Bayan tashin yazeed daga bacci Wanka yayi yashirya domin tafiya Office. Shiga yayi Cikin gidan domin gaisawa da iyayenshi domin Tun farko haka ya tsara Rayuwanshi. duk Suna parlon dake kasa da Alama breakfast Suka gama.karasawa yayi Cikin Ladabi ya Zauna kusa da Abbanshi My Abba gud morning! Morning my Son Har ka Shirya kenan? Na Shirya Abba Sai tafiya.Allah yakara ma Rayuwarka Albarka Ka kula da kanka.insha Allah Abba Amin Allah yakara girma.Amin Abba yafada yana kara Alfahari da dan Shi Cikin Ranshi. Kallon Mamy yazeed yayi yace Morning my Mamy.Murmushi tayi tace Morning my Son katashi lfy? Lfy Alhmdullah Mamy. Haka Nakeson Ji my Son Allah ya tsareku gaba daya.Amin Mamy ta. Kallon inno yayi Ya daure fuska Gud Morning grandad. Kallonshi tayi itama ta tsuke fuska Gud manin Tsaka. Inno nafada miki banason Sunan tsaka din nan ko! Dan Ubanka Nima bacemun kayi grando ne ma komiye ka gaida iyayenka Cikin kulawa nikuma daka tashi kacemun graddo Wato doki kenan, Toh Kaine mai Kama da doki Wlh tunda komai Atsaye kakeyinshi bako tsari, gaka fari Amma Zuciya baki. Kallon Abba yazeed yayi Abba kanajinta ko nayi magana tace namata Rashin kunya Alhalin ni ban mata ba. Ya'isa my Son tashi katafi Allah ya tsare.tashi yazeed yayi yana kunkuni ya fita. Shege mai kama da mutanin turkiyya Kawai. Juyowa tayi kan Abba kaikuma Amadi Ai duk kai ke daure mishi...kanajin yanzu ya cemun doki Amma kake kara lallabashi kamar kwai,Agabanka yayima Uwarshi ladabi yanzu Amma kai kake gwale taka Uwar Agabanshi. Inno kiyi hakuri ba Zaginki yayi ba yana nufin Ina kwana kakata. Harararshi inno tayi Yan bokon karya kawai.wai ma Amadi yaushe Zaka Aurar da yazeedu ne yana Zaune Cikin gida baya ganin girman Kowa haka. Inno Saiya fito da mata besamu ba Yanzu. Karya yake yanada wacce yakeso fariya da Miskilanci ya hana ya Sanar da'Ita toh yanzu lokacine daya kamata Asashi dole Ya fiddo mata tun Kafin ya kara Zama tsoho. Inno inace daya kawo matar kece kika fara cewa batai ba? Kai waye ya fadamaka yar kafurai nake nufi, yar Amininka Umar Faruk ita Nake Nufi. Kallonta Abba yake yakasa fahimta. Mamaki kake kokuma baka gane yar taka bace, Nafisatu yar Umar da Hafsat kanwar Nazir yayar Yan biyu Ita Nake Nufi! ( inno Wannan kwatance Haka🙊lol) dariya Mamy take kasa kasa yayin da Abba yace Inno yazeed ya fada miki ko feenah din? Nifa basu fada munba kawai nagani da idona ne. Amma inno inaga tunda basu fadi ba yakamata mubasu lokacin dazusu bayyanar da kansu. Bama haka ba Agabanki Jiya muka gama Magana Akan end Of this year Zamuje Yola Kan maganar Auren feenah da kabeer kuma Achan Za'ayi komai. Kwafa inno kawai tayi. Mamy cewa tayi inaga ma babu wani Abu tsakaninsu, yaran da basa jituwa tsakaninsu. Wani kallo Inno tama mamy Nayi karya fatima kuda bakuson laifin danku kamar wani dan goal. Ni bance kinyi karyaba Mama Allah yabaki hakuri.Amin inno tace ta tashi idan kuka Gani da idonku Saiku Amince Idan kuma dafa yazeed din Zakuyi Kuci dabakuson yayi Aure bisimillah daga Haka tayi Shigewarta. kallon Mamy Abba yayi yace Saikun rinka hakuri da ita tsufa yanzu yazo mata. Nifa Abban Leemah Anya ba dagaske bane ma Abinda mamah ta fada kuwa? meyasa kikace Haka? Sabida Hajiya Sara (Hajiyar Kausar) jiya ta kirani take cemun yazeed da Feenah Sun burgeta yanayin Soyayarsu tace haka Leemah da Nazir ma.nidai kawai na Amsa mata ne domin bansan da Zance makamancin Hakan ba. Nisawa Abba yayi kwarai Leemah da Nazir na lura da yaran Kamar Sunason junansu domin Nasha ganinsu Suna fira.Amma banajin Yazeed da feenah domin kwata kwata na lura basa jituwa. Nima dai haka nake gani inaga fadan da taga Sunayi ne Amma banda Abun inno yarinyar da take da miji ma A hannu. Atoh Abba ya fada yatashi Bari naje Sallah na dawo Amaryata. Kaidai Abban Leemah haryau A Amarya nake. Ai kinma fi Amarya Gata Infada miki. dariyar manya Mamay tayi tace Adawo lafiya.
Lokacin dasuka isa Abuja daret Room dinsu Suka nufa. Bajewa Sukai A parlon cewarsu Sun gaji. Aini bazan Zauna ba Sai nayi wanka feenah ta fada tana kokarin Aje bag din hanunta. Kallonta Kausar tayi kedai kice Zaki wanka mai dalili mai yuwa baccin dakikai A mota yasa ki mafarki ko? Harararta Feenah tayi Anfadamiki Ni irin Leemah ce ina bacci ina mafarki. dariya Leemah dake gefe tayi Ai ke feenah kinma fini watoh mafarkin nakima A bayyane kikeyinshi jiya Ai kissing dinki bro dina Yayi Amafarki. Ajeyi bag din Feenah tayi ta dawo kusa da Leemah ta Zauna.me kikace besty? Abinda kunanki yajiye miki mana. Waye bro dinki daya isa yayi kissing dina A mafarki? Tunowa Leemah tayi da batason feenah tagane Akwai plane din dasuke hada mata ita da Kausar dan haka tace bro kabeer mana jiya Ai Naji kina mafarki karkayi Kissing dina, Maybe yayi kissing din nakine daga baya Sha'awa ta bijiro miki Abinka da dama harda jaraba. Duka feenah takaimata daga bisani taja tsaki ni bana mafarkin kowani namiji ballatana har wai wani mafarkin kiss. Kausar dakeji tace jiya dai kinyi kuma Nasan son wanda kikai mafarkin Nashi kike domin Abinda kasa Arai shi kake mafarki kuma Abinda kasa Arai lallai Ba karamin muhimmanci ne dashi Awajenka ba. Nifa Banason irin Abunda kuke mun kunfi kowa Sanin babu Wani Wanda Ya burgeni dazanyi Soyayya dashi Ballantana har nayi mafarki dashi. Dan Allah Leemah Nuna mata Video din jiya maganin musu Kausar ta fada. waya Leemah taciro ta kunna tafara nunama feenah Video komai Saiya dawo ma Feenah Sabo tabbas jiya Nayi mafarkin Nan tafada Aranta.but Ai ni da wannan banzan Yazeed din nayi kuma Sabida tsanar danayi mishi ne kafin na kwanta Shiyasa nayi mafarki dashi. Muryar Leemah tajiyo kikai Shiru koba kebace? Nice mana bansan Nayi ba Kuma ni badakowa Nayi mafarki din Nan ba! Ido Leemat da Kausar Suka hada Suka kashe ma juna. Kausar tace Umm da Aljanu kikai mafarkin kenan. Nidai Gaskiya duk Wanda kikai mafarkin Nan dashi Allah yasa shine mijinki Cos Nasan Zesha tarairaya domin wannan mafarkin ya Nuna cewa Andamu dashi Anason Shi. Mtswww wlh Sometimes Zama daku Akwai matsala Wlh va Aminba daga mafarki Sai Ace Abu yazama Gaskiya. Toh my besty Sorry Amma Nima ina bayan Kausar maybe ma Wanda Akayi mafarkin dashi ya dandana miki dadin kiss Shiyasa kika Rude Akanshi! Dafe Kai feenah tayi tafara Hawaye Cikin kuka take fadi Kausar dankinyi Aure bashi Zaisa dole Sai wani yayi ba, daga mafarki Shikenan Sai fassara duk da danake tare daku banyiba Saijiya toh kuni kadai nataba mafarki a duniya ai saai haka kodan kana tare da kawaye yan Saka ido ne Oho. Kekuma leemah Bari kiji nafada miki wanda nayi mafarki ma dashi Sam bana kwanarshi Sabida banason ganinshi kwata kwata ma So dama Anayin haka Arayuwar mafarki Wanda bakama Sanshiba saikayi Mafari dashi. dariya Leemah tayi Toh ya'isa besty Son Aure dai shi ke kawo mafarkin kiss hungging dama dai Sauransu, yakamata tunda Yanzu kinsan mijinki kicire Tunanin komai Aranki tunda wuya kike Sha kedin kin Zama Alallaba. Tashi feenah tayi tana tura baki ni bansan wani mijina ba, kabeer din dabe damu dani bama daga Haka tashige toilet Abinta. Kingani Ko Kausar gava daya ko maganar Kabeer din Nalura bataso, nadade ina fada miki Gaskiya yusuf ya fada bawai Ra'ayin kanshi bane kawai. toh leemah ya wanann Abu ya kasance Ahaka Nifa sai Nake tunanin da'ace Suna Soyayya da koda kadan ne Zasu nuna. Hmm Kausar ki yarda Kawai mudai yanzu muyi Addu'a Allah ya tabbatar da wannan Abun domin Xasuyi farin Ciki muma Zamuyi.toh Allah yasa Alkairi Acikin al'amarin My Leemah. Amin Kausar time din kinkawo baby. Kinjiki Saikace Samun babyn wasan Yara ne. Ai Nasan ba wasan yara bane na manya ne dan haka jiya Akashanye janbakin dakika Saka waye yasani ko har Riga Aka yaga. Duka Kausar takaima Leemah gaskiyar feenah jiya da tace ina kika samu irin maganganun Nan. Kunjiku Yanda kuke maida kanku yara haka kukeson Nima nakoma impossible Na girma dole na Nuna muku. dariya Sukayi gaba dayansu. Allah ya Shirya Ki kodai Nazir ya bata ki! Feenah dake fitowa tace Wlh Shi ba'irin yan'iskan maza din nan bane itace ta bata kanta Sanadin grp din data Shiga A whatsapp. Aikema Zansa Asakaki besty Ana karuwa Sosai. Toh Ai bance ina bukata ba kisa Kausar tunda yanzu tazama Matar Aure. Haka Xa'ai kuwa Amma ita Kausar kusan irinki ce Abu kadan Sha'awa. Ai yanzu tanada miji idan yazo Saimu barmusu daki. dariya Sukayi. Kausar ta tashi kanku akeji, haka kawai Zanmika Ma Yusuf din jikina bawani gyara kamar banida gata...daga haka tashige Ciki. Feenah muma idan Kausar ta tashi gyara Saimuyi tare. Keni kirufamun Asiri gyaran datake nufi daban kingansu Chan Abunda zata rinka Sha idan nasha sai namutu Ai. hhhh tsafff koda baki mutu ba Zamu daukeki Asume. Haka Sukayita firarsu daga baya Suka yanke shawara wannan karan ba wasa kan Karatu domin Xangon karshe ne.
