi ta shiga shafa mata tana lallaahen ta, sosai Deeni da Ummi suka kwantar mata da hankali suka kuma lallashe ta, tare da kwad'aita mata ciki, sosai suka cusawa Zeenart k'aunar cikin ranta, fiye da k'ima, dan ta tabbatar shi kad'ai ne garkuwarta da kishiya.
Allah sarki nablah baiwar Allah hatta abincin da deeni yakawo mata kasa ci tayi dan tsabar fargaba da tashin hankali datake ciki ,'cikin ya kulle sakamakon yunwa rarrashin duniyan nan deeni Yayi mata akan taci abinci tayi wanka ta kwanta Amman taki sai kuka take tana kiran sunan ahlinta daya byn daya, sai da deeni ya bude mata wuta sosai yasoma dawo mata tamkar mara hankali Sannan ta natsu taci abinci kadan tayi wanka ya kwantar daita yana shafa cikinta da sumar kanta , ya kashe mata karfin AC dakin da wutar dakin ya lullubeta da blanket Yayi kissing din lip's dinta duk da bata so ba ,ya bakinsa daidai tsaitin kunneta kiyi bacci please Banda tunani bbu abinda zai sameki ...
Kwana zeenat tayi tana kuka tare da kai kukanta gurin Allah yayaye mata damuwarta sannan da addu'ar idan alkhari ne karba 'cikin jikin nablah .
Cikin Allah yasaka son 'cikin .
'Cikin ikon Allah washegari koda zeenat ta tashi taji babu abinda ta ke so a rayuwarta sama da cikin jikin Nablah, ta shiga d'an lallab'a Nablah tana har dabata kulawa, amma can k'asan ranta kwata-kwata bata k'aunar Nablah, tayi mugun tsanarta.
, cikin kawai take so, shima saboda kullum Ummi da Deeni suna k'ara cusa mata soyayyar cikin ne, Ummi kuma tana nuna mata cikin ne kawai gatan ta, dan shine tsakanin ta da kishiya.. mgnr samun 'cikin zeenat ya baci 'cikin estate din .
yayinda gabadaya yan'uwa Na nesa dana kusa sai murna suke akan sake samun 'cikin zeenat byn wasu shekaru yayinda Deeni sai nan nan Yake da nablah yana bata kulawa babu yadda Deen baiyi daita ba suje scanning amma fir Nablah tak'i...
Da daddare Nablah da Ummi suna hira a parlor Nablah ta kalli Ummi tace " Ummi kinyi min alk'awari idan kun dawo zani gida, ta fad'a kamar zatayi kuka, dariya Ummi tayi tace " karki min kuka nablah gobe in sha Allah zan saka driver ya kai ki, inya so idan kin gama sai yaje ya d'auko, tsalle Nablah tayi tace " nagode, nagode sosai Ummi, da sauri Ummi ta bata rai tace " Rufa min asiri ki daina tsallan nan nablah , kar Zeenart da Deeni su kamani, dariya sukayi gaba d'ayan su, Nablah ta mik'e zata shiga d'aki .
Deeni ya sauko, ko kallon inda yake batayi ba, ta taci ga tafiyarta , shiko ya zuba mata rikitattun idanuwanshi, yana jin wani mugun dad'i yana ratsa shi, sosai ya shagala da kallan ta Ummi tayi gyaran murya.
Sai lokacin ya dawo hankalinsa, k'eyarsa ya shafa, yana murmushi ya kalli Ummi, dariya Ummi tayi tace " oh ni Oga Deeni, waskewa Yayi Yan dariya yana k'ara shafa kanshi Ummi ta kalle shi tace " yawwa gobe zan koma gida na, kuma da Nablah zan tafi, nan da fara'ar dake fuskarshi ta d'auke, .
Ummi ta lura da hakan amma tayi kamar bata san yanayi ba, yace" Ummi ni dai gaskiya a'a ban bada izini ba, ya fad'a kamar zaiyi kuka, dariya Ummi tayi tace " izini manya, yaushe har ta zama cikekkiyar matarka harda kake maganar izini?
Dariya shima yayi yace " Ummi mata ai duk mata ce, yadda hak'k'in 'yarki ke kaina itama haka nata yake kaina, sosai Ummi tayi murmushi irin Nasu Na manya kana tace " aini 'yata gani akayi akace ana so, dana hana ma mutum kamar yayi kuka,da hauka ita waccen binka ma narink'a da ita kana cewa a'a, kasan kuwa Bahaushe yace " Matar shige bata darajara, dariya shima yayi sosai yace " wata mata shigen ba.
amma banda wata, ya fad'a yana mik'ewa, gaba d'ayan su dariya suke yace " ni dai ban bada izinin akai min mata da "dana "ko ina ba.
Washe gari Deeni zai fita office yaje gaida Ummi, bayan sun gama gaisawa ta k'ara yi masa maganar tafiya da Nablah, yace a'a, Ummi tace " ai dama ni na aura maka matar to yanzu nafasa zan tafi da kayata ta fad'a tana dariya, cikin wasa da dariya suka rabu, dakin Nablah ya shiga ya iske ta tayi wanka ta shirya tsaf, ta shirya kayanta, dariya abin ya bawa Deeni amma ya kanne ya b'ata rai yace " ina zaki?
Cikin zumud'i tace " gidan mu, cikin jikinta yabi da kallo yaga yadda yayi mata d'as abin sha'awa, matsowa yayi gaf da ita ta yadda kowa yana jin bugawar k'irjin kowa, cikin kasalalliyar murya yace " da izinin wa zaki fita?
Saboda ya takureta sosai ta kasa magana, yace" to babu inda zaki, ban baki izinin fita ko k'ofar gida ba, bakin ta dake motsi yana san yin magana amma ta kasa yabi da kallo, yawonsa ne ya tsinke, k'utt ya had'iyi yawun, bakin ta ya had'e da nata ya shiga tsotsa kamar ba gobe..
Kiciniyar kwace kanta ta shiga yi amma ta kasa, idonsa ma ya lumshe yana ci gaba da abinda yake, kuka ta sakar masa, auko da sauri ya sake ta, yaci gaba da kallonta, tafiya yayi har yakai bakin k'ofa ya juyo yace " ban baki izinin fita ba, yasa kai ya fice.
A gajiye ya dawo daga wajen aiki, a parlor ya zube, cikin kwalliya Zeenart ta fito ta tare shi, tana ta zuba masa shagwab'a, shiko gaba d'aya hankalinsa yana wajen Nablah, shiru baiji motsin taba, a hankali ya mik'e yace " bari nayi wanka, ya fara taka step din, M heart nazo nayi maka?
Murmushi ya sakar mata yace " no yanzu zan fito, d'akin Nablah direct ya wuce, babu ita balle kayan ta, babu komai nata, cikin firgici ya fito bibbiyu yake taka step d'in, sai da ya saita kansa sannan ya sauka, kallon Zeenart yayi yaji bazai iya tambayar ta Nablah kai tsaye ba, dan haka yace " my love kicewa wannan yarinyar ta dafa min coffee, " wa wai Nablah ai Ummi ta tafi da ita, a firgice yace " what!?
"Da izinin wa? ba nace ban bada izini?
Wani irin kallo Zeenart take yi masa tace " izini kuma, sai kace matar ka?
Sai lokacin yasan yana nema ya kofsa, nutsuwarsa ya tattaro ya saita kansa yace " Ok badamuwa, jeki dafa man, yana ganin ta shiga kitchen yayi wuf ya fita, gidan Ummi ya nufa, yana shiga ya iske ta a parlor kansa ya shafa yace " Ummi ina Nablah, hankalin Ummi kwance tace " nasa driver ya kai ta gidan su, amma ba kwana zatay...... what Ummi gidan su fa kika ce?
Kanta ta d'ago ta kalle shi taga duk ya birkice, ya fita hankalinsa.
No editing please 🙏🏻🙏🏻🙏🏻🙏🏻🙏🏻🙏🏻🙏🏻🙏🏻 bana 'cikin natsuwa pray for me
MMN SUDAIS CE
💗💗💗💗💗
AUREN SIRRI
💖💖💖
💗💗💗💗💗
AYSHA A BAGUDO
Dedicated to
HAUWA A USMAN
( JIDDARH)
Page 95
Kanta ta dago ta kalleshi taga duk ya birkice ya fita haiyacinsa ta hadiye abinda taji ya tasomata ya tsaya mata a kirji. sannan ta sauke naunauyen ajiyar zuciya tace eh gidansu nace direba yakaita taga iyayenta kmr yadda nayi mata alkwarin .Amman
ummi Na dauka sai xuwa wani lokaci zata tafi yasoma mgn muryasa cike da zafin zuciya haba first love yazaki bari yarinya ta tafi wannan hargitsartsiyar unguwar tasu me cike da dowatsu alhalin kinsa halin datake ciki yakarasa fadar mgr muryarsa kmr zaiyi kuka .
Da kake wani fushin da daukar zabi akan yarinyar mutane .
diyata ce nablah ko taka?
Yadda kake tunanin kana son "dan" dazata haifa maka .
itama hk iyayenta suke sonta km suke bukatar ganinta kusa dasu dan hk kmr yadda nace maka nasa direba ya ka ita gida .
ahankali jikinsa Yayi mugun sanyi zuciyarsa tashiga harbawa da sauri da sauri ya runtse rikitattun idanunshi gam yana jin Babu dadi acikin ranshi ..
tare da kamo lips dinsa na kasa yasoma cizawa da karfi can ya bude idanunshi ya zubawa ummi dake zaune bisa gado tana kallon yaninyasa da nazarinsa .
Muryarsa a sarke yace first love to meyasa kika.
kwaso kayanta ?
Nakwashe km nayi hakane domin Na tabbatar da abinda nake zarge akanka deeni .
Wai meyasa Ku maza bakwa iya dannar xuciyarku akan abinda kuke so?
deeni tun ranar dana dawo daga india Na dira Daga airport Na tabbatar da ka kamu da matsanancin mugun son yarinyar nan nablah so km bana wasa ba , sosai ka nitse 'cikin kogin sonta .
" deeni kafi son yarinyar nan fiyye da zeenat sannan km kana yiwa yarinyar nan wani irin mahaukacin so .
Da wani irin mugun sauri ya dago da rikitattun idanunsa ya zubawa ummi sosai yana mata wani irin kallo me tsoratarwa sannan da mamakin mgnrta saman fuskarshi .
Eh deeni bazakataba Gane hakan ba sai lokacin Yayi .
Amman ka rigada ka fada son yarinyar nan tunda har ka iya marin zeenat agabana akanta batare ko shakkata ba .
km ka rungumi matarka agabana deeni ka kwantar daita akan kirjinka hkn ya tabbatar min da bakaramin so kake yiwa nablah ba.
ni dai koda zamanku zai daure daita fatana dan Allah dan annabi kayiwa diyata zeenat adalci karkaga wannan itace uwar ya'yanka itace me haihuwa sannan ka wulakanta min zeenat ko byn raina banason ka wulakanta min ita .
dan hk ka natsu ka kwantar da hankalinka da kyau akan 'cikin jikin nablah Allah ne yabaka 'cikin jikinta km shine me tsare bayinsa .
" inshallahu da kariyarsa nablah zata haifamaka abinda ke 'cikin ta.
A hassale muryarsa Na rawa yace ni duk ba wannan ba tunda nace kartaje ba sai a hakura ba idan lokaci hk Yayi da kaina zan kaita uhmmmm sannu ubanta mlm salisu .......
yau wata nawa rabon yarinyar nan da iyayenta kada ka mata ita kanta nablah bazataso zama tare da iyayenta ba a halin datake ciki .
Km ma Muyi daita yau din nan zata dawo .... zuciyarsa a hassale km muryarsa can kasa kasa yace first love nidai gsky banso tafiyarta ba. sannan km mgnr wai Ina son yarinyar nan komai komai.... shima ba hk bane first love domin ni nasan zuciyata nasan abinda take so da wanda bata so . banasonta yarinya idan har. Na afka sonta ta yaya bazan gane ba yakarasa fadar mgnr tare da juyawa fuuuuuu yasoma tafiya ranshi abace ya bar gidan ummi tayi murmushi irin Nasu Na manya deeni kennan ne rikicin gangan Allah Yayi maka albarka tare da sanyaya maka zuciyarka ..
Hayaniyace ta kure 'cikin gidan mlm salisu da murna da kururuwar ganin nablah gabadaya duk wanda ya kalli fuskokin ahalin gidan murna suke da farincikin ganinta ..
Mama tashiga nan nan da diyarta kanneta zagaye daita kowannesu Na murna ganinta hatta aunty Salma tazo da murnata wace ummi ce tasanar mata da zuwan Nablah din . gabadayansu ,suka saka nablah a tsakiyar su .suna murna da jin dadi ganinta .
nuratu ta kalli nablah da kyau .
