"Don't forget to do your homework nd submit it tomorrow, okay?" Maganan da auntin su heedayah na primary 3 a 'YAN DUTSE COLEEGE dake kano ta fada musu knan suka amsa da "yes ma!" Kowa yashiga tattara books nasa dake an tashi. Abin da auntin su heedayah tayi noticing ranan shine heedayah bata cikin walwala itada kullum cikin disturbing class take da surutu...ta kai bakin kofa knan auntin ta kirata da "heedayah my dear" ba tare da bata lokaci ba ta juya "yes ma", auntin tace "come here dear" taku daya bayan daya kamar yadda ta saba tayi har ta karaso table din auntin da fuskarta ba yabo ba fallasa auntin tafara da cewa "my dear whats wrong today ure not urself, what is it?" Heedayah bata ce komi ba sanda auntin takuma nanata abnda tafada sannan ta gyara murya tace "nothing ma its just that my stomach is paining me" acikin siririyar muryarta me zaki kaman zuma game sauraro auntin ta jawo ta jiki "ohh sorry my dear lemmi call ur mum to come and pick u immediately" nan danan takira maman heedayah wacce take kira da heedaya's mum suka gaisa sannan take fadi mata abinda ke faruwa nan take hankalinta ya tashy tafara masifa shin me driver yake da har ynxu bezo daukan princess nata ba tace "gani nan zuwa da kaina", auntin tabata hkr sannan ta katse wayar ta dawo da kallonta kan kyakkyawan fuskar heedayah tace "sorry my dear ur mom is on her way so worry not, okay?" Heedayah ta gyada mata kai tare da fadin"thank you i'll go now" auntin tace "wont u wait here?" Girgiza kai kawai heedayah tayi da nunin a'a taja trolley jakanta na disney princesses ta fice tun kafin isarta gun da aka tanadar wa 'yan primary sch in sun tashy ta hango yan matan ss1 dagani ita suke jira atake ta juya dayan tace" inakuma zaki?" Suka karaso gun heedayah data maraice ta zuba musu daradaran idanunta daya daga cikin yan matan tace "baraki fita daga harkan don moha bako? Imagine hafsat jez look at her yarinya ko nono bata dashy yar pri 3 amman tasan tayi soyayya, wlh ki fice daga rayuwan don moha kona qona ki da acid haka kawai ki makale wa hadadden gayen nan mtsw the thing is pissing me off so bad" yar uwartata tace "yi hkri baby mu tafi da Allah, kekuma heedayah kome kike tun wuri kifita ki bar harkan don moha senseless gurl kawai" ta zungure wa heedayah kai suka fice, neman gu tayi ta zauna da hawaye suna ambaliya a face nata bayan tafiyansu da 3 mins don moha ya iso gun ya durkusa a gaban heedayah da har ynxu kuka take ya riko face nata yana murmushi da hannunsa daya yace "my baby whats wrong kke kuka? Bakida lfya ne?" Kwace face nata tayi by pushing him away frm her, yin haka ba karamin bama don moha mamaki yayi ba ya tashy ya zauna kusa da ita yace "haba my baby meya faru? Yi hakuri nd tell me kinji, wani ne ya tabaki?" Wani wawan kallo ta watsa masa sannan ta share hawayenta tace "stay away frm me don moha, i dont love you pls" sekuma ta kuma fashewa da sabon kuka ganin haka yasa don moha shafa bayanta yana bata hkr be kuma cewa komi ba ana cikin haka mumyn heedayah ta karaso du a gigice my princess sannu ko ta dauki jakan heedayah don moha ya gaishe ta, ta amsa a takaice yace "mumy meke damun heedayah" tace "wallh muhammad bansani ba wai cikinta ke ciwo inji auntinta bari de muje asibiti tukunna" ta dawo da kallonta kan heedyah dake ta share hawayenta tun daxu tace "tashi mutafi ko princess sorry stop crying" ta riko hannun heedayah suka kama hanya suka bar sch din don moha yabi su da kallo sannan ya tashi a sanyaye yakoma class. Acikin mota mumy tace "sorry ko bari muje dr ya duba ki, me kka ci ne?" Heedayah ta shakwabance sannan tace "ni mumy banason ganin dr muje gda kibany mgn" mumy tace "but why my princess?" heedayah tace "ciwon is not that much" mumy tace "toh Allah sawake mum's lil angel muje gdah kici abinci seki sha mgn ki kwanta ko?" Heedayah tace "laaa mumy ai aunty tabamu assignmnt na tie and dye nd tace gobe muyi submitting"
[10/10, 12:47 PM] 🍬🛍💍Salma💍🛍🍬: 👮👮👩👩💥💥💥💥💥
HEEDAYAH!
💥💥💥💥💥👩👩👮👮
2⃣
written by miemie👄
"Okay toh no pee,muje gda se me gadi ya siyo miki all the things u'll need ko?" Heedayah ta gyada mata kai ahaka har suka isa gda heedayah na bata labarin sch...don moha kuwa tun isarsa class bema kowa mgn ba neman seat nasa yayi ya zauna yasa kai a kan bench bayan like 10 mins baby da hafsat suka shigo seat nasa direct suka nufa tadan taba sa ya dago kai ganin ita ne yasa ya ja wata tsuka baby tace "haba don moha mena maka kuma? Meya faru? Yau ko break dinma baka fita ba, ko bakada lafya ne?" Bece mata komi haka tata jero masa tambayoyi duk ba wanda ya amsa daga ciki can da questions din suka ishesa ya daka mata tsawa "baby leave me alone!" Sanda class din ta dauka a rude suka bar gun sukayi seats nasu cike da mamakin abinda don moha ya musu***2:30pm akayi closing sch direct class nasu heedayah don moha ya wuce as usual ya tambayo autinsu ko taba su heedayah assignmnt ta irga masa komi yayi godiya ya fice da driver yazo picking nashi da kaninsa direct kasuwa suka wuce ya siyo materials na tie nd dye din sannan suka wuce gda yayi wanka ya shirya cikin english wears da suke bala'in karbansa ya dauko materials din tie nd dye din yakama hanyan gdansu heedayah da kafa dake du a unguwa daya suke hasali ma neighbours ne se around 3:45 ya shigo gdan su heedayah adaidai lokacin driver ke kokarin fitowa za sa siyo wa heedayah items na assignmnt nata, ya tsaya suka gaisa da don moha, don moha yake tambayarsa ina zasa me gadi ya fadi masa yayi murmushi sannan yace "ai da kabary gashi na siyo mata komi anan yanzu ma zuwa nayi mu mata" me gadi se washe baki yake "haba de muhammadu?" Don moha ya bata rai "idi fa na hanaka kirana muhammadu innan barin ma koma gda kaje kasuwan ka siyo mata" atake idi yace "don moha ko? Yi hkr" don moha ya masa murmushi sannan ya shige ciki malam idi kuma yadawo da mota yayi parking. Door bell don moha ya danna nanny'n heedayah ta bude mai ya gaisheta sannan ya shigo tace "barin kira heedayan" se washe baki take dan akoi ta da son don moha tana shiga mumy ta fito ya durqushe ya gaisheta ta amsa da fara'arta "yasu mama?" Ya amsa da "lafynsu qlou" ta cigaba "kazo gun heedayah ko?" Ya amsa da "eh assigmnt nata nazo mu mata ya dago leathern ga komi anan na siya" mumy tace "Allah sarki muhammad kaikam baka gajiya da dawainiya wa heedayah aiko ynxu idi yafito siyo mata" don moha yayi murmushinsa me kara masa kyau tare da fadin "eh ynxunnan muka hadu dashy so be tafi bama i told him my purpose of being here" mumy tace "oh okay to yayi kyau na gode ko my son bari nanny takirata kuje garden kui" ya amsa da "toh" ta fice...can a daki kuwa drama nanny da heedayah suke ita atapir barata fito ba ai ba tsakani da Allah yzo mata assigmnt dinba nanny nata lalashinta amman still taki sanda mumy tasa baki sannan ta yarda hakan ma dan mumy tata lalashinta ne sosai tace zata kaita shopping a weekend sannan ta yarda, da yar kantinta iya guiwa tafito se zumbure zumbure take ta sauko parlourn bata cemai komi ba tawuce ta bude kofan don moha ya tashy ya bita ahaka har suka isa garden din tanemi kujera ta zauna ya iso ya zauna kusa da ita
[10/10, 12:47 PM] 🍬🛍💍Salma💍🛍🍬: 👮👮👩👩💥💥💥💥💥
HEEDAYAH!