age.....37
Su feenah Yanzu gaba daya basuda lokacin daya wuce Su Zauna Suyita karatu Kasancewar Xangon karshe Suka Shiga. Kausar da Yusuf Anzama tsintsiya madaurinki daya duk Sanda yasamu lokaci Sai yazo Abuja gaba daya ya hana kanshi Hutu Acewarshi yakosa Suyi Sugama domin yana bukatar matarshi kusa dashi, Haka duk Sanda yazo yana kokarin Nuna Kausar ta Amince mishi Sam taki yarda domin maganar mahaifiyarta tana Nan Aranta.bangare guda tsoro take kada Yusuf ya kusanceta gani take itadin yanzu ba Cikakkiyar budurwa bace tana tsoron Abinda Xai biyu baya. Haka Xaigama Nacinshi ya hakura Saidai dan Shafeshafe🙈Shima Sai idan yava kausar tausayi take yarda. Leemat da Nazeer Abun ba'acewa komai domin yanzu Shakuwa mai karfi da son junansu yakara wanzuwa Cikin Ransu.duk weekend yana Zuwa yaga babynshi Susha Soyayya. Yazeed tun Ranar dasuka Rabu bekara ganin feenah ba domin baya Xuwa Abuja Saidai Abu daya dake damunshi Aduk Sanda Zai Zauna shi kadai tunanin yarinyar yake. Wani lokacin yaji dadin tunanin Nata wani lokacin kuma Haushin kanshi kawai yake danme zairinka tunanin yarinya karama Mara Kunya yarinyar dayafi tsana Akan kowace mace Haka Zai gama Surutanshi Shi daya. Tunda Mufeeda ta fuskanci babu wata matsala data biyu baya tace tabbas k'anwarshi bata fada taganshi da mace ba Toh ni yanzu menene matsayina, itama Shegiyar yarinyar meyasa bata fada ba Nasan dayanzu Ance yafito dani Amatsayin matarshi. Kai dole Nasamu Mafita domin dukiyarshi danake kwadayi dole Nasameta. Toh Amma miye mafita Yanzu dazan Samu? Tunani tayi Cikin Ranta daga bisani taciro waya tashiga kiran Yazeed Saida Akalla tayi kira fiye da10 ba'a daga ba daga bisani ma taji wayan Akashe. Lallai bakasan waye Mufeeda ba ni Zaka kashe ma waya yazama dole Na dau mataki kan Wannan yazeed din Saina Rabashi da Abinda kesashi girman kai Wlh dani yake magana. Haka tayi ta fadan ta ita daya daga bisani Naga tayi kwafa Afili tace haka Xanyi. Bangaren yazeed tunda yaga kiranta yake tsaki Shegiya jarababba nikam Nasiya ma kaina Abinda yafi karfina Amma Zanyi maganin ta ga naci ga tsoro, Bari duk Sanda takara nemana Saina mata Abinda Zatai data Sanin sani na. Kiran Yusuf daya Shigo wayarshi ya katse mai tunani. dagawa yayi yakara A kunne beyi magana ba. Yau Yan takama ne Kenan A kanka. Yusuf yafada daga dayan bangaren. Tsaki yazeed yaja yace me kake bukata? Dama inason Naji ko Kana gidane ina hanyar Xuwa Shawara Zaka bani. Tunda katawo kasan ina gida mana Yazeed ya fada ya kashe wayar. Ba'afi mintina10 tsakani ba Yusuf yakaraso gidan Su yazeed Ciki ya Shiga domin gaisawa dasu Mamy. Inno ce kawai Xaune tana Saka lalle A hannunta karasawa yayi da murmushi kusa da ita.itama tana ganinshi tafara fara'a yusufa Sai yau Ake ganinka na lura baka Zuwa gidan Nan Saidan tsaka. Aa Inno yau wajenki nazo musamman. Kai Amma Ka kyauta Angon Kafso. Inno Kausar take fa. Aini haka na Iya fadi dan nan. dariya Yusuf yayi yace duk yanda kikace yayi inno dinmu, kawo nasaka miki lallen. Ka rufa ma kanka Asiri wajen Amayarka Lalle baya fita da wuri duk Sanda Kaje wajenta da fada Zaku rabu idan taga Lallen nan. Gyara Zama Yusuf yayi yace Meyasa Inno? Ai mata Akwaimu da kishi idan taga Jan lalle Xatayi tunanin wani Abu daban ne ita. Yusuf yagane maganar inno dan haka yace Inno bawata matsala Xan fada Mata ke nasaka mawa. Kaidai yusufa banason kuyi fada da matarka ko tarewa bakuyi ba. Inno Allah bakomai Kikawo nasaka miki. Toh Allah yamaka Albarka dama nakasa saka na bayan hannun. Amn yusuf ya fada Cikin Ranshi yace dis Is the best Solution da Xanyi maganin Kausar. Inno ta katseshi yusufa nikuwa yaushe ne "at yr? Inno "at yr" kuma ban fahimta ba! Kai Ran Nan muna magana da Amadi yace At yr Zasuje yola Ayi maganar Auren Nafisatu Achan, Shine nakeson nasan yaushe yake Nufi Ranar haushi Sukaban ban tsaya tambaya ba. Toh inno kodai end Of year yace? Kazalika haka ya fada yusufa meke nan? Yana nufin karshen Shekara din nan Kinga Saura Wata Uku kenan. Chaf dole Nasan Abun yi domin naga yaran Nan Su Samu Abinda Suke so, Nifa Suna Matukar burgeni Halinsu ne kawai banaso, yanzu Xan Sama musu Abinda Suke sone kawai Sabida inason su badan haka ba Dana bari kowannensu Andaura mishi Aure da wanda baya so. Kai Amma inno kin burgeni dama Na dade dasanin kina Sonsu Inno,Amma Yanzu me kike ganin Za'ayi Akai? Kaidai yusufa Kawai kacigaba da binshi Ayanda yakeso,itama Halimatu haka nafada mata, kubar komai Awajena Yola din Zani kafin lokacin Xansan Abunyi. Amma inno idan kikace Zaki yola Ai Su Abba zasuyi tunanin wani Abun. Yaro yaro ne wayace maka Kai tsaye nake Aikata Abu na, bakasan kakar Nafisatu ba mai Sunan ta? Kwarai nasanta inno ba'afi Sati biyu ba dana Raka Nazir yola wajenta, itama Kamar ke tana da Mutumci da Wasa. Aha tunda Ka gane ta wajenta Xance Zani kaga babu mai kawo wani Abu Tunda dama chan muna Zumunta da ita,takanje katsina wajena Nima nakanje Yola,yanzune da girma yazo mana Sai Ahankali. da kyau inno lallai maganar Hausawa ta tabbata "Abunda Babba ya hango yaro ko yahau tsani bazai hango ba. Atoh Aishi Abokinka Ya daukeni Kamar mara wayo karyar boko Kawai. Inno kinsani dariya Allah dai yakara jamana da kwanakinku. Amin dan Albarka. Kinga Tunda Nasan gidan a Yola Saina kaiki da kaina. Haka Za'ai yusufa Zansaka Ranar Zuwa. Toh inno. kalli fa hanunka yanda yayi ja! inno ba damuwa Yusuf ya fada yayinda ya tashi Bari nashiga wajen yazeed Inno naga mamy bata kasa. Bacci take yusufa idan kun gama kacema yazeedu din ina nemanshi toh zan fada mishi Inno. Fita yayi Ya nufi part din yazeed. Kwance ya sameshi ido Alumshe daga gani wani Abun yake tunawa. Kai Sarkin tunani tunanin naka kuma be wuce kan Abu daya ba wanda ka Kasa Sanar dani domin Kana gudun fallasa. Tashi yazeed yayi Zaune Ashe kasan kai dan fallasa dinne! Kaini ba wannan fallasa din ba. Toh wacce? Zakasani Sai nan gaba. Tabe baki yazeed yayi toh Yanzu wace Shawara kazo nema? Kaini Rike Shawararka Inno ta warwaremun komai kuma Nasamu mafita. Ai dakasani daga Chan ka wuce tunda tabaka Shawara irin ta tsofaffi kuma Ka dauka. Kwarai na dauka domin na hango Nasara, Kuma nabiyo Nace maka Zani Abuja gobe idan Zaka. No mai Zanje inyi ni Ka gaida Leemat Kawai. Matata fa banda ita Kenan? Yastina face yazeed yayi Idan Kaga zaka gaidata Ai Shikenan. Ok naji feenah fa? Hannu yazeed ya daga mishi✋tashi katafi malan. dariya Yusuf yayi yace basai ka kureniba Xantafi Akwai lokacin Dazaka nemeni. Ni bawani nemanka dazanyi katashi ka tafi tunda mace Ka koma harda Saka Wannan jan Abun a hand dinka. Yusuf Shi har yamance da Lallen daya taba kallon Hanun yayi yaga har yayi ja Murmushi yayi yace Kama tunamun Wani Abu bye Ni gobe da wuri Zan tafi. Yadai fi maka katafi yanzu ma duk kabi ka'isheni da wani tafiya Sai Kace idan kaje wani Abun Arziki Kake Samu mtsww. Umm Kodai kissing din matata nayi Ai nafi wani Yusuf ya fada yayin da yayi Hanyar waje.....Oh naman ce Kakarka na kiranka ma. Ni babu inda Xanje tunda ba zamanta Nake ba. Ware hannu Yusuf yayi Alamar ko Ajikinshi ya fita yabar dakin.