Kai Alhamdulilllahi yau dai zamu huta da shan zagi gurin baba.
Na aunty Salma ta tsiyar masa da "ya" nablah tayi murmushi wanda ke karawa fuskarta kyau da annuri tare da cewa banana kennan.
nayi kewarsa nima sosai fiyye da tunaninku ..
uhm kalli yadda kika dawo Nablah kinyi kyau dake kikayi fresh sosai gadabaya fatar jikinki ta sauya wlh gurin nan ya amsheki inji cewar nuratu ..
Allah ko nablah tace hk tana murmushi sannan tacigaba duk wannan kyawun da fresh din danayi wlh nafi son gidanmu koda kuwa za'a kwana bamu ci ba Amman dai zan koma sbd wani dalili nawa .. aunty Salma tayi saurin cewa wlh bada hannuna ba 'cikin komawarki .
Ni dai tunda kin dawo Na auna arziki Na huta da fadan baba wlh har fargaba zuwa gidan nan nake .
Tun tafiyarki nake 'cikin tashin hankali boye miki kawai nakeyi sbd kwanciyar naki hankalin Amman mgnr gsky Na tsorata da al'amarin baba.. nan nuratu tashiga zaiyanewa nablah labarin duk abinda ya faru da yadda aunty Salma ke shiri idan zatazo gida .
aiko gabadayansu suka kwashe da wata mahaukaciyar dariya .
Maman da tun sanda suka fara hirasu da nuratu da Salma ba tsoma musu baki ba sai yanzu tace uhmmmm nablah bana jin babanki zai yarda ki sake barin gidan nan ballanantana har ki koma wani aiki.
ni kaina wlh yanzu banaso komarwaki .
dan hk bbu inda zaki ki zauna kema 'cikin yan'uwanki zan fi samun kwanciyar hankali .
Aunty Salmah tace wlh zanceki gaskiya ne mama Amman kubari baban yazo tukun nasan da zarar yasanar mata da abinda ya zartar akanta zata natsu ... ko babu wannan dalilin bazata koma koina ba inji cewar mama .
murmushi takaici nablah tayi tare da cewa Mama kennan Allah Ni dai zan koma wlh Amman Na da wata uku zan dawo gabadaya gareku.
mama dan Allah kada kice a'a ta karasa mgnr tana marairaice muryar .
uhmmmm mama ta sauke ajiyar zuciya to shikennan Amman kibari babanki yazo kiji me zaice.
Take sukar bar zance suka shiga wata hirar daban .
karfe hudu daidai sai Ga direban ummi ya dawo daukar nablah Amman nablah ta fita da kanta tace ba yau zata koma ba sai zuwa jibi ko gata. da zai wuce aunty Salma ta bishi Dan ya rage mata hanya .
Da daddare byn sallar isha'i mlm salisu yashigo gidan da sallama a bakinsa hannushi rike da wata bakar leda yana shiga dogon parlour gidan.
idanunshi suka sauka kan diyarsa nablah dake sanye da hijab ajikinta wanda tun safe datazo gidan bataci re ba tana kwakume dashi abinda Yasa ma mama bata mata maganar ta cire ba sbd tasan tun asali hk take mayar hijabi ce ita ko bacci zatayi bata cirewa ..
Ahankali mlm salisu yakarasa shigowa ciki tare da cewa wanake ganin hk kmr nablah agidan nan ?
Nuratu ta tashi da sauri jikinta a sanyaye ta karbi ledar hannushi ta ajiye a gefe tana mishi sannu da zuwa .
Bai kulata ba sbd hankalinsa dake kan nablah ..tsam itama nablah tayi da ranta tare da shan jinin jikinta sbd ganin irin kallon da mahaifin nata ke jifanta dashi .
jikinta a matukar sanyaye ta bude bakinta da kyar gurin cewa sannu da zuwa baba ..
uhmmmm yauwa Yan neman abun duniya da fatan dai kin samo masu yawa ?
Nablah tayi tsit ta sake sha jinin jikinta ai nasan duk inda kika je zaki dawo , indai nine ubanki ba shegiya bace ke.....
yakarasa mgnr yana nunata da yatsa hannushi haba haba baban Salma tun...ke ...nasakaki cikin maganata ? Ya katse mama Yacigaba da mgnrsa .
Da "yata" nabeelah nake mgn ba da saratu ba .
dan hk banason jin bakinki cikin manta .
,ai duk da hadin bakinki yaran nan suke yi duk isakanci da sukaga dama.
basu dauke ni abakin komai ba km wlh duk lalacewata ni nan nine ubansu dole km akirasu da sunana sai dai mutun ya gudu bazan fasa mgn ba da cin uwar yarinya tsit kake jin gurin tamkar babu wasu halittu acikin parlour ..mlm salisu yacigaba har ni ubanki zance miki banason abu kice sai kinyi dole .
Ni talakane me wadatar zuci banida karfin daukar nauyin karatunki Amman kice dole sai kinyi .
Yanzu Ina kudin da kika samo a yawon duniyar da kike je dan nasan ba aiki kikaje ba?
duba Ga yanayin sauywar da jikinki Yayi Amman bbu komai hkn ma daidai ne a gurina kinyi son ranki nima nayi son zuciyarta akanki yakarasa fadar Haka tare da shigewa 'cikin dakinsa Bai sake cewa komai ba.
jikin mama Na rawa tace kungani ko.
Kunga irin abinda nake gudar muku kennan Amman bakwa jin magana..
Maza maza ki tashi kibishi dakinsa ki bashi hakuri ..
Jikin nablah a matukar sanyaya ta Mike tsaye ta karasa 'bakin kofar dakinsa ta dan yaye labulen dakin babanta.
Ta hangoshi zaune shr yasa hannushi daya ya tallabe habarsa dashi tashigo ahankali ta durkusa da kyar tayi neldwon 'agabanshi muryarta Na rawa tace dan girman Allah babana kayi hakuri Allah bazan sake ba km wlh tsakani da Allah aiki naje baba ba yawon duniya ba .
Duk da nasamu abinda Na fita nema Amman banida natsuwar zuciya sakamakon bijirewa mgnrka danayi .
Amman kayi hakuri baba takarasa mgnrta hawaye Na bin kuncinta ..
Mlm salisu ya sauke naunauyen ajiyar zuciya yana duban nablah diyarsa wacce yafi so da kauna duk a 'cikin ya'yansa komai nashi ta dauko basu da bambanci komai sai dai kasacewarta macce muryara a sanyaye byn Yayi gyaran murya yace shikennan nablah Allah kyauta km alhamdulilllahi tunda Allah Ya dawo min dake lfy bbu abinda ya sameki ai Na auna arziki.
kukan nablah ya tsananta yayinda a ranta km tace wayyyyyoo babana akwai abinda yasameni har Yayi min nakasu a rayuwata ..
kibar kukan hk Na hakura km na yafe miki Allah Yayi miki albarka sai dai wani hanzari ba gudu ba nima nayi miki abinda bazaki ji dadinsa ba ..
Domin kuwa byn tafiyar ki bbu dadewa wani mutumin kirki yazo neman aurenki nan dai mlm salisu yayiwa nablah bayanin abinda ya faru byn tafiyarta tun daga farko har karshe ..
Nablah Ta dago shanyayyun idanunta afrigice tana kallon mahaifinta dasu .
Shima ya dago yana nazarinta tare da daga mata kanshi alamun gaskiya ya sanar mata .
Ya numfasa kana yacigaba haushin abinda kika min da kaicinsa da km kimar mutumin Yasa Na aikata Haka ..
nablah wannan mutumin dana aura miki mutumin kirki ne me mutunci da girmama babba. bakiga yadda yake hidima damu ba ke kanki kinsan rayuwar gidan Na tausaya da al'amuran cikinsa gabadaya .
yanzu Hk shine ya hanani wanki hular da nakeyi ada ya samomin aiki me daraja acikin apapa..
bbu abinda zancewa wannan mutumin sai Allah Yayi masa albarka km ya albarkaci aurenki dashi ..
yanzu tunda kin dawo zan nemeshi nasanar masa ya turo iyayensa gareni domin nasan nasabarsa da inda yake zaune ..
sosai nablah ke resgar kukanta har da shesheka tana jin wanin irin zafi 'cikin ranta meyasa abubuwa suke zuwa mata hk?
daga wannan sai wannan tasan shikennan shirin karatunta ya rushe kennan har abada tarasa burin zuciyarta da farincikin rayuwarta .
yau tazo mata da abubuwa iri iri masu daci da muni.
rasa karatunta 'cikin jikinta ...auren da babanta ya daura mata batare da amincewarta ba ..
nabeelah mlm salisu yakira sunanta kinyi shr kina kuka bakice min komai ba.
ko zaki butulcewa zabin dana miki ne?
Ta sinkuyar da kanta kasa sosai tana sake fashewa da wani sabon kukan me cin rai da taba zuciya tare da girgiza masa kanta ...
Kin amince da auren dana daura miki ?
Ta girgiza masa Kanta batare da tace komai ba alamun ta amince yauwa diyar albarka nasan daman baki da damuwa ta nan, ko wancen karo ma dakika bijeremin nasan sharrin Salma ne da makircinta Amman nasan ba halin diyata bane ..
sai da mlm salisu ya dasa aya sannan nablah tace baba ... muryarta Na rawa rawa ..Ina neman alfarma guda daya agurinka dan Allah kayi hakuri kabani nan da wata uku , Ina son nakoma gurin aikin nan nawa Dan akwai abinda zan karasa musu wanda ya zama lallai sai nice zanyi da zarar nagama inshallahu zan dawo sai natare....
mlm salisu ya girgiza Kai yana mata wani irin duba kana yace Aa nabeela bazan iya sake barinki zuwa wani guri ba me kike son mutane suce akaina ..?
nazama uban banza kennan agareki koda bbu auren kowa akanki Nablah bazan km yarda da komawarki ba ballanantana yanzu danasan da auren wani akanki .
Me kike tunani mijin naki zaice akai idan yaji labarin kinzo kin koma ?
Muryarta cike da kuka tace Baba tunda yasan banana km Bai San da dawowata ba kawai kada kasanar masa Na dawo .
Aa nabeela kiji mgnta sannan kiyi abinda nake so ko al'amuran ki zasu daidaita arayuwa . gabadaya yanzu kin sauya halayenki dana sanki dasu domin ada kin kasance me biyayya gareni sannan km baki jayyaya ko yi min musu akan duk wani abu danace sabanin yanzu .
Sosai tashiga yiwa mlm salisu magiya da rokonshi tana kuka Amman yace sam Bai yarda ba.
bbu abinda nablah bata fadawa mlm salisu ba akan yabarta ta koma .
bafa zan barki ba nabeelah ki sake komawa ba.
gara ma ki hakura kiyi zaman aurenki shiyafiyye miki alkhari akan wannan aikin .
km inshallahu idan kika bi umarnina zakiga daidai arayuwarki .
Muryarta a shake sbd da kukan da tayi tace shikennan baba Na hakura yayinda km acikin zuciyata ba Haka bane ta dai fadi Haka ne kawai . ta yaya ma zata zauna ta haifi 'cikin shege a gidan ubanta.wazata tace Yayi mata ?
Kai ina...zamanta ma bazai yuwa ba duk da tana son zama 'cikin alhalinta .
Alhamdulilllahi kisoma shirinki daga wannan lokacin zuwa kowani lokacin zaki iya tarewa agidan mijinki....yana karasa fadar hk
ya Mike tsaye tsaye yasoma kokarin cire babbar Rigarsa ya rataye .
Jikinta a sanyaye ta fito Daga dakin mahaifinta
Byn fitarta mlm salisu ya dade zaune yana tunani akan lamarin nablah . gabadaya mlm salisu Yayi deciding akan abinda Yayi mata ko zai amince da bukatar ta ko bbu Nablah me biyayya ce agareshi.
yashiga damuwar sosai akan ganin yanayin diyarsa km abar kaunarsa ahankali ya dinga jin acikin tanaji yanaji babu dadi .
Sannan kwata kwata Bai ji dadin ganinta 'cikin halin damuwa ba. yakasa yin komai ko abincin da aka kawo masa tunani Bai barshi ya iya ci ba ..
Daren ranar nablah Na kwance akan gadon mahaifiyarta juyi kawai takeyi tare da tuhumar kanta akan abinda take son aikatawa kanta.
batasan dalili ba .
Sannan batasan abinda yasa ba Amman ji kawai take zuciyarta Na ingizata ta gudu kawai ta bar gidan ta koma ta haifi abinda ke jikinta tunda tasamu wanda zai amsa km ya fita bukatar abinda ke cikinta . take km ta tsinci kanta 'cikin wata irin faduwar gaba sakamakon tuno deeni da al'amuransa datayi .