💥💥💥💥💥👩👩👮👮
3⃣
written by miemie👄
Bata ko kalle shi ba don moha ya sauke ajiyar zuciya sannan yace "my heedayah what have I done to you kke punishing dina haka, mena miki? Pls let me know" harara ta watsa masa da dara daran idanunta sannan tace assignmnt din tie nd dye in knan? In bara kamin ba i have stuffs to do aciki ta mike ya riko hannunta ya maraice "pls my heedayah" ta dawo ta zauna tana kallonsa yana kallonta eye to eye sannan tafara "don moha is not that i hate you but i dont like you abinda yan class naka suke min ya isheni, har bina class suke su ta zagina wai inasonka..." Sekuma ta fashe da kuka don moha ya mike tsaye "what the fuck! Su waye?" Ya kuma zama yana shafa bayanta "yi hakuri kinji my heedayah zankoya wa baby da hafsat hankali wato rashin hankalinta har ya kai ga haka, Allah kaimu sch gbe" heedayah ta share hawayen fuskarta tace "ni bance kace mata komi ba let her be ni kawai kadena fadin u love me, am still young nd despite that kaga kana jawo min hatred a gun seniors dina nd also..."hannunsa ya aza kan lips nata "shhhh thats enough leave this to me nd zancen inbar fadan i love you kinsan is not possible ur love runs in my veins kinji my heedayah yanxu lets get ur assignmnt done, okay dear?" Ta gyada masa kai nan da nan suka fara sunayi suna wasa da dariya har suka gama suka shanya heedayah tace "thank you muhammad" don moha yaji dadi sosai yace "always love, muje mu gayawa mumy mun gama ko?" Ta gyada masa kai suka wuce parlour mumy tata masa godiya takuma ce ya gaishe da mama ya amsa da "toh, heedayah bye semun hadu a sch" tana murmushi tace masa "see you" ya fice ita kuma ta haura sama dakinta, tana shiga ta ci karo da nanny tana washe hakora tace "mumy's princess ya kun gama ne?" Heedayah ta gyada mata kai nanny tace "iyye! Nikam wannan don moha yana burgeni gashy kyakkyawa ga..." Heedayah tace "ohh nanny not again ni kije ki gama aikinki" nanny na murmushi ta fice heedayah ta mike kan gado tana tunani***
ASALIN LABARII
Alhaji suleiman umar commonly known as alhaji s.u asalin dan maiduguri ne, hanshakin me kudi ne yana zaune a jihar kano a unguwar zoo road tare da matarsa hajiya hafsat da yar sa guda daya tilo wato heedayah. Alhj s.u yayi karatun boko sosai a kasar london inda ya hadu da matarsa hjy hafsat acan yana masters itakuma tana degree a yayinda yake karanta business admin itakuma dentistry. A haka Allah ya sanya soyayya a tsakaninsu har suka yi aure, hjy hafsa na final year ta haifo kyakkyawar yarta mesuna heedayah. Bara a taba counting mutane 3 a sahun kyawawa ba a sa heedayah a ciki ba, ba inda ta gaza ta fannin kyau wannan tin tana karama ma knan, bayan mumy'n heedayah tagama degree nata dady'nta kuma yagama nasa masters din suka dawo 9ja iyayensu suka basu kudin jari suka fara sana'a, ahaka Allah yata sa ma sana'arsu albarka a ynxu haka sunada company guda 3 a kano matsala daya ke damunsu rashin haihuwa tun daga haihuwar heedayah har ila yau hjy hafsa bata kuma samun ciki ba anje asibiti ance haihuwa na Allah ne su dage da addu'a. A ynxu haka heedayah is 8 years old. Alhj s.u wato dady'n heedayah ya kasance yana abokantaka da wasu attajiran kanawa guda biyu alhj ismail da alhj lawal, saidai nasu arzikin be kai na alhj s.u ba wato dady'n heedayah. Alhj ismail shine dady'n don moha da kaninsa safyan wanda currently yana jss2 shekarunsa 12, don moha kuma ss1 shekarunsa 14 kamar yadda nafada abaya a yayinda Alhj lawal kuma keda yaro daya tal me suna mustapha sa'an don moha, duk sch nasu daya. Acikin wannan frnds guda uku alhj lawal ya kasance shine be kaisu arziki ba, alhj isma'il ya fisa a yayinda alhj s.u kuma yafisu gaba dai, a dalilin haka alhj lawal yafara kishi da alhj s.u a boye ba tareda sanin kowa ba. Shikuwa alhj s.u zaman tsakani da Allah yake dasu ya daukesu tamkar brothers nasa. Du a unguwa daya suke katangan gdansu ma daya daga gdan alhj lawal sena alhj ismail sena alhj s.u, matayensu ma duk sun kulla zumunta dey are just like sisters ba a jin kansu haka 'ya'yansu ma. Wannan shine takaicaccen tushen labryn ynxu abn tambaya anan shine shin ya alhj lawal yake kasancewa? Shin yana zuwa yafi alhj s.u kudi? kuma ya yakeyin kudin? Ta hanyan Allah da annabi ne a'a kokuwa ta haram ne? Ya heedayah da don moha zasu kasance? The story has just begun!
[10/10, 12:47 PM] 🍬🛍💍Salma💍🛍🍬: 👮👮👩👩💥💥💥💥💥
HEEDAYAH!