Kausar gobe bani Zanyi miki kwalliya ba kamata yayi Kije A tsara miki ita domin inason ki kara burge yusuf gobe. Kinjiki feenah indai kara haukatashi Zakice. Mai yasa Zaki haukatashi black beauty din face dinki nakeson gobe yaga ta chanza mishi gaba daya. Nidai kawai kimun feenah Ahakama kinga yanda yake Surutai inaga naje Anmun. Yes nafison Haka Ai Kausar. No Ni banaso. Leemah dake Saurarensu tace besty Rabu da Ita maybe tashirya Zama da kishiya ne! da Sauri Kausar tace Allah ya kyauta mai fatan tsiya. Ai ba fatan tsiya namiki ba, matan dasuke Tsala kwalliya Akan titi yanzu Zasu Siye Zuciyar mijinki,idan kikai mishi kuwa ba lallai Idan yagansu Su burgeshi ba Sabida yariga ya gani Awajenki, kinfi kowa Sanin halin yan'matan Abuja tunda Kina ganin irin Abun da Suke Akan titi. Shiru Kausar tayi Cikin Zuciyarta tasan Gaskiya Leemah ta fada but tana tsoron kada Yusuf ya Zuzuce mata. Afili tace Allah yakaimu Sainaje.dariya Suka kwashe dashi feenah tace Eyya my Kausar kedai bakison kishiya. Feenat batada dadi yanayin yanda Ake fada. Hakane Amma Akwai nagartattu har yanzu. Toh Allah Ya hadamu dana gari. Amn. Ni Wai Wannan tarkacen Maisuke Kara miki Kullum Saikin sha banga Kina kiba ba bare naga kin chanza, dama gyaran jikin Kawai muka Samu mai yi tazo tarinka miki Anan. Lallai Feenah Ki gwada Sha Zakiji Chanjin Dana Samu Ajikina, gyaran jiki gara idan mun koma kinga yanzu munashiga Rana Kuma gyaran yan Sudan ma yafi. Waye yace miki Anan babu yan Sudan Kausar? Feenah ina Kika gansu toh? Nidai Nasan baza'a rasaba. Shikenan idan Ansamu Saimu fara.kudai fara keda Leemah nikam banyi. Eh tunda da kyanki Ai bakya bukatar gyaran jiki daman. Hmmm feenah tace. Leemah ce rike da Cup tayo wajen feenah, gashi kisha kiji besty. Mene wannan Leemah? Abin Kausar ne wannan, Akwai dadi yanzu Nasha Kamar Zuma Wlh. Kallon Leemah Kausar tayi tana gumtse dariya.karba feenah tayi tafara Sha Wow Akwai dadi kuwa Wlh. Eh mana ai nafada miki Leemah ta fada. Tafff yau daki Zanje nabiya kudi na Zauna domin bazanyi kwanan Xaune ba Kausar ta fada tana dariya. Me yasa kikace haka Leemah ta tambaya? Sabida bakusan Me yake Saniba Shiyasa kuka dauka Kuka Sha wato kwadayi dadi. Zaro ido😦feenah tayi Nashiga3 me yake Sawa Kausar? Ku kuka Sani tunda kunsha Ai Zakusan me yake Sawa. Wayyo Leemah kece kikaja koma miye. Ni ba ruwana mai yasa dana baki bakice bakya Sha ba. Tuni har feenah ta fara Hawaye Shikenan kila Yau mutuwa Zanyi. dariya kausar tayi mai Arhar hawaye Kawai toh tshokanarku Nake. Kinma kanki Leemah ta fada tayi Kan bed. Ita dai feenah bata yarda ba Haka itama tayi kan bed daniyar bacci. Kausar saida ta gama waya da Angonta ya Sanar da'ita gobe da wuri Zaizo tukun taje ta kwanta itama.
Page....38
Misalin karfe 2 Yusuf ya'isa garin Abuja. Skul din su Kausar ya nufa Kai tsaye. Yana Xuwa yayi parking Car dinshi yashiga Ciki. Room dinsu ya nufa yana Knocking ba'a dau lokaci ba Kausar ta taso ta bude mishi. Subhanallah Yusuf yafada Cikin Ranshi. My Sweetheart Come in ka tsaya waje why. daidaita Natsuwar Shi yayi ya sakanmata Murmushi Oya Muje. Ciki yashiga feenah da Leemah Suka gaidashi.Amsawa yayi Cikin kulawa yace feenah kinyi wuyar gani duk Sanda Nazo Ace kin fita...Kamar bazatai mgn ba daga bisani tace Eyya. Shiru yadanyi domin yasan Halinta ba magana Xata tsaya Suyi ba.yazeed yana gaidaki. Nikuma Kodai Leemah kake Nufi? Kedai yace! tabe Baki tayi ta tashi Xata fita. Haba my feenah kince yau Xama Xakuyi Ayi fira daku kuma Zaki fita. Oh Sorry Kausar yanxu Zan dawo. Ok kada kidade pls. Batace komai ba tayi waje. Kallon Leemah yusuf yayi leemah brother dinki da besty dinki Suna bani wahala fa. dariya Leemah tayi Sorry yaya Yusuf Very Soon komai Zai Xama lbr. Kinjiki Saikace kuna wani Abu Naga daga ke har Kausar din bakwa wani kokari kan Wannan Abun Kodai Baku Amince da hadin bane? da Sauri Leemah tace kai yaya Yusuf inaga duk nafiku doki kan Wannan hadin kawai dai mubi komai Ahankali Har Su furta da bakinsu. Toh Shikenan Jiya inno kecewa 3months masu Xuwa Xa'aje Ayi maganar feenah da kabeer a yola.Xaro ido Sukayi Kausar tace da gaske? Eh mana my wife Amma kada kudamu Akwai Allah Sa'annan inno takawo Shawara Mai Kyau. Me tace? Tace Xataje Yola Amma bansan me Zatai ba. Kai ita kakus din Nan kada taje tabamu matsala fa. No Leemah inaganin inno tafimu Son wannan Abun ya yihu Kada kudamu Nasan dalilin da Zai kaita insha Allah dalili mai Kyau ne. Allah yasa Toh! Amin Leemah yazeed yana gaidaki. Bana Amsawa bayan tunda muka dawo yaki Xuwa mun Visiting. Sorry Sister inaga duk Cikin buye mana dinne bayaso yafiye Xuwa Ku gane. Lallai kam Leemah ta fada tana kokarin tashi. Marairaice face Kausar tayi Leemah ina Xaki kuma? Ke miye Naki na damuwa bayan gaki ga Rabin ranki. Rabu da ita Leemah maybe Saceta Xanyi ko. dariya Leemah tayi yaya Yusuf inma ka saceta Ai halal dinka ka Sata. Shiyasa kike burgeni kanwa ta. Aikuwa Leemat ta fada tayi Hanyar waje da Sauri Kausar ta taso Haba Leemah miye haka Ina Zaki? Sorry my Kausar feenah tamun text yanzu Xan tayata divan kaya. Pls karku dade. K Cutie yanzu Zamu dawo daga Haka tafita. Tsayawa Kausar tayi taki komawa Ciki kuma taki juya baya. tasowa Yusuf yayi yana Murmushi yakarasa kusa da Ita. Jikinshi ya manna A bayanta yasakalo da hanunshi Xuwa kan k'ugunta. Kinyi kyau my Sweetheart. Wannan dress din yabani Sha'awa kyanki yakara fitowa I love you So much Sweet wife.lumshe ido tayi tanajin dadi Cikin Ranta da Allah yabata miji mai kaunarta kamar Haka. Juyo wa tayi tana fuskantarshi Thank you my Sweetie nd I love you More. Rungume ta yayi Sosai but my Kausar why...katseshi tayi Yayin data Zame jikinta Zauna ka huta ta fada yayinda ta koma ta Zauna. Kusa da ita ya karasa Shima ya Zauna. drink din Dake gabansu ta tsiyaya mishi A Cup ta mika mishi. Ni Saidai kibani Yusuf ya fada yana kashe mata ido daya. Murmushi tayi tashiga bashi yana sha. Kurba Kadan yayi yace is Ok.Nidai kashanye duka. Nidai ya isheni ya fada yana yin irin maganarta. Dariya yabata lokaci guda kuma tazaro ido...What is dis my Yusuf ta fada tana nuna dan yatsanshi. Kallonta yayi da murmushi Lalle ne. Mai ya hadaka da Lalle kuma? bansan yana jaaa haka ba Shiyasa Na Saka mata! Ido tafito