Wani irin kewarsa taji ta tsarga mata tare da mamaye zuciyata da gangar jikinta duk ta inda ta motsa sai taji hannushi Na yawo a tsantsar jikinta .sosai ta dinga sauyi atare daita agame dashi .
Ta dinga jinshi har acikin jinin jikinta da gangan jikinta zuciyarta tashiga harbawa ahankali tana aiyana mata abubuwa masu tarin ,yawa akansa.. da kyar nablah ta rentse shanyayyun idanunta tana saka da warwara a zuciyarta akan zamanta gidansu da 'cikin wata bakwai da satinnai ..ajikinta.
tasan muddin mahaifinta yasan da zaman 'cikin jikinta kashinta ne kawai bazai yi ba da duka .akaron banza ma ,zance idan yakamaka kana sai Yayi matun mugun duka tana kallon yadda yake dukan nuratu akan tara samari Ina ga ita me dungurungun ......
Idanunta suka bushe takasa runtsawa 'cikin Haka nuratu tashigo dakin hannuta rike da waya tana chatting ta zauna agefen nablah. sanyayyiyar ajiye zuciya Nablah ta sauke da karfi gaske har nuratu ta juyo 'cikin sanyi jiki tana duban yanayinta kana tace wai ke meke damunki ne duk kin wani takurawa kanki akan maganar baba?
idan baki son auren dayayi miki kigamasa man bawai ki zauna kina damun ruhinki da tunani banza ba .
Itama nablah juyowa tayi sosai tana kallon nuratu takasa ce mata komai ..
Nablah ....nuratu takira sunanta .
muryata a sanyaye ta amsa da Na'am. Ta amsa muryarta Na rawa .
meyasa. kike son komawa gidan aikin nan byn kinsamu abinda
yakai ki ?
Kuma wani abu ne zai sake maida ke ?
,aganina ki hakura kawai da duk ma abinda zakiyi ki zauna acikin mu wlh lokacin da baki nan nasha mafarki dake kina 'cikin wani halin tashin hankali shiyasa ni yanzu a gaskiya bana son ki sake yin nisa damu .
duk da jikinki ya nuna baki 'cikin damuwa da wahala Amman wlh hankalina Bai kwanta da wannan aikin naki ba.
, Nablah ta fara kwalla idanunta suka cicciko taf da ruwan hawaye xuciyarta na sake karyewa .
muryarta a sanyaye km cike da raunin hawaye tace aunty nuratu bazaki gane abinda zai maidani gurin aikin nan ba kona gaya miki .
sannan km batun mafarkinki gaskiya ne domin Ina 'cikin tashin hankali da garare rayuwa wanda Yasa bana jin zan iya cigaba da zama a tsakaninku acikin wannan yanayi .
,dan hk Na yanke shawarar gobe zan yi tafiyata Amman dan Allah kada ma ki gayawa kowa dan bama zan koma gidan aikin ba .
A frigice nuratu ta ajiye wayar hannuta tana fuskarta nablah dake kwance tana matso ruwan hawaye idanunta.
kina nufi duniya zaki shiga ko me ?
Niidai kiyi min addu'a kawai domin rayuwata tana 'cikin tasko wanda bansa ranar dazan fita ciki ba Nablah takarasa mgnr hawaye nabin gefen idanunta.
Me Yayi zafi hk indai akan auren da baba ya daura miki ne Ai gara kiyi zamanki idan yaso kice masa
baki so .
Amman zance guduwa ma kada ki farashi domin sunanki zaki bata .
Uhmmmm aunty nuratu wlh ba a dalilin auren da baba Yayi min bane .
Kawai dai akwai wani sirri dake tattare dani ne.
Km shi zai hanani zama tare daku a halin danake ciki .
wani sirri ne wannan da har da bazaki iya gaya min shi ba Ina matsayin yaruwarki ?
Nablah tayi shr zuciyarta Na wani irin bugawa km tana son sanarwa yayarta zance cikin jikinta Amman bakinta Yayi mata nauyi takasa cewa mata komai.
Uhm Ina jinki nablah ki sanar min da abinda ke damunki ko zan iya taimaka miki idan km har abun yafi karfina sai mu sanarwa da aunty Salma. still shr nablah tayi taki cewa komai duk yadda nuratu taso nablah ta sanar mata da damuwarta Amman taki. Dan hk nuratu ta hakura tace shawarata takarshe da zan baki kada ki kuskura ki gudu kije koina ki zauna duk rintsi km komai Yayi tsananin sauki Na zuwa da izinin Allah .sannan
Ta Mike ta fice Daga dakin ..
byn fitar nuratu nablah ta sake afkawa 'cikin duniyar tunani iri iri a game da rayuwarta shekarata, ta 'cikin Sha takwas kennan Amman tension din dake idanunta Yayi mata yawa. zuciyarta banda zafi bbu abinda take mata ,tana murna tazo gida gashi tazo ta tadda wani sabon tashin hankali dayafi na 'cikin jikinta.
Wai babanta ya daura mata aure da mutumin da ko shi kansa Bai San kowaye ba .abu kmr a film..
Yadda nablah batasamu runtsawa ba hk ce takasance da deeni shima.
Dan kwata kwata ko kwanciya kasawa Yayi atsaye yake yana ta faman aikin zariyar a dakinsa .
Da tunanin abinda zai biyo baya domin ake uku yayiwa Kule direban ummi zuwa unguwar su nablah ya daukota Amman taki biyo shi wai ba yanzu zata dawo ba har yakira ummi 'cikin tashin hankali fisrt love kin Gani ko.
kinga abinda yasa kikaji naki yarda da zuwan yarinyar nan ko... yanzu meyye solution ?
nifa zanje kai tsaye komai ma zai faru sai dai....naji Amman kabari zuwa gobe mugani ummi ta katse shi ta hanyar ce masa hk.
Ni San yarinyar nan bazata iya zaman gidansu. Da 'cikin jikinta ba .
Jin ummi kawai yake Amman gabadaya hankalinsa a mutukar tashe yake.
zariya yake sosai hannuwansa duka rungume da kirjinshi ...yana Allah Allah gari yawaye.
Washegari garin ranar mlm salisu ya iske Nablah kwance a dakin mama ta lullube jikinta da bargo duk tunani duniya ya adabi ruhinta .tana ganin mahaifinta ne ta Mike Daga kwanciyar datayi ta zauna sosai kanta a sunkuye tana gaidashi ya amsa yana dubanta shi kansa yasan yana matukar sonta duk 'cikin yayansa km bayason damuwarta sannan ya zauna Yayi tunani sosai akanta Dan hk sbd jin dadin abinda tayi masa ahankali ya zauna abakin gadon ya kamo hannuta yana nazarinta muryarsa a kausashe mlm salisu yasoma mgn 'cikin natsuwa nabeelah duk 'cikin yayana bbu me mun biyayya kmr ki ba me son farincikina kmr ki dole nima naso farincikinki tamkar yadda kike son farincikina a bisa biyayyar da kika min na auren dana miki baki min gardama ba ko nuna min kinki ko ki mutsa min ko kin kangare min ba shiyasa nima zanyi kokari naga Na faranta miki.
kije byn wata uku ki dawo ubangiji Allah Yayi miki albarka duniya da lahira ubangiji Allah Ya tsareki da tsarewarsa ubangiji ya kareki daga dukkanin wani sharri ko wani abin ki .
Allah yakaiki lfy ya dawo min dake lfy sannan kitsare min mutunci ki da martabarki kin dai Ga yadda mahaifinki yake bakowa bane facce mlm salisu da Allah Ya rufa masa asiri yanzu .. nabeelah kimin alkwarin byn wata uku zaki dawo gareni kada kisani jin kunya ..tana kuka muryata rawa zuciyarta bugawa tace Nagode banana km inshallahu zan dawo kmr yadda kace ..kibar kukan nan hk yanzu yaushe zaki koma can din ?
Inshallahu zuwa jibi to to shikennan Allah Ya nuna mana naga tsabar da hjyr tace akawo Masha Allah idan Kin koma kiyi mata godiya sosai ya Mike tsaye jikinshi a sanyaye ya fita Daga dakin ..
Nablah tasamu natsuwa ta kwantar da hankalinta tashiga 'cikin yan'uwanta anata shan shafta daita ko yau din nan sai da Kule yazo Sau biyu tace mishi ita batashirya ba sai gobe hk ya juya ya koma ya sanarwa ummi hankalinta Yayi matukar mugun tashi sosai ,ZUCIYAR deeni kuwa kadan ya rage ta buga , tun sanda ummi tasoma sanar masa da abinda Nablah tace yakasa mgn da kwakwaran motsin sai ma runtse idanunshi da Yayi.
yana jin yadda kirjinshi kemasa zafi da radadi ya dinga aiyanawa aranshi Anya kuwa *AUREN SIRRI* bazai tashi ba ya dawo AUREN BAYYANE ba? Shiru kawai Yacigaba dayi batare da yace komai ba domin idan yace zai yi mgn komai zai tabarbare , umminsa ce zatashiga damuwa da tashin hankali bashi ba hatta uwar gayya zeenat hankalinta atashe yake matuka sai surutai take xubawa tana tsinewa Nablah a kasan zuciyarta ganinta nablah kawai tana neman rusa masu shirinsu ne .
byn yanzu kowa yagama sanin ciki gareta ..
Washegari daga gurin aiki Kai tsaye unguwarsu nablah deeni ya nufa yasamu guri nesa kadan da gidansu Yayi parking batare da ya fito Daga 'cikin motar ba Yayi waning din glass din motarsa yasamu wani matashin yaro da baifi shekara goma xuwa Sha biyu ba ya aika 'cikin gidan yaje yace ana kiran nablah .
byn kmr minti biyar yaron ya fito yasanar masa wai bata nan take yaji zuciyarsa ta buga da karfi gaske .
A hargitse ya sake tura yaro jeka please ka tmby Inda taje muryarsa Na rawa .
yaro yashiga ya sake fitowa wai ance ba'a San inda take ba .
gabansa ya km bugawa da matsanancin sauri ya rantse rikitattun idanushi ya budesu fesss akan yaro yace wa yace maka hk?
yayarta nuratu ce .
take deeni yagane amsar rainin hankali nuratu tabawa yaron 'cikin wannan halin sai Ga abba autansu nablah ..yazo shigewa
deeni yace yauwa abba zo nan ya, ya futoshi da hannushi dayake abba yasanshi km sun dan saba dashi tunda yana zuwa gurin mlm salisu time to time da murna yakaraso yazo ya tsaya jikin motar deeni yana gaisheshi deeni ya katse shi ta hanyar ce masa duba min 'cikin gidanku nablah Na ciki.. abba Yayi murmushi har gibinsa ya bayyana yace la......wai aunty kake nema Ai yanzun ma narakata jection zata shiga motar ko ina ni ma wlh nama manta Sunan gurin .
deeni ya zaro rikitattun idanunshi waje.
wasu zafa suka shiga karyo masa hankalinsa ya sake tashi yashiga jero addu'oi kala kala sannan yasoma yiwa motarsa key cike da hanzari ya tada motar Bai sake cewa abba komai ba Yayi gaba da mugun gudu .
abba da wannan yaron suka bi byn motar da kallo kafin Daga bisani suka kama gabansu ..
Abban nashiga gidan yake gayawa nuratu wannan mutumin da baba yake cewa mijin aunty nablah ne.
yazo yanzu yana tmbyr aunty nablah Amman nace masa yanzu narakata shiga mota.
nuratu ta juyo da wani irin mahaukaci sauri tana kallon Abba Dan Allah ?
Wlh .daxo da zanshigo gida naganta da jaka shine tace naraka . Yanzu km byn Na rakata km.... ubanka naji naji ba wannan dogon surunta naka nace kakaranto min ba, ai nasan da zance tafiyarta ,shi dai mutumin dakace yazo nemanta ne nace karya kakeyi .
mutumin da Bai San da dawowar Nablah ba ta ya'ya zaice maka kakirata masa ita.
Allah kuwa Aunty shine ya aiko musa sannan yace nima nakirata , ayya aiko wlh ban San shi bane ,ta fadi Haka tare da dafe goshinta har aika masa da bakar mgn nayi fa arashin sani .Na dauka wani ne wlh ....
Abba ya tabe bakinsa to ke aunty meyasa kike yin irin hk ne ?
Komai fada fada da bakar mgn yakarasa fadar mgnrsa tare da shigewa 'cikin dakin mama yana mata gunguni ta juya tabi bayansa da kallon tana mamakinsa sannan yace Dan rainin hankali kawai ni kake fadawa hk taja tsaki tacigaba da aikin gabanta. ,
Gudu sosai Deeni yake sulawa akan express din oshodi zuwa kan bridge din obalende gabadaya a rude yake addu'a kawai yakeyi a bayyane Allah Yasa estate dinsu ta nufa ba wani guri ba ji yake tamkar ya fly yaganshi a gida km yaganta wani irin tsalle zuciyarsa ke yi sakamakon rudanin daya shiga.