💥💥💥💥💥👩👩👮👮
4⃣
written by miemie👄
Yau da safe as usual nanny ta shirya heedayah sch mumy tayi dropping nata sannan ta wuce office itama. Don moha kuwa na isa sch straight wajen seat na baby ya wuce tana ganinsa ta mike "don moha good morning, you are looking..." kafin ta karasa mgn taji saukan mari akan kumatunta tas! kafin ta hankara ya kara mata daya ta rike duka gun da hawaye na bin kuncinta takasa fadin komi hakan yaba don moha daman magana "useless rascal kawai who the hell do u think u are da zaki je ki gayawa heedayah mgna? Ke waye ne? Sankinne nace bana yi i dont like u i even hate you sbd haka tun wuri kifita kibar harkan heedayah dan bata miki komi ba let her be, heartless bitch kawai mtsw" budan bakin baby tace "don moha ynxu ni ka mara akan wancan fitsararriyan yarinyan, yarinyan da ashafe take batada komi Kalleni don moha mena rasa? Mesa baraka soni ba? Take a look at yourself sekace kai ka hallici kanka amman ka tsaya kana bin heedayah she might be beautiful as well but she's not the right one for you, muhammad I am! I love you na kuma fada I love you so deal with it amman know this i'll nver stop dealing with that brat har se sanda tafita tabar harkan ka kuma..." Kafin ta karasa fadin abnda zata fada don moha ya kara wanketa da mari fefes! wata wanda tafi na daxu yafara ball da ita yana huci "so baki horu ba ko? Bakinki dey still talk dont worry i'll shut it up for you"sanda aka rabasu but still ta bugu bakin hafsat yyi tsit! Kafin itaama a hada da ita haka de suka kinkimeta suka kaita sick bay amman suka boye wa nurse din cewa duka aka mata, don moha kuwa yakoma gefe se huci yakeyi frnds nasa suna basa hkr***
Mumy na zaune a office nata wayarta tayi kara dubawa tayi taga step mum nata ne dake mahaifiyarta ta jima da rasuwa tin kafin ta haifi heedayah, "hello aunty, ina wuni?" "Ban wuni ba seki shirya ki taho gda ubanki ya cika ynxu... " ta kashe wayar, mumy se faman hello hello takeyi sululewa kasa kawai tayi a sume PA'nta ta shigo dropping mata files taganta a haka ihu ta sakar atake office ya cika aka kai mumy ward na emergency aka bata immediate care bayan 20mins ta farfado ba abinda take ambata se "abbana" PA'nta ta kira dady ta gaya masa hjy ba lafya daman yana airport ze taho kano a ranan a gigice yake mgna "what meya sameta? Tana ina ynxu? Bata phone din pls" PA'n ta tace "sorry sir but barata iya magana ba tun daxu sunan abbanta take ta nanatawa" salati dady yayi "gani nan zuwa ki kula da ita pls" ya katse wayar. In less than an hour ya iso kano asibitin straight ya nufa mumy se kuka takeyi ana discharging nata suka wuce gdansu, duk sauran step siblings nata suna kuka amman idan aunty kam wayam ba hawaye sekace daman jiran mutuwan take akayi wanka aka sallaci mamaci. Aunty daman du ashirye take kafin mutuwan abba tasa yamata signing cheques ba dama sauran takardun filaye da gdaje kuma ta bobboye nata dana 'ya'yanta amman banda mumy'n heedayah. Ahaka har akayi sadakan uku aunty tafara zancen rabiyan gado bayan sati biyu aka raba kwata kwata mumy bata samu abin arziki aciki duk aunty ta danne ko da akaje kotu tace abba ne yamata signing duka ba yadda aka iya haka aka bar mata duk arzikin da ita da yaranta amman banda mumy'n heedayah abu kadan tasamu aciki dady yace mata karta damu akoi Allah dan tun a duniya se Allah ya nuna ma anty abnda tai ba dede bane cuz ba a taba cin kudin maraye a kuma zauna lafya
[10/10, 12:47 PM] 🍬🛍💍Salma💍🛍🍬: 👮👮👩👩💥💥💥💥💥
HEEDAYAH!
💥💥💥💥💥👩👩👮👮
5⃣
written by miemie👄
Yau ya kasance saturday heedayah na zaune a parlour ita da dady'nta se zuba take masa tana basa labarin frnds nata da aunty nasu a sch, shiko ya kasa kunne yana sauraronta cuz yana bala'in san heedayah ana cikin haka mumy tafito daga bedroom nata heedayah tace "yauwa mumy kince zaki kaini shopping tun last 2weeks har yau baki kaini ba" mumy tai murmushi "ai ban manta ba my princess ba grandpa ya rasu ba? Sesa ban samu munje ba yanzu shirya mu tafi ko?" Ta zabura sannan tace "Allah sa grandpa yashiga aljanna!" Mumy da dady suka amsa da "ameen" ta shige daki nan da nan nanny ta shiryata suka fice shoprite heedayah ta riga loado kaya sanda taji tagaji sannan ta bari mumy daga can suka biya ta ice cream shop aka siiyo mata sannan suka koma gda.***
Alhj ismail ne zaune da alhj lawal a garden na gdansa suna dan hira hakannan alhj lawal yyi gyaran murya sannan yace "dan uwa akoi mgnan da nikeso mu dan tauna da kai that is in zaka bani hadin kai" acikin rashin fahimta alhj ismail yace "ina jinka" alhj lawal ya cigaba "batun dan uwan mu alhj s.u ne" alhj ismail yayi murmushi sannan yace "aww ai ya gaya mun jiya a masallaci kan bude sabon company dayayi a abuja ko? Allah sanya alheri muma Allah dada buda mana namu sana'an" alhj lawal bece komi ba for a while sannan yace "hmm dan uwa knan ai da Allah ze dada mana budi da yayi tuni, take a look a kullum alhj s.u ke samun cigaba a ryuwa muna nan mu ba progress, yakamta mui putting an end to this" dariya alhj ismail yayi sosai sannan yace "ban fahimce ka ba, ai dama arziki nufin Allah ne nd ba dole bane se mun kai alhj s.u kudi kamar yadda yafi mu haka shima wasu suka fi sa so ni banga abin damuwa anan ba fa" alhj lawal ya taso ya dafa shoulder in alhj ismail sannan yace "akoi laifi in muka fi shi dan uwan namu arziki ynxu? Kai tunani inada hanyar da zanbi damu arzikin alhj s.u ya dawo hannun mu gabadai amman se in ka yarda" alhj ismail ya buge hannunsa shima ya mike tsaye "ban taba tsammanin jin wannan munanan kalamu daga bakinka ba, how can u be so evil? Daman for all the years being akoi abu a zuciyarka, toh Allah shiryeka amman kasani baraka taba convincing dina muci amanar amini na alhj s.u ba never!" dariyan takaici alhj lawal yayi "haka kace dan uwa amman one day zaka ga amfanin shawaran dana baka ynxu" alhj ismail yace "ya isa haka ka fita kabar min gda in har zancen daya kawo ka knan, leave pls " alhj lawal yace "toh ni na tafi wenever u've changed ur mind am always available" yana kaiwa nan ya fice. Zama alhj ismail ya kuma yi yana mamakin wannan abokin nasa how can he be so evil, how? Ahaka ya wuni da tunanin aransa da ishaa suka hadu da alhj s.u a masallaci bayan sunfito suna tafiya alhj s.u ke gaya masa ya bude wajen sai da mota fa a nan kano, alhj ismail yamasa murna sosai, "kai dan uwa bayan company daka bude some couple of days ago kasake bude gun sai da mota? Toh Allah sanya alheri congratulations" alhj s.u yayi godiya in return ahaka alhj s.u keta basa labarin cigaban dayake samu a sana'arsa har ya iso bakin kofan gdansa "kwana biyu ban ganin alhj lawal fa lfy de ko?" Alhj ismail yce "lafya qlou daxu ma mun hadu dashy ai" kamar yagaya wa alhj s.u abinda alhj lawal yafada mai amman se wani abu ya hanasa ahaka alhj s.u ya masa se da ya shiga gda shima alhj ismail ya wuce nasa gdan...
[10/10, 12:47 PM] 🍬🛍💍Salma💍🛍🍬: 👮👮👩👩💥💥💥💥💥
HEEDAYAH!
