Bayan ya fito daga wanka Shiryawa yayi Cikin wata Shadda Sky blue ya feshe jikinshi da turare yayi Hanyar Cikin gida, Sai Asan nan yadamu dasanin waye yaje kiranshi daxun? D'an tsayawa yayi yana tunanin gashi kofar ba'a Rufe take ba..Toh Amma banajin wani ya ganmu domin naji Mufeeda tace knocking Akayi! Jikinshi dai yana bashi wani irin Alamu Ahaka yashiga Ciki. Zaune Suke Suna fira mum, mamy, dad nd Abba, Zuwa yayi gefensu yana gaidasu Cikin Sakin fuska duk Suka Amsa. dad yace my Son Anje kiranka kayi breakfast bakazoba kuma bayan Kace kana Xuwa. "Cikin Ranshi yace waye yace Haka Oho, bayan ko Shiga ba'ai ba" Afili cewa yayi daddy na tsaya Shiryawane. Allah ya muku Albarka. Amn yazeed yafada yace Ina Nazir? Mum ce tace yanzufa yake Nan wajen da! dad ne ya Dan tabo ta ya nuna mata Nazir da Leemah dake daga wajen parlon Suna Zaune da Alama fira mai dadi Suke. Murmushi mum tayi itama ta nuna ma Mamy dake kusa da ita...Cikin mamaki Mamy ke kallonsu take kuma Suka bata Sha'Awa dan ba karamin dacewa Sukai ba. Itama Abba ta nuna mawa Su, Shima dadi yaji har Cikin Ranshi ya kalli yazeed yace ka gansu Chan. Juyawa yayi ya kallesu Sun bala'in yin Kyau Ayanda Suke Azaune gashi Sai wani Murmushi Suke Sakar ma junansu, Cikin Ranshi yace Bakuda matsala. Inno ce ta Sakko rike da katuwar jakarta tsakiyarsu ta tsaya tana kallon Abba. Ya baka Shiryaba Amadi? Inno tafiya Zaki da gaske Mamy ta jefa mata tambaya? Tafiya Zanyi mana nagaji da Abunda Akemun Acikin gidan Nan. dad din feenah ne ya kalleta yace Inno kiyi hakuri kizauna ki fada mana me Ake Miki Sai A gyara insha Allah. Zama tayi tace ni banaso ma a gyara yau din Nan Saina bar gidan Nan. Hayaniyar inno ta juyo dasu Leemah dake Soyewarsu, tasowa Sukayi Ajere Suka nufo wajenta. Inno Ya naganki da jaka haka? Naziru yaron Albarka tafiya Zanyi Inda Ake ganin mutumcinta. Shidai Yazeed bece komaiba wayarshi kawai yake dannawa ko kallonta beyi ba. Inno Ki fadamana ko nice ke miki laifi ban Saniba Mamy ta fada cikin Sanyin Murya. Kallonta Inno tayi tace Ni Fatima bakimun komai ba kedin macen kwaraice ina Alfahari dake, kuma kaima Amadi bakaimun komaiba, laifinku daya dakuka kasa tankwarar da danku kan bakar Zuciyarshi. Mum ce tace inno ba bakar Zuciya gareshi ba bayason Raini ne. Oho mai d'a dan bayason Raini Sai Akace nima Rainashi nayi ko inno ta fada tana duban mum din feenah. dad ne yayima mum Alamar tayi Shiru, ya kalli inno yace Inno Hakane Anyi kuskure Amma kiyi hakuri. da Sauri tace nifa baniyin hakuri tafiyata Zanyi. Cikin Zuciyarta So take Yazeed yabata hakuri Amma Ya nuna kamar baisan tanayiba. Abba ne yace toh Shikenan Inno Xan kaiki katsina Amma kibari Zuwa gobe da Safe. da Sauri Yazeed yace Abba koni Saina kaita Ayau Idan kana da Wani Abunne. Galala Inno ta tsaya tana kallonshi ganin Shi Murna ma yake ta tafi...toh yazeed Ashirye kake Yanzu ko? Abba ya tamabayi yazeed.Abba Ashirye nake kallon Inno yayi yace tashi muje. Wani irin kallo tamishi tace Wlh naga Alama yazeedu murna ma kakeyi! Me kikeso nayi Toh? Me makon Kace nayi hakuri da hawayenka yazeedu. Chaff yazeed yafada kitashi muje dare nayi fa. Ai Wlh babu Inda Zanje tunda naga Alama bakin cikin Zamana a gidan Dana kake. Tashi tayi ta dau jakarta tayi Sama da ita. dariya Su Leemah Suka Saka gaba dayansu. komawa yazeed yayi ya Zauna inda ya tashi, Shi bahaka yasoba yaso ta tafi Ko tabari ya Sarara, Amma bazan kara mgn ba yazeed y fada Aranshi gudun Kada ta tonamishi Asiri yaji jiya Mufeeda tace wancen Xuwan nata inno ta ganta. Abba daya fara mgn ne y dawo da yazeed daga tunaninshi. Yazeed banason Inno takara kawo karanka wajena nagaya maka. durkusar da kai yayi k'asa yace insha Allah Abba. Dad dake gefe yaji Son yazeed yakara Shiga Ranshi sabida yanayin tarbiyyar yaron, cewa yayi Ahmad Ai jika da kaka Haka Suke ba'a hanashi ba kawai inno kishi take da yarinyar daya kawo kwanaki bakuga Abu Kadan maganar yarinyar take ba. dariya Sukai Gaba daya.Abba ya kalli mamy yace waini Fatima yarinyar batai bane? Tabe baki Mamy tayi tace ai inaga kwanaki yazeed hauka ya fara, yarinyar fa Kamar yanda Inno take Cewa kamar yar kafurai, Sam batada tarbiyya irin ta ya'yan hausawa. Gaisuwa ma Saida Shi Uban gayyar yasakata tukun ta gaisheni. Ahhh Lallai dole inno Ta kushe yar mum ta fada. Leemat ce tace Abba inada picture din matar barifa kagani. Phone dinta ta ciro tashiga nuna musu pic din mufeeda wanda kausar tamata sending kwanaki. kallonta yazeed yayi ya wurga mata harara ta kauda kanta tana mai gwalo. mamaki Suke yayinda mum tace ai wannan kusanma ta girmeka Son. durkusar da kai yayi yace mum Yanzu bama tare Ai. Yawwa yarona Sam bata dace da rayuwarka ba. Abba ne ya kalleshi Yanzu waka tsayar Toh? Sosa kai yayi yace Abba inadai nema. toh ka kokarta ka samo kamin ni nasama maka. toh yazeed yace.Leemah jitake Kamar tace Suna Soyayya da feenah, Saikuma tayi Shiru tonuwa da Inno da yusuf sunce Abari su bayyanar da kansu tukun. Kiran Sunan Nazir da Abba yayi yasa ta dawo daga tunaninta. Nazir kaifa kanada wacce kakesone Ko kaima Saina nema maka? Inda inda Nazir ya fara Abba..inadashi Amma Karatu take Yanzu. Kallonshi Abba Yayi da murmushi yace toh kasanar da iyayen yarinyar kanason ta? Sosa kai yayi yace bansanar dasuba Abba nabari Saita karasa. Abba cewa yayi yakamata kasanar dasu Yanda data karasa Saimuje neman Aure Ayi Abun Nan kusa. toh Abba insha Allah Nazir yafada. Kallon Leemah Abba yayi yace ke Halimatu. Saida gaban Leemah ya fadi Sosai.tace Na'am Abba! Ina feenat ne? Abba tana Sama tace kanta ke ciwo. Yazeed dake Zaune Cikin Ranshi yace "Ayya Shiyasa banganta ba, Nayi tunanin ma ko'itace taje kirana danaji Ance wai nace Ina Zuwa,Nasan babu memun Rainin Nan sai Ita, Ashe ba ita bace. Marairace fuska yayi lokaci guda Kuma Kamar bashi yayi maganar ba ya hade rai Yana ni ina ruwanama da ita" maganar Abba ta katse shi. toh Halimatu dake da Ita Kuma Zan dawo kanku Amma Saikun karasa karatun naku. toh Abba Leemat ta fada kanta a kasa. Kallon dad yayi yace Umar ko kanada magana dasu? Aa Ahmad Ai duk Abinda Xan fada ka rigani, Yanzu Kawai maganar Feenah ce, Zamuzo neman aurenta wajenka d'ana Ke bukata. Kallonshi Abba Yayi yace Umar Wani d'a gareka bayan Nasir da yazeed? d'ana d'an wajen Nasir yayana. Oho Abba ya fada yace mutan yola Zakace, Nayi farin Ciki dajin Wannan Abun,kahada Zumunci Allah ya biyaka. Amin. Dad yace Ya kalli Leemah yace, halimatu taso kawar taki kice tazo mutafi. Toh tace Tayi hanyar Sama. Feenah na kwance Gaba daya tarasa kanta, bakin Cikin halin dataga Yazeed da mufeeda Suke Kawai take. Maganganu barkatai take Cikin Ranta! Ashe Haka mum taji Ranar data ganni ina Aikata lesbian? Tabbas dole ta Suma adaidai lokacin Nan. hawayene ya fara zubo mata Yayin da take fadin nakara nadama da tsanar Kaina Akan Abunda na Aikata a baya, gashi Yanzu Na nashiga damuwa da bakin ciki kan Abun da brother din Leemah yayi, wai Nan ma Dan ba yaya Nazir bane, narokeka ya Ubangijina Ka gafartamun Abinda na Aikata Abaya,ya Allah kabani ikon danne Sha'awata harxuwa Sanda Zanyi Aure, Na Amince Kuma Xan Auri Kabeer kodan na kare mutumcin kaina. Yanzu Shi yayan Leemat ya rasa dawa zeyi Zina sai wannan kazamar yarinyar, Allah kadai yasan Sau Nawa Suka aikata wannan badalar. toshe bakinta tayi Sabida kukan daya tawo Mata! ya Allah karka tsayar dani Sheda Tunda ni banga Suna aikatawa gaban idona ba, Abinda nagani kiss. toh kodai maganar Su kausar gaskiyace dasukace yarinyar Zata lalatashi? Kai "Aa" bayanda mace Zata lalata namiji damachan Halinshi ne Shiyasa yake ma Mutane Wani gani gani. Numfashi ta Sauke Ahankali Allah kaciremun tunanin wannan Abun,Sukuma Allah kashiryesu. Tashi take kokarinyi Leemah ta tura kofar, da Sauri Feenah ta goge hawayen fuskarta. Karasowa Leemah tayi tace besty ya kan? Yayi Sauki besty yanzuma nake Shirin fitowa. Ji face dinki yanda duk ta kumbura kuka kikai ko? Aa bacci nadanyi Leemah. bacci Kuma idonki yayi jaaa haka, kodai bro yamiki Wani abune dakikaje kiranshi? dan tsaki feenah taja tace Kinfi kowa Sanin banason tambaya irin haka, yayan naki menene hadina dashi dazaimun wani Abu. Murmushi Leemah tayi tace Kuma hakane fa, kitashi dad nakiranki Xaku tafi. Toh Feenah tace tashirya ta sauka Kasa. Yazeed na ganinta gabanshi Yafadi Dan tayi Wani fiyaut,Kamar ba'itace jiya tagama mishi Rashin Kunya ba! Jiyayi Yanason Sanin Meke damunta gashi ba dama.karasawa tayi parlon tana gaida su Mamy, Amsawa Sukayi Suna mata ya jiki. Hada ido tayi da Yazeed ta wurga mishi harara Cikin Ranta tace jishi Kamar bashi yagama iskanciba! ai dama mubeen dinne yaje kiranka daya tona. Shima Magana yake Cikin Ranshi "mema yasa nake damuwa da yarinyar Nan? Wama yasani ko kallon iskancinta ta gama idonta ya koma haka jarababba kawai" dad ne yace kutashi mutafi ko. Tashi sukai gaba dayansu har nazir Sukai hanyar waje daidai Sanda Yazeed yakara kallon Feenah itama Akai Sa'a tajuyo Atare suka Sakarma junansu Wata harara Sai a idon Mamy. Tabe baki Mamy tayi tace Sukuma wa'inan ko lafiyarsu Oho. Fita sukai suka Shiga katuwar jeep din dad Nazir yashiga tukasu yayin da Feenah ke gaba kusa dashi, Su mum Na baya tare da Twins.