" jikinsa Yayi mugun yin sanyi tamkar ana masa wanka da ruwan kankara da kyar yake iya hadeye miyo makoshinsa.
dai dai 'bakin checking point din da zai Kai mutun zuwa jakonde first get ya hangota zaune gaban wata dalleliyar motar fuskarta dauke da murmushi har wushiryarta ta bayyana .da sauri ya runtse idanunshi tare da sa hannushi ya murzasu .
ya sake budewa tabbas ita din dai yagani zaune gaban motar wani shima mutumin ciki sai dariya yake bulbula mata yana shafa sumar kanshi da hannunshi.
Da sauri deeni ya bud'e murfin motarsa yana shirin fitowa, kafin ya gama fitowa aka basu hannu da hanzari ya koma cikin motor tamkar wani zarar re yayi mata key, yabi bayan su, aguje sosai Deeni yake zabga uban gudu akan titi, dan shi kanshi bai san gudun mutuwa yake ba.
Ajiyar zuciya ya sauke ganin sun nufi titin estate d'in su, ci gaba yayi da binsu baya , ahankali ahankali har suka k'arasa ko'far estate d'in daga can baya Deeni ya tsaya yana hangen su yana son yaga abinda zai faru a tsakaninsu .
Zuciyar sa ce ta buga da k'arfi gaske lokacin dayaga Nablah tana sake yiwa matuk'in motar murmushi, wanda har sai da dimple dinta ta bayyana, sai da ta kusan wajen 15mnts da tsayawar motar sannan ta fito, har ta fara tafiya, mutumin ya k'ara yi mata magana ta juya ta rufe motar ta sunkuya ta window motar.
Mutumin yace " dan Allah ki bani phone number ki mana idan babu damuwa,sbd idan zanzo gurinki dariya tayi sosai dimple din ta ya sake lotsawa, muryarta a sanyaye tace " bani da waya wlh a gidan mu ba'a bari na rik'e phone, nagode sosai da taimakon dakayi min, ya bude motarsa ya fito ya tsaya agabanta yana gyara wuyar rigarsa tare da karemata kallon tsab sannan yace Ok to ko zan iya samun card din shiga estate din Ku .
Ta sake yin murmushi ai ba gidanmu bane aiki nake yi aciki ,can unguwar daka daukoni to anan gidanmu yake. yashiga yi mata wani irin kallo yana mamaki acikin ranshi yana maimaita aiki aiki nake yi anan .....kennan duk wannan kyawun nata a geto take rayuwa ? Take km
Wata zuciyarsa tace masa kada kayi mamaki daman mata masu tsantsar kyau da hankali suna geto km ya'yan talakawa ne ..... we'll shikennan yace babu damuwa koma dai menene naji nagani Ina sonki hk da fatan zaki karbeni ..... muryarta a shagwabe km a sanyaye tace uhm Nagode da soyayya ya dauko iPhone x ya Mika mata ki karbi wannan wayar so that idan zanzo sai Na Kira ki .
Ta girgiza masa kanta alamun bataso wayyohhhyyy kadan ya rage manager deeni Bai sume ba zaune 'cikin mota tsabar jarabar kishi mutumin Yayi ta karba taki karba sai daya matsa mata sosai tukun ta karba ta juya tasoma bada steps din tafiyarta me kashiwa mutun jikinshi ta shiga estate din .
Tunda Deeni yaga yadda Nablah keyiwa mutumin nan murmushi da dariya har fararen hak'onranta na bayyana, dimples d'inta suna lotsa, yaji kamar ya mutu, wani irin abu yaji ya tokare masa k'irjinsa, yana caccakar ruhinsa da tsokar jikinshi take km zuciyarsa ta shiga bugawa, idonsa suka dena gani sosai sai dishi-dishi, wani irin mugun zafi gami da d'aci yaji yana taso masa daga zuciyar sa zuwa k'irjinsa, nan da nan bak'in ciki gami da zafin zuciyarsa suka k'aro, yana ganin Nablah ta shiga gida ya fito da hanzari, ko motar bai tsaya rufewa ba, wata irin tafiya yake, ya nufi mutum dake shirin shiga motarsa .
A kansa Deeni ya tsaya cak yana k'are masa kallo tsana .
, iska ya furzar gameda yarfa hannunsa yace " kai mlm wannan yarinyar daga ina ka d'auko ta?
, wani irin wulak'antaccen kallo mutumin yayiwa Deeni sannan yace " malam lafiya dai?
Wata irin razananniyar Tsawa Deeni ya daka mishi yace " ban iskanci ba tamabayar ka nake ba.
cikin isa mutumin yace " daga gidan su, Deeni yace " meye tsakaninka da ita?
" Santa nake kuma auren ta zanyi mutumin ya bawa Deeni amsa kai tsaye, sai da Deeni ya dafe saitin zuciyarsa saboda wata muguwar bugawa da tayi da k'arfi, tana barazanar fasa k'irjinsa, hannunsa ya luma cikin sumar kansa, yana cizon leb'en sa da k'arfi, a harzuk'e yace " waye uban ka?
Ido mutumin ya zaro, shima cikin zafin rai yace " dalla malam waye kai dazaka zo kaina ka tsaya kana min wasu surutai marasa kan gado?
Deeni ya nuna kansa yace " ni......?
sai kuma yayi guntun murmushi yace " dan uwarka uban waye ya baka izinin tsaya min da mata ta,?
ido mutumin ya zaro yace " matar ka fa..?
"Kwarai kuwa matata ce, baka da hankali ne da baka lura da cikin dake jikin ta ba?
" dan girman Allah kayi hak'uri wallahi ban san matar aure bace, kuma Nablah bata gaya min tana da aure ba asalima yau nasoma ganinta har ma narage mata hanya .
Jin mutumin ya kira sunanta yasa Deeni k'ara harzuk'a, nan yabar mutumin ya nufi gida, a parlor ya sami Ummi da Nablah suna hira, dayake ummi tazo gidan maida kayan Nablah ...a fusace ya shigo parlor, hannunsa dafe da zuciyarsa, idonuwansa sunyi mugun yin nauyi , tafiya yake yana tangad'i tsabar jarabar kishi dake cin zuciyarsa..
" Subhanallahi Ummi ta fad'a ta mik'e tsaye ta nufe shi da sauri , dan bata tab'a ganin Deeni cikin mawuyacin hali,i Rin hk ba kuma cikin tashin hankali irin na yau ba, da ganin baya cikin hayyacinsa, gadan-gadan kan Nablah ya nufa, itama tayi masifar tsorata da ganin yanayinsa da sauri ta mik'e tayi bayan Ummi da gudu. Wayyohhhyyy nashiga uku..
Ummi na tambaya lafiya? amma ina ita kawai yake san ya kama, itako ta b'oye a bayan Ummi, kwata-kwata ya manta da wani cikin jikin ta, idonsa ya rufe, cikin zafin rai ya fisgo ta daga bayan Ummi ya zuba mata lafiyayyun kuma kyawawan marika guda guda biyu , then yana shirin rufeta da duka Ummi ta shiga tsakanin su tana rufeshi da maseefa ....
Nablah ta zube kasa tana kuka kamar ranta zai fita, hannunta Ummi ta kama takai ta d'aki, a bakin gado ta zaunar da ita, fridge taje ta d'auko mata ruwan me sanyi ta bata, sai da tasha Ummi ta kalle ta tace " mai kika yi mishi?
Cikin kuka Nablah tace " wallahi Ummi banyi mishi komai ba.,
"To naji yi shiru kinji, sosai Ummi ta lallashi Nablah sannan ta fita, a parlor ta iske shi, a tsaye yadda ta barshi, kallon sa Ummi tayi tace " me tayi maka son?
Shiru yayi, tare da furzar da iska,me zafi yayi ruku'u, ya mik'e a galabaice cikin rawar murya yace " wai yarinyar nan dan iskanci da aure na a kanta take kula samari, harta hau gaban motar sa suna hira tanayi masa murmushi, shi kuma d'an iska na tambaye meye tsakanin su, yace min wai santa yake, auren ta zaiyi, babban abin haushin ma har sunan ta ta fad'a mishi da karbar waya a hannunshi ...
Murmushi Ummi tayi irin na manya ta kama hannunsa ta zaunar dashi ahankali a tsanake take kallonshi tace"..........
MMN SUDAIS CE
💗💗💗💗💗
AUREN SIRRI
💖💖💖
💗💗💗💗💗
AYSHA A BAGUDO
Dedicated to
*HAUWA A usman*
( JIDDARH)
Page 96
Tace idan ance maka kana son yarinyar nan nablah kace Sam baka sonta.
" yanzu gashi nan tsabar kishi ji yadda gabadaya yanayinka yakoma.
tunda Na haifeka deeni har zuwa yanzu ban taba ganin kamanninka sun sauya kazama wani irin mutun abun tsoro kmr irin yau ba .
"kama manta da cikar burinka wato 'cikin dake tare daita sbd tsabar kishi idanunka sun rufe kazo ka kwakwadawa yarinyar mutane mari.
in banda ma Allah Yasa Ina nan nashiga tsakani da sai kamata dukan dakayi asarar bby'n cikinta .
"idan ance kana sonta kace Kai ba Haka ba yanzu meyye wannan kayi ?
Deeni Ga son yarinyar nan karara Ina Gani acikin kwayar idanunka tare da zunzurutun kishinta .
Wanda Yasa har zuciyarka ke bugawa da karfin.
alokacin fa daka shigo dafe da tsaitin kirjinka kake sbd tsabar jarabar kishi da kunar da zuciyarka ke maka akanta ...
Deeni kana son yarinyar nan ko ka yarda ko karka yarda.
kanawa nabla wani irin mahaukacin so ka duba yadda kishi Yasa zakawa yarinyar nan nakaso.
ka duba yadda kake huci kmr zaki , ka duba yadda ka kama Yar mutane zaka mata dukan mutuwa kana kokarin son illata musu 'ya deeni ..
tunda ummi tasoma mgn deeni Yayi shr kawai yana sauraronta batare da Yayi yunkurin cewa mata komai ba.
sai ma rikitattun idanunshi daya tsura mata yana mata wani irin kallo me cike jin tsoron furucinta ...
uhm kayi shr kana dubana kaki cewa dani komai.
sbd kana tunanin zance nah ba hk bane.. muryarsa a sarke km can kasa kasa yace first love ....sai km Yayi shr ..
Deeni kennan karyata mgnta zakayi ko ?
Ba wai karyatawa zanyi ba first love Amman ni bana jin hkn atare dani km har cikin zuciyata da ruhin jikina bana jin wai sonta nake ..Ni dai nasan Ina matukar kishin igiyoyin aurena dake kanta yakarasa fadar Haka zuciyarsa Na tsananta bugawa da sauri da sauri....
Babu komai lokaci shi zai nuna Haka .
can km ummi tayi kasa sosai da muryarta nidai Dan girman Allah ka sausautawa kanka akan lamarin yarinyar nan..
Sannan km karage wannan mugun son dakake mata sbd gaba.. domin idan har yadda nake hango tsagwaron kaunarta 'cikin idanunka,idan suka zarta hk akwai matsala wanda gaba banida abinyi ....
Sannan ka tausayawa zeenat dina kada ta fuskanci wannan son dakake mata.
" ka boye mata kada ruhinta Yayi baki wanda nasan sanadiyar hkn zata iya shiga 'cikin wani hali ......hakika Ina tausayawa diyata ummi takarasa mgnrta tamkar zata zubda hawayen tausayin zeenat.
jikinsa a matukar sanyaye ya kamo hannuwan ummi dukka 'cikin nashi sannan ya Kira sunanta ... first love ki daina ce min hk sannan ki daina cewa Ina son yarinyar nan.
kada bakinki ya kamani ..
"bawai bakina zai kamaka bane deeni oready karigada kayi wannan saken...
Saken daka fada tarkon soyayyarta .
Ni farincikinka shine nawa ka nutsu kadaina takura kanka akanta dayawa ....
a Dan zafafe ya Mike tsaye ta riko hannunshi dake 'cikin nata Ina zuwa km sbd nace ka daina takura kanka akanta ne kayi fushi ..?
runtse rikitattun idanunshi Yayi sannan ya bude fess yana duban fuskar umminsa .. Sam wlh ba hk bane my first love zuwa zanyi nayi wannan yarinyar worning da kyau "
Dan wlh first love zan iya ilatata a duk sanda Na sake ganinta da wani Kato ...
karka sake ka km taba lafiyar jikinta ..
'Cikin jin zafin abinda ummi tace Ya kamo lips dinsa na kasa yana cizawa yana zame hannunshi cikin nata tare da hawa step ...
yayinda duk wannan dramar da'ake madam zeenat Na can dakinta ta manne kunneta da earpiece tana faman aikin chatting..