💥💥💥💥💥👩👩👮👮
6⃣
written by miemie👄
Dakinsa ya nufa ya mike straight kan gado ya zura wa ceiling ido tare da nazarin abu a zuciya can yafara magana a fili "alhj lawal baran ce what u did ealier is right ba amman kuma akoi amount of truth a cikin maganan ka, alhj s.u kadai Allah ke dagawa acikin mu uku, what of us? Mesa shi kadai zena samun progress banda mu**subhanallah meke damuna nake irin wannan maganan? Inshaa Allah alhj lawal baraka taba samun goyin bayana game da abnda ka gaya mun daxu ba subhanallah daga kai har shedan bame yin nasara a kaina" ya mike ya fada toilet yayi alwala ya yi nafila raka'a biyu sannan ya kwanta***
Heedayah ce kwance akan fankacecen gadonta tayi ruf da ciki da ipad nata a gabanta se game take bugawa nanny tayi knocking tace "come in" nanny ta shigo ta nufa wardrobe nata ta zuba mata ironed clothes nata da sabin da suka siyo daxu tana gamawa ta zauna kan gadon ta zura wa heedayah ido da gani nazarin abu takeyi, har sanda heedayah ta tsargu tayi pausing game nata tace "nanny lafya? U've been staring at me tun shigowarki" nanny tayi murmushi sannan tace "mumy's princess wallah don moha kawai nake tunawa yaron nan na sonki tun a 'yar hakan ki, abu daya nakeson ki sani koda kin zo kin girma karki masa walakanci dake san tsakani da Allah yake miki" heedayah da ta zura wa nanny ido tun da tafara maganan ta yakune fuska sannan tace "nanny toh ni ynxu shknan kullum bakida zance sena don moha, go nd marry him na baki shi" ta dawo da kallonta kan ipad nata ta danna resume ta cigaba da buga game nata murmushi nanny tayi bata kuma ce komi ba kuma ta tashi ta fice. Around 9 heedayah ta kwanta ko sallah batayi ba daman nanny ce me sata yau kuma da nanny ta sha'afa se ta make takiyi. Da asuba nanny tazo ta da ita sallah da kyar ta tashy tayi ta koma bacci se to 11 ta tashy nanny ta mata wanka tana cikin yin breakfast aka danna door bell da hanzari nanny taje ta bude, heedayah tun daga dining take leke jin yadda nanny ke fara'a don moha ta hango yana sake da english wears as usual ta zaro dara daran idanunta ta hadiye abnda ke bakinta sannan tace "don moha me kazo yi?" Nanny dake gefenta ta bugeta a kafa tare da mata ido sannan tadawo da kallonta kan don moha tana murmushi tace "kar ka kula ta ynxu ta tashy daga bacci sesa take ga kamar safiya ce yanxun" murmushinsa me melting zuciya ya sakar sannan yace "ba komai nanny, heedayah finish your breakfast ina jiranki a garden" ya tashy ya fice nanny tace "oya hurry ki gama kije ki samesa" da abinci cike a bakinta tace "wai nikam nanny me haka ne? Don mohan waye nakine? Ni ba inda zanje ina nan!" Nanny ta bude baki wide open tana kallon ikon Allah sannan tace "haba mumy's princess kkasan me yazo da, da zakice bazaki ba? Yi hkuri kinji oya gama cin abincin kije kar mumy ta jiyo mu" a haka heedayah tagama cin abincinta a hankl sannan ta fice ta nufi garden ta tarar da shi se latse laste yake a wayarsa ta karaso ta tsaya aknsa a hnkali ya dago kyakkyawar fuskarsa yana kallonta
[10/10, 12:47 PM] 🍬🛍💍Salma💍🛍🍬: 👮👮👩👩💥💥💥💥💥
HEEDAYAH!
💥💥💥💥💥👩👩👮👮
7⃣
written by miemie👄
Acikin siririyar muryarta tace "good morning" ya jawo hannunta ta zauna kusa dashy yace "how are you today?" Ta amsa da "fine" yace "my baby yau harda mun rowan gda ko?" Setaji kunyan abnda ta gaya masa daxu kuma tace "a'a ba nanny ta gaya maka reason din dana fada hakan ba, i woke up late" yayi mrmushinsa sannan ya ce "wait nd see" videos ya shiga ya danna kan wani ya mika mata wayar ta amsa tafaraka kallo at first bata gane me videon yake containing ba seda tadan kalla don moha taga yana cin uwar baby bata san ya dariya ya kubuce mata ba, dariya tafara sosai harda hawaye don moha ya tsaye admiring nata sanda tai me isarta sannan tace "don moha ure bad! Kalli dukan da ka mata anya barata asibiti ba kuwa" ta kuma fashewa da wata sabuwar dariyan can tace "but kasan am in trouble, zata iya cewa zata rama a kaina, omg!" Don moha yace "shhh! Ta isa ba sena mata wanda yafi wannan ba no one messes with my baby" tamasa murmushi ahaka sukata hira can me watering flower yazo garden yana yi heedayah ta amsa ta fara dataga me bayin flowern bai kallonta seta karkatar da bakin tiyo din kan don moha tafara jika shi bashi ma seya tashy ya amsa ba sukata jike jike me bayin flower kam yatsaya kallonsu sanda sukayi me isarsu sannan ya rakota ciki shikuma yafice gda. Dakinta direct ta wuce se murmusawa takeyi ita kadai ta dauko towel tana draining gashinta dshy sannan ta cire kayan jikinta tasako wata sabuwa ana cikin haka nanny tashigo tace "heedayah meya sami kayanki? Ya na ganki du ajike?" Heedayah tayi murmushi again sannan tace "wasan ruwa mukayi da don moha" nanny tace "iyye!" Heedayah ta fada kan gado tana kallon one direction a dakin tace "nanny! Don moha is sweet atimes" nanny ta karaso inda take ta sa hannunta kan bayanta sannan tace "not atimes but always" ta dauko hand drier tayi drying wa heedayah gashinta ta ahafa mata mai takuma kama mata shi, sannan ta fice haka heedayah tata tunanin don moha ranan.** Yau ya kasance monday tun 6 nanny ta tada ita as usual seda akayi drama dan ta tsani tashin safe da kyar nanny tamata wanka tayi breakfast nanny ta shiryata taje dakin mummy taga ba mumyy se daddy, ta bata rai ko gaishe da daddy'n ma ba ayi ba tace "daddy ina mumy?" Daddy da besan da shigowarta ba se yanzu ya juya yana kallonta sannan yace "dady's princess harkin shirya? Ai mumy tafita tun 6 yau emergency call aka mata" take idan heedayah yacika da kolla tace "ni shknan mummy bata kaini sch kullum se driver, classmates dina duk mumy'n su ke kaisu" tana kaiwa nan ta jawo kofar ta rufe ta zauna a parlour ta hada kai da guiwa tana kuka, duk tausayinta yakama daddy nan da nan ya watsa ruwa yyi brushing yafito da keyn mota ya karaso kanta yayi tapping nata ta dago daradaran eyes nata da suka danyi ja yace "oya stop crying kinji my princess? Tashi yau ni zan kaiki da kaina" nan take ta daka wata tsalle ta rungumo daddy tace "i love you soo much daddy" yace mata "i love you much more my princess" ya ciro hanky'n shi ya goge mata hawaye sannan ya amshi jakarta suka nufi gun range rover ddy yafara tukasu, heedayah se zuba take tayi a mota har aka isa gate na sch daddy da kanshi ya kaita class suka gaisa da autin heedayah se fara'a takeyi daddy yabata 5k ta amsa se godiya sannan yayi wa heedayah ba bye ya fice. Heedayah murna knan ranan ita daddy'nta ya kawo ta sch. An kusa fara classes heedayah ta duba jakarta but bata ga pencil pack nata ba dagani ta barosa a gda tayi excusing kanta ta dau hanyar zuwa sch kiosk dan siyo pencil tana bin layi can taji an tabo ta daga baya tana juyowa tayi ido hudu da baby da fuskarta duk ta kumbura daga dukan jiya ta fisgo heedayah daga layin takaita bayan kisok din ta cukumo rigan heedayah tna kokarin bata mari ko me ya kawo don moha bayan shagon oho kawai idansa yakai kansu wani ihu ya sakar "baby!" A rikice ta sake heedayah ta fadi a kasa don moha ya karaso wajen ya cukum kayanta itama yana huci "ban hanaki taba heedayah ba? If u have a problem come nd meet me nd not her" ya daga hannu ze kifa mata mari heedayah tace "let her be muhammad" ya saketa ya juyo gun heedayh ya daga ta ya kakkabe mata kaya yace "muje mu gun principal i think thats the only language da baby zata gane nd kinsan hukuncin bullying junior without any offense" suka kama tafiya baby ta sha gabansu ta durkusa "pls don moha karka gaya wa principal wlh na tuba baran sake ba pls" ko kallanta don moha beyi ba hasali ma bugeta yayi heedayah ta dago ta tabata hanky sannan tace "goge hawayen ki don moha bare kai karan kiba, kinji?" Bby taji duk kunya ya kamata ta amsa hankin sannan tace "thank you" ta fice da hafsat biye da ita. Don moha ya kama hannun heedayah suka koma shagon ya tambayeta mezata siya ta fada mai pencil ya siya mata yakaita class sannan ya wuce nasa.