dashi waje take kuma tace wace? Shiru yadanyi daga bisani yace Kairat Mana. Kairat! Who is She? Dan dukan goshin shi yayi yace Am Sorry ban miki Bayanin ta ba....Me kake So Kace kuma? ya kike daga Hankali haka bafa Wani Abu bane Xuwa 1week inaga Xai fita. Marairaice face tayi takara matsawa kusa dashi pls wace Kairat Sweetie? Cikin Ranshi yayi Murmushin Nasara Lallai Mata Akwai kishi jita yanda ta Rude lokaci daya...pls tell me Something About her. yarinyar Uncle dina ce data nace wai tana Sona, Yanzu data ga Nayi Aure inaga tajanye maganar, jiya tazo gidanmu tana Lalle, takasa Saka Sauran Shine tace Nayi helping dinta, bansan Zai b'ata ni haka ba yasa Nayi mata.kuma dai itama tana dan taimaka mun dawasu Abun idan tazo,Tana hadamun breakfast tana gyaramun daki kinga ai yakamata nima Nayi Mata Abinda take So ko.? tunda yafara magana Kausar tafara Sake Sake Aranta. "Me kenan yace budurwanshi ce Ada, Sannan kuma yace tana taimaka mishi. Maganar da feenah tayi dazu ya fado mata Arai" ni gaskiya ba Lallai na yarda Amun irin Aurenki ba Kausar, Ina nan ina Karatu mijina Yana chan yana Rayuwa Shi kadai, inada kishi bazan jure ba musamman idan kanwarshi ce Zata rinka mishi Wasu Abubuwan,irinshi ne Zakiga Nan da Nan Sun nimi Wata matan Sun Aura" Alokacin itama Leemah takara dacewa"bama hakaba besty Su Maza Idan Suna Son mace basucika mata kishiya ba, idan kinga haka toh matar farko itace tayi Sake,misali miji yanemi Abu Awajenki ki hanashi,Kokuma idan yakawo miki Ziyara Zuwa Skul din bakisan tayaya Zaki faranta Ranshi ba irin haka Shi ke kawo matsala kiga Namiji yafara neman Matan waje kokuma yajanye daga gareki idan beyi wa'inan ba Toh tabbas Saiya kwaso miki kishiya" Ajiyar Zuciya Kausar tayi dazun ban dau maganarsu da muhimmanci ba yanzu nagane Gaskiya Sukafada, tabbas kome yusuf yacemun yayi Akwai lefina. toh Amma aini ina Amfani da maganar Hajiyata ne tace Kada nayarda ya kusance Ni Sai idan mun tare,tabbas da gaskiyar Hajiya Gashi ni dama tsoro Nake kada yagane nidin ba budurwa bace, wayyo ni Kausar tayaya Zanyi maganin matsalar nan? A musulunci idan Akabada Sadaki Shedu Suka sheda Aka daura Aure toh tabbas daga lokacin mace tazama halal din Na miji Komai nata ya rataya Akanshi Kamar yarda wajibine itama tamishi dukkan Abinda ya umarta daga gareta matukar besaba ma Mahalicci ba.toh Amma matsala daya bani kadai bace Adakin kuma kunya adoce ga diya mace,koda tare da kawayena nake Akwai Alkunya tsakanin mu,Koda chanma son Xuciya da Sharrin Shaidan yasa mu muke Aikata Rashin Kunya a tsakanin mu. Shikenan Xanmishi duk Abinda yakeso kodan na kareshi daga fadawa hallaka but.....My Kausar meyasa kika Yi Shiru ko bakiji dadin Abinda Nayi bane? Kara matsawa tayi kusa dashi Am Sorry my Yusuf. for what my kausar? kanata Xama babu Ni lokacin daya kamata na lura dakai bana kusa,gashi yanzu wata ke maka Aiki, ka Amincemun duk weekends Naje Narinka maka Abinda yadace. Yaji dadi matuka da Kausar ta gano matsalar Shi. Aa my Kausar wata Nawa ya rage Ki gama gaba daya nagane dai Abunda bakya so Kuma namiki Alkawari bazan Kara Saka Koda Sister dina tamin Aiki ba,bare kinsa banida mace kanwa, dama bani nasaka kairat tamun gyara ba Itace tasaka kanta,daga Yanzu idan Xanfita Zanrinka rufe part dina Abinci Kuma na Umma ta Xanrinka Ci. Kallon Shi Kausar tayi tace promise! I promised to you Yusuf ya fada yana kara Rungume ta. Saidai matsala daya my Wife! Mece ita Xan magance Maka Insha Allah. da Sauri Yusuf ya dago da gaske? Eh mana da gaske nake. "Good" Hakkina nake so. Cikin Xuciya Kausar tace maxa basuda Kunya kai tsaye yake fadin Hakkina.Afili Cewa tayi kamance Bani daya bace.yanayin Yanda tayi maganar yasashi Zuzucewa. Ai basa nan fa Kausar.toh Amma... bakinshi ya hade danata ya hanata karasawa kissing dinta yafara itama Yau ba jayayya biye mai tayi tana nuna irin nata Salon. Gaba daya sunfita Haccinsu gown din dake jikinta yashiga Zuge Zip din, ido Kausar ta fiddo waje domin yanzu tafara tsoro maganar dai daya kada yajita disvirgin. SO take ta hanashi Ina Yusuf yayi nisa....Cire Rigar yayi yashiga wasa da Brest dinta, gaba daya Kausar jikinta yayi Sanyi yanayin da bata taba Shiga irinshi ba yau tashiga. dadin Abinda yake mata takeji yanzukam ita kanta bazatace Zata iya hanashi ba Sundau lokaci Rigar jikinshi yakeson Cirewa Aka fara knocking.....Cikin Sanyin Murya tace Sundawo fa...Noooo Kausar Kara shafa jikinta yake yayin da Ake kara Knocking. Pls Open d door! Da ker Yusuf ya iya janye jikinshi. Blanket din yaja yarufe Kausar data kasa motse ya gyara Rigarshi yayi hanyar kofa. budewa yayi ganin basu feenah bane ya daure fuska.me kikeso. Dan Allah Kausar Nake nima Ni khadija Suna na kawartace nidin. ina Xuwa Yusuf yafada yakoma ciki. Kallonta yayi ya hau kan gadon my Kausar kinyi bakuwa... Shirun dayaji ya tabbatar mishi dacewa tayi bacci.tashi yayi yakoma kofar tayi bacci kidawo Anjuma. Toh Leemah fa? Basa Nan yafada yayi ciki. Juyawa Khady tayi da mamakin waye Wannan Kausar ta kawo. Batada Amsa dan haka tace Naji Anjuma. Yusuf gadon ya hau yayi kiss dinta a kumatu ya Mayar mata da Riga yaja mata blanket din.kara gyara jikinshi yayi ya jawo paper din dake kusa dashi Rubutu Kadan yayi ya tura takaddan karkashin pillow din da take kai yatashi ya fita Yana farin ciki A Xuciyarshi. Ba'afi mintina 30 tsakani ba Su feenah Suka karaso dakin...knocking Suke babu Alamar Xa'a bude. Feenah bakinada key ba ki bude mana. badaidai bane Leemah ki kira Yusuf Kice yana inane tunda ita wayarta Akashe ne. Haka ne Kuma. Kiran Shi Leemah tayi ya shaida Mata yana Hanyar kd. Fadama feenah tayi Hakan yasa ta bude Suka Shiga. Uwar Yan bacci Ayita Knocking batasan Anayi ba Leemah ta fada. Kardai ki tashe ta. Laaaa feenah tayani gani brazia Anan dan kwalli Acahn, Ah Lallai yau naga rashin hakuri irin Na kausar da Yusuf A Skul din Aka....Feenah Kunya taji,jitake kamar Ita Akaima Hakan. Ke besty fada Miki Akayi Abinda kike tunani Akayi.jifa bedsheet din Feenah Kinsan kuma ba karamin Abu Zai sata bacci yanzu ba...kedai Leemah Ya isa Toh. dariya Leemah tayi tace Oho dai Su Kausar yau An dandana, bari na dafa Ruwan gasa jiki.Allah ya shiryaki besty.Amn Leemat ta fada tayi kitchen tana dariya.