Yusuf A birnin Zariya! besha wahalar kai kanshi gidan Su Kausar ba, Tunda dama location ta tura mishi. Kiranta yayi Ya Sanar da'Ita ya karaso. Me gadi tasaka ya Shiga dashi part din da'aka tanada dan Saukar baki, ba karamin kayata wajen Akai ba dan Yusuf tsayawa Kawai yayi yana kare ma babban parlon kallo. bama Sai angaya maka gidan Sara dubai kazoba. Zama yayi adaya daga kujerun da'aka Zagaye parlon dashi gabanshi fruits ne makil. Wata yar matashiyace tashigo Sanye da uniform da Alama Aiki take Agidan, daret wajenshi ta nufa ta mai Sannu da zuwa amsawa Yayi, Kausar din tace tanazuwa.toh yace. Tafara yayyanka mishi fruits din daga bisani ta fita. Ba'afi mintina10 ba tsakani Saiga Kausar tashigo face dinta dauke da Murmushi, Sanyi take cikin wata doguwar riga Arabic gown ce mai launin Brown, red din mayafi tasaka ta Zagaye Saman kanta dashi yayinda takalmin kafarta ya kasance Jane, dankunne da Sarkar wuyanta zuwa Abin hanunta suma duk jane.ga Wata kwalliya data tsantsara kamar Zata zaben sauraniyar Kyau...tsayawa Yusuf yayi yana kallonta Gani yake kamar ba kausar ba domin gaba daya ta chanza mishi. Iskar data hura mishi a Ido ita ta dawo dashi Cikin hankalinshi. Tashi yayi tsaye yana facing dinta. Kinyi Kyau my Kausar, Murmushi tayi tace Tnx my Yusuf. Zama Sukayi Atare tana mishi ya Hanya. Waye ya gayamiki masoyi na ganin Akwai tafiya Xuwa wajen masoyinshi. hakane kuma Sweetheart bakaci Komai ba. Inajiran kizo kibani, karka damu Soon. Kinsan yau gaba daya nazo da Shirina, domin ni Ayanda nake Ayanzu baki Adaura mana aure Ayau Natafi dake ba. dariya kausar tayi Sosai tace kacika Xumudi. Kece kike ganin haka yusuf ya fada Yana daukan Ayaba dake kusa dashi. Kawo na bare maka ko. No Indai kika bare kece Zaki bani dan haka kawai na hutar dake. Haka sukaciga da firarsu Cikin kulawa da Nuna Soyayya tsantsa, ta Yanda kowannesu yake ganin bazai iya rayuwa ba dayanshi ba. bari nakira maka Su Hajiya Ku gaisa, Kina nufin daddy ma Yana nan? Eh mana. Gyara Zama Yusuf yayi yace gara dana Saka manyan kaya kuma nazo da Shirina.dariya Kausar Ta fita tanayi. Ba'adau Wasu lokutaba Iyayen Kausar Suka Shigo Cikin parlon. Yusuf Na ganinsu ya Sauka kasa yana gaidasu, Cikin Nuna kulawa Suke amsa gaisuwarshi, yayinda mahaifin kausar yace yarona katashi ka Zauna daidai.kara durkusar dakanshi yusuf Yayi Kasa bekuma Tashi Ba.mahifan kausar Sunji dadin irin tarbiyarshi matuka.dan haka mahaifin kausar yafara magana kamar haka. Hakika na yaba da hankalinka Yusuf kuma Nayi matukar farin Ciki Game da Zaben miji nagari da yata tayi, dama nadade ina fatan Hakan. Allah yamuku Albarka gaba dayanku. Amin yusuf ya Amsa kasa kasa. Cigaba mahaifin kausar yayi, idan kashirya Zaka Auri yata katuro mun magabatanka Cikin Satin nan Asaka Ranar biki Zuwa Sanda yata Zata karasa karatunta. Wata Shida ya Rage ta karasa.koya ka Gani Yusuf? Baba Yanda kace nima haka Nayi tunani Zuwa jibi Zan Turo magabatana Ngd Allah yakara girma. Amin mahaifin kausar yace. Madallah da samun d'a nagari irinka ina alfahari dakai Yusuf mahaifiyar Kausar ta fada. Ngd mama. Tashi Sukai suka fita. Yusuf na ganin Sun fita yatashi tsaye Hannu yadaga Sama yana gdy ga ubangiji mai wanzar da farinciki Cikin Zukatan bayinsa. Ahaka Kausar ta Shigo ta sameshi Sanarda ita komai yayi Akan yanda sukai dasu Hajiya itama farin ciki tanuna Afili Ahaka Yusuf ya sanar da ita maganar su Yazeed kamar yanda ya Sanar da inno, Cikin ranshi yana rokan Allah ya yafe mishi game da karyar dayayi, So yake ya hada Sunnar mazon Allah S.A.W. tsakanin mutum biyu wanda yake hango babbar Alkairi cikin Al'amarin. Afili Cewa yayi Kausar mu hada guiwa mu hudu ni dake da Nazir da Leemah Mu hada Yazeed da Feenah aure Nasan Inno Zata Kara mana hikima shiyasa na fada Mata. tunani Kausar take ya'Akai feenah ke Soyayya da Yazeed bayan Feenah Sam Bata jituwa dashi, Kawai nasan Yusuf ne keson hada wannan Auren,toh komadai yayane nima Zanyi farin ciki da hakan Tunda ba karamin dacewa feenah tayi da yazeed ba....kikai Shiru Sweetheart! Ba Shiru Nayi ba naji dadi hakanne matuka Kuma Zamusan yanda zamuyi. Inasonki my kausar kinada fahimta. Murmushi tayi tace kamarka ba tunda kaine ka kawo zancen. Yusuff saida ya kwashi lokaci mai tsawo tukun yabar garin zariya kan Cewa jibi Zai turo iyayenshi.