[10/10, 12:47 PM] 🍬🛍💍Salma💍🛍🍬: 👮👮👩👩💥💥💥💥💥
HEEDAYAH!
💥💥💥💥💥👩👩👮👮
8⃣
written by miemie👄
***yau kamar kullum nanny ta shirya heedayah sch mumy tayi dropping nata, tun daga ranan basu kuma samin misunderstanding da baby ba sometimes ma tare da don moha suke zuwa class na heedayah suyi spendn break tare, acikin kankanin lokaci baby ta shaku da heedayah har class nasu sumtimes heedayah ma na zuwa in su basu samu zuwa mata ba, hakan ba karamin dadi yakeyi wa don moha ba.
A gda kuwa alhj s.u na zaune a garden shi kadai dake mumy ta tafi asibiti alhj lawal ya shigo ya tashy yayi welcoming nasa suka koma garden yasa aka kawo masa snacks da drinks suka gaggaisa se tattaunawa suke akan rayuwa. Alhj lawal yace "dan uwa naji wai ka bude gun saida mota dakuma wata company a abuja, toh a gaskia ina mai tayaka farinciki Allah yakaro arziki me albarka" alhj s.u yaji dadi sosai ya amsa da "ameen" sekuma alhj lawal yayi shiru hakan yasa alhj s.u tambayarsa ko lafya yace "ahh ba komai kawai mutuwa na tuna, alhj s.u in a yau zan fadi in mutu ka kula min da iyali da sana'a sbda kai kadai nayi trusting a duniyannan nd no one else not even my blood brothers" alhj s.u yace "haba! Dan uwa kabar zancen mutuwa in shaa Allah ma baraka mutu ynxu ba" alhj lawal yayi murmushi sannan yace "ai ba wanda yasan ran mutuwan sa balle na wani, tsab zan iya fadi in mutu a yau nide abu daya nike bukata a gun ka, kawai ka rike min amanar company na da iyali na, kamin haka toh ka gama min komi. Ni na manta nema da na taho da files na company na inyi signing maka in case..." Kafin ya karasa alhj s.u yayi interrupting nasa by saying "alhj lawal dan Allah kabar maganannan, bara fa ka mutu ba inshaa Allah muna nan har auran yaran mu" alhj lawal yace "toh shknan dan uwa naga kamar bakason rike min amana ne, nide a iyaka zama na dakai na so ka tsakani da Allah koda ayau ace kafadi ka mutu wlh zan kula maka da du abinda katafi kabary, why is it hard for you to say zaka min haka nima" alhj s.u ya taso ya dafa sa sannan yace "ko kadan dan uwa kamar yadda kace zaman tsakani da Allah kakeyi dani nd ure willing to take care of my family nd all koda bayan rai na to wlh nima haka ne, zan rike maka amanan duk abinda kabary kawai de kabar fadin zaka mutu dinnan kana sani feeling uncomfortable, u have my words" yagama maganan da murmushi alhj lawal yace "naji dadin maganan nan naka dan uwa allah bar mu tare" alhj s.u yace "ameen" haka de suka ta hiran rayuwar mu na yau da kullum se dawowan heedayah alhj lawal ya ce ze tafi alhj s.u ya rakasa. Yana isa gda ya wuce dakinsa wata dariyan mugunta ya saki, "Hahahahahah alhj s.u knan my plans have just begun arzikin ka seya dawo hannu na mark my words" ya dage gira daya***
Heedayah na zaune akan study table nata tana assignmnt nata nanny ta shigo da telephone tace "gashy don moha nason miki mgn" ba tare da bata lokaci ba heedayah ta amsa tasa akunne "hello" don moha yace "my baby ya kke?" Ta amsa da "lfya" a takaice dake nanny na tsaye a kanta don moha yace "what are you doing now?" Tace "assignmnt bah, I got to go" "don moha yace wait pls" ina heedayah ta riga tayi cutting off call din a hankali yace "I love you my heedayah" sannan ya ajiye wayar. Nanny ta tsaya kallonta, heedayah tace "any prob?" Nanny tace "walakanci ko?" Heedayah ta yakune fuska sannan tace "nikam nanny dan Allah kibarni inyi assignment dina, am giving him all i can, remember am just 8 yeara old, bansan me love ba, i dont know how it feels amman baki appreciating dina, am angry at you" nanny ta karaso inda take ta kwantar da heedayah a jikinta tana shafa gashin kanta "nanny is sorry my heedayah, ure right ure still young nikuma ina saki yin abinda be dace kiyi ba starting today zan ma don moha magna yadena takura miki u need some space" heedayah ta dago kanta tace "ko kadan nanny tho bansan me love ba but i want to be with don moha" nanny tace "i love you my heedayah yi ki gaka assignmnt naki kiyi sallah in miki wanka ki kwanta ko?" Heedayah ta gyada kai sannan tce "amman ni zanyi da kaina kinga fa a class namu yawanci su sukeyi ma kansu wanka" nanny tace "kar mu ma fara kinsan mumy tace sekin kai 9 zaki fara wanka da kanki" cikin shakwaba heedayah tace "ni o'o ni zanyi da kaina" nanny tace "shknan tunda kince haka ina wayata in kira don moha in gaya masa har ynxu ana miki wanka" ta kama hanyan fita da saurin gaske heedayah ta sha gabanta "o'o kar ki fada masa Allah zemin dariya nayarda ke zakimin wankan" nanny tayi murmushi sannan tace "yawwa jeki gama homework naki toh" ta fice heedayah takoma kan study table nata ta cigaba da assignment nata tanagamawa tayi sallah nanny tamata wanka ta sauka dining taje taci abinci ta wuce dakinsu mumy ta dale gado sukata hira da mumy da daddy har bacci yayi awon gaba da ita
[10/10, 12:47 PM] 🍬🛍💍Salma💍🛍🍬: 👮👮👩👩💥💥💥💥💥
HEEDAYAH!