Page....39
da Salati ta farka Abakinta tana mitstsika ido kamar baccin be isheta ba. Leemah naganin haka ta karasa kan bed din tana Sannu my Kausar kin tashi? Yanayin yanda Leemah ke mata maganar tana kunshe dariya yasa Kausar tunowa da Abinda yafaru, Wata irin Kunya taji ta kamata, eh natashi tafada tana kokarin tashi daga kan bed din. Oh Sorry kiyi Ahankali Nama dafa miki Ruwan Zafi. Komawa Kausar tayi ta Zauna tana kallon Leemah. Daga gira Leemah tayi tace yes na dafa miki Ruwa. Nifa bance Ina Soba Sai wani dariya kike kasa kasa Toh Mekenaan? Kaish Kausar ni menace kawai kiyi Wanka Nace. Ni bazanyi ba Toh. Sallah fa Za'a kira tayaya Zakiyi Sallah? Ahaka Zanyi mana Kausar ta fada Ko Ajikinta. dariya Leemah tayi tace Borin kunya tunda dai kinriga kinbada Kai Ai Shikenan, Amma Aka damemu Ni Sainayi Gyaran jiki Saina tare waye waye, Sai gashi Cikin dakin mutane Aka....toshe mata baki feenah tayi, ke besty yaushe kika koma Haka kiyita magana ko Ajikin ki. Tabe baki Kausar tayi Rabu da Ita feenah ni Abunda take tunani ma banyi Shi ba. da Sauri Leemah tace Mu Zaki mayar yara ko? Serious Ni banyi komai ba bacci ma kuka dawo kuka Samu inayi. Toh Ai dama dole Zaki baccin gajiya tunda yariga ya tafi. Oh Leemah tunfa yana nan kuka dawo. Karya kike Saida mukayita Knocking ba'a budeba Nakirashi yace ya tafi. Tunani Kausar tayi toh waye yazo dazun kuma? Nan din Leemah ta tambaya? Yes dazun Anyi Knocking Yusuf ya bude bacci Nayi Shiyasa ban San Ko waye ba I tot kune ma. Bamu bane Gaskiya feenah ta fada tana girgiza kai. Oh Ashe Katseku Akayi ko? Oh ya Allah besty Feenah ta fada tana kaima Leemah duka. Kaucewa tayi tana dariya Toh idan bakomai tayi ba tayaya Kwalliya duk ya goge kan bedsheet Sannan kalli inda bra dinta yake, jifa yanda Kanta yakoma kamar Mahaukaciya Kuma Sannan Ace babu Wani Abu da Akayi Anan! Kausar da Kunya duk yagama Rufeta tace Idan ma wani Abun Yamun Naga Ai mijina ne ko? I know that is why na dafa miki Ruwa Oya Aje A gasa jiki before Tomorrow when he's Come Back, Dan Nasan yanzu kuma yasamu wajen Xuwa, hw many round Akayi my Kausar?? Allah yasa dai be bamu matsala ba kuma Allah yasa munsamu baby Kinga Saimu hada biki da Suna. dariya Feenah keyi tana besty kinyi nisa kekam. Kausar Hawaye ta fara Wlh ni bawani Abu danayi kike kiramun Ciki I just help him because he's very Sick, kuma wata kemishi girki yanaci,ai kune kukace Idan mace bata taimaka mawa mijinta da Abinda yake bukata Anasamun matsala Menene laifina dan na taimaka mishi, idan banyi ba yaje yafada Wani halifa? dariya Leemah tayi Oh baby kukan dadi kike kin taimaka mishi ke yar dadi miji Kije kiyi Ciki Exam ya gagareki, Toh ma panadol kika bashi ko fielding? feenah gefe ta koma tana musu dariya ganin yanda leemah keta k'ular da Kausar ita kuma Sai kuka take. Pls Feenah kiyama besty dinki magana. Nikam ba Ruwana Kausar kunfi kusa Kema kina mata Ai. Kai feenah haka Zakice nifa ba Abinda nayi kawai Romance ne Sai.....Feenah ta katseta Nidai Xanbar muku dakin nan gaskiya,waye ma ya tambaye Ki ? Leemah ce tayi magana nice Nan barta ta fadamun mana kinmance Cika bakin da tai tayi kan ko hannu Yusuf bazai taba mata ba Sai Sun tare, gashi yanzu Anyi Romance Sauran gaskiyar ma Xata fito, tashi kiyi tafiya nagani indai kinada gaskiya. Xaro ido feenah tayi Cikin Ranta tana Oh Leemah batada kunya da ba haka take ba. Tashi Kausar tayi domin Leemah ta Sarara mata tafiya tayi Zuwa toilet ta dawo. dariya Leemah tayi tace eye Ashe ba'a Miki mai dalili ba Shiyasa dakika gama jin dadi kikai baccin wahala. Cije baki Kausar tayi kiyi kigama halimcy wlh bashi kinfi kowa Sanin halina Ai. Oh dai Aje Ayi Wanka kafin next time ya dawo kuma babu inda Zan fita sadai Ayi Agabana, dan harda muna furci wai wani pls Leemah kada kitafi,Ashe jira Ake nafita A.....feenah ta bige mata baki duk Abinda kike fada nayi Recording! dakin Kara magana Xan turama yaya Nazir Kinga sai yasan Yar bariki Xai Aura. Gum Leemah tayi dan tasan halin Feenat maiyuwa surutunne ya isheta tamun haka. Nayi Shiru Leemah ta fada Afili yayin da Kausar tashiga neman Dan kwalinta. daga filow tayi taci karo da takarda a nannade. budewa tayi tafara karanta wa Kamar haka"my Sweetie thank you for d help! God help you Always. My love to you. Zanyi kewarki yau kadai kinzama Wani Abu na daban awajena,may Allah bless u. Someone Come to see you but kinyi bacce her name is khadija. Bye take care My wife" Murmushi kausar tayi ta lumshe ido tanajin dadi addu'ar mijinta. Bamu musha me yace? wai Ku hadu a hotel Ko mai??? Leemah tayima Kausar tambaya (Oh Leemah Zama da inno ya Chanza ki lol) harararta Kausar tayi Anfada miki kowa irinki ne mai boye paper Cikin kaya yana gulma.dariya feenah tayi Gud Kausar fada Mata.Tabe baki Leemah tayi ta kalli feenah "talle tanama Audi gori" dawa kike besty wanda yake boye Soyayya mana. Ai munada yawa Leemah ta fada. Kunsan wai khadija tazo ta ganni! Zaro ido Leemah tayi khadija Shedaniya? (Lol Su leemah Anyi Blocking din Shedan yanzu😄) inaga ba wata khadija bayan Ita. Kudai kubari idan Itace Xata dawo feenah ta fadi tana kokarin tashi.
Kallon Kawar Tata dake Zaune tayi Yanzu Menene mafita! Kina ganin yauma na kirashi yaki ya daga Nifa idan burina be Cika ba hankalina bazai Kwanta ba. Kallonta Kawar tata tayi ta dafa kafadar ta Mufeeda mai Zai hana kijanye jiki daga yazeed din nan; Na lura dashi irin Maza din nan ne Masuji dakansu, Kinga tunda yafara cewa Zaiyi maganinki idan kika kara taka gidansu gara Kada Kije domin Wlh Zai iya daukan mataki Akanki, Shawarata daya ki fita harkanshi, tunda tun farko kece kika bata tsarin Abun mai Zaikaiki daga Xuwa gidansu kifada ma namiji daidai lokacin da iyayenshi kuma Suka Nuna basa Sonki? Kinriga kinyi ganganci dakin Bari kincigaba Amatsayin kamilar mace ce, kila dayasan yanda yayi ya Aure ki Koda iyayenshi basa So, toh kinriga kin Nuna halin naki. Asalima Yazeed din yayi Rashin hankali da farko Amma kila Kodan be taba Soyayya ba besan yanda mata Suke ba, idan banda haka Ai kallo daya kawai Za'a mifi Mufeeda Agane kedin Cikakkiyar karuwa ce! D'aga mata hannu Mufeeda tayi ya'isheki kiranki nayi kibani Mafita bacewa Nayi kizo kicikani da banzayen maganganunki ba, wlh bazan Rabu da yazeed ba har saina Samu yanda nakeso. Haba Mufeeda kedin mai Sanice tun farko yanzu duk kinbata kanki,kiji tsoron Allah kidawo kan hanya,Saikiga kinsamu miji Wanda zai kula dake kisamu kudi din dakike SO matukar kin daina Sabon Allah babu Abinda bazaki samuba, Amma yanzu tayay zaki nasara bayan Cutar dashi kikeson kiyi. Mtswww Wlh Nayi dana Sanin kiranki kawai kitashi kitafi,ba ruwanki da harkata lokacin dakikai Naki iskancin Babu Wanda besan da Zamanki garin kaduna ba,,Maza Nawa kika yaudara? Maza Nawa kikai mu'amala dasu baki saniba dan haka Nima kibarni Nayi nawa,babu wani Wanda Zan samu Mai kudi kamar Yazeed dan haka Zuwa Zanyi Nasamu bokan dazai hadani Aure dashi! Saina Cire mai Miskilancin dake kanshi Na Rabashi da dukiyarshi tukun Nasashi ya Sakeni. A'uzubillaah Mufeeda duk Abuna ban taba zuwa wajen boka ba,kuma tunda na tuba nadaina Aikata Sabo kema ina miki fatan Shiriya.kiji tsoron Allah kada ki'aikata Aikin dazai kaiki huta,Kuma kinsan Azabar Allah Akan Wanda Suka bijirema Umarninsa! "Manzon Allah S.A.W." yace "Kuji tsoron Huta koda da tsagin dabino" Kausar wlh kituba kada son Xuciya yasaki kiyi dakin Sani.....Naji Shek Gumi, idan kingama Zaki iya tafiya Mufeeda ta fada tana Nuna ma kawar Tata Hanya.tashi tayi tace Allah ya shirya daga Haka ta fita. Tsaki Mufeeda taja waini Zatama wa'azi ta mance lokacin data gama barbada Akan titi mtsww. Dole naje Nasamu bokan daya taba hadani da Alhajin nan daya taba kashemun Sama da million dari. Gaskiya da'ace ina Aje kudi da yanzu ni wata babbar Mai fada Aji ce..koda yake Yanzu dukiyar Nan ta Yazeed ta isheni.dariyar mugunta tayi tashiga dannama bokanta kira.
Kazo sai Wani iyayi kakemun na lura tunda kayi Aure kanka ke Rawa! dariya Yusuf yayi idan fitsari banza ne kaza tayi mana. d'an karamin tsaki yazeed yaja ya Maida hankalinshi kan takaddun dake gabashi. Nifa yazeed banida matsala Yanzu Komai Yana tafiyamun daidai yanda nake So. Saika fada mawa Wanda keda matsala. Ai kaine mai matsala shiyasa nake fada maka,kaki Aure kace sai yar 30yrs, kasamu manyan matan Sun Nuna maka halin girma Wai danma Allah yasa kaidin bana Wasa bane,da yanzu matan dasuka maka fyade Sunfi Akirga, daka gano matsalarsu ka Saduda. Kadawo kace Zaka Auri Karamar yarinya Amma Sai wadda ta kalli idonka tayi magana babu tsoro! kasaka gasa kan Hakan,Ansamu wacce taci gasa din, yanzu kaki Aurenta me kakeso ne kai, ko kafi Son ka Xauna ba Aure ne yazeed? Sauke Ajiyar Zuciya yazeed yayi. Yusuf nima Zuwa Yanzu inason nayi Aure.kawai bansamu wace nake so bane,idan Nasamu Zanyi. Yazeed yarinyar fa? Ai batace tana sona ba Yusuf! Ai dama ba'ita Xatace ba kaine zakaje kace mata kana Sonta. Chafff ni banga wacce ta'isa naje nace ina sonta ba,bare Wannan yarinyar kai nifa ko tazo tace tana Sona bazan Aureta ba! Mai yasa kace haka yazeed? Sabida bana sonta! Haka kace ko? Yeah haka Nace Idan kai kanaso kaje ka Kara. Murmushi Yusuf yayi ace "Good" Xaka maimaita. daga kafada yazeed Yayi irin Ko A jikinshi. Zaune Suke Suna fira cikin Raha Knocking din da'ake musu yasa Kausar Cewa Leemah dan bude.Feenah ce ta tashi bari na bude. Bude kofar tayi tana tambaya waye. Ido biyu Sukai da khady take ta daure face domin dama basa Shiri.dawowa tayi Ciki batace tashigo ba. besty waye ne? Shigowar da khady tayi ne yasa Leemah fadin A'uzubillah feenah Saikicemun kanwar Shedan ce tazo! Kallon ta khady tayi Cikin Ranta tayi kwafa Zanyi maganinku ne. Malama mai ya kawoki Kausar ta fada Rai Abace. Zama khady tayi nazo neman gafara Akan Hanyar dana dauraki Akai ne! Allah Sarki Allah ya yafe mana baki daya. Amn Khady ta fada Kasan Zuciyarta tana sake sake! Zaki iya tafiya Leemah ta fada tana nuna Mata hanya. Zantafi dama inaso mudawo Kamar dane. "DA WA" Leemah ta tambaya da Sauri. Da Kausar daku gaba daya. Kausar Ana magana Leemah ta fada tana dariya. Tsaki Feenah tayi ta bar Wajen Dan takaici. Gaskiya bazan iyaba domin hajiyata ta Rabani dake,bayan haka Yanzu inada Aure wanda kika gani dazun Mijinane kada kiyi tunanin Wani Abu. Bazan iya cigaba da kawance dake ba ina Tsoron Abunda zai biyo baya musamman yanzu danake da Aure. Ouk ba damuwa Khady ta fada yayinda take mikewa Hanyar fita tayi Leemat tace munafuka. Juyowa khady tayi tamata wani kallo ta fita tana takaici.