Yana shigowa dakin ya isketa zaune tana kuka sosai har da shesheka wani irin kallo wulakanci yajefo mata wanda Yasa kirjinta bugawa da sauri ta yunkura ta Mike tsaye da Dan saurinta jikinta Na kirma takoina .. a fusace deeni ya nuna Nablah dake tsaye da Yatsansa daya kana yace Daga Ina wannan mummunar mutumin ya daukoki ?
Tayi shr taki cewa komai sai hawaye ne ke silalowa.
ya furzar da isaka ta bakinsa yana cigaba da mgn 'cikin bacin rai Dan wulakanci km da tsabar iskanci Na tura Kule har so ba adadi gidanku ya daukoki Amman dayake ke Yar rainin sense ce kikace bazaki xoba ko? sbd kinsa iskancin da kika shiryawa kanki ko ?
Amman yanzu kin iya biyo wani katon banza har kina washe masa baki .
....to dariyar uwar me kike masa ?
Tayi shr nan ma taki yin mgn sai wani hawaye ne sharrrrrrr ke sake fitowa Daga idanunta.
shiiiiii ya daura yatsansa akan lips dinsa yi min shr munafuka kawai kukan munafurci me zaki min byn ki bude baki ,ki amsa min questions dina .
aiko take nablah tasoma maida kukanta da sauri ...
wai ke stupid har da wani fari kike masa da wayan nan banzayen shanyayyun idanun naki masu kama dana mayyu ko... ?
'zo nan zo nan ki kawo min wayar da wacen Dan iskan mutumin yabaki me kama kwado .. tayi saurin girgiza masa kanta alamun bazata zo ba.
Ok bazaki zo ba ?
bari ni nakaraso da kaina yasoma nufota ransa abace.
muryarta na rawa tace Dan girman Allah ka tsaya a nan karkaraso gareni tsoranka nake ji km ni wlh .... Tambayoyinka sun min nauyi wlh bazan iya amsa maka ba.
Kinsa Allah sai kin amsa min km a yanzu 'cikin kuka tace wlh bazan iya ba.
Zaki iya ne ya fada yana karasowa gabanta Daga inda yake yana jiyo bugun zuciyarta da sauri kmr yadda yake jin nasa zuciyar Na tsananta bugawa da sauri tana ganin Yayi kusa daita sosai .
taja baya sannan ta tsura masa shanyayyun idanunta 'cikin nashi wanda hkn yayi sanadiyar fitowar wasu abubuwa Daga idanunta suna shiga 'cikin nasa wani irin shock ya dinga ji ajikinsa .... muryarta a raunane km a shagwabe tace to..to..ka natsu ka daina fushin nan ka zauna zangaya maka wlh ... Nablah karki sake ki kawomin rainin hankali.
Wlh kinyi kadan ki wulakanta deeni ..
Sannan Ina son ki sani ni ba lusarin namiji bane wanda Bai San ciwon kanshi ba da kimar nauyin dake kansa ba .
cikakken namiji ne Ni wanda zai iya gwada kunjinsa a muhalinsa daya dace..
" gabadaya ta rude takasa fahimarta inda zancesa suka dosa yakarasa fadar hk. muryasa 'cikin da fada fada .
gabadaya ta sake rudewa tarasa yadda zatayi dashi.
domin bata son yanawa lamarinta shishigi da abinda yashafi rayuwarta .
Ganin yanayinsa Na sake birkicewa Yasa take wata idea tazo mata tayi saurin dafe gaban goshinta da hannuta tare da yin kasa luuuuuuuu zata fadi ..nan da nan deeni hankalinsa ya tashi karasa karasowa Yayi gareta yana kiran sunanta tare da rungumata jikinshi taki amsa kiran dayake mata .
Ke nablah .. nablah yana kiran sunanta ya girgiza fuskarta tana jinshi ta sake lafewa ajikinshi tana shakar daddaden kashin turaren jikinsa.
ya Mike tsaye daita ajikinshi ya kwantar daita a saman gado .
Da"" hanzari jikinsa Na rawa ya nufi fridge dauko ruwa ... nablah naganin hk ta Mike tsaye da sauri tayi hanyar waje da hanzarinta sai dai tana fita Daga dakin taci karo da zeenat wacce ta fito yanzu Daga bedroom dinta.
da sauri nablah tace yi hkr Dan Allah aunty tana goge Hawayen fuskarta ..
Me yabiyo hk Daga dakin ? Zeenat
Ta fada tare da rike mata kafardata.
muryar nablah cike da matsananciyar tsoro tace shiiiiiiiii shine ...
Shine wa ?
Daidai lokacin da deeni ya fito Daga dakin nablah a frigice yana haki ganewa da Yayi wayo nablah tayi masa yanaganinsu yaja birki ya cuge abakin kofa tare da rungume duka hannuwansa a fadadden kirjinshi yana dubansu.
zeenat takai dubanta kan kofar taganshi tsaye kyam yana kallonsu da rikitattun idanunshi jawur sun koma kalar tashin hankali..
Ajiya zuciya zeenat ta sauke da karfi tare da tmbyr nablah mekika yi masa yashigo har dakinki ?
Nablah dake tsaye a gefen zeenat jikinta Na Dan kirma ta dubi deeni kadan sannan muryarta cike da in..inna.. tace wlh wlh.. aunty nima bansani ba km daman ba sai Nayi masa wani abu ba yake cin zalina. takarasa mgnr muryarta cike da shagwaba .. murmushin takaici kawai zeenat tayi Dan wani irin abu taji ya caki tsakiyar zuciyarta. kirjinta yashiga yi mata zafi da tafarfasa Amman ta danne.
ta bude bakinta da kyar tace to daina wannan nishin da hakin dakikeyi yanzu Ina zaki ?
Parlour zani gurin ummi to jeki abunki kinji ,sannan ki saki ranki sosai sannan ki daina wannan tsalle tsallen dakike Kinsa bake kadai bace nablah tayi jummmmmm da ranta tare da matsawa Daga rikon da zeenat tayi mata tace tkns aunty zeenat am okay now ..
nan nablah ta wuce bata koma takan deeni dake tsaye yana kallonsu tamkar wasu picture ba ...takarasa sauka kasa .. zeenat tabita da kallo tana jin Ina ma itace da 'cikin jikin yarinyar nan .
Ina ma ajikinta yake ..Ina ma itace dauke dashi km na mijinta ne mafi soyuwa acikin zuciyata .. Allah mai iko akan komai .
Yabaka abu km ya tafiyar dashi yadda yake so.
kowa da yadda Allah yake son ganinsa dubi me yarinya tasamu ciki sauki bbu laulayi komai ko amai ko wani abu daya danganci wahala da matsala.
wani lokacin idan taga nablah Na tsalle da 'cikin jikinta har kuka take abinda ita takasa jurewa kennan arayuwarki gashi karamar yarinya ta jure duk da batasan wayye uban 'cikin ba ..
jikinta a mace ta sauke naunauyen ajiyar zuciya ta juyo tana duban deeni dake tsaye har lokaci..
Ahankali zeenat ta maida hankalinta sosai kan mijinta mafi soyuwa a zuciyarta ...me nablah tayi maka ka biyota irin hk alhalin kasan condition din datake ciki ?
Wani irin kallo rainin sense ya aiko mata dashi sannan ya dubeta sama da kasa yace bbu ruwanki dani da km abinda nayi mata gabadaya ya sake hargitsawa sbd jin haushin tmbyr da zeenat din tayi masa ..
cool down my hrt tmby ce fa kawai .. just stay out of my way ya fada yana bin gefenta tare da shigewa dakinsa da kafa ya banko kofar da karfi ya fada kan makeken royal bed dinsa ..
Why why I care when someone else gets close wit her?
ya jihowa kanshi wannan tmbyr yana me runtse rikitattun idanunshi..
Zeenat ta Dan jima tsaye agurin byn barin deeni tana wani irin tunani nadaban a zuciyarta tare da nazarin yanayinsa. zuciyarta tasoma harbawa tana tsalle can km zuciyarta tayi sanyi tayi saurin cire abinda ya darsu a ranta ..wanda take ganin da kamar wuya faruwarsa ..
Bangaren deeni kuwa ahankali zuciyarsa tayi masa sanyi ko bbu komai ya godewa Allah dayasa ta dawo masa lfy da cikinsa .
wanda ahalin yanzu Yake tunanin bazai sake sakacin barinta zuwa koina ba ballanantana wannan hargitsatsiyar unguwar tasu .. sannu ahankali km zantuttukan umminsa ke dawo masa daya byn daya akan wai son yarinyar yake .
ya girgiza kanshi kawai yana son karyata zance ,ai km ummi ita takawoshi duniya tasanshi tasan halinsa , yakamata ya amincewa kanshi da son yarinyar nan yake..Amman kwata kwata zuciyarsa taki yarda da hk .
Ahankali tunaninsa yakai Ga Fk jikinsa a mace Ya janyo wayarsa Yayi dealing din number fk bugu daya biyu fk ya dauka da sallamarsa deeni ya amsa yana sakin numafashi da kyar.
fk yace aboki ya'akayi ne ?
Please kazo yanzu yanzu Ina son ganinka fk dake kishingide a parlour gidan sa yana kallon ball ya Mike zauna tare da da cewa lfy abokina ..
deeni ya furzar da isaka ta bakinsa yace Kai dai kazo kawai.
fk ya Mike tsaye Ok Gani nan zuwa ya fito Daga part dinsa yana cigaba da waya da deeni ..
Byn kmr minti goma sai Ga fk wanda zuwa lokacin gabadaya mutane gidan kowane yashige dakinsa ..
Kai tsaye dakin deeni fk ya nufa ya ganshi zaune a hargetse wani iri iri dashi sai huro bakinsa yake da iska yana sakewa.
fk Yayi saurin karasowa gareshi yana aiko masa da tambayoyi iri iri da hannu deeni yayi masa nuni da gurin zama ..
byn fk ya zauna yana duban deeni.
Sai da deeni sauke numfashi ajire kmr Sau biyar da ajiyar zuciya sannan muryarsa a galabaice yace wasu Yan tambayoyi nake son zan maka please. Kataima min kasanar dani amsoshinsu kada ka boye min komai idan har kasan amsar tambayoyin da zan maka .
fk yabashi gabadaya attention dinsa sosai yana jira Daga gareshi . uhmmmm ina jinka .
Yauwa Kana ji ko akwai wata yarinya aduk sanda naganta zuciyata ta dinga tsananta yawan bugawa da faduwa kennan .
Sannan ko ganinta nayi da wani someone else zakaga hankalina Yayi kololuwar tashi tamkar zanyi hauka .
km idan bana kusa daita bana jin dadin rayuwa da zuciyata.
matsuwa nake naganni Gani gata .
shine abun ya dameni nake son kasanarmin meke sa mutun tsintar kanshi'cikin wannan yanayin ?
Wacece wannan yarinyar firstly ?
Wannan ba damuwarka bane Fk da son sani kowace amsar tambayoyina kawai nake son ji .Ok fk ya fadi Haka tare da dafa kafadarsa deeni da hannunshi daya sannan yace da fari dai duk abinda kalissafa din nan suna Daga 'cikin kadan Daga alamomin matsanancin so da kauna.....
deeni ya zubaura ya Mike tsaye tare da dafe saitin zuciyarsa ,fk Yayi saurin me dashi inda ya tashi cool dwon deeni .
koma wacece wannan yarinyar kayi nisa acikin tafkin sonta .
deeni ya dungule hannusa ya buga akan center table yana jijiga kafarsa daya da kamo lips dinsa na kasa ya danne sosai da hakorinsa.
nan dai fk yashiga yi masa bayanin dalla dalla da fahimta dashi abinda ke haifar da hk Dan yasan bashi da ilimin ta wannan fannin.
kana yakarasa mgnrsa da cewa ko ita ce wannan yarinyar ta ranan nan?
Afrigice deeni ya dago rikitattun idanunshi ya zuba masa sannan ya girgiza masa kanshi alamun ba ita bace.
To koma wacece kana matsanancin sonta km irin sosai din nah .
Deeni yayi sororo yana tunani .
da fari nablah da kanta ta sanar masa sannan umminsa ta gayamishi hk .
yanzu km Ga fk ya sake fahimtar dashi .. Amman duk da hk yana ji azuciyarsa ba gsky bane ta ya'ya zai sota.
take km zuciyarsa tace masa wakake son km ya sake tabbatar maka da sonta kake ?
Zeenat ce ta fado masa ?
Yaji gabansa ya fadi rassss yacigaba da dukan uku uku .
fk yabar zance yashiga janshi da hira ahankali ahankali har ya dawo dashi 'cikin natsuwarsa suka shiga hira Amman har lokaci zuciyar deeni cike take tap da alhinin lamarin.
Shi sai yasan baya sonta Amman km bazai iya rabuwa daita ba.
sai wajajen magriba sannan fk yabar gidan .