💥💥💥💥💥👩👩👮👮
9⃣
written by miemie👄
Yau ma kamar kullum nanny ta shirya heedayah sch. Around 9:00AM daddy ya tashy ba lafiya da kyar yayi wanka yayi breakfast daga yace ze dauki abu se hannunsa ya kasa haka in yace zeyi magna ma da kyar, daga yace zeyi tafya se ya fadi, du nanny ta kidime ta rasa me ke mata dadi, mumy ta kira a waya ta gaya mata halin da ake ciki a gigice tabar du abinda takeyi ta karaso gdah tana ganin dady idanunta suka cike da hawaye ta karasa kansa "habibi me ya sameka? U wer perfectly fine just yestarday, tell me dan Allah whats wrong? Nanny kin basa wani abu ne?" Da kyar daddy ke magana yace "bar kuka dan Allah am gonna be fi..n..e" ya gwada share mata hawaye amman ina ya kasa hannunsa is as good as useless mumy se kuka da kyar ta kira family doctor ya taho within 30mins dan hold ups, yayi duk wani possible tests dayakamata yayi amman ina yakasa figuring out meke damun daddy, nan fa hankalin mumy ya kuma tashy ba abinda takeyi se kuka nanny na lalashinta da kyar tayi shiru tacewa dr yusuf "dr me kake nufi da bakasan me yake damun mijina ba? Kana nufin baka iya aikinka bane ko me?" Dr yusuf yace "not at all ma'am nayi duk abinda yakamata inyi theres only one possible answer" mumy tace "tell me mene?" Dr yusuf ya mata body signal da alama ta biyi shi waje baison dady yaji, sun kama hanyan fita knan daddy yace "my de..a..r" sekuma ya shiga tari mumy tayi kansa "try not to talk pls, sorry ina zuwa ynxunnan" ta mike daddy ya kamo hannunta da kyar ya iya fadin "ya gaya miki maganan anan" idan mumy cike da hawaye tace "dr yuauf say it to both of us" ba tare da ta kalli direction nasa ba, hakan ya sa dr yusuf ya karaso cikin dakin yace "alhj am not so sure amman inaga kamar ALS DISEASE ke kokarin kama ka, wannan abu yafi karfi na you have to see someone better than me dan ni karatu na bekai can ba" salatin mummy kawai akeji a dakin "me kuma ALS disease? tell me dr yusuf" dr yusuf yace "am not so sure ma'am sesa nace kuje kuga consultant yamuku all possible tests daya kamata" mummy ta goge hawayen fuskarta sannan tace "yes for sure zamuje amman before then ka gaya mun me wannan ALS DISEASE?" Dr yusuf ya ja numfashi sannan yace "shi wannan ALS DISEASE ko AMYOTROPHIC LATERAL SCLEROSIS progressive disease ne dake affecting nerve cells, progressively yake affecting nerve cells na brain dana spinal chord in har baayi immediate treatment ba haka zeta cinye nerve cells har ya kaiga rashin mgana, ko cin abinci ko dauka da ajiye abu kokuma numfashi and other voluntary movements. Also, yana sa fadi sumtimes kamar in mutum yana tafiya kawai seya fadi shi kadansa. Shi wannan cuta maybe inherited wani sa'in kuma Allah na jarabtan bawa ne dashy base gado ba, ba a cika samun sa ta nan sosai ba anfi samunsa ta can gun turawa kuma... " sekuma yayi shiru yakasa magana idanun mummy cike da hawaye saura suna ambaliya a fuskarta tace "kuma meh? dr karkaji komi cuta ai ba mutuwa bace tell us pls" dr yusuf ya cigaba "in har ya tabbata ajikin mutum, bai wuce 20yrs ze mutu that is if beci jikinsa ba knan, some die in 3-5years time inkuma yaci jiki sosai dole a nema ma mutumin ventilatory support dan taya sa numfashi. Abun dana sani game da ALS disease knan" Allah ba alhj lafya mumy tace "ameen dr nagode, so kanaga akoi consultant da ze iya mana wannan tests din ya tabbatar mana da komi a asibitinku?" Dr yusuf ya gyada kai da alamun eh mumy tace toh masha Allah na gode ta tashi ta dauko jakarta ta ciro card nata ta mika masa "pls ka ce ya kirani" dr yusuf ya amsa ya fice mumy ta bi bayansa toilet na dayan dakin ta nufa ta rufe kanta tasha kuka kamar ba gobe tunanin rayuwa ba habibinta kawai takeyi ga yadda heedayah keson daddyn'ta da kyar ta wanke face nata ta fito ta koma dakin daddy ta samesa har yayi bacci dake dr yusuf ya masa allura ta kwanta a gefensa tana tunani har bacci yayi awon gaba da ita***lokacin tashinsu heedayah nayi driver yaje ya dauko ta, suna isa gda ta wuce dakinta ta canza kaya ta sauko taci abinci sannan take tambayar nanny "daddy yana gda ko ya tafi?" Nanny tace "daddy'n ki na nan heedayah saide baida lafya" heedayah ta mike tsaye "daddy baida lfya? Nanny tell me ure joking" kafin taji amsar nanny ta ruga a guje ta nufa dakin daddy tagansa kwance dashy da mumy ta karasa kansu tana jijiga shi "daddy nasan bacci kawai kakeyi amman lafyarka kalau ko? Wasa nanny takemin nasani" mummy ce ta jiyo ta ta tashy, "my princess yaushe kka dawo? Daddy na bacci barshi kinji" heedayah ta fashe dawata erin matsanancin kuka "mumy tell me daddy is not sick antyn mu ta gaya mana sickness often leads to death" banason daddy na ya mutu...
[10/10, 12:47 PM] 🍬🛍💍Salma💍🛍🍬: 👮👮👩👩💥💥💥💥💥
HEEDAYAH!
💥💥💥💥💥👩👩👮👮
1⃣0⃣
written by miemie👄
Ta rungumeshi tana kuka, mummy bata san sanda ta fara kukan ba itama tayi hugging nasu all tace "daddy'nki bare mutu ba kinji heedayah ciwon kai ne kawai ke damunsa yasha magani yana bacci anjima kadan ze tashy so worry not, okay?" Heedayah ta gyada mata kai mumy tace "yawwa my princess..." wayar mumy ce tayi kara tana dubawa taga new number jikinta yabata dr dinda dr yusuf keson hadasu ne nd bata san picking call din a gaban heedayah seta wayince tace "jeki kwanta ki huta kinji?" Heedayah batayi gardama ba ta tashy ta fice ta jawo kofa amman seta ki tafiya ta labe tana sauraran mumy ta daga wayan "hello" meshi yace "dr ahmad speaking" suka gaisa da mumy yake gayamata test din kawai ze iya yi ya tabbatar musu ko daddy nada ALS disease ko baida amman bare iya treating nasa ba dole suje abroad abasa immediate care, mumy ta share kwallan dake kokarin fito mata sannan tace "dr pls is the disease a deadly one? Ba a iya surviving nasa?" Dr yace "it depends amman gaskia its rare" mumy tace "toh thank you yaushe zamuzo?" Dr ya gayamata suzo gbe kamar war haka tayi godiya sannan ta katse wayar. Heedayah ta ruga upstairs da gudu tana isa dakinta ta fada kan gado kuka takeyi sosai har nanny tashigo bata sani ba, nanny tayi kanta "mumy's princess why are you crying?" Heedayah ta dago jajayen idanunta tace "daddy bai da lfya nanny, naji mumy na waya da wani dr tana tambayansa ko ciwon is deadly, pls ki fada mun gaskia whats going on? Daddy na ze mutu ne? Pls nanny" ta kuma fashewa dawani erin kuka nanny ta jawota jiki tana jijikata "shh daddy'nki bare mutu ba in shaa Allah heedayah just kisa sa cikin addu'a kinji?" Heedayah ta gyada mata kai nanny tace "yawwa yanxu kwanta kiyi bacci" tayi mata kiss a goshi ta jawo bargo ta rufeta dashy sannan ta fice. Tana sauka suka ci karo da mummy, nanny tace "ya jikin daddyn heedayah?" Mumy tace "yana bacci, ina heedayah? Tana dakinta ne?" Nanny tace "eh ynxu na kwantar da ita se kuka takeyi wai daddynta ze mutu that ta jiki a waya kina fada" mummy ta ma rasa na cewa hawaye ne kawai suka fara bin fuskarta "nanny tell me pls me zanyi? Wannan wace irin rashin lfya ne nanny? Just yestarday he was fine yaukuma ya tashy da rashin lfya" ta goge hawayenta "innalillahi!" Nanny ta rungumota tana bata hkuri "addu'a kawai zamu sa sa in shaa Allah ze sami sauki".***