Page.....32
Bayan komawar Yusuf kaduna yasanar da mahaifanshi Kamar yanda Sukayi da Mahaifin kausar. Iyayen Yusuf Sunyi murna matuka dan dama farin cikinsu Ayanzu bewuce Suga Auren Yusuf ba. Dan haka Ayaune Kwana biyun da Yusuf yace ma Iyayen Kausar tacika. magabatan Yusuf Sunshirya tsaff Zuwa Zaria Ciki harda Abba Mahaifin Yazeed, dashi yazeed din kanshi har Nazir ma wanda Sakon ya isar mishi. gidan Alhji Hafis Suka yada Zango inda Aka taresu da girmamawa da Mutumci. Saida Aka tanada musu Abubuwan motsa baki daga bisani Abban yazeed yafara magana. toh kamar yanda kuka Sani munzo garin Zaria ne dumin bukatar da kuka nuna game dacewa yadace Yusuf ya tura iyayenshi, Toh Alhmdullah gamu munzo kuma Muna Shedar Yusuf mutumin kirki ne mai hankali da natsuwa. Dan haka muna nema ma Yusuf Auren Kausar la'akari dacewa ta fito daga gidan Mutumci, idan kun Amince da Hakan. Uncle din kausar ne yayi gyaran murya yafara mgn. Alhmdllh Muna matukar farin ciki daku domin munyi maraba da Yusuf tun lokacin da yazo da farko. dama ba wani Abu yasa mukaci ya turo iyayenshi ba saidan Hakan Sunnah ce kuma Al'ada ce....Sannan idan kun Aminci Za'a daura Auren Kausar da Yusuf Ayau din nan Sabida mahaifinta tafiya ta kamashi Zuwa kasar masar na tsawon Shekaru biyu, yana Son yaga daurin Auren yarshi Saikuma yanayin karatunta ya Rage da Saura, Dan haka ya yanke hukunci idan kun Aminci Adaura Auren yaran inyaso kausar din tacigaba da karatunta Amatsayin Matar Yusuf. Mahaifin Yazeed ya nisa yace Amma bamuzo da Shirin daurin Aure ba kuma Yusuf din besan haka ba. Kawun Yusuf ya kalli Abban yazeed yace Ahmad Ina ganin ba matsala tunda Shedune Ake bukata duk gamu A daura Auren kawai idan yaso lokacin dazata Kammala karatun Nata idan Sunada Ra'ayi saisuyi Shagulgulansu. toh madallah Hakanma yayi Abba ya fada. Sudai Nazir da yazeed mamaki kawai Suke wannan Wani irin Aurene lokaci daya. take Aka umarci Yazeed daya kira yusuf ya Sanar dashi domin Sadaki. Kiranshi yayi ya Sanar dashi duk yanda Akayi. Murna Awajen Yusuf bata misaltuwa, Umurtar yazeed yayi daya bada dubu50 Amatsayin Sadaki. Hakan kuwa Akayi take Aka daura Auren Yusuf da Kausar bisa Sadaki dubu50 lakadan ba Ajalan ba. Haka kowa yatashi yana farin ciki Cikin Ranshi. Sun yake Shawara Kausar Xata cigaba da Zama A gida Har Xuwa lokacin dazata Kammala karatu koda da Sati daya ne Sai Ayi Shagalin Biki Akaita dakinta tunda Yusuf bekarasa gininshi ba. Ahaka Suka hau motocinsu Dan komawa garin kaduna. Suma Sauran mutanen yan Uwan Mahaifin Kausar Sun tashi Suna murna Ahaka babban parlon ya Rage Saura Mahaifin Kausar, tashi yayi yashiga Cikin gidan A parlo ya Samu Sara Hajiyar Kausar da murna ta tareshi. Yana Zama yamata bayanin duk yanda Akayi da yan'uwan Yusuf. kallonshi Hajiya Sara tayi Yanzu Alhji kana nufin Kausar Matar Aurece? Eh ko baki farin cikin Hakan bane? Ahhh nayi farin ciki Sosai mana Alhji kawai dai yaza'ace Aure irin wannan ba wani Sha'ani. Hakan bazai Hana idan ta gama karatu kuyi duk Abinda kukeso ba Alhji ya fada yana tashi ki kiramun Kausar din.tashi Hajiya tayi ba'afi minti3 Suka Shigo parlon da Kausar...Xama tayi Akasa kusa da Hajiya tana fadin Gani Baba. Kausar Abun farinciki ne yasamu, Abaya kinata korafi Akan munki Aurar dake Toh Alhmdllh dama Ance mahakurci mawadaci, Ayau na daura miki Aure da yusuf mijin da kika xaba Amatsayin mijin Aure Ina fatan Zaki farinciki da Hakan, domin ni bana kasar nan Zaki Kammala karatu, Shiyasa na yanke Hukuncin Nan domin Nasaki farin Cikin dana dade Ina fatan kaiwata lokacin dazan Sakaki Shi. Zaki Xauna A gida Zuwa jibi dazaku koma karatunku, idan kika kammala kika dawo Koda da Sati daya ne Sai kuyi Shagali Akaiki dakinki, da fatan Hakan ya miki? Kausar da tunda Mahaifinta yafara magana take Surutai Cikin Ranta wanda ita kadai tasan me take fada, dago Kai tayi tace Eh Baba Naji dadin Haka Allah yakara girma. Amin Alhji ya fada yakara mata da yan Nasihoyi ya tashi yabar parlon. tashi tayi takoma Kan kujiran, jikin Hajiya Sara ta kwanta tana Raira kukanta. Saida Hajiyar tata Taji Abun yayi yawa tukun tace, kin isheni da kuka ko bakya Son Yusuf dinne? Cikin kuka take mgn Mamah inason Yusuf, kawai Nasihar da Baba yamun yasani kuka, Sannan Mamah ina kara nadama Akan Abinda na Aikata Abaya, jiya danace miki Zani Asibiti Mamah kinsan mai Dr ya fada mun? girgixa kai mahaifiyarta tayi tace Aa. Mama Cemun yayi inada infection! ya kamani da yawa, Sannan ya fadamun Hanyoyin da'ake kamuwa dasu, tabbas Hanyoyin daya fadamun harda idan Kana Aikata Lesbian Kana wasa da yatsa, kuma nayi Hakan da khady, Sannan ya fadamun mace Na'iya komawa dis virgin ta hanyar Hakan. mama yacemun infection yana hana haihuwa Shine babban Abinda yafi daga mun hankali,inason yara! Mazan yanzu Suma idan baka haihuwa wulakanci Suke maka, bama hakaba Sam baka Samun kwanciyar hankali wajen yan'uwanshi da Mahaifiyarshi. Narasa yanda Zanyi mama Sam be dace yusuf ya Aureniba Domin Ni din baxan bashi farin Cikin daya dace dashiba, Naso nafada mishi Abunda na Aikata kamin na aureshi mama yanzu nasan tabbas idan yaji Sakina Zaiyi kuka mai karfi ya kwacemata takasa karasawa. Kankameta Hajiya tayi tana tausaya ma yar tata cikin Ranta tace tabbas nayi Sakaci, Na takema y'ata Hakkinta A baya duk dacewa Aure lokacine Amma nima na Aikata babban kuskure gashi najawo ta fada Aikata mummunan Abu ina Murna ta Bari yanxu ga Sakamakon Abinda ta aikata nan. Afili cewa tayi ya'isa Kausar kinga Shiyasa ko kadan ba'ason Asab'ama mahallici domin duk maiyin hakan watarana Saita kife dashi, Amma tunda kin tuba Allah ya gafarta miki insha Allah. Yanzu wannan kaddarace ta Sameki, kin Aikata kuskure babba kausar Amma kisani Allah SWT shi yasan Abinda ke boye Ki Saka Aranki Zaki haihu kamar kowacce mace.kuma ba Lallai kinzama dis virgin ba, Abinda nakeso dake wannan yakara Xama Horo Kan Abinda kikai Abaya. Sannan Idan kinga Zaki fada ma Yusuf dinne kifada mishi ai yaron yanada Hankali Xai fahimta.maganar Infection Ayau Xamuje Islamic-Chemist din Chan dake kusa damu ya hada mana magungunanshi. Ni matsalata yanzu gyaran jikin Ki Anje Anwani daura Aure tun yanzu. Amma Shima Bari Akwai Wasu Abubuwan daxan baki idan kinje Skul din lokacin dakike da lokacin Kanki Sai kiyi Amfani dasu Akwai nasha dana Turare duka. Gyaran jikin idan kikadawo Sai Amiki. Idan yaso tarewan Sai Akaishi Zuwa Sati biyu domin a gyara munke Sosai. kuma yusuf din Ko Zuwa Yayi dubaki Kada Kibari ya kusanceki duk da nasan ma Akwai Su feenah Adakin kinji dai na fada miki kibari har Sanda Zaki tare. Kausar magan ganun mahaifiyar ta Su Suka Sanyaya mata rai domin ta yarda dacewa Hajiyarta Xata tsaya wajen ganin ta magance mata damuwarta. toh Hajiya insha Allah nacire damuwa Araina.Allah yamiki Albarka Kausar dita.Amin hajiyata. daga Haka Kausar ta tashi tashiga Ciki.