Rashin jin duriyar deeni a gidan tun rana Yasa abin duniya ya damu ZUCIYAR zeenat.
Byn tagama duk wani abinda take kafin bacci ta nufi dakinsa jikinta sanye da wani guntun mini siket iya cinyarta da riga otanet.
wacce ta bayyana brest dinta ta sama .
, kwance taganshi akan makeken gadonsa yayi rigingine idanunshi Na kallon celling saman dakin da gani tunani yake mai zurfi,gaske.
kan jikinsa ta fad'a tana narke masa cike da shagwaba iri iri tana tmbyrsa damuwarsa kayi hakuri idan sbd tmbyr dana maka dazu ne da abinda nace .
, kallonta yayi da rikitattun idanunshi yaga yadda duk tashiga damuwa akanshi .
sai km tausayinta yakamashi Dan hk ya Dan sakar mata murmushi tare da yi mata mazauni a faffad'an k'irjinsa, hannunta ta cusa cikin k'irjinsa tana shafawa a hankali, ido ya lumshe ya shak'i iska da k'arfi, ya fesar ganin haka ne yasata had'e bakin su waje d'aya takai hannunta kan jijiyarsa tana shafawa, yayinda d'ayan hannunta yake kan nipply dinsa yana murzawa .
Birkita ta yayi, ya shiga romancing d'inta a gaggauce, gaba d'ayan suka afka 'cikin wata duniya ta daban,kusan 30mints suka dauka suna romancing din junansu kafin Daga baya ahankali ya samu nasarar shigarta.
Sosai Deeni yake sex da Zeenart amma abin mamakin yadda ya kasa gamsuwa, daita.
kwata-kwata yadda kasan ba aiki yake ba , babu yadda Deeni bayyi ba dan ganin buk'atarsa ta biya yayinda ita tunin tayi release.
amma ina Shi sam Bai yi .
, nan take Nablah ta fad'o,masa arai ya tuna yadda yake jin dad'inta da yadda yake samun nutsuwa daita, duk da ba 'cikin haiyacinta take ba .
wani irin shock yaji ajikinsa wanda har tsigar jikinshi suka Mike tsaye yrrrrrrrrrrrrr.....
Zeenat kuwa sai faman kuka take tana raki, " wai har yanzu baka gamsu bane, ni gaskiya na fara gajiya fa , wallahi bazan iya ba please ka d'agani, tsaki Deeni yayi ya d'aga Zeenat ko kallanta baiyi ba ya shige birthroom ya barta nan kwance tana ta faman juyi da kuka.
_To k'alubale gare ku mata, idan kina yiwa mijin ki irin raki haka toki tabbata zai fad'a masifar neman mata, idan kuma yana da k'arfin imani ne zaiyi miki kishiya, idan mijinki yana sex dake kamata yayi koda baki jin dad'i kuma kin gaji ki daure, ki nuna masa kina masifar jin dad'i to bari muga ya oga Deeni zaiyi_da tarin sha,awarsa?
Yana shiga bathroom ya sakarwa kansa ruwa, ranshi yayi masifar b'aci, a game da yadda zeenat keda raki wa tunaninsa inda sabo yakamata ace tasaba da yanayinsa zuwa yanzu.
..Amman kullun 'cikin raki take ..Ya ja tsaki a ransa yace " wato ita kanta ta sani kenan, idan buk'atarta tabiya ni ko'oho, bata damu ba, koma yaya zanyi inyi, .
idan ma zina zanyi ita baishafeta ba, hmmm Allah sarki Nablah, ashe ba k'aramar dauriyya take dani ba.
Haka Deeni yayita sak'e2 aransa harya fito daga wanka, a kwance shame2 ya sameta tana ta faman haki, kallonta yayi ya kauda kansa gefe yace " get out of my room, a tsorace ta kalle shi tace " but why my hrt ...
Hannusa duka yasa ya d'agata yace " am not ur hrt idan har da gaske kina sona d'in da kika ta faman fad'a, zaki iya jurewa buk'ata .
ko shekara zanyi a kanki ina tunanin zaki iya jurewa bawai da zarar Na biya miki bukatarki ki dameni da kingaji ba .
Inda nakasance mazinaci wlh da tuni kin nemeni kin rasa.
,tunda nasan akwai matan dayawa zasu iya da lalurata Amman ko yanzu Alhamdulilllahi.. Nagodewa Allah daya tsareni daga afkawa 'cikin zina...
Cikin sanyi jiki tace " ina sanka kuma Allah ya sani.
Km Allah shine shaida nah akan irin son danake maka , amma gaskiya duk girman soyayyar danake maka baikai na iya jurewa buk'atarka, gabadaya ba.
,deeni zaka iya spend din the only night kana sex da mace batare da kagaji ba .
Banza iya da bukatarka ba deeni tafi karfina ... gaban sa yaji yayi wani irin muguwar fad'uwa da sauri ya kalle ta yace " kenan jurewa namiji sex, ba soyayya bace?
Kai ta girgiza masa alamar eh, tacigaba ba k'aramar soyayya bace, shiyasa nima nake iya k'ok'arina akan ka, yace " ok to jeki kwanta.
Kallonsa tayi tace " please kabarni na kwana anan, "no yace mata.
" Please my hrt , hannu ya d'aga mata yace " please don't let me shout at u, just go ya fad'a yana nuna mata hanyar waje, jikinta a sanyaye ta fita.
_Wallahi kowanne namiji zai iyayin haka harma fiye da haka akan sex_
Zenat na fita ya fad'a gado, ya shiga duniyar tunani, " ashe bak'aramin so Nablah kemin ba kenan da har take iya jurewa buk'ata ta, Allah sarki gata yar yarinya k'arama,Amman take daukeni tsab ..
zumbur ya mik'e tsaye ya kunne CCTV kwance ya ganta daga ita sai yar yaloluwar rigar bacci bako pant balle bra ajikinta Dan zuwa yanzu ko sakasu tayi sai taji duk sun takurata ajiki duk da bawani girma 'cikin nata Yayi ba..
Idonsa ya lumshe ya ciji leb'en sa ahankali yana shafa sumar kansa, nan take yaji mazakutar sa ta motsa, a hankali ya mik'e tsaye jikinsa a sanyaye ya zira jallabiyarsa ya d'auko maganin baccin ta,ya nufi dakinta.
Yadda yaganta acikin CCTV hk ya sameta tana ganinsa tayi saurin janyo bargo tarufawa jikinta tana lumshe shanyayyun idanunta batare da tace masa komai ba.
shima Bai wani damu da yanayin ko in kular datayi masa ba sbd hankalinsa dake kan Dan karamin cup din dayagani ajiye a gefen beside dinta wanda ke dauke da malt aciki da milk .
'Cikin dabara ya jefa kwayar magani ciki sannan ya zauna yana karewa yanayinta kallo tsab tare da kai hannunshi kan kafafunta da suka Dan kumbura kadan yasoma mammatsa mata.
ta sake lumshe idanunta tana budesu karaf idanunsu suka sarke 'cikin juna .. muryarsa a mace yace tunani me kikeyi ta girgiza masa kanta hade da daukar cup din malt ta Kai bakinta tana Sha ahankali ahankali har Tasha rabi ta ajiye sauran .
Ki daina yawan tunani domin yana saurin illata rayuwar mutun .
most special keda ke dauki da juna biyu. wannan karon idanunta ta runtse gam ..sbd dadin yadda yake massaging din kafafunta zuwa gwiwarta.
ahankali tasoma jin bacci bacci tana ganin double ta zame kafafunta Daga 'cikin hannunshi muryata cike da mayyen bacci tace bacci ..ta fada tana zabga wata uwar hamma ..baice daita komai ba sai ma lip's dinsa daya kamo yana cizawa cike da shaukinta ya Mike tsaye ya lullubeta kmr gaske Yayi gaba ..
Byn kmr awa daya daga shi sai towel a kugunsa ya sake nufi d'akinta ta b'arauniyar hanyarsa dayasa ba bi batare da sanin kowa ba .
A hanakali yakarasa yaje ya kulle ainihin kofar shigowa d'akin, .
cikin sand'a ya bude bargon datake lullube tana baccin, aciki.
ya shafa kwakkywar fuskanta me dauke da sihirtaccen kyau .
sannan ya lallab'a yaje ya kashe fitilar d'akin, a hankali ya hau gadon,bakinsu ya hade guri daya yashiga tsotsa yana zuba mata miyon bakinsa ciki ta datse bakinsa da harshenta yayi saurin toshe mata hanci,ta hanyar daura nasa hancin kan nata dole tasa Nablah shaye miyonsa don son shak'ar lumfashi ta.
, yana ganin ta shanye ya koma gefen Daga gefe ya kunna dum light, 'cikin matsanancin bukatuwa daita yasoma romancing dinta 'cikin shauki yana ruda mata sansar jiki , aiko bayan wasu 'yan mintuna yaji ta fara maida masa da martani da magana alamun tazo hannu sosai.
Dan sai shafosa take tana nishi ahankali . murmushi yayi, kawai tare da haye wa kanta yadda bazai danne mata ciki ba, a hankali yaji tana sauke lumfashi, kuma tana tajera sheshekar kuka wanda daga ji kasan tun kukan da taci ne yammacin ranar .
Fuskarta ya shafo a hankali sannan km cike da tausayinta yace " am so sorry dear, ba'a san raina na mare ki ba, ni kaina ban san dalili na nayin hakan ba, kamar tana jinshi ta turo masa Dan k'aramin tsukaken bakin ta, dariya yayi yace " mara kunya, daga nan ya had'e bakin su,waje yana masa wani irin tsutsa Na fitar hankali tamkar wani mayuncin zaki .
aiko da sauri itama ta cafki bakin sa , cikin magagin bacci tace " shine ka daina zuwa gurina kwana biyu ko?
Nayi missing d'inka sosai, please ka daina dad'ewa baka zo inda nake ba, kana sani cikin wani hali.
ina buk'atarka sosai, please yauma kajiyar dani dad'i,daka saba jiyar dani tana kaiwa nan ta sake had'e bakin su, ta cafki laulausar harshensa tashiga tsotsa, takai hannuta kan jijiyarsa ...
Wani irin mahaukacin shock Deeni yaji tun daga tafin k'afarsa har zuwa kwakwalwarsa, hannusa ya cika da nonuwanta ya shiga murza kan nipply dinta a hankali,yayinda hannunsa d'aya km ya kai 'cikin k'asanta ya shiga yi mata fingering sannan km bakinsu na manne cikin na juna hunnan d'aya a kan nononta d'ayan a k'asanta, itama hannunta d'aya yana kan jijiyarsa d'ayan yana kan nipple's d'insa.
Sosai Nablah ta zage take neman tsotsewa Deeni ruwan kansa, gaba d'aya ta gama rikita shi,da birkita masa tunani cikin Gigi bacci ta mik'e tsaye tare da hannuwanshi, ya zame mata k'amar d'an k'aramin yaro duk inda ta jashi nan yake yi, kallonsa tayi da shanyayyun idanunta, tace ka tsaya a tsaye yau ni zanyi maka komai. Ya zaro ido 'cikin shaukin
Yadda take maganar tana fad'awa jikinsa ne ya k'ara jefa Deeni cikin matsanancin hali, nelldown tayi ta kai bakin ta kan jijiyarsa tashiga sucking d'insa, hannuwanta ta mik'a tana daga tsukunnan tana murza masa nipply dinsa.
Tab! Aiko suman tsaye ne kawai Deeni bai yi ba,amman gaba d'aya ya gama fita daga hayyacinsa fit,.
yarinya k'arama ta neman zautar da shi, saida ta gama tsotse jijiyarsa tas sannan ta mik'e tasa harshenta akan nipply dinsa tashiga tsostsar tana lasa..
Hannayenta kuma suna yawo a duk sansar jikinsa, saida ta gama tsotse masa nipply s tas, sannan ta kwantar dashi ta saka masa nononta a bakinsa kamar baby aiko caraf ya cafka ya shiga tsosa breasts dinta, ita kuma tana shafa masa sumar kansa, sai da yasha mata brest dinta sosai sannan, ta kwantar dashi sosai ta kwanta a kansa, ta tura masa k'asanta a bakinsa aiko ya shiga aikin sucking,dinta yana gurnani awa zakin dayake fagen fama yayin da itama take k'ara tsotsar jijiyarsa, sun d'auki lokaci sosai a haka suna jiyar da kansu dadi sannan ta sake mik'ewa ta hau kansa, da kanta ta cafki jijiyarsa ta danna 'cikin k'asanta, ta fara sama da kasa. Tamkar ba me ciki ba sannan km kmr cikin ba'a jikinta yake ba .
Aiko tsabar dadi Oga Deeni Bai San sanda ya bud'e muryarsa da iya k'arfinsa ba ya shiga kwarara wani azababen ihu, dadi ba .