Kafin ace meh rashin lafyan alhj s.u ya zagaya ko ina, alhj lawal na ji ya gode wa Allah now is the right time to make my move ya dau wayarsa ya kira alhj ismail suka gaisa yake gaya masa "ai shi ynxu ma zasa gdan yaje ya duba dan uwansa" alhj lawal yace "nima zanje amman se anjima, dama in tuna maka ne game da zancen dana maka ranan now is the right time to make our move" alhj ismail ya daka masa tsawa "dakata! Ina nan akan bakata,Allah shryeka amman nikam de baran taba cin amanan dan uwana ba" ya katse wayar yana mamakin wannan dan uwan nasa, alhj lawal ya buga hannunsa kan table "i'll do what ever it takes in karkato da 'yar kwakwalluwarka ka amince da wannan shawarata" nan ya dauko wayarsa ya kira wani mutum da gani erin malaman nan ne wanda ake kira da boka "hello malam, magani nikeso ka bani" karar wata erin mahaukaciyar dariya na jiyo sannan yace "lawal! Wani erin magani?" Alhj lawal yamasa bayanin komi at last malamin yace "toh ai wannan aiki ce me sauki, kana sa masa maganin nan acikin ruwa sau 3 yasha shknan kai zakana commanding nasa" alhj lawal yace "toh toh nagode" malamin yace "ba godiya ba tukun! Kudi na zaka bani N100,000" alhj lawal yace "ba matsala so zan shigo anjima" ya katse wayar, murmushin mugunta yake sakar wa shi kadai acikin dakin***
Around 4:10PM daddy ya tashy mumy tayi assisting nasa yayi sallan azahar da la'asar duka sannan yaci abinci, heedayah yafara tambaya, mumy tace "tana bacci" karan door bell suka jiyo nanny taje ta bude alhj ismail da family'nsa ne mumy tayi welcoming nasu, duk suka gaishe da daddy da jiki, don moha yake tambayar mumy "ina heedayah?" mumy tace "tana bacci" haka har suka tafi heedayah bata tashy ba. Can to 6 ta tashy tayi brushing tayi sallan azahar da la'asar itan da bata san yin sallah amman yau harda biyan bashi tayi wa dady'nta addu'a sosai sannan ta sauka kasa taci abinci ta wuce dakinsu daddy dagudu ta karasa gunsa tayi hugging nasa yashafa kanta "my princess" tadago kanta tace "daddy lafyarka kalau ko?" Daddy yamata murmushi "i am fine my baby" itama tamasa murmushin ai yau auntinmu tace "ingaishe mata ku, next week open day, zakuzo min both of you ko daddy?" Daddy yace "sure my princess, nida mummy zamuje miki" haka sukata hira mumy taga heedayah is not ready to keep quiet da wayo ta korata dakinta, karan door bell suka jiyo heedayah ta karasa ta bude alhj lawal ne shima da family'nsa ta koma daki takira mumy, mumy ta musu sannu dazuwa ta shiga dasu daki dake daddy ya kwanta suka gaishe sa da jiki aka dan taba hira alhj lawal yace zasu tafi amman gobe in shaa Allah ze dawo mumy tayi godiya ta yi musu rakiya. Tana dawowa ta shirya bacci can around 12:00AM na dare mumy ta farka tafito parlour se zuba kuka takeyi hannu kawai taji a bayanta a rikice ta juya taga heedayah "mumy mesa kke kuka?" Mummy ta sharre hawayenta "ba kuka nakeyi ba my princess abu ne yashiga min ido" heedayah tayi hugging mummy***Alhj lawal na tsaye a parlourn gdansa se safa da marwa yakeyi tunanin ya zeyi yayi gaining trust na alhj s.u yake can wata dabara tazo masa ya tafe hannu tare da fadin "Allah kaimu gobe" ni miemie nace ko me wannan mugun mutumin ke shirin yi gobe oho
[10/10, 12:59 PM] 🍬🛍💍Salma💍🛍🍬: 👮👮👩👩💥💥💥💥💥
HEEDAYAH!
💥💥💥💥💥👩👩👮👮
1⃣1⃣
written by miemie👄
Yau da safe nanny ta shirya heedayah sch da kyar dan har kuka take ita barata sch ba yau zata zauna da daddy'nta a gda sanda daddy yasa baki sannan ta yarda aka kaita. Tare suka isa dasu don moha da sauri yakarasa ya sameta ta gaishe shi yake tambayar ta ya jikin daddy takasa cewa komi class nasu heedayah suka wuce sanda akayi ringing bell na 8:00AM sannan ya wuce class nasa. Around 9:30AM su mummy suka shirya zuwa asibiti inda suka hadu da dr ahmad suka gaisa sannan yafara aikin tests din da yakamata yayi within an hour ya gama ya mika wa mumy, hannunta na kyarma ta amsa ta bude taga positive atake idanunta suka cike da hawaye amman tayi kokarin hadiye kukanta dan tasan du tashin hankalin data ke ciki bekai wanda daddy ke ciki ba, daddy yace "positive ko?" Mumy ta gyada masa kai ta riko hannunsa tare da fada masa "we are in this together" dr ahmad yayi gyaran murya yace "in shaa Allah karku damu ciwon beci jikinsa ba, yana 1st stage ne so there is possibility he can survive it, zan muku recomending seatle grace hospital dake washington, Allah bada lafya" mumy tace "ameen mun gode se anjima" da kyar daddy ya mike suka fice driver ya dawo dasu gda, dady na zaune a parlour mumy na gefensa tana waya da PA'n dady kan yazo ya karbi passports nasu yamusu booking flight ya amsa da "yes ma'am lafya?" Mumy tace "in kazo zaka sani" ta katse wayar. Door bell aka danna nanny ta je ta bude alhj lawal ne ya karaso suka gaggaisa yake gaya wa daddy kan jiya wani abokinsa na san siyan mota TUNDRA so ya kaisa gun motor sale na daddy nd yabasa acct number'n daddy ma sauran su jira alert kawai, mumy tayi godiya sosai haka daddy ma, bayan like 15mins alert yashigo wayan daddy, mummy na dubawa taga har abokin nasa ya turo kudin 9 million. Daddy yace "a gaskia samin frnd kamar ka a zamani irin tamu ta ynxu da wahala u've proven urself that zaka iya kula min da business koda bayan raina nd for that nagode" alhj lawal na washe baki yace "ahh bakomai"can azuciya kuwa cewa yake "keep on trusting me zan dau asaran dayafi 9mil dan arzikin ka yazamo nawa, bawani abokina da ya siya motarka ni na siya" mummy ce tayi breaking mai tunani "bari nanny ta kawo maka abinci mana" yace "a'a am full" daddy yace "inda zaka iya min wannan abu dan uwa" alhj lawal yace "mefa alhj? Zan ma komai musamman a condition da kake ciki ma ynxu" daddy yce "akoi wani meeting da zaayi ne daman a abuja, colours industry zasu saida 3% na shares nasu..." Ya tsaya yin tari sannan ya cigaba "naso zuwa amman a gaskia hakan ba me yuwa bane dan nan da 4-5 days zani washington a dubani a can" alhj lawal yace "ayya Allah bada lafya alhj ,in shaa Allah i'll try my best zan maka komi mude Allah baka lafya" alhj s.u yace "toh nagode Allah biyaka, meeting din will be held in 3 days time so prepare pls" alhj lawal yace ba matsala alhj anything for you, am very grateful daka bani wannan dama and in shaa Allah bazan baka kunya ba" alhj s.u yace "ba komi nine da godiya" hira kadan suka taba alhj lawal yace zaya tafi mumy ta rakasa sannan ta dawo ciki. "Gaskia wannan abokinka nada kirki sosai habibi Allah kawo dalili ka masa wata alherin kaima" dady yace "ameen" karan door bell again suka jiyo nanny ta bude PA'n daddy ne ya gaishesu cikin girmamawa yakuma tambayi ya jikin daddy? mumy ta amsa da "da sauki" takuma masa bayanin komi aciki harda dalilin su na zuwa washington din, shide addu'a kawai yatayi Allah bama daddy lfya.