Leemah ce Rike da waya da Alama kokarin kira take....Hello! Feenah Kinji Abinda nakeji kuwa? Daga bangaren Feenah cewa tayi besty mekenan? Yanzu Naji Su Abba Suna magana wai Andaura Auren Yusuf da kausar Leemah ta fada! daga inda Feenah take Ido ta fiddo waje tace Nimafa Naji yaya Nazir yana maganar kausar da mum Amma Ni bankawo da Kausar Akeba, wai dgske Kausar Aure tayi Kenan. Leemah dariya tayi tace toh gashima Abba na maganar Aikuwa Kinsan gsky ne. Ajiyar Zuciya feenah tayi tace Wannan Aure Kamar Angaji dakai! No ba Haka bane feenah wai Babanta keson yaga Auren yanzu kuma tafiya ta kamashi, but Za'ayi bikin daga baya Sukace. Koda Naji Amma Anya lfy Kausar bata kiramu ta fada mana ba? Feenat Nasan lfy qalau Amma inaganin tana Cikin damuwa ne, mai Zai hana mushirya gobe muje Zaria dagachan Saimu huce Skul jibi. Hakan yayi Leemah bari Nafada mawa mum ko? Ok Nima Bari nasanar da Mamy Sai goben. Ok besty bay. Yusuf gaba daya yau Cikin farin Ciki yake Wanda baya misaltuwa. Godiya kawai yake ma Ubangiji Akan wannan Sabuwar Rayuwa daya shiga Ayau. Daga bisani Sashin iyayenshi yashiga Suma yamusu gdy Sosai Nasiha Sukaimishi Akan Zamantakewar Auratayya duk dacewa Tarewar bata zoba, Haka yarinka musu gdy yana farin Ciki. Dr yazeed Dr khaleed Captain Nazir da Sauran Abokanshi Kasa hakuri Sukai Saida Suka hada yar walima na taya Abokinsu murna da farin Ciki. Bayan Sun gama ne kowa ya koma gida. Kwance Yusuf yake yana Kara gdy ga Allah yana farin Ciki mara misaltuwa. daga bisani ya dauko wayarshi yashiga Kiran Kausar ba'a wani bata lokaciba ta daga Cikin Sanyayyiyar Muryarta wanda tasha kukanta ta gaji. My wife lfy najiki so silent? Lfy qalau Sweetheart Kaina kedan Ciwo. Oh Sorry wifey! Tnx sweet. Ajiyar Zuciya yusuf yayi "How do you feel same's Happiness today my Kausar?" Shiru tadanyi daga bisani tace inajin farin Ciki better than you feel my yusuf. murmushi Yusuf Yayi yace dandai kowa kanshi yasani danace miki bantaba Shiga farinciki irin na yauba. I love you my Kausar jina nake Kamar na daukoki mukasance tare Ayau din nan. Wata Kunya yaba Kausar Rufe Ido tayi tace Nidai kabari.dariya yayi yace yau kuma kunyan ta karu kenan, ina nan Zuwa gobe Zancireta gaba daya. Nidai kada kazo fita Zamuyi da Hajiya. Lallaibaki isaba ai baki tambayeni Zaki fita ba dan haka kishirya ina nan Zuwa maybe ma na daukeki A goben! Marairaice fuska kausar tayi Cikin Ranta tace fitama Saika tambaya wannan duk yana Cikin biyayya Aure tabe baki tayi tace toh yanzu bashine Nake fada maka ba. dariya yanayin yanda tayi maganar yaba Yusuf yace ok na Amince kije but nine Zan maidaki Skul jibi kinyarda? da Sauri kausar tace na yarda Sweetheart. Haka sukaci gaba da zuba Soyayyarsu Awaya Inda kausar keta faman xuba ma yusuf shagwama Shikuma yana biye mata, Ahaka damuwar da take ciki tadan kara raguwar mata. daga bisani Suka kashe kowannesu da farinciki Cikin Zuciyarshi. bangaren Yazeed yau kawance yake duk Ji yake inama Ace Shine yayi Auren nan Ayau babu Abinda zai hanashi daukar matarshi. Ai illan kananan yara kenan kayi aure kamata yayi kaima ka kasance da matarka kamar yanda kowani Ango ke kasancewa Amma ina Gashinchan Zaiyi bacci kamar yanda kowani mara mata keyi, Allah ya kara mishi ma ai.maybe harnazo nayi aurena Shi be tare da matarshi ba. Ni yazeed wace macece ta dace da Rayuwata? wacece wadda zata iya daukan Nauyina gaba daya, Allah kabani mata ta gari mai sona kona huta da zaman gidan Nan da wannan fitinanniyar tshohuwar. Haka tacigaba da tunaninshi Har bacci yayi gaba dashi. Hakan take Awajen Nazir shima gaba daya tunanin ya lullbeshi inama shi da leemah ne aka daura ma aure Ayau. Kai danayi farin ciki wannan Al'amari, Amma nima very Soon. Haka yacigaba da tunani daga karshe ya kira Leemah Sukasha Soyewarsu.
Page....33
Washe gari tunda Safe Su feenah Suka Shirya domin Zuwa Zaria. Yazeed Mamy tasaka Zai kaisu Dan haka Tunda ya tashi yake Cika yana batsewa Dan ya gane Inno ce duk tasaka Akace Shi Zai kaisu. Karfi8 Na safe Feenah tagama Shiri tayi kasa inda Su Mum ke Zaune. Tana karasawa ta gaidasu mum Na Shirya Haruna Zai kaini gidansu Leemah daga Chan Zamu wuce. Kallonta mum tayi da fara'a my feenah ku kula da kanku kunje. Insha Allah mum. dad ne yace Ummi daga Chan Zaku wuce Skul ne naganki da kaya Haka? Eh dad Sabida gobe ne Zamu koma Shiyasa mukace Xamuhuce daga Chan. Toh Allah ya tsare Ku gaba daya. Amin daddy. Aunty feenah Nima Zanje Zaria din! Mubeena ta fada tana marairaice face Alamar kuka. My Mubeena Sorry wajen Mai Allura ne kuma ba'a zuwa da yara Zan Siya miki Abun dadi. Mubeen ne yayi Saurin cewa nima Aunty feenah kisiyamun. Ok big boy I will buy for you. Yaya Nazir ne ya kalleta yace Tashi na kaiki gidan Su Leemah din. Oh yaya Nazir Nazata Haruna ne Zai kaini? Idan ba kyason na kaiki Shikenan, dama danna aiki Haruna yasa nace kizo na kaiki. Kokuma dan Wata manufa taka ta daban ba mum ta fada tana Harararshi. Sosa kai yayi yana fadin Aa fa Mum. Tashi kutafi dad ya fada yana murmushi. Atare Suka jera Xuwa inda motar Nazir take. Shiga Sukayi yayi hanyar gidan su Leemah. Sister kinason da Ki hanani ganin baby na ko? Kai yaya Nazir Nifa bansan ganinta kake son yi ba. Kokuma dai kinajin Haushi bakida Saurayi ba! Tamke fuska feenah tayi tace Habaa yaya Nazir saikace bakasan iya Adadin Samarina ba, Kawai nidai Dan yanzu na tsayar da Wanda Nakesone Shiyasa bana kula kowa. Oh Sister Sorry wayema kika tsayar dashi? Kabeer mana Feenah ta fada tana chuno baki. dariya Nazir yayi Cikin Ranshi yace wannan Sun Rainamu da yawa Suna Soyayya A boye yanzu kuma ta kawo Xancen wani daban. Afili Cewa yayi Sister kamar fa bakwason juna keda Kabeer tunda banga kuna waya ba hasalima ban taba ganin yazo wajenki ba. Tabe baki feenah tayi yaya Nazir ba Lallai Sai munyi waya dashi ba ai, Kawai Xamuyi dai Aure. kallonta Nazir yayi Sister Kenan Aurenshi kawai Zaki badon kina Sonshi ba? dafe kai feenah tayi Alamar ya isheta, yaya Nazir Cikin Zuciyata Ina Sonshi mana. Tunani Nazir yayi yasan idan ya kureta yanzu Saita mishi kuka dan haka yace Toh Shikenan Sister Allah ya Kaimu lokacin musha Biki. Amin yaya Nazir Na my besty. Murmushi Nazir yayi yace Sister Jiya din nan Sainaji dama Nida Leemah ne Mukai Aure na kosa na mallaketa Amatsayin mata. Toh yaya Nazir ba haryanzu kaki Sanar dasu mum ba maza dai wani yaje yaimaka Shigar Sauri. Kai sister kamar ya Shigar Sauri bayan Leemah ni take So? Yaya Nazeer misali wani yaje Yanzu yayima Abbanta magana yanasonta idan Abba yayi la'akari da yaron nada tarbiyya Zai iya ya Aura ma Leemah Shi, domin last time Naji yace idan bamu kawo miji Nida itaba Zai bamu Zabinshi. Tunani Nazir yadanyi Azuciyarshi gaskiyafa Feenah ke fadi yazama dole na Sanar da bukatata. Kayi Shiru yaya Nazir. Yes Sister Gaskiya kika fada, da nayi tunanin Nabari Sai kun karasa karatunne but yanzu Zan Sanar da dad kamin ya koma. Yawwa Hakan Shine daidai Feenah ta fada.daidai Sanda Suka karaso gidan Su Leemah.fita Sukayi Atare Sukashiga Ciki. Inno ce kawai Xaune A parlon tana kallon T.V. tana ganinsu Tafara Oyoyo Oyoyo Ga Naziru dan Albarka. Zama yayi kusa da ita feenah tai Shigewarta Ciki da karfi inno tace tunda wanda kikazo danshi baya parlon Ai dole kishiga Ciki bako gaisuwa. Feenah bata juyoba bare tasan me inno take fada. Juyowa inno tayi tana kallon Nazir, yaron kirki Anya Kana kokari kan maganarmu kuwa? Naga har Zasu koma makaranta basu Nuna Alamun Wani Abu tsakaninsu ba. Nazir dake Sauraron inno yace Inno ni Wlh banajin Zan'iya wani Abu Akansu, feenah dazaran kinfara mata maganar Samari Saikiga tana kokarin kare kanta, gata Abu kadan Sai kuka,Kuma Sam inno babu Soyayyar Kabeer Aran feenah, Sabida na lura batama Cika Son aimata maganarshi ba. Kawai yanzu inno mafita daya yusuf ne kuma yasan Yanda Zai Samota Naga Shi yana kokarin Shawo kan yazeed din. Nisawa Inno tayi tace Gaskiya kazama yayan banza tunda Shakkar kanwar taka kakeyi! Bahaka bane inno