Zeenat tana can duniyar bacci, amma Ummi kam da daman baccinta rabi da rabi ne sbd sallonlin dare datake yi .
tajiyo sautin ihun Deeni, da sauri a kuma tsorace ta tafito still tana sake jiyo ihunsa jikinta Na rawa ta nufi inda take jiyo sautin ihun tilon Dan nata.
, tabbas daga d'akin Nablah take jiyo ihun Deeni, a bakin k'ofar d'akin ta tsaya tana k'ok'arin bud'e k'ofar ne tajiyo sambatun su.
Oga Deeni yace "Please karki fita daga rayuwata Nablah, ke haske ce a duniyata, sai a kanki na kara tabbatar da meye aure, na kuma kara sanin yadda dad'in mace yake, Nablah kina da dad'i ga ni'ima, ke din ta dabance,wllh bazan iya rayuwa babu ke ba, ban san dad'in sex yakai hk ba sai a kanki, ban san haka mace keda ni'ima da dad'i ba sai a kanki, wllh bazan iya rabuwa dake ba, idan kika barni zan fad'a halakar neman mata,wayyyyyo dad'iiiiiiii, Ummi dake bakin k'ofa tayi saurin toshe bakinta , tana kuma jiyo sautin ihun Deeni da gurnani tare da sambatunsa, iri iri .
Cikin mutuwar jiki Ummi ta juya da matsanancin sauri ta koma d'aki, zuciyarta tamkar zata kama da wuta a bakin gado ta zauna ta saka kuka mai cin rai, a Fili take magana " na shiga uku ni da kaina nayiwa Zeenat diyata kishiyar da bazata iya da ita,ba.
lalle na had'awa 'yata *GADAR ZARE* da kaina wanda ga dukkanin alamu ni da ita ne zamu fad'a ciki.
"Ga duk alamu Nablah irin matan nan ne masu ni'ima dad'i wanda su natural haka Allah ya halicce su, tunda tasan Nablah bata tab'a amfanin da maganin mata ba, .
to idan kuma Nablah ta waye ta fara amfanin da maganin mata fa?
, ta kuma San meye aure fa?
Kuka ta k'ara fashewa dashi "wayyo na shiga uku , ji yadda Deeni ke ihu yana sambatu akan yarinya k'arama.
Yar cikinsa kwata2 baya cikin hayyacinsa, to wai ina Zeenat take da har ya samu damar zuwa ga Nablah,?
lalle Zeenat ta tabbata lusarar mace km shasha wacce ta rako mata duniya, tunda harta bari yarinya k'arama kamar Nablah take neman shirin kwace mata miji.
Gaban Ummi ne yayi muguwar fad'uwa data tuno da maganganun Deeni, a fili tace " wato Zeenat bata iya biyawa masa buk'atarsa ko me yake nufi ?
tayiwa kanta tambaya, ta tuno yadda yake ihu yana cewa bazai iya rayuwa ba .
Bbu Nablah, zai fad'a zina, to tabbas idan dai Zeenat bata iya biyawa Deeni buk'atarsa, aiko indai haka ne laifinta ne.
kuma ta tafka babban kuskure,a rayuwarta ita komai sai ta zamto raguwa km koma baya.
Amman zata San abinyi domin bazata zuba idanu ba tana ji tana Gani wata tazo tafi diyar komai agurin miji ba .
Shiyasa fa tace lallai sai kaskantacciyar km mara galihu take son ya aura. Amman km
Gashi abu Na neman sauya salo .
Rashe Na neman juyewa..... haka dai Ummi tayi ta sak'a da warwara ta yadda zata bullowa lamarin .
Oga Deeni kuwa yana can yana kwasar gara da sukwati on the ground bai samu nutsuwa ba sai da yayi gud 4rs akan Nablah, sannan ya samu gamsuwa kuma ko sau d'aya Nablah bata ce masa ta gaji ba, sai ma had'in kai datake bashi 100%.
Wasai Deeni yaji shi, cassssssssssss .
cak ya d'auke ta yayi bathroom da ita bath d'in wanka ya cika da ruwa ya saka su ciki, sosai ya b'ata lokacinsa yana mammatsata kafin yayi mata wanka ya fito daita rungume ajikinshi.
sai da ya shirta tsaf sannan ya kwantar da ita ya tsotsi lips dinta sosai , yayiwa goshinta light kiss ya fita Daga dakin .
MMN SUDAIS CE
💗💗💗💗💗
AUREN SIRRI
💖💖💖
💗💗💗💗💗
AYSHA A BAGUDO
Dedicated to
*HAUWA A USMAN*
(JIDDARH)
Page 97
Bayan Deeni ya koma d'akinsa .
Da kuzari ajikinshi ya fad'a kan makeken royal bed d'insa zuciyarsa cike da farinciki Mara misaltuwa.
shiru yayi kawai ya tsurawa cilling dakin idanunsa yana tuna abubuwan masu mahimmaci da dadi atattare da lamarin yarinyar..
Duk ta yadda ya runtse idanunshi ita yake gani rungume ajikinshi tana aikin sarrafashi . Da susuta masa jiki .
gaba daya abubuwan da suka faru a tsakaninsu yanzu ya dinga tunawa daya bayan d'aya . Yana hadawa guri daya
sai murmushin dadi yake hade da lumshe rikitattun idanunshi .
da kyar ya samu barci ya d'aukeshi cike da mafarkaiya masu dad'i da tunzura zuciya .
Washegarin ranar da wani sabon kuzari Deeni ya tashi fuskarsa wasai dauke da annuri babu wani alamar damuwa a tattare dashi ko bakinciki .
sai dai kallo zaka masa kagane miskili Na bugawa ajarida domin duk wannan farinciki Bai bare sun bayyana ba .
miskilancinnan nasa Na nan ba inda yaje.
Dakin Nablah ya nufa Kai tsaye .
tura kofar yayi ya shiga hade da sallama,
jingine ya sameta a jikin gadonta hannayenta dukka a saman ruwan cikinta.
tayi zurfi cikin tunanin abinda ke faruwa daita lokaci xuwa lokaci .
A duk sanda deeni yayi sex daita tana ji ajikinta tunda ba'a zahirance take ganin hk ba .
sai kawai tafi daukar abin amatsayin mafarki ne irin wanda tasaba .
ko shigowar Deeni batajiba har sanda ya karaso gabanta .
bata sani ba.
zama yayi a Gefen gadon tare da rungumeta a faffadan kirjinsa.
yana kaiwa wunyata sumba. Ita kuwa nablah jin an rungumeta yasata dawowa Daga duniyar tunani data lula tare da sauke A jiyar zuciya da karfi ta tsura masa shanyayyun idanunta tana narke fuska .
Shima rikitattun idanunshi ya tsura mata yana kallon 'cikin kwayar idanunta masu narkar da zuciyarsa da gangar jikinshi .
ahankali yake fidda wani numfashin sama sama tamkar wanda yayi gudun tsare .
wani irin feelings yake ji yana tasomasa marar misaltuwa a duk lokacin da yake tare da ita.
sake lafewa tayi sosai a jikinsa tana sake sauke ajiyar zuciya tana shakar daddad'an kamshinsa.
sun d'auki tsawon lokaci a haka kowannensu da abinda zuciyarsa take saka masa ahankali ya d'agota daga jikinsa ya kafeta da rikitattun idanunsa, itama shi take kallo da shanyayyun idanunta.
fuskarsa ya had'e da tata yayinda sukejin numfashin juna cikin maganarsa Me kamada rad'a yace "tunanin me kikeyi ne haka?"
Muryarta a raunane tace babu komai fa tare da kauda fuskarta Daga gareshi.
yace "koma meye yakamata ki rage wlh bason tunaninnan da kike yi , kar yazo yashafi lafiyar babyna"
yafad'a yana kashe mata ido tareda shafo cikin nata cikin wani irin shauki yakarasa fadar hk.
Bakinshi yakai daidai tsaitin kunnenta yace ki shirya anjima dake zan wuce asibiti aduba min lafiyarku,ke bby nah
shagwab'e fuska tayi sosai tana turo masa Dan karamin tsukaken bakinta kana tace "uhm uhm gaskiya ni banason xuwa hospital .
Km ko bashi bama ni gani nake tamkar za'aa gane cikin dake jikina.
Sai daya tsotsi lips dinta sannan " yace "wayema zai ganki a mota ta fa zaki shiga"
tace "nidai a'a" shiiiiii yace "banason jin komai Daga bakinki .Yar rainin hankali kawai Amman
ranar nan dayake gidanku zakije bakiji kunyar fita da 'cikin ba, bananan ma kika yi tafiyarki ... sannan kina jin tsoron xuwa hospital sbd kada wani yaganki da ciki ,kika iya shigowa motar wani jaki tundaga geto area din ku har zuwa nan ,bakiji komai ba sai yanzu ne zaki kawo wa mutane salo.
, dan haka banason musu ko wani iyayi ki shirya kawai kafin na gama breakfast marar kunyar karya kawai .
Ya Mike tsaye yana kokari barin dakin .
To dole ne sai naje hospital din ince 'cikin nawa ne .
km lafiyata za'a duba . Ya Dan dawo dabaya da baya ya juyo yana kallonta .
yess Haka ne fa ,Amman km dole kije yarinya kiga doctor .yana gama fadar hkn ya fice gabadaya.
"
Ahankali yake taka step har yakarasa saukowa zuwa dining area din fuskasa cike da tsansar annuri da zati so fresh dashi ya zauna akan kujerar dinning wanda oready yake a shirye. ummi da zeenat ne zaune suna zaman jiran fitowarsa .
,abinci zeenat ta hada masa da coffee dinsa Na gado yasoma ci yana jin wani irin sanyi har 'cikin zuciyarsa 'cikin sanyi jiki yasoma cin abinci sbd Yadda yaga umminsa tana kallonsa.
Sosai idanun ummi ke yawo a tsantsar jikinshi ,km da zarar sun hada ido da ummi sai yaga tana masa wani irin kallo kmr Na tunhuma kmr Na tambaya wanda shi kwata kwata Bai ganewa manufar hkn ba.
kasancewar shi ba me son mgn bane Yasa yashare ummi kawai Bai ce mata komai ba .
bai km Bai tambayeta dalili ba Amman shi aranshi yana jin kmr an dauke masa wani dutse ne sbd yana jin kanshi so freshi da farinciki byn yakammala da cin abincinsa yake sanarwa ummi zance zuwansa asibiti da nablah zai wuce .
domin yana son ya kaita a duba masa lfyrta.
tun kafin ummi tayi mgn zeenat tace Kai gsky kam my hrt yakamata wlh danni nima Na dade da yin tunani akan hk .
Km tun jiya kayi mgn ai da tare zamu .
Me zai hana yanzu ma kibisu kuje taren ai zaifi tunda kinga ke mace .
Bakamar ba .
Girgiza kanta kawai tayi bari suje kawai ummi wani lokaci maje .
koma Na kaita da kaina ..
Bayan sun isa asbiti aka dubata da lafiyar bby akace za'a yi mata scanning.
fur Nablah taki yarda tasoma kuka dole haka Deeni.
Yana ji yana Gani ya hakura dan ya fuskanci rikici takeji dashi .
Daga hospital din Kai tsaye office dinsa ya wuce da .
Suna shiga ta Mike kan kushin dinsa me kama da bed tayi Kwanciya .
shi km ya kulle office din yasoma abinda yakawoshi ..
Ahankali bacci ya dauketa baita ta tashi ba sai gurin la'asar.
kallonsa tayi kmr zatayi kuka tace deeni kana tsoron Allah kuwa ?
Kalli yadda lokaci bautar Allah Ya wuceni baka tashe ba wai Kai wani irin mutu ne please ?
Murmushi yayi tare da girgiza mata kanshi alamun shima Bai sani ba .
harara ta cilla masa Daga inda take cike da takaicin halinsa.
Sannan mike ahankali zuwa toile din dake office din..
'Bayan ta idar da salolinta tayi addu'a ta shafa ta nike prayer mat din dayabata tayi salla dashi ta matsa ta daura masa saman table dinsa ta koma ta zauna fuskarta a hade Dan jin haushinsa .
Xoki dauki abinci kici yace daita .
Azumi nake tabashi amsa adakile alhalin km babu wani azumin datakeyi .
Bai km mata magana ba Yacigaba da rubuce rubucesa har zuwa karfe shida saura tana zaune shr shi km yanata aikinsa kmr Bai san da mutun ba duk har 'cikin zuciyarsa yaji bbu dadin rashin cin abincin dabatayi ba ..
Ahankali yaga ta Mike tsaye ta nufi kofar fita .
Taji sautin muryarsa 'cikin sanyi wani abu kike son akawo miki ?
yace daita batare daya dago Daga abinda yake ba .
shanyayyun idanunta ta tsura masa wanda Yasa shi dagowa ahankali idanunsu suka sarke 'cikin juna ita tafara janye nata tayi kasa da kanta tana murza hannuwata 'cikin juna .