Page....40
*Four Months Ago*
Abubuwa da dama Sun faru Wanda kadan Xan iya tunawa domin wata hudu ba wasa ba lol😜 Na tuna yanda Mufeeda tayi ta kokarin ganin ta Aure Mr yazeed Amma Abu ya gagara. Bayan duk tayi kissa irin tasu ta Karuwai dasuka Saba Abu ya garara ta yanke Shawaran Xuwa wajen Bokanta. takanas ta Kano tayi domin Xuwa garin Sokoto wani kauye ne Cikin Garin Anan bokan yake inda duk wasu matan manya Nan Suke Nufa domin Aikin bokan yanaci matuka Acewarsu. bayan takai kanta kauyen da ker wajenshi ta nufa ta Zayyanemai gaba daya Abinda ke tafe da ita. Saida yagama dube duben Shi yatona Chan ya tona nan yace wannan Aikine mai wuyar gaske badan komai ba saidan yaron baya Wasa da ibada,leko kiga yanzu ma Abinda yake Wani Ruwa yanuna mata cike da kwarya tana lekawa taga yazeed kan dadduma yana Sallah. Jinjina Kai tayi yanzu boka babu Wani Abu da Xa'a iya yi Akai? Wlh daga kaduna nazo Nan! kaga munyi nisa da yawa ataimaka. dariyar mugunta yayi irin tasu ta marasa Tsoron Allah yace wannan Aikin da matukar wuya naso Ace koda lokacin baccinshi ne mutura mishi Aljana wanda Zata Chusa mishi Sonki lokaci daya,Amma Naga Abun y gagara bisa binciken danayi Yaron baya kwanciya Batare da Yayi Addu'ar neman tsari ba, Sannan mai yawan ibadane Ko'ina yana Azkar cikin Zuciyarshi, Sannan mai biyayya ne Ga iyayenshi kinsan kuma duk wanda ya tsare wa'inann da wuya mu'iya nufarshi da wani mummunan Abu. Zufa Mufeeda ta fara yanzu boka yazanyi Wlh inada muradin dukiyarshi fiye da komai. Kada kidamu yanzu Mafita daya ce Xamu kwanta dake Anan har natsawon kwanaki bakwai Sannan baki ba ibada idan Akai wannan Shine Bakin Aljani Zaisan yanda Zaiyi ya Shagaltar da yaron daga bisani mutura Aljanar dazatai Aikin Akai, idan Akai wannan Zakisamu Abinda kike bukata. Yashe baki Mufeeda tayi tace boka ni dama bancika Sallah ba maganar kwana kuma Na Amince dama nasaba Kwana Tare da manyan mazaje bare kai danakeson biyan bukata Awajenka (*See me See wahala da gaske Fa irin haka yana faruwa. Ya Allah ka tsaremana Imanin mu ka kara mana jin tsoron ka Akoda yaushe*🙏🙏🙏) Dariyar Nasara Shima bokan yayi yana yi yana Zare Ido. Haka Kausar tayi 1week gidan boka ba wanka ba wanki kayan data Saka Shine Ajikinta har wani wari take kamar ba Mufeeda yar bariki dinnan ba. tayi wani baki Cikin kwana bakwai din nan Abinci ma da kudinta Ake siyowa,idan tace Ga Abunda take so wani Abun yake kawo mata daban yace haka ka'idar bokaye take.tasha wuya matuka Acewarta tunda take mu'amala da maza bata taba haduwa da jarababbe irin bokan Nan ba idan Suka fara Abu daya Sai suyi wajen Awa uku gashi huni Ake Abu daya,daurewa kawai take domin tana son bukatar ta tabiya. Gaba daya Ta Rame ta lalace Kamar ba itaba. Ranar da tasamu tacika Kwana bakwai ba karamin dadi tajiba da Sassafe tashirya domin tafiya boka y Sanar da Ita Bukata Zata biya nan da Sati domin ya kammala komai halin yanzu yazeed yanachan yana jiran isarta.ba karamin farin Ciki Mufeedda Tayi ba domin har kudi masu yawa takarama bokan Nan daga bisani ta fita. Hanyar titi ta nufa Mutane dasun ganta sai Suyi saurin kaucewa Sun dauka mahaukaciya ce domin Ayanayin yanda tabaro gidan boka bata da bambanci da mahaukaciya. Yara Kuwa dasun ganta Suke binta Suna mata waka. Ahaka Mufeeda takarasa wani fashion Company inda babu Abinda babu na kaya. Anan ta siya wata Atamfa adinke tasiya Takalmi da mayafi takara gaba.Saida tashiga wajen gida biyar kan su taimaka mata da Ruwa tayi Wanka duk inda taje basa yarda domin tsronta ma Suke ji, Ahaka tasamu taje Wani gida. karyar bacewa tayi musu Kan Cewa tare da yan"uwanta Suke daga Zamfara,motarsu ta tsaya taga mai rake kafin tasiya ta dawo motar ta tashi iyayenta basu lura ba. Yanzu kwannata uku Awani daji tarasa yanda Zatayi,Sai yau tagane Hanya tashigo Cikin gari dan haka takeson Su taimaka mata ta tsaftace jikinta kafin taje tasha. jin yanda take bayani tiryan tiryan yasa yan'gidan Suka gane Tanada Hankali tausayinta suka ji,Suka nuna mata boket da Ruwa dauka tayi taje Tayo wanka tasaka Sabon kayan data Siya. turare dake Cikin jakarta dashi ta feshe jikinta lokaci daya ta chanza Zuwa Mufeeda dinta Sai yar ramar datayi ta wahala.suma mutan gidan Sunyi mamaki dasukaga ta chanza farar daya gdy tamusu Tare da basu kudi tanufe tashar garin Sokoto dan komawa kaduna. Akallah Mufeeda takai 2weeks tana jiran yazeed Yazo neman aurenta Amma Shiru,dan haka lokaci daya ta yanke Shawaran Zuwa wajen yazeed din. Ranar dataje tasameshi ba karamin wulakancin yazeed ya mata ba dan har dukanta yaso yayi aka hanashi, Yamata kashedin kada takara xuwa wajen Aikinshi ko gidansu.haka tafito tana Tunanin kenan bokan Nan be mata aiki ba yasa ta ta wahala Kukan bakin Ciki tayi harta gode Allah. Asaran kudin datayi Awajen bokan Sunada yawa. yanzu ka koma kamai wulakancin ya maka Asiri ka lalace gara naje wajen wani bokan Na gwada Sa'a ta. Saida Mufeeda taje wajen bokaye uku duk Abu daya suke fada mata yazeed baya Wasa da ibada Asiri baze kamashi ba,Haka tayita fama saidai ta kashe kudi Abanza a wife.tasha Alwashen Sai Aikinta ya kama yazeed kota halin kaka ne. Zansan mafita Mufeeda ta yanke shawaran hakan Cikin Zuciyarta.
Su feenah karatu Ake tukuru ba Sanya gaba dayansu yanzu sunmaida hankali kan karatunsu Kasancewar wata daya kadai y Rage musu su kammala.fatansu Ayanzu be wuce Su Samu Sufita da Good Result ba. Babu Abunda ya Ragu Cikin Soyayyar Leemah da Nazeer sai ma Abinda ya karu.Zuwa yanzu iyayen Nazir da iyayen Leemah Sun San Cewa Akwai maganar Aure Atsakanin yaran nasu biyu.Farin Cikin dasuka nuna baya misaltuwa dan har Walima Mamy tayi Acewarta Abinda ta Dade tanason ya kasance ya kasance. Rayuwar Kausar da Yusuf ma gwanin Sha'awa Suke yinta.baya wuce 4day's bezo ganin Kausar dinshi ba. Duk sanda yazo kuwa yana Samu ya rage Zafi Abu dayane Kausar har yanzu taki yarda Shine Yusuf ya kusanceta, Kunya takeji bangare guda tsoron Abunda Za biyo baya take.Leemah tasha mata fada kan tayarda da mijinta babu wata matsala Amma ina taki. Khadija babu yanda bataiba dan ganin ta dawo Cikin su Amma fir Sunki yarda da Hakan, feenah ce taja mata kunne kan kada takara takowa zuwa room dinsu,ba karamin takaici Ranar khady tayi ba dama haushin feenah takeji,dan haka tasha Alwashin Saita mata Fiye da Abinda tayi mata Ayanzu. Hankalinsu Ayanzu ya Rabu biyu Ga Exams din dasuke Shirin yi gakuma bangare guda malamin dake koyar dasu islamic yasasu Sunemo Topic Akan matsalar Matan Aure Ayanzu! Yace Hakane Ze gane cewar karatunshi ya Zauna ko Aa.Zasu gudanar da walima Ranar dazasu fita dan haka Ranar Zasu gabatar da program din. ZUWA yanzu Atsakaninsu Suke tattauna yanda zasu gabatar da Abun domin sunason faranta Ran malaminsu Aranar walimar. Mr yazeed har Yanzu be Samu wacce tayi daidai da Ra'ayinshi ba dan haka yanzu ya bar Zaben Allah agareshi. Matsalar daya yanda Abba ya takurashi yasamo matar Aure yabashi lokaci kankani,yace idan besamu ba Akwai wata yar Abokinshi ita Zaiba yazeed din. Haka Rayuwa tacigaba Kowa da tashi damuwar Arai. Yau tunda Inno ta farka take jiran Abba yasakko Kasa. Abba na sakkowa ta tareshi Amadi katashi lafiya ko? Lafiya qalau inno yanaganki da kaya haka? Yawwa Amadi yola Nakeson Zuwa Ayau din nan! Yola kuma inno me Zaki Achan? Yau naga ikon Allah tsareni Zakai da tambaya,danfa Kada kanemeni ne yasa nafada maka dayanzu na tafi ma ni. Mamy dake Sakkowa tace Ayi hakuri mamah munason musan wajen wa Zaki! Wajen Aminiyata zani Nafisatu kakar Nazir. Ayya inno Zumunci Zaki hakan yayi dadai Ai. Aikuwa fatima nadade banga Nafisatu ba gara Muma murinka Zumunci da Sauran lokacin daya rage mana. Allah yakaro muku tsawoncin Kwana da lafiya mai Amfani Abba ya fada.Atare inno da mamy Suka Amsa da Amin! Inno yazeed ne Zai kaiki ko? Da Sauri tace Aa nikam bana gayyar Sode, Yusufa ne Zai kaini jiya na sanar dashi,idan danta tsaka ne nikam na yafe,hakanan yaje yasakani a Rami. Inno tunda dai Zuwa jibi Zamuje kibari muje tare kada adaura ma yusuf Nauyi. Aaa nikam bazani daku ba Amadi dan ina tsohuwa Kawai Saina Shiga Cikin Maza.tafiyar ku daban tawa daban.Kuma yusufa yaron kirki shine yace Zai kaini bawani Nauyi kawai nadanje Mu gaisa Kwana biyu ne nadawo. Toh inno ba damuwa Allah ya tsare Hanya bari nafita nayo miki tsaraba yar kadan. Allah yamaka Albarka Amadina Saukin kan Nan naka A Nono kasha, Shikuwa Yazeed Chan yabiyo dangin uwarshi dan ba fatima yabiyo ba itama Akwai Saukin kai. dariya Mamy tayi ta tashi tabar wajen yayin da Abba yafita yimata Siyayya. Atare Abba da Yusuf Suka shigo bai wani zaunaba yace inno tafito.fita tayi Su mamy namata rakiya har saida motarsu tafita tukun Suka koma Ciki.