banason kukanta Sabida dalilai da dama. Kinga idan namata tilas Zataga Kamar nine......Mamy dake Sakkowa ita ta katse Shi take Inno tajawo wata firar tanama Nazir. Sakkowa Nazir yayi kasa Yana gaida Mamy.amsawa take Cikin Sakin fuska ya yan gidan my Son? Lfy qalau Mamy Suna gaidaki.Ina amsawa Sosai bari nakawo maka sako Ka kai mawa mum dinku. Ok Mamy Nazir ya fada.tana shigewa Nazir yace inno Leemat bata fitoba Har yanzu! Inafa Xata fito Ayi magana bayan miskilar kawarta ta sakata A gaba.inno ni ba Wannan maganarba. Toh Nazir wace maganace kuma? Sosa kai yay yace Inno Soyayya muke mai karfi nida Leemat Kuma ni inajin kunyar Sanar dasu dad. dariyar manya Inno tayi! Nifa dama nadade da ganoku kai da ita, Kawai nabarine kaima ka gama kwanakwana irin na tsaka, Amma kai Tunda kafadi Yanzu Zansan yanda Za'ai nashigar da maganarka. Inno yaushe Nazir ya wurga mata tambaya? Idan Suka dawo gida gaba daya. Inno Bakyaga Zan rasata? Kada kadamu Kana tare da inno, kaidai kacigaba daba fulawa Ruwa harta girma tayi Kyau. dariya Nazir yayi yace angama kakus daidai Sanda Yazeed ya Shigo parlon. Karasawa yayi kusa da Nazir ya zauna Suna gaisawa, inno takalleshi ya muna magana kazo kasamu Agaba tsaka? Kallonta yayi yadan ja tsaki. Kama kanka inno ta fada katon banza yanzu gashinan Yusuf yayi aure Kai bakada lokacin yi Haka Zakayita Zama da bakar Zuciya Acikin gida. Kallonta yayi yace idan ke kike bani Abinci daga yau basaiki daina ba. Dani kake magana yaro Kuma daga yau idan nace adaina baka Abinci Agidan nan ta Zauna bari kaji nafada maka. Magana yazeed ya bude baki Zaiyi Saiga mamy ta Sakko, gaisheta yayi ta Amsa Cikin kulawa. Mamy Tunda ga Nazir yazo ai Saiya kaisu Zaria din ko? Da Sauri inno ta karba wato yaxeedu Kai ba'a isa A Aikekaba ko? Kallonta yayi ya wurga mata harara, tace kama Ubanka. Mamy dake Saurarensu tace Ai kai nasaka Dan haka kai Zaka kaisu idan ban isabane Sai naji. Sunacikin Haka Su Leemah suka Sakko Cikin Shiri Sunsha kwalliya kowacce tasha kyau Abunta. tun kafin Su karoso Nazir da Leemah Suke saukar ma junansu Murmushi. Shikuwa yazeed Cikin ranshi yake magana"Subhanallah Ji yarinyar nan Yanda take kara Kyau kodan taji Ance Za'a mata Aure ne? dama naga Alama Auren take bukata matuka" Tabe baki yayi Afili ya wurga mata harara. Itama mayarmai tayi tana mgn da zuciyarta" Mutum kullum Zuciyarshi Cikin bacin Rai take kowa yake ma wannan Cin maganin Oho, kanshi gaba daya Rawa yakeyi dama Aure sukaimishi da Anhuta tunda Shidin jarababbe ne. Maganar inno ta dawo da ita kunzo kuntasamu Agaba Ana magana kun tsare junanku da ido. Sai Asannan yazeed da feenah Suka lura Ashe kallon juna Suke, lokaci daya Suka kara tamke fuska Suna hararar Juna. Shidai Nazir tuni yaja Leemat Sunyi gaba Suna Soyewarsu. Mamy ce tace yakamata kuzo kutafi fa. Feenah tace Mamy Ina drivern Ai bekaraso ba. Inno ce ta kalli yazeed tace ga driver Nan A Zaune. da Sauri yazeed ya kalli Mamy. Mamy Kinga kumaida tshowuwar nan ta tafi inda tafito kinajin Abinda take fadi salon tajamun Raini wajen yara. Murmushi Mamy tayi tace Sannu babba kayi aure kabar gidan saina daina Saka ka aikin yara. Atoh fada mishi inno tafada tana girgiza Kai.kwafa yazeed yayi yatashi idan kunga dama kuzo muje.ko motsi Feenah bataiba domin batson Raini Acewarta tayaya zaice wani idan sunga dama. Mamy ce ta kallita tace ina leemah dinne? Mamy tana waje,toh tashi kije kutafi my Feenah Allah ya tsareku. Amin mamy feenah ta fada ta tashi tayi waje. daidai Sanda yazeed ya fito daga part dinshi rike da key din mota a hannu. Yana ganinta yayi saurin karasowa jawota yayi takusa fadawa jikinshi, part dinshi ya koma da ita rike d hanunta, feenah Zaro ido kawai takeyi tsoro da fargaba Cike da xuciyarta, Cikin Ranta tana fadin Nashiga Uku mai Zaimun ko ya dauka nima irin wannan banzar budurwar tashi ce. Kan kujerar dake dakin ya Wurga ta, ya karaso gaf da ita kamar zaishige Cikin jikinta. idonta ya tsaya kallo nadan lokaci daga bisani yace ke! Saida gabanta ya fadi Sosai kuma ta kasa daga Ido ta kalleshi banlatana ta Amsa mishi. Murmushi yayi wanda shi kadai yasan ma'anarshi yace watoh karyar Rashin Kunya da fitsara dama kike, hannu ya kai kan face dinta daidai wajen idonta, kinga idon Nan naki mai kama dana mujiya duk Sanda yakara Hararata Saina saka wuka na yankeshi. Sannan yakai hannunshi Kan kunneta ya murde da karfi harsaida tayi yar kara Ashhhh, kallonta yayi yaga harta fara kwalla😢 yace duk Sanda kika karamun Rashin Kunya Agaban mutane Saina cire miki kunne Kinji na fada miki. dukda Zafin da kunnanta ke mata da kuma tsoron Yazeed da take be hanata daga Kai ta kalleshi ba, murguda baki tayi tace Allah ya'isa Kuma kaima ka dainamun Rashin kunya mana. da mamaki ya tsaya kallonta yanda take maganar duk ya shagaltar dashi musamman da idonta yake Cikin nashi ga yanda take wani yatsina face bangare guda tana dan taba kunnen ta wajen daya murde mata.jawota yayi ta fada jikinshi tuni ta tuna da yanda tagansu shida mufeeda kwanaki.marairaice fuska tayi tace Am Sorry bro Yazeed ina nufin kaima kadaina Hararata ne fa. Cikin wata kasalalliyar murya yayi magana wanda Saida Feenah taji wani Abu ya wuce mata daga kafarta zuwa saman kanta. Naji mai yasa kika murguda min baki Toh? Kayi hakuri bazan kara ba, ganin gaba daya tanason kashe mai jiki, yasa ya kai bakinshi daidai nata da Sauri ta fiddo ido waje, gashi takasa tashi. daidai kan lips dinta yasaka nashi me yakeson yayi Oho, Muryar Leemah ta katseshi jin tana besty Ina kike ne? Cizonta yayi kan lebinta yace that is my punishment, idan kika kara koba yau ba Saina miki Abunda yafi Wannan. feenah da hawaye keta Ziraro mata tace Toh.dagata yayi ya dau key din mota yaja hanunta Suka fita, daidai Sanda Mamy Ke kokarin Shigowa. kallonsu tayi tace maika kawota tamaka? da Sauri inno dake bayan Mamy tace Fatima bana gaya miki dama Suna cikiba, nafaga Sanda suka shiga har inacewa yazeed me Zaka mata,Sai ita feenah din dakanta tace waike inno ina ruwanki damu, ganin haka yasa na rabu dasu domin dama nadade dasanin Akwai Abinda Suke kullawa Cikin gidan nan. Sakin baki feenah da yazeed Sukayi suna kallon Inno da mamaki Wannan wace irin tshohuwace yazeed yafada Aranshi. Abba ne ya karaso yace lafiya baku tafi ba ku kuma? Inno tace Amadi fatima ta tsaresu dan taga Suna Soyayya tsakaninsu. da Sauri feenat ta kalli Abba tace Abba ba Soyayya muke ba Aiki ya Sakani namishi, kallon Abba yazeed yayi yace eh Abba Hakane ba Sonta nake ba. Dariya Leemah da Nazir Sukeyi ganin yanda Su feenah suka daburce. Abba ne yace toh ya isa kuzo kutafi lokaci na korewa. Toh Sukace Suka kama wajen inda motar yazeed take. Feenah faken idon mutane tayi ta jawo Yazeed gefe Saitin kunanshi tasaka bakinta kamar mai Rada tace yazeed Allah ya'isa muguntar da kaimun Sai Allah yasakamun, kaja ance inasonka me Zanyi dakai ni ko kawata Naji tana Sonka Ai Saina tausaya mata bare Ni dakai na, Allah ya Sawakemun. kaikam ka Riga da Kayi kwantai. Inno d idonta nakansu tace Amadi kalli yaran Chan kuma Sun karyatani Agabanka. Murmushi Abba yayi bece komaiba yaja mamy Sukai Ciki. Kwafa inno tayi tace dasannu Zaku gane yaran naku masoyane tunda kun Rainani gaba dayanku. Feenah nagama fada mishi tajuya tashiga mota Leemah da Nazir ne Abaya. Kallunsu tayi da mamaki, ku kuma bakwa gajiya ne Nan Kuma kuka dawo,yaya nazir ai saika fita tunda tafiya Zamuyi. Sai Asan nan Yazeed daya daskare a tsaye yazo yashiga motar yana Cin magani😊lol Feenah tashi kikoma gaba! Haba yaya Nazir Leemah takoma mana. Leemat tana kusa dani Love Zamuyi Sosai yau. Yaya Nazeer kamance Xariya wannan dusar Zai kaimu. Kallota yazeed yayi ta mirror kallon nine dusa. Harararshi tayi ta maida dubanta wajen Su leemah.Nazir yace Ainima Zarian Zani dan haka Saiki koma. Mgn feenah zatayi Nazir yace tashi kikoma nace. Batason jayayya da yayanta dan haka ta tashi takoma gaba fuska Adaure. jan motar yazeed yayi da gudu yabar Harabar gidan nasu.