Sosai tabashi tausayi Dan ya hango gajiya da wunya attare daita .
Bataji motsinsa ba sai hucin numfashinsa taji daf daita a dan razane taja baya ya cilla mata wata uwar harara ,kauda Kai tayi tana mamakin yadda shi kwata kwata abun harara Bai yi masa wuya .
Mutafi ko kin gaji ?
Batare da ta amsa masa ba tasoma tafiya .
shi km yana biye daita abaya.
har suka shiga lift suna fitowa ta barshi tayi gaba ta abinta .
Tsaye ya sameta ajikin motarsa murmushi gefen baki yasakar mata sanda yakaraso Inda take.
Ta yamutsa fuskarta tare da turo masa Dan karamin tsukaken bakinta.
dariya ya kyalkyale dashi sosai yana nunata da key .
Bakinta ta bude Dan mamakin abinda yasakashi dariya har hk .
Nas.. aliyu Muhammad khaliyal ashe rai kanga rai ?
wata matashiyar budurwar ce fara Sol amman daganin ba tmby kasan ankara da cream din bleaching ke cewa deeni hk .
yayinda take karasowa gurinsu bbu ko dar ta rungume deeni ajikinta cike da dokin ganinsa tare da bashi sumba a kirjinsa .
Wayyohhhyyy zuciyar nablah tayi wani irin matsanancin harbawa da karfi , sannan takoma ta dinga bugawa da sauri da sauri .
sai data saki kara a can kasan makoshinta wanda ita kadai taji sautin abinta .
Banda dokawa bbu abinda ZUCIYAR nablah keyi Dan ganin wannan tashin hankali ganin matar nan taki raba jikinta danashi.
Taji wani irin tutukin haushi ya tsaya mata akirji .
Yasa a fusace ta janyo matar tayi cilli daita gefe tare da dauketa da wasu mahaukan mari . muryarta a sarke tace ke wacce irin jaka ce ki dinga kula da jikin mazan mutane .
Dan gabadaya zaki iya fadawa tarkon sharia ..tana nunata da yatsanta . sororo deeni yayi yana aika mata da kallon mamaki ..
Uhmmmm su nablah kennan .
ta juya ahankali ta jingina da jikin motar .
Hannayeshi zube duka 'cikin aljihun wandonsa yabita da kallo fuskasa dauke da wani irin matsanancin murmushi farinciki .
Nas aliyu wacce wannan wawiyar yarinyar har ta iya taba lafiyar jikina agabanka kana kallo ?
Wani irin mugun kallo ya sauke mata wanda Yasa tayi saurin ja da baya bashiri tafiya yasoma yi Dan isa idan take da hanzari Tasha gabansa yanzu Nas aliyu kana kallo aka wulakantani Amman ka kasa daukar mataki alhalin rabonmu da ganin juna over 12 year kennan Ina ta nemanka sai yau Allah yabani sa'a gashi nazo taka Nas Dan Kai Amman da alamun ko murna haduwarmu da juna bakayi ba.
haba Dan Allah duk me yakawo hk ?
A kufuke ya Daga mata hannu kibarni naji da riginar da kika cazamin akan wanda nake ciki jidda Dan wulakanci ma ki rasa irin tarbar dazaki min sai ta runguma 'cikin bayyanar jama'a .
Ai Ni wlh nablah tayi min daidai data dauke min ke da mari shasha kawai yasoma kokarin bude motarsa .kamoshi tayi cike da fitsari nablah dake tsaye still tana facing dinsu ta runtse idanunta gam.
karar saukar wasu irin mahaukatan maruka taji deeni ya sauke mata masu kyau d lfy . Ta sake runtse idanunta.
Banson shirme da shiriritanki Na iskanci leave me alone ..ya fada a fusace tun abaya banyi irin hk dake ba sai yanzu ne danake da lafiyayayun mata har guda biyu .....Ya nuna mata yatsunsa biyu
take gabanta ya fadi tagane wacce yarinyar data mareta yanzu matarsa ce .. wani irin kallon rainin hankali nablah da bude idanunta ke masa jin ya ambaci mata biyu ..
Yana gama fadar hkn ya bude motarsa yace ke.....shiga muje.
Nablah tayi masa banza taki motsawa ballanantana tashiga kmr yadda yabata umarni.
Bai wani tsaya westing time ba sai ji tayi an dauke ahankali byn ya bude mota side din baya ya sakata ya rufe shima yashiga.
Direbansa ya tada motar .
'Bayan motarsa ta bi da kallo cike da mamaki da takaicin tallabe da fuskanta .
Wato sai har yanzu shi yana tamkar yadda tasanshi bai canzawa . atunani ganin yadda ya fito Daga cikin companies dinsa yana murmushi .
Ya canza Daga wance Nas aliyu din data sani zuwa wani daban.
tana kallonsa har sanda securities dinsa suka saka motarsa a tsakiya suna kokari barin haravar ma'aikatan sannan ta nufi motarta a guje ta fige motar tazo ta wuce shi .
Tabe bakinsa yayi yayinda azuciyarsa yace fitinanniyar banza kawai bbu abinda ta iya sai shashanci .
ban saurareki ba acan baya sai yanxu .
shasha mara aji kawai mtsssssss ya furta a bayyane ..
Har suka Kai gida bbu wanda Yayi dan'uwansa mgn Daga nablah har deeni .
sai da motar ta tsaya ne nablah ta yunkura tana shirin fitowa taji .
an janyota an maidota ahankali tare da juyo daita suna fuskantar junansu .
cikin kwayar idanunta yake kallo yana hango tsagwaron sonshi da kishinsa tattare da tashin hankali iri iri a 'cikin su .
Muryarsa a kausashe yace as from today Karki kara yi min wannan stupid thing din da kikayi yau .
Wato marin wata akaina .Dan Banga abinda ya dameki dani ba ,da km rungumar datayi min .
Ko kina sona dazaki haushi ?
Tayi shr tare da tsurawa 'cikin idanushi nata kwayar idanun.
Dan iskanci har dayi abu kmr wata matata ko zeenat datake matata bazata yi min abinda kikayi ba.
Muryarta cike da rauni tace ..Amman ta ya'ya Dan tana Yar isaka zata rungumeka a.... shiiiiii gara ma nata akan Na wasu take tagane hannuka me sanda yayi mata idanunta suka cicciko zatayi kuka ..
muryarsa a sanyaye yacigaba da mgn km wlh kinci darajar 'cikin jikinki ne if not ni kadai bansan abinda zan miki ba .wawiya kawai idan ance kina son mutun kice a'a .
dama kince kina sona ko na dan taimaka Na aureki ko Dan dararjar kyautar bby da kika min .
taja tsarki tare da bude kofar motar da karfi ta fice ta barshi nan zaune . murmushi yayi kawai yana shafa sumar kanshi ahankali ahankali yarinyar kin makaro fa domin Na dinga kunna wutar kauna kennan acikin zuciyarki .
Wata irin kulawa da tarairaya ta musamman Deeni yake bawa Nablah ita kuwa saidai ta Bishi da shanyayyun idanunta akan duk abinda zai mata domin kwata kwata batajin hidamarsa gareta yana birgeta.
Sannu ahankali rayuwa tayi ta tafiyar masu har zuwa lokaci da watan haihuwar nablah tayi 'cikin ya fito sosai yayi tsini har abun ya Daga hankalin deeni da ummi yayinda gabadaya tunda watanta haiguwarta ya tsaya take 'cikin fargaba da tunani kusa zeenat da deeni har ma da ummi suke bata kulawa da nuna mata tsansar soyayya ..wanda kusan yanzu deeni da zeenat kullun suna dakin nablah suna kwantar mata da hankali akan ta kwantar da hankalinta zata haihuwa lfy.
wani lokaci ma har kwana suke a dakin su saka deeni a tsakiyarsu .wanda ita nablah sai dai taja gefe can tayi kwanciyarta tabarsu tana mamakin yadda zeenat gabadaya ta sauya mata yanzu ba kmr da ba .
Yau kmr koda kullun deeni yashigo dakin ya iske tsaye a gaban mirrow tana duban yadda cikinta yayi girma sosai ahankali yakaraso Inda take tsaye yana dubanta tsunganawa yayi agabanta tare da manna kunnenshi kan cikinta a tare suka kalli junansu sakamakon motsin bby suka ji .Ya dage mata gira yana nuna mata 'cikin da yatsansa lumshe shanyayyun idanunta tayi tana Daga kafafunta da kyar Dan son zuwa kan gado ya Mike tsaye jikinshi a sanyaye ya cimmata tare da riko hannuta 'cikin nashi ya zaunar daita akan gadon km har lokacin hannu nablah Na rike 'cikin nashi yana aikin murzawa .
ya tsura mata ido ahankali yana kallonta gabadaya ta sauya takoma wata kalar tausayi Ya saki hannunta .
ya kamo kafafunta ahankali ya maida bisa gado yashiga mammatsa mata sbd wani irin kumburi da sukayi .sosai take jin dadin yadda yake massaging din kafafunta ta Dan yatsuna fuska tana sake lumshe shanyayyun idanunta sorry please.. kiyi hakuri inshallahu lfy zaki haifi abinda ke cikinki dukkanin mu Muna miki addu'ar kema kina ?
Me kike cewa tayi masa banza tamkar bada ita yake ba .jin motsin turo kofa Yasa ya saki ya zame hannunshi Daga abinda yake mata
zeenat ce tashigo tana sheki da daukar hankali ta zauna a gefenshi tana yiwa nablah sannu .
Dan ita kanta yanzu takan tausayawa yarinyar da 'cikin jikinta . Murmushi tayi suka shiga hirar 'cikin jikin nablah .
ita dai nablah shr tayi bata ce dasu komai ba sai dai tana sauraransu ..wlh Allah nake naga yarinyar ta haihuwa kodan sbd mama ta abuja .
Deeni yana jinta yayi mata shr tacigaba kana ji ko my hrt idan yarinyar idan ta haifi mace fateeha za'a saka mata idan km namiji ne sunan fateehu za'a Sa .
ya juya inda take zaune tana yauki ya watsa mata wata uwar harara sbd yagane dalilinta . Nacewa hk Amman ya kanne Yace sbd me zan saka wannan sunan duk da akwai shi 'cikin alqur'ani me girma?
.Ni sunan first love dina zan saka idan macece idan km nmj ne sunan abbana zan saka .
Ta Dan yatsuna fuska tana duban 'cikin jikin nablah kana tace gsky Bai kamata kasawa wannan 'cikin sunan iyayenmu ba.
naga bby din ba daga tsatso me kyau suka fito ba ..tsaki yaja yana mata kallon tababbiya yayi kwanta can kusa da nablah tare da juya mata baya .
Kwanciya tayi itama abayansa ita dai nablah nata idanune kawai domin kusan tafi su matsuwa ta rabu da 'cikin jikinta .
km ko bbu komai tana jin dadi yadda suke bata kulawa sosai .fiyye da da .
Wata safiyar tafiya gaugawa takama deeni zuwa abuja kwana biyu zai yi ya dawo Bai so tafiyar ba Amman takama sai shi dine zai je da zai tafi tamkar ya wuce da nablah hk yaji ,sai ummi ta nuna bacin ranta sannan ya wuce ..
'cikin bacci nablah taji tamkar an tsunguleta ahankali km ta dinga jin wani irin zazzabi ciwo mara iyaka abayanta da mararrta .
ta bude idanunta wanda da kyar tamkar jira ciwon yake ta farka yace bismilla . Ta sauko Daga kan gado ahankali bata son tayi motsin mai karfi sbd ummi da zeenat su farka .
Dan yanzu tare suke kwana tashiga bayi sbd ji datayi kmr tana jin 'bayan gida
' hk ta dinga shiga toilet yakai Sau goma tana tsugunawa Amman shr yaki fitowa ta dawo ta kwanta tana jin ciwon yana ratsata ta sake jin cikinta ya cure guri tare da wata irin murdawa ta km tashi da kyar takoma toilet Daga ba sai ciwo ya tsananta ba .
Ta sake fitowa ta kifa kanta da gado ta jujjuyawa da cicciza lips hannunta daya dafe da mararta 'cikin ummi ta farka da sauri tace nablah yaya ?
Muryarta da kyar tace ummi marata zan mutu ,ummi ta duro da mugun sauri tare da tashin zeenat itama a rude ta Mike tana duban nablah dake murkususu ciwo ummi ta dafa tare da cewa kiyi addu'a nablah inshallahu bazaki mutu ba abu fa kmr wasa ciwon nakuda yakama nablah yi take cicciza lips dinta tana buga kasa tana kiran mutuwa zanyi ummi ki taimakeni wlh mutuwa zanyi ......
0 comments:
Post a Comment