Page...41/42
Misalin 5 na yamma inno Suka karasa garin yola. gidan Alhaji Ibrahim Suka nufa gida mai tsohon tarihi da nagarta. Cikin farin Ciki da doki Inna Nafisa ta taresu. Cikin lokaci kankani iyalan Inna Nafisa Suka karaso gidan.nan Aka Zauna Anata firar yaushe gamo. Bayan Sunci Abinci Anhuta Yusuf Y yashirya domin komawa kaduna. Inna Nafisa ita ta dakatar dashi da Cewa Haba Dan nan Kamar Ana korarka Yanzu idan ka Kama Hanya kaduna dare Zai maka Sosai Kai baka tsoro garin nan ne? Sosa Kai Yusuf yayi Inna gobe inada Aiki Sosai A Office Shiyasa. Likita bokan turai kayi dai hakuri Xuwa gobe koda da Safe ne Saika tafi. Shikenan inna nabari Allah ya kaimu. Amin Inna Nafisa tace yayin da tashiga neman babban jikanta Kabeer (My Siriki😜) Akan ya Sama ma Yusuf wajen Kwana. Karasowa Kabeer yayi Cikin ladabi ya gaida Inno da fara'a ta Amsa yayin da ya juya ya mika ma Yusuf hannu.gaisawa Sukai Cikin girmamawa tunani Yusuf yashiga yi Cikin Ranshi" wannan Shine Kabeer din kenan. Ba laifi ya hadu daka ganshi kaga mai ilimi, gashi da kyau kasancewarsu Fulany, Ammaa Gaskiya nafison feenah ta Auri yazeed domin wlh sunfi dacewa Kuma ni inaganin Alkairi Cikin Aurensu." Katse shi Kabeer yayi muje ko. Ok.Ok. Yusuf Y fada Suka fita. Inno fira Suke Sosai da inna irin firarsu ta tsofaffi. Inno Cikin Ranta taso ta bar maganar daya kawota Xuwa gobe Amma Ina batajin Xata iya daurewa maganar takai gobe. Nikuwa Nafisatu wannan Shine kabeer din Dan wajen Naziru? Eh Shine Kinga yayi Saurin girma Halan, Haka yayan Zamani Suke Kiga tabarakallah da Anhaifosu Lokaci kankani kiga Sun girma. Gaskiya Kam Ainima mamakin danake Kenan, Shine Za'a Aura ma Takwarar taki kenan? Eh Shine da Zasuzo Nan da jibi kan maganar, Amma dazun Naji Nazirun yana cewa Zaiyi tafiya dan haka Abari Zuwa Nan da Sati biyu, Kinga Zuwa lokacin takwarar tawa ya Rage Saura Sati daya ta Kammala karatun nata. Kallonta Inno tayi Au kina Nufin yanzu Sun daga tawowar? Eh Sun daga ta. Madallah inno ta fada Cikin Ranta domin Abubuwan Suna Xuwa mata Cikin Sauki. Afili cewa tayi Ai kabir din daga ganin shi yaro mai Hankali ne,ga natsuwa Amma bansan me yasa me Sunanki bata Sonshi ba! juyowa inna tayi tace bata Sonshi Kamar ya? Wato basu fada miki gaskiya ba Kenan ko? Inno fadamun kinsan yaran nan basu dau tsowo da Muhimmanci ba. Aa kedai Nafisatu inaganin gara kiji daga bakinsu domin Abun ya shafeni Sai Aga Kamar Nayi Shishshigi. Kai Aminiyata Dan Allah kada kirufemun mana. toh shikenan bari kiji wannan komawar dasu Nafisatu Sukayi karatunsu, Kafin Su tafi tazo ta Sameni Tana kuka,lokacin ta dagamun hankali na matuka,Na tambayeta ko lafiya.Shine take cemun dan Allah na Sanar da mahaifinta ita batason Kabir tanada wanda take So, Nayi mamaki data fada Amma kinsan yaran Zamani idan basa son Abu Aka tilasta musu Nan da nan Saisu kama ciwo, dan haka nace mata toh waye takeso Wanda ya wuce dan uwanta. Budar bakinta tacemun wai yazeedu jikana dan Wajen Amadi! Nayi Salati nace ni bazan iya tunkarar Mahaifin ta da maganar ba domin Za'aga kamar Dan yazeedu jikana ne Shiyasa nakeson kashe maganar wancen Auren. Alokacin tagama magiyarta nace badaniba tayi hakuri ta Sanar da Umar da bakinta.toh kinji bansan ko tasanar dashi dinba. Haka yazeedu yanachan duk ciwo yake Anrasa gane Kanshi Saini dana san ciwon Son Nafisatu yake, dana fada ma iyayenshi Cewa Sukai ba haka bane wai Nafisatun da an tsayar da magana da dan'uwanta tayaya Za'ai haka. Dan haka na Sharesu ban kara magana ba Allah yasa Aurenta da kabeeru Shine mafi Alkairi ba shikenan ba! Sauke Ajiyar Zuciya innah tayi ikon Allah Ashe maganar da Nazir karami yazomun da ita kwanaki Gaskiya ce????yazo y fadamun cewa Nafeesat nada wanda takeso Alokacin nan banzatar da Zancen nayi. Allah Sarki inno ta fada Mai yuwuwa lokacin danace ta same iyayenta da maganar Shine ta kasa fada musu,Shine ta fada ma dan'uwanta. Da Sauri innah tace toh Aikuwa bazaiyu ba,Kafin Alhaji Ibrahim ya Rasu Saida ya gargadeni da kada nayarda ko bayan Ransa Ayima jikokinshi Auren dole, Hanya mafi Sauki gobe Zan Samu Naziru da maganar Asan yanda Za'ayi. Aa kedai Aminiyata tunda Anyi niyar Abu Kawai Amusu Aurensu. Aa inno ban yarda Ashiga hakkin yarinya.....Kabir daya Shigo yanzu ya katsesu. Xama yayi gefen kakarshi.inna da inno Naji Abinda kuke tattaunawa, Nima dama Nazo nafada muku damuwata, tun lokacin ina karatuna A London muka hadu da Wata yarinya Saida nasa Akaimun bincike Akanta kafin nafara Soyayya mai karfi da ita, dan Allah kutaimakeni ni ita nakeson Aure,nadade dasanin Feenah bani takeso ba domin wani Xuwa da baba yasani nayi naganta tare da yazeed dan haka banma karasa Ciki ba nadawo garin yola. Inno dakejin Kamar ta tashi ta taka Rawa tace haba kabeeru kuyi ma iyayenku biyayya Ku auri juna,Zakuga Albarka Abun Agaba. Inno inada wacce nakeso Kuma itama feenah tanada wanda takeso kuyimana adalci kuba Kowa Wanda yakeso dan Allah.dafashi innah tayi ka kwantar da Xuciyarka indai ina raye Sainaga burin kowannenku ya Cika. Tashi kaje ka kwanta.tashi Kabir yayi yana fadin Allah yakaro muku lfy. Amin innah tace ta dubi inno kinga Abun yazo da Sauki tunda Shima yaron yanada Matar Aure,kafin Naziru yatafi gobe Xan Sanar dashi komai. toh Ai Shikenan tunda kin matsa inno ta fada tana kokarin tashi,bari naje Na kwanta.Allah ya bamu Alkairi. Washe gari tunda Safe innah tasa Aka kira mata kawo Nazir babu Abinda ta boye game da maganar inno,takara dacewa Shima Kabir Ashe yanada wacce yakeso Achan turai Ya hadu da ita,Shiyasa tun lokacin banga yana murna da Zancen ba. Kaga Nazir kuma lokacinku babu wanda ya takuraku kan Auren dole Dan Haka Nakeson Yaran nan Abasu Zabin Xuciyarsu Suma. Shiru kawo yadanyi na lokaci daga bisani yafara dacewa.Innah ai hakan yayi daidai tunda yaran duk Sunada wanda Suke So, yanzu Xan fada ma Shi Kabir din yashirya kaimu gidan Su yarinyar domin Banason ya wuce nan da Sati Uku din dana Saka mishi. Shikuma Umar inaganin Kada ku fada Mishi Sai idan Lokacin Xuwansu yayi Sai Asanar dasu komai. Da Sauri inno tace Hakan yayi,idan Sukazo Sai kuce Kabeer yana da mata Shiyasa ka yanke hukuncin hada Nifisatu da yazeedu domin daman Anfada maka masoya ne. Toh Shikenan Mamah Inno Allah yakaimu lokacin yasa haka Shine Alkairi. Amin inno da Innah Sukace yayin da Kawo Nazir yamusu Sallama ya fita. Yusuf ne Yashigo domin yimusu Sallama bayan ya gaidasu yace ni Xan koma kaduna din. madallah Dan Albarka innah ta fada yayin data hadomai tsaraba Su man Shanu ta bashi yakaima Iyayenshi.godiya yamata Sosai. Yusuf Ai inaganin mukoma tare domin Ai na'isar da Zumunci dama Dan naga Mun dade bamu haduba yasa Nazo. Kai Haba Ya Zakice zaki tafi keda Zakimun Sati guda. Ni yar Sati Inno ta fada kedai dabakinson Zaman kaduna Ai Shikenan. Yazanyi naje na Zauna A kaduna bayan jikokina na nan Sunfi yawa. Toh Ai shikenan tunda Ni kinbarmin Umar yazama Nawa. tashi inno tayi ta hada kayanta! Kardai tafiya Xaki da gaske. Ah ah ha tafiya Xanyi mana. Toh Ai shikenan Sai idan nazo innah ta fada Yayin da ta hadoma inno Shatara ta Arziki. Sallama Sukai Cikin farin Ciki da kewar Juna. Yusuf yakama Hanyar kaduna. Cikin Mota Yusuf ya kalli Inno.Inno harkin gamane kika fasa Kwana biyu din?? Ahaf inno cefa Ai nagaya maka komai yazomun da Sauki yaron ma ya fada Cewa yanada Wacce Zai Aura,Kasan harcewa yayi yataba Xuwa kaduna yaga Nafisatu da tsaka suna Zance,Ashe dama Sundade Suna kulle kulle yaran nan! dariya Yusuf yayi yace bana fada miki ba Inno.Aikuwa Xanyi maganin munafurcin Su saidai Suji Ance inno ta hada Aranar Xan nuna musu Nasan duk kulle kullen dasuke. Uhum Yusuf yace."Cikin ranshi kuwa cewa yayi kodai ni nake musu kulle kullen ba" Fira Sukayi tayi inno da Yusuf irin girmamawa da kakar Nafisat da karamci irin na fulanin yola Abun sai San barka kawai.