Page...34
Tafiya Suke babu maima kowa magana Cikin motar Sai Leemah da Nazir dake yar firarsu kasa kasa. Yazeed tuki kawai yake Lokaci Zuwa Lokaci ya juyo ya kalli feenah dasun hada ido Su sakar ma juna Harara. gyangyadi tafara yana kallonta ta mirror yana dariya Ciki Ciki. Zuwa Lokaci kadan bacci ya dauketa. So yake ya kwantar mata da kujerar Amma besan tayaya Zai mata ba. dan haka ya Rabu da ita. Kadan kadan ya juya ya kalleta baccin kuma ya mata kyau ya fada Aranshi. Abinda ya faru dazu ya tuna lokaci daya ya lasa kasan lebenshi. Kwantowa feenah tayi kan Cinyarshi lokaci daya yaji wani Abu Zirrr ya wuce mishi Zuwa Kai. Mirror ya juya Zuwa baya ganin Leemah da Nazir Hankalinsu bema kansu fira kawai Suke yasashi jan karamin tsaki. Shi yazaiyi ya dagata domin gaba daya bejin dadin drivn din da yake. Mirginawa tayi kanta ya koma tsakiyar Cinyoyinshi yayin da face dinta ke kallon Nashi Ashhh yazeed ya fada jin Wani irin yana yi Atare dashi, idanunta yake kallo Alumshe Suke yayin da Small mouth dinta tadan turoshi Kamar mai Shirin yin mgn. Oh God ya fada domin Zuwa yanzu wani felling ya taso mishi mai karfi. Kara juyawa yayi yaja tsaki mai karfi da Sauri Leemah tace kanason wani Abu ne bro? Murmushi tayi ganin feenah Kwance kan jikinshi Hankali kwance tana bacci. Yazeed yace Kai Nazir kawani biye mata Sai Shirme take maka. Murmushi Nazir yayi yace Ai ba bacci take jiba ita. Phone ta jawo tayi Saitin face din feenah ta dauketa photo. Wow ta fada ganin yanda baccin yama Feenah Kyau. Me kikeyi Leemah? Bro Wannan Hanyar Yamun Kyau Shine na daukeshi pic. juyawa yazeed yayi Kan Feenah Ji yanda ta turo baki Acikin baccinma Rashin kunya take. Saida Sukai tafiya mai tsawo Ahaka Yazeed dai tuki kawai yake Amma Shi kadai yasan maike damun Shi. daidai wani Restaurant Nazir yace yazeed pls tsaya baby Najin yunwa. kallonshi yazeed yayi ta mirro yace baby waye mai Ciki Anan? No my Cutie nake nufi.Tabe baki yazeed yace Dan iskanci bakinci Abinci ba Leemah? Bro yazeed Kasan inada Ulser fa yanzu kamar Na mutu nakeji. Hararar ta yayi yace Mayya. bude kofar Nazir yayi yaja hannun Leemah Suka fita. Yazeed yace Nazir kanwar ka fa? da Sauri Leemah tace idan tana bacci Aka tasheta kanta Ciwo yake. Yes Hakane yanda baby ta fada maka Nazir ya fada Suna kashe ma juna ido shida leemah. magana yazeed Zai kara Nazir yaja Leemat Sukabar wajen. Juyawa yayi ya Sauke idonshi kan feenah yar Rainin wayo taji taushi tayi Kamar mage, gashi Ni duk ta Rikitani. Juyawa tayi ta Sakalo Hanunta kan wuyanshi Oh ya ilahi yazeed ya fada Zata kasheni. Karamin Bakinta ya tsura ma ido jiyake Kamar yayita Kissing dinta ko ya Samu Sauki. jikinshi tafara Shafawa tana besty bani Ruwa. Kallonta yayi yaga bacci take toh maybe mafarki take. Ahhh Shafa Jikinshi data takeyi ba Karamin kara rikitashi yayi ba. bakinshi yakai kan nata Zaiyi kiss Ahhhh No. Nace Mufeeda kesani ina Aikata Zunubi mai yasa yanzu bata Nan Nake kokarin Aikatawa. dayar Zuciyarshi ce tace mishi Toh Ai wannan ma itace tasaka tunda tun dazu take juyi Ajikinka kuma kai ba dutse bane. Yes yafada...Chan kuma yace idan ta farka ta ganni Lallai Zata kara Rainani. Amma Ai tana da Nauyin bacci Shedan din dake kusa dashi ya Rada mishi. bakinshi yakai daidai Nata Yanason ya tsotsa tsoro kuma yakeji. Ruwa Feenah takara fada Cikin bacci tana lalube lalube, bakinshi dake kan nata tafara tsotsa kamar Tasamu Sweet. Nan da nan Yazeed ya rikice yafara kissing dinta Shima. Saida Suka dau mintina Ahaka Cikin bacci Feenah taji Kamar tanashan wani Abu kuma dadinshi takeji. Jikinta taji yamata nauyi Cikinta Sai kara yake Alamar yunwa ido tafara budewa da ker, Still Abu takeji Cikin bakinta dan haka takara bude idon. Waro idanun tayi gaba daya Sabida Abin data gani. Fizge bakinta tayi ta tashi Zaune Adaburce. Sai Asan nan Yazeed ya dago da jajayen idonshi yana Kallonta yana Saukar da Numfashi Ahankali. itama kallonshi take Lokaci daya hawaye Suka Shiga Zuba A idonta. Haushin kanshi Yazeed yakeji me yasa nakasa Controlling Kaina ya fada Cikin Ranshi. Menene Haka bro Yazeed? Nafada ni ba yar'iska bace idan kanason Abunka kaje kayi meyasa ni Zaka Satoni Ka kawoni kana kissing dina kamar matarka. Allah ya'isa Kuma ni ka maidani gida,kuma Saina fada mawa Mamy, miyauna daka Sha....jawota yayi yasakin Mata Rankwashi Akai. Ni Sa'an wasan K ine? Girgiza kai take tanajin Zafin Rankwashin. Kunneta Yazeed yakama yaja kinsan me kikamun ne Sannan kirinka mun Rashin kunya. Shiyasa nace kada kizo Nan ki Zauna Amma kika nace, Ashe So kike kizo ki takura mun, Cinyata kika hau kina bacci, Sannan lokaci daya kika fara ihu kina mafarkin Aure, har rigata kika yamutsamun kalli! Karshe jawoni kikai Kikafara kissing dina kawai na kyaleki ne dan kada kitaramun Mutane domin ihun dakike sai Azata satoki Nayi. Na Rufa miki Asiri domin kina Sha'awar Aure Akan titi Amma Shine kikemun Rashin kunya.idan Naga dama Saina kira Mum yanzu Nace mata kinaso kimun fyade. ido feenah ta waro waje Kunya maganganun Shi Suka bata dauke kai tayi tana Hawaye ni bani bace Nayi Haka! Kunenta yakara ja Karya nayi kenan? Girgiza Kai Tayi Alamar Aa.yimun mgn karya nayi kenan. Aa fa banceba bro Yazeed. Toh Share Hawayen Naki Kuma kimun Shiru.toh tace yazeed duk saiyaji ba dadi yamata Abu kuma Yanzu yaci Zalinta.Sabida karta Rainani ne ya fada Cikin Ranshi. itama magana take Aranta"duk da Sha'awa Ai wannan dagaji Sharri yamun besan Nasan halinshi ba" kwafa tayi bakasha miyauna Abanza ba Zakasan Feenah ka taba. Magana kike ne? Marairaice face tayi inane Nan Toh? Siyar dake nazo yi. Amma bro Yazeed.....muryar Leemah tajiyo tana fadin besty kin tashi Kenan. Motar Suka bude Suka shiga.feenah tace Leemah,yaya Nazir ina kukaje? Abinci naci besty gama Naki mika mata ledar tayi. Amsa feenah tayi Shine kuka barni Ana...mintsilinta yazeed yayi tace "Ashhhhh" ya dai feenah da Zafi ne Abincin?eh tace Kamar yanda taga yazeed ya Nuna mata. Sorry toh.ok No problem besty.tafiyar minti Ashirin ta karasa dasu Cikin birnin Zaria kofar gidansu Kausar yazeed yayi parking Atare Leemat da Nazir Suka Sauka. Bude kofa feenah tayi zata Fita yazeed ya jawota bakinta ya bige yace parrot Common fita kiban waje.fita tayi Rike da bakinta ta Zagaya dayan Seat din da yazeed yake kanta tashigar yazeed ban yafe Abinda kaimun ba Kuma Wlh Saina Rama bashi kaci murguda baki tamai tabar wajen.kallonta Yazeed yake da mamaki Wannan yarinyar mai zan mata tabar Rainamun wayo,Hmmm kada tabari tashiga hannuna. Nazir ne ya karaso yazeed fito mana. Fita yayi fuska A daure daidai Nan mortar yusuf tayi parking fitowa yayi da mamaki Suke kallonshi, Shikuwa da murmushi ya karaso wajensu. Naje gidan Mamy inno tace kunje Zaria Shine Nima Nazo ganin Amaryaa. Tabe baki Yazeed yayi ai saikai mana jagora. Toh kumuje Amma Naga bakuzo da wuriba. Kallon Nazir Yazeed Yayi ga irinka Nan Wanda yabiyema yara yaja duk Sun Raina mutane. dariya Sukayi Suna Nan mukafi Auki Ai. Atare Suka shiga daret parlon baki Suka wuce Su Feenah Sukayi Cikin gidan.
Hajiya kadaice A parlon tana kallo da Sallama Suka karasa wajenta Suna gaidata.Cikin fara'a take Amsa gaisuwar mutanen Kaduna Shine bansan Zaku zoba? Hajiya itama Kausar bata Saniba Surprising dinta mukai.Ah lallai Zataji dadi kun kyauta kuma ya mutanin gidan? Suna lfy qalau Sunce Agaidaki.ina Amsawa drivern ya tafi ne? Leemah tace Aa hajiya bro Yazeed ya kawo mu shida yaya Nazir. Shine kuka barsu waje kuma? Suna parlon baki. Aa nan yakamata Sudawo inada manyan baki haka.Hajiya Yusuf ma yana tare dasu.Ah lallai Bari Nasa Ashigo dasu. Kutashi kushiga Ciki tana Sama. Tashi Sukai Suka haura Sama.Leemah ta tura dakin tana Amarya bata laifi.Chan karshen gado Suka hango Kausar da Sauri Suka karasa Kanta Sukai gaba dayansu.Afirgice ta tashi Atare Leemah da feenah Suka hada baki wajen fadin Surprise🙌 Wow kausar ta fada "I Really appreciate it" Rungume juna Sukai Suna dariya Saida suka dade Ahaka tukun Suka Saki juna. Kallon kausar Leemah Tayi tace kin Rame Sosai Kausar. Ai dole inata tunani Halimcy. Tunani Kuma? Eh mana Na Abinda na Aikata Abaya dakuma na Aure Uwa Uba Shekaran jiya danaje Asiviti Dr yafadamun Cewa......gaba daya yanda tafadama ma hajiya Haka tasanar dasu Leemah, Amma yanzu jiya munje Islamic Chemis da hajiya sunbani magani nama fara Amfani dashi kunji Abinda yasani tunani. Nisawa Sukai gaba dayansu feenah mai arhar hawaye har tafara kuka. Cikin kuka take cewa Ni dama Chan shiyasa Banson Saka yatsa din Nan Koda ba'a fada manava kausar kinsan Akwai hatsari, duk dacewa ba'a ma Ubangiji wayo mukuma yanzu menene tamun matsalar Oho. Ba wata matsala Insha Allah besty tunda muntuba mundaina, itama Kausar Saka yatsa ne yaja mata infection din but muyita Addu'a Insha Allah Zaki rabu dashi kuma kirinka Amfani da maganin yanda ya kamata. Amma Leemah bakiji tace tana tunanin ita dsvirgn bace? Toh Feenah shima Dr din bafa cemata yayi tazama ba, kokunto take Kuma nataba jin wasu matan Aure nafadin Mace bata Rasa budurci Sai idan Sex tayi toh yanzu tunda bashi kausar tayi ba Saiku daina damuwa kan wani Virgin Or dsvirgn. dahaka Leemah ta kwantar musu da hankali Sukabar maganar. Kausar gyaran jiki fa? Leemah Hajiya tace idan muka dawo gaba daya Sai Akai tarewan Zuwa 2weeks Sabida gyaran jikin. Yes hakan yayi Amma kinfara Shan irin Abubuwan da Akeba Amare ko? Kallonta feenah tayi besty ina kika Samo Wannan Surutun,har kikasan wa'innan Abun? Kardai ko yaya Nazir yar bariki Zai Auro. dariya sukai gaba dayansu Suna tafawa. feenah ta kalli Kausar ke yusuf fa yazo.ido t waro Kice Allah! Hajiyace ta Leko Kausar kishiryafa yusuf yazo zasu koma ne. toh Hajiya. Leemah kizo d'ana nakiranki. Rufe ido leemah tayi bata Amsaba hajiya tafita tana dariya.Lallai yaya Nazir Hajiyama yake aikowa Abun Naku ya shahara. Ba ruwanki besty Leemah ta fada tayi waje. Cikin lokuta kadan feenah ta taimaka ma Kausar tashirya Cikin wani material milk Colour dinkin Riga da Siket.kwalliya feenah ta tsantsara mata tayi Kyau kuwa sosai, Karfafa mata quiwa feenah ke karayi yayinda data Rakata har parlo. Yusuf na ganinsu ya taso. Wlcm my wife.Murmushi Kausar tamishi ta gaida Yazeed dake gefe yusuf yaja hanunta Sukabar parlon.juyawa feenah tayi zata wuce Yazeed yaja dan tsaki. Juyowa tayi da murmushi tace Ayya bro Yazeed kai kadai ko Nasha fada maka kaikam kayi kwantai, yanzu gashinan duk suntafi fira Sun barka. Kaikam Saidai kaga Ana Haka kalli Iska ta hura Ahannunta ta hurar mishi lokaci daya da wani irin kiss kashe ido daya tayi tabar wajen. Amaimakon naga Yazeed ya fusata sainaga ya lumshe ido yana murmushi. Duk Abinda tayi Kyau yake mata yafada Cikin Ranshi. Akalla Sunkai Awa biyar tukun suka kama Hanyar kaduna.bayan masu love Sunsha sun koshi. Yazeed tunda feenah ta tsokaneshi be Kara ganin taba harsuka bar garin Zaria.
Page...35
Misalin 12 Na dare Su yazeed Suka karasa garin Kaduna Dan haka yana Zuwa wanka yashiga yayi. be wani dau lokaci ba yafito yayi Shirin bacci Cikin pyjama. Kwanciya yayi da nufin yatashi da wuri domin Gobe 7:30 yakeson yafita Zuwa Office. Saida yayi kusan 1h A kwance bacci yaki daukanshi Toh meke damuna tambayar dayayima Zuciyarshi kenan. Kasa Amsamai tayi Saima tunanin Abinda ya faru dashi dazun data bijiro mishi. Lumshe ido yayi yana tuna yanda Feenah take bacci dazun Kan jikinshi. I like her ya fada lokacin daya tuna irin Abun datacemishi dazun. Ayya Nariga Dana fadamaka Kayi kwantai kaikam Saidai kaga Ana.....Rintse ido yayi ganin Abinda tamishi yake Kamar yanzu Abin ke faruwa. Me yasa Nake tunanin yarinyar Nan Haka? Kawai tana birgeni ne That is way yaba kanshi Amsa. Murmushi yayi yana lasan lips dinshi Ohmmm So Sweet mouth dinta. Bude ido yayi A'uzubillah! Shetan nason yayi wasa da Rayuwata meyasa Zanrinka tunani irin wannan bayan ni yarinyar Sam bataimun ba Asalima Haushinta Nakeji, Me ma yasani jiya ban tambayeta Akan Abinda Naji tanayi kwanaki ba? No Gara da ban tambayeta ba tunda ba matsalata bace. Cije baki yayi Amma Nayi Sake ma da yarinyar ta Rainani da yawa Zanyi magananinta wai kamarni ta kalline tacemun Nayi kwantai Mtswww yaja tsaki ya Juya baya. bangaren Yusuf Shima kwance yayi yana tuna Kausar gaba daya yakasa bacci. Wayanshi ce tafara kara kamar bazai dagaba Saikuma ya jawo ganin mai kiran Nashi yasashi mamaki dagawa yayi Hello! daga dayan bangaren Akace Bakai bacci bane Yusuf? Kai Zan tambaya yazeed kaida Kace kana Zuwa Zakai bacci, Ni baccin yaki tafiya dani, Nikam Zanma iya daurewa Kausar tagama karatun nan bata bani Hakkina ba kuwa! Wlh yazeed tunda Aka dauramun Aure da ita wata irin Sha'awa Nake fama da'ita wanda kamin dauren Auren Sam bana irin Haka. Gashi gobe Zasu koma Skul Narasa yanda Zan nunamata bukatata Sabida Na lura kamar ma tsoro Takeji, dazunfa kissing dinta Kawai Nayi Amma...... katseshi yazeed yayi Kai Malan Sai Surutu kake kamar wani Radio Ni tambayarka Kaji Nayi? Aini bani Nasaka kayi Auren jira ba, idan bukatar matarka kake nakaima Abba wayar ka fada mishi tunda Shine waliyinka, kaga Sai yasan yanda Za'aiyi Akawo maka matarka Ayau karatun ba dole Sai tayiba. Mtswww Yusuf yaja tsaki Kai duk Abinda bazai yuwuba Shi kake fadi mema yasaka ka kirani yanzu? Tabe baki yazeed yayi Ohhh Nifa namance mema yasa Na kiraka Nakasa bacci ne Shiyasa. dariya Yusuf yayi yace toni mezanma Danka kasa bacci ko number Mufeeda kake bukatar Nabaka? Mtsww yazeed yaja tsaki ya kashe wayar. dariyar mugunta yusuf yayi yace Nasan Ka fara Kamuwa muje Ahaka....