Zaune yake Gaban Abba kanshi a durkushe da Alama magana mai muhimmanci Abba ke mai.kadai Ji nafada maka idan ka wuce nan da Wata daya Xanyi maka Abinda baka tsammani. Abba kayi hakuri insha Allah bazan wuce ba. Kama huce din mana yaron Banza Anabinka da lalama Amma Kai baksan Anayi ba,Sai Alfarma kasani duk yanayin da kake Ciki na Jin dadi Ko Akasin haka duk Akwai wanda yafika.kashiga taitayinka kaji nafada Maka, Abba n.a. kaiwa nan yatashi yabar wajen. Kallonshi Mamy tayi.kaga ka Fusata Abbanka yazeed yakamata kasan me kake kabi maganar daya fada maka,idan ba haka ba Xai maka duk Abun da baka Xata ba. Mamy Wlh ni Har yanxu banga wacce tamun bane. Hararshi Mamy tayi duk Matan dake Xagaye da kaduna Ace ba wacce tamaka,kashiga taitayinka fa. Mamy ni Wlh da gaske Nake gaba daya wasu kala nake ganin matan, Hasalima ke kanki kinsani ban fiye Kallon mata ba bare na tantance Su. Zakayi bayani idan Abbanka yaje kauye ya Zabo maka daidai dakai,Aikuwa daka more domin yan matan Katsina Ga Kyau Ga ilimi mamy ta karashe maganar tana Xolayar yazeed.Xumburo baki yayi Kaman wani karamin yaro,Mamy ni kawai kitayini addu'a Allah yabani Wacce nake so. Toh Allah ya ganar mun da yarona ya natsu ya Zabo mun Sirika tagari.dariya yazeed yayi yace Amin mamy, wlh gidan dadi da inno bata nan, kaniyarka mamy tace ma yazeed Maza Abbanka yajika kaida shi. Wlh da gaske mamy bagashi yau harna natsuba,dayanzu tana nan ta ishe mutane da Surutu,Kuma ni Wlh idan bata daina cemun tsaka ba....Assalmun Alaikum! Sallamar inno ta katse yazeed. Jiyayi Kamar yace koma. Mamy ce ta Amsa da fara'a yayin da ta tashi ta karbi kayan hanunta. Sannu mamah kunsha Hanya.bari Fatima yola badai tafiya ba. Dan iska kana ganin kayan kaki Amsa tsaka mai Halin bakin ciki kawai.tsaki Yazeed yaja dayake ni na'akeki Ai. Kafin tayi magana Mamy tace kinfasa Kwana biyu kenan mamah! Da Sauri yazeed yace tasaba Kwana Kan gado cikin kamshi badole ta dawo ba. Kai banxa waye yafada maka? chan ma Akwai duk Abinda ka lissafa. Babu wani Nan kedai fadi gaskiya. Uwarka ke karya, dogon banxa dama nabarka da kafurar yarinyar Nan itace daidai da kai Wlh.tsaki yazeed yaja yatashi yabar parlon. kinganshi fa yanda yake tafiya kamar wani doki. Mamah Wannan Kaya haka Halan innah Nafisa ta hadaki dasu. Eh Wlh Fatima ai Sirikan Hafsat badai mutumci ba, Allah yakara Arziki. Amn mamy tace tashiga daukan kayan tana Aje kowanne inda yadace.
Akwana Atashi babu wuya yau yarage Saura kawana biyu Su feenah Su kammala Karatu. Xaune Suke Su Uku Suna fira. Wai dan Allah ku kalli kaman yau muka fara karatun nan gashi haryazo karshe Kausar ke magana. Leemah ce tace kedai bari Shiyasa Akeson Mutum ya fifita Lahirarsa Akan duniya lokacinmu muketa cinyewa bamu Sani ba watarana Saidai ace Anwayi gari bamu Acikin duniyar da muka dauketa da fadi. Allah yasa muyi kyakykyawan karshe feenah ta fada.Atare Suka Amsa da Amin. besty kindai Haddace Abinda Zaki fadi gobe ko? My Leemah Allah dai yakaimu Wannan walima,Naga kinfi Kowa Xumudi. dariya Leemah tayi wayace miki Nafi kowa Zumudi ga gwana Agefe Kausar itafa tace Xata fara bude taro da addu'a. dariya Sukayi gaba daya wainikam Malan yasamu mace dayan dayace Xatayi tare damu? Wama yasani tunda kikaga be kara magana ba yasamu. Hakane kausar ta fada,Nifa duk ma nakosa Muyi mubar makarantar nan. Me kikeci ta baka Nazuba Leemah ta fada! tarewa ne dai baza'ayiba saimunsha Shagalin biki. Dariya Kausar tayi toh wacece ni daxance Xan tare banga Yanda Halimcy na Xata Chashe Ranar Aurena ba? Kimace mana kinsan baze yuwubane. Kudai Kamar Tom and jerry kuke wlh Feenah ta fada irin Sun isheta din Nan. Murmushi Leemat tayi Ni Wlh besty harkin tunamun wasu tom nd Jerry munkusa komawa Naga yanda game din Zaizo karshe, Ai kema kinsansu ko kausar? Ahhhh Sosai ma Ai ina mamkin yanda Akai feenah bata sansu ba.tashi feenah tayi kanku Akeji,idan kunga dama kushirya ma Gobe idan baku ga dama ba kuyita Xama kada ku kwanta. dariya Sukai Suka cigaba da firarsu inda Suka tsaya. yazeed ne ya Shigo parlon nasu yana Kiran Mamy. Ohni yazeed wannan kira haka kamar kabani Ajiya. Inno dake kusa tace Kamar dai dan Mafarauta,ni nakasa gane maka tsaka Kwana biyun Nan duk sai wani farin Ciki kake. Hararta Yazeed yayi babu Ruwanki da matsalata malama. Umm Nasan matsalarka yaro kaidai Acigaba Ahaka.Cikin Rashin fahimta yazeed yace eh naji Sa ido kawai. Mamy Saudiyya nakeson Xuwa Cikin Satin Nan. Ah haba my Son wlh daka kyauta. da gaske mamy Xanje nayi Addu'a namuku Kuma. Allah yabaka iko Dan Albarka.Amn yazeed yafada yana maijin dadi.tabe baki inno tayi kariga kasamu Abinda kakeso yaro yanxu Kawai kaje kayi addu'a Allah ya rabaka da bakin Halinka.kallonta yazeed yayi tsofa na dawainiya dake Wlh. Kuma hakan besa nakasa gane matsalar kaba Shegen yaro. Mamy ce tamai Alama dayayi Shiru, Kasan gobe Zaka kaimu Abuja gaba dayan Mu ko? Mamy Abuja wajen wa kuma? Su Leemah Xasuyi walima gobe. Mamy bayan Celebrity dasukai na gama Skul Satin daya wuce? Nifa dadina dakai kenan, tunda nafada maka Zaka kaimu kacemun Toh. Gudun kada inno ta Samu nayi yace Allah yakaimu badan yaso ba Xaije Abuja wai wata walima. Su mumy ma gaba dayansu Shirin Xuwa Walima Suke Su Twins sai doke Suke musamman dasukaji yaya Nazir yace musu wajen Aunty feenah Xasu. Haka gidan Su Yusuf suma Sun shirya Shirin walimar kasancewa yanzu Akwai kara sabida Kausar. Itamadai Hajiyar Kausar Shiri take ba'abarta Abaya ba.
0 comments:
Post a Comment