Basuda niyyar yin bacci Dan Gaba dayansu Zaune Suke Suna magana Akan yanda Zasu kayata komai Na bikin Kausar idan time yazo. Leemah ta kalli Kausar bari nafara Miki fadan Aure kamin kowa ya fara Nashi. dariya kausar tayi tace bayan Babana ya rigaki. dafe goshi Leemah tayi irin batasoba Shikenan bari nazama ta biyu, ehm tayi gyaram murya Kinga Yusuf yana Sonki Sosai So Idan muka kaiki daki Zagewa Zakiyi Cikin Zaman takewar Aurenku Ku gina Soyayya kauna hakuri biyayya da Sauransu, kinsan yan matan yanzu kadan Suke jira Suga ballagazar mace Su Aure mata miji, daga baya kuma Abarki da tunani tunani, So kikama mijinki Kimishi duk wani Abu daya Umarceki wanda be Sab'a ma Shari'a ba Hakan Shi Zaisa Aurenku ya daure Cikin farin Ciki. feenah datunda Leemah tafara Magana take kallonta Cikin Mamakin Waye yasanar da'ita wa'innan Abubuwa Haka. Kallonta tayi tace Sannu parrot Ai wannan ko Malama khadija Sai Haka. dariya Leemah tayi tace besty kina mamaki ko Zan dawo kanki Soon Kidai daure Ki fitar da wanda Zuciyarki keso ba wanda Kike ganin kamar Shine mijin kiba. dariya Suka kwashe dashi Leemah da Kausar yayinda feenah ta Daure face me kenan kike fada Leemah? Besty koda Namiki bayani ba lallai kigane ba Kawai tafi Ki kwanta Abinki. tabe Baki Feenat tayi ta tashi tashiga toilet. Leemat kuwa Cigaba tayi da maganar da takema Kausar cewarta fadan Aure ne lol. Feenah fitowa tayi daure da Alwala tayi Shirin baccin ta ta Kwanta. Saidai Mene tunanin datun dazu takeyinshi Kasan Zuciyarta Shine ya bijiro mata Ayanzu....Oh Wannan yazeed din yaci bashin Abunda Yamun maye kawai yasamu baki kamar yasamu Sweet duk ya Samun inajin Zafi lasan Kasan lebenta tayi ta lumshe ido, gara nazoma nayi Aure Ashe koyaya Namiji yafi gamsar da mace Kissing dina kawai yayi Ina bacci Amma Saida Naji Abu, Rufe ido kuma tayi Alamar jin nauyin maganar da Zuciyarta ke mata. Maybe kodan inada Sha'awa mai karfi yasa Naji wani Abu if not tayaya daga kiss daurewa kawai nayi nacigaba da Zama kusa dashi. tsuke fuska tayi tunowa da yanda ta taba Samunshi da Mufeeda mtsww Allah ya'isa ya hadamun miyau Dana wata banza Na tsani yazeed din nan Wlh, Sam beda Halin mutanan kirki Sa'arshi daya bana Zaune a gida da Saina gyaramishi Zaman Alfaharin da yakeyi. Tunani tarinka yi Cikin Ranta da Ker bacci yayi nasarar daukanta. My kausar yakamata mu kwanta gobefa Zamu tafi.Hakane halimcy Kinga feenah hartayi bacci. tashi Leemah tayi Zata Shiga toilet taji Kamar Feenah na magana dawowa tayi tana kiran Kausar da hannu, itama Kausar tasowa tayi ta karaso wajen bed din. " pls kada kai kissing dina banaso pls, Nidai banaso Dan Allah banaso" dariya Leemah tayi tace mafarkin Manya Bari namata video dan gobe musamu na tsokana. daukanta Leemah tashiga yi harsaida taji tayi Shiru da Surutan tukun tayi Stopping Video din. Kamar Feenah Tasan me Ake ta tashi Zaune tana rike Ciki, Kallonta Kausar tayi lfy ko har Kingama baccin? Marairaice fuska feenah tayi Cikina Ciwo ta fada Ahankali. Oh Sorry Leemah ta fada mai ya kawo Ciwon Ciki Ko period? Juya Kai feenah tayi Alamar Aa. Ok koh mafarkin Aure kike yakawo Ciwon Cikin? Harararta Feenah tai tana yatsina face. dariya Ma Abin yaba Leemah dan haka tace Kausar kawo mata lemon tsami tasha Kafin Nasama mata miji. dariya Kausar tayi tace Haka Za'Ai bari nakawo. Hawaye Feenah tafara tun tanayi kadan Har tafara kuka mai dalili. Kamo hanunta Leemah tayi Meke damunki feenah Haka? tsokanar kifa Nake Nasan ba mafarkin Aure kike ba why are u Crying like a baby" Kwanciya feenah tayi tacigaba da kukanta bata kulata ba Ahaka Kausar tashigo da lemon tsami ta samesu. Ya kuka Kuma? Na tambayeta taki mgn. Toh Saikace mai Aljanu daga bacci kitashi kina kuka kaman wata baby Kausar ta fada yayinda ta karasa kan bed din ta dago kan feenah ta daura kan Cinyarta. Meke damunki feenah pls? Kinga Zakisa besty din taki kuka. Shiru tayi ba Amsa. Ok Leemah kira Hajiya maybe ta fada Mata.tashi Leemah tayi dan duk jikinta yayi Sanyi batason taga feenah na kuka ko Kadan. Jawota feenah tayi Nifa kada Ki kirata..haba besty toh kifadamun Abinda ke damunki mana Ko gidan Su Kausar dinne bakison ki Kwana? girgiza Kai tayi No Ni cikina ke ciwo kawai! Oh wannan Sha'awa Naki is too much feenah, Anya Zaki iya Kai 6months ba Aure ma kuwa. hararanta feenah tayi tacigaba da hawayenta. Gaskiya Kausar Zankira bro Yazeed gobe yazo ya dubata kozai daurata kan Wasu drugs din. da Sauri feenah ta tashi Zaune Allah ya kyauta wlh Shima yasamu ya magance matsalarshi ya isa. gira Leemah ta daga tace toh ga lemon tsami kisha.banaso feenah ta fadi kai tsaye. Oh feenah 2:30 kin hanamu bacci Sannan kice bazakisha ba mai kikeso toh wlh idan bakishaba Saina Saka Mamy ta turo bro Yazeed yazo gobe kinga idan yasan matsalarki yakara Rainaki dan naji kina fadin dama ya rainaki. Turo baki feenah tayi tace ina lemon tsamin? Murmushi kausar tayi ta mika mata. Kiran wayane ya shigoma Kausar Leemah tace Nikam yau nashiga uku bazakubarni Nayi bacci ba banda fitina irinta Yusuf Awannan daren Zai kira bayan janbakin dayagama tsotse miki dazun. dariya Kausar tafita tanayi kisha baccinki na fita kokuma kiyi jinyar jarababbar kawarki. Tsuke face Leemah tayi ta juyo kan feenah kekuma ya bari yanzu ko? Haryanzu be bariba Leemah maybe Sai nadanyi Wanka. tabe baki Leemah tayi tashiga daga Rigar feenah! Zaro ido feenah tayi besty me Zakimun. Ko Sauraronta Leemah bataiba tashiga Shafa Cikin feenah Ahankali Aikuwa ba'adau lokaci ba bacci ya dauketa. Leemat duk tausayin kawartata ya kamata Cikin Ranta tace Ai Bazan Karya Alkawarin danayi Akan nadaina lesbia ba my feenah. "I just need u to be able to find it easy" Allah ya yaye miki.daga haka ta juya ta kwanta itama. da Asuba Feenah tariga tashi Wanka tashiga tayi ta dauro Al'awala daga bisani ta tashi Leemah Saida Sukayi addu'oeh da Azkar bayan idar da Sallah Asuba karatun qur,an dasuka Saba yi ne kadai basuyiba Sabida baccin dake idanunsu.komawa baccin Sukai gaba dayansu.
Washe gari misalin karfe 10 na safe Suka fitoh Zuwa parlo bayan Sunyi wanka Sun shirya. Hajiya kadai suka Samu Zaune tana kallo, karasawa Sukayi Suka gaidata Cikin fara'a ta amsa tace Kuje ga breakfast Chan kan dining kuyi kuci kushirya kun makara da yawa.Ai hajiya Ashirye muke Leemah ta fada tana kokarin tashi.yawwa yarana yan Albarka Amma yanaga idon Feenah ya kumbura Haka? da Sauri tace Mamah Rashin baccin da banyi da wuribane jiya. Ayya Sorry daughter Nazata missing din Saurayin Naki kike kikai kuka. Mamma Nikam banda Saurayi Ai. Laaa y'ata boyema maman taki kike jiya Naga har kiss kike mai daga nesa.ido feenah ta Zaro wane mamh? Yazeed din mana ai nahangeku danazo wucewa Nace yaran Nawa duk sunsan mazan dasuka dace dasu Allah dai yamuku Albarka .Amin Kausar da Leemah Sukace suka tashi Suna dariya. Mamah Yazeed ba Saurayina bane tambayata Yayi yazaiyi ya Nuna ma mufeeda ta gane Cewa Yana kaunarta Sosai Shine na nunamishi nace haka zaimata. dariya Hajiyar Kausar tayi tace ja'ira tashi kije Ki Karya tunda boyemun Abu kike.tashi feenah tayi Aranta tanajin haushin ya Za'arinka hadata da Yazeed Wanda Ayanzu babu Wanda takejin haushi kamarshi, Haka inno tamun wannan Abun yazama dole nadaina haduwa dashi bare Arinka Zargin muna Soyayya. bayan sun gama breakfast din tashi Sukai Sukaje suka kara Shiryawa kowa ta divo kayanta Suka sakko Cikin Shiri har harabar gidan Hajiya ta rakasu saida taga fitar motarsu takoma Cikin gida tana musu addu'a tsari daga Sharrin karfe mutane da Aljanu, domin gaba daya jinsu take Ajikinta Kamar yanda takejin Kausar. dayake motar gudu yake drivern su Kausar gashi basu tsaya ko'inaba yasa cikin Awa daya da mintina kadan Suka karasa garin Abuja.
0 comments:
Post a Comment