Fitan alhj lawal ya zarce gdan alhj ismail ya wuce garden ya tura me gadi daya ma alhj magana, kafin alhj ismail ya fito alhj lawal ya barbada maganin da malaminsa ya basa acikin wata jug daya ga ruwa a ciki, bayan 7mins alhj ismail ya karaso da fuskarsa a daure ya zauna alhj lawal ya gaishe sa ya amsa tare da cewa "alhj lawal in har kasan maganan banzan da kake min for the past days kazo yi dan Allah kayi hakuri katafi, dan baraka taba samun hadin kai a guna ba" alhj lawal yayi murmushi sannan yace "ko kadan dan uwa Allah ya ganar dani nima, in shaa Allah baruwa da arzikin alhj s.u ynxu ma daga gdansa nike, nanemi gafararsa kuma ya yafe min har yace ma zanyi representing nasa a wani meeting da za'ayi a abuja nanda kwana uku" alhj ismail yace "dakata karka raija min wayo mana" alhj lawal yace "wallahi ba karya ba ai baran rantse akan karya ba in kuma baka yarda ba gashi kirasa kaji, i know it'll be difficult for u to believe me but either ka yarda ko ba ka yarda ba nagano gaskia nima ynxu arziki nufin Allah ne kamar yadda kafadi min a baya, daman sharrin shedan ne ba komi ba" ya zuba musu ruwan dake cikin jug din acikin glass cups dake gabansa ya mika wa alhj ismail sannan yace "toast!" Alhj ismail kallonsa kawai yake amman be yarda dashy ba suka dan buga glass na ruwan sannan suka danyi sipping kadan, alhj lawal kam be sha ba dake yasan meyasa a ciki. Alhj ismail yace "in har abinda kafada min gaskia ne to nagode wa Allah da ya amsa addu'ata yasa ka gano gaskia, Allah yabamu sa'an cin nasara akan shedan" alhj lawal yace ameen, a zuciyarshi kuwa dariyan mugunta kawai yakeyi***
Heedayah na dawowa from sch ta wuce dakin dady yamata sannu dazuwa tabasa peck a goshi sannan ta tambayesa "daddy ya jiki?" Ya amsa da "da sauki my princess, ure prayers keep me moving, nogode ko?"tayi masa murmushi sannan tayi hugging mumy ta wuce dakinta, tana fita mumy ta fashe da kuka, dady yace "mekuma na kuka my dear? Kukanki na sake kashe min guiwa kince we are in this together but is like ure giving up already" mumy tace "ko kadan habibi wallah heedayah kawai ke ban tausayi zamui tafiya in 4-5 days time and open day nasu monday kasan bareyi muje ba, nd heedayah will never understand koda she'll ma, bansan taya zan fara fada mata ba" takuma fashewa da wata erin kuka daddy yace come here tatashy ta karaso gunsa yayi hugging nata tareda cewa "everything will be fine in shaa Allah"
[10/10, 12:59 PM] 🍬🛍💍Salma💍🛍🍬: 👮👮👩👩💥💥💥💥💥
HEEDAYAH!
💥💥💥💥💥👩👩👮👮
1⃣2⃣
written by miemie👄
Yau ma kamar kullum nanny ta shirya heedayah sch, tare suka iso da baby suka wuce class nasu heedayah take tambayar heedayah ya jikin dady'nta? Heedayah ta amsa "da sauki" amman kwata kwata kamar ba heedayah me surutun da baby tasani ba, she's so quiet nd calm ynxu don moha na isowa shima yawuce class nasu heedayan suka gaisa se 8:00AM suka bar class nasu heedayah. Auntinsu ma tayi noticing, heedayah bata concentrating sosai a class a koda yaushe cikin tunani take bata masan me ake koya musu ba, hakan kuwa ba karamin ta mata da hankali yake ba, during break ta kira heedayah tata gaya mata kalamu masu dadi masu kwantar da hankali kan kar ta damu her dad is gonna be fine, heedayah tadanji dadi, ahaka har aka tashy heedayah bata wani yi surutun kirki ba, mal idi yazo ya dauketa a mota ma se surutu yake mata ita kuwa amsarta daga "eh" se "a'a" ahaka har suka isa gda ta wuce dakin dady kamar jiya tabasa peck a goshi tayi hugging mumy sannan ta wuce dakinta ta canza kaya ta sauka kasa taci abinci takuma haurawa sama dakinta dan yin home work nata, tana cikin yi mumy tayi knockin sannan ta shigo ta zauna kan kujera tace "my princess zomuyi wata mgn" heedayah ta taso ta zauna kan cinyar mummy, mummy tace "kinsan daddy baida lafya ko?" Heedayah ta gyada mata kai, mumy ta cigaba "nida daddy zamui tafiya saturday ko sunday zamu kai daddy asibiti dr ya dubashi" heedayah tace "that means baraku zo min open day na on monday ba knan mummy?" tagama maganar idanta cike da hawaye mummy tace "don't cry sweetie, in muka dawo zamu miki nd kinga babansu muhammad ma ai ze iya miki ko heedayah ta?" Ta sa hannu ta goge mata yar hawayenta, heedayah tace "ni banason babansu muhammad yamin, na hakura baran je sch ba ranan, in kun dawo zakumin ba? Promise?" Baki na rawa mumy tace "promise" heedayah tadanyi murmushi tace "ina zakuje nd yaushe zaku dawo mumy?" Mumy tace "kinsan washington DC dake united states?" Heedayah ta girgiza kai da alaman a'a mumy tayi murmushi tace "but am sure auntinku ta gaya muku inda white house yake ko?" Heedayah tace "laaaa se ynxu na tuna white house gdan mr president is situated in washington DC in america" mumy tace "excellent my princess to can zamuje da daddy dr yaduba shi, me kkeson in siyo miki?" Heedayah tace "ni toys nakeso dayawa da manya manyan teddy bears wanda suka yini a girma" mumy tayi dariya sannan tace "in shaa Allah zan siyo wa princess dina. One thing, my heedayah baraki koma islamiya ba? Kinga fa rabuwan ki da islamiya tun primary 2, yi hakuri kifara zuwa kinga se kiyi wa daddy addu'a ya warke da wuri ya je miki open day ko?" A lokaci daya mood na heedayah ya canza dan in akoi abinda ta tsana ynxu befi islamiya ba dalilin kuwa shine kan dukan dawani malami yataba mata wai dan ta taho da babyn wasa aji tun daga ranan heedayah tace barata sake zuwa islamiya ba duda dady yaci mutuncin malamin dan har police station sanda sukaje but still heedayah tace ita barata sake zuwa islamiya ba, shi kuwa daddy yace abarta tadan huta kunji dalilin rashin zuwa islamiyar heedayah knan. Heedayah tace "ni mumy baranje islamiyan nan ba malaman islamiya are wicked suna dukan mutum kinga auntinmu na sch bata dukan mu, ni baran je ba zanyi wa daddy addu'a a gda" mummy tace "heedayah kin taba ganin wanda bai zuwa islamiya? Naji bakison zuwa islamiya zan nemo miki malami yana zuwa yana miki a gda aikinga that way bare miki duka bako?" Heedayah ta gyada kai mummy tace "sekiyi concentrating kinji mumy's princess? Now finish ur assignmnt" tamata peck a goshi sannan ta fice**
[10/10, 12:59 PM] 🍬🛍💍Salma💍🛍🍬: 👮👮👩👩💥💥💥💥💥
HEEDAYAH!
💥💥💥💥💥👩👩👮👮
1⃣3⃣
written by miemie👄
4 days later** su mummy duk sun gama shiri dake yau zasui tafiyan flight nasu na 7:00AM ne, alhj lawal kuwa har yaje yayi representing dady nd the meeting was a success yaci dady yamasa godiya sosai. For 2 days kafin tafiyarsa abujan kuma yake zuwa gdan alhj ismail yana sa mai maganin da malaminsa yabasa cikin ruwan sha, a ynxu haka har ya fara controlling alhj ismail amman ba sosai ba tho befara masa maganan cin arzikin alhj s.u ba, yana jiran se in sun dawo frm washington din tukuna. Heedayah kuwa taki fitowa daga dakinta se kuka take zubawa se can dasu mumy zasu tafi sannan suka haura sama har da daddy da bai da lafyan ma, mumy tayi iya suratanta heedayah taki bude kofa sanda daddy yasa baki shima da kyar sannan ta tashy ta bude tayi hugging daddy tana ta kuka me tsuma zuciya, mumy batasan sanda tafara kuka ba itama ji take kamar su tafi da heedayah amman sch nata kuma fa? Da kyar sukasa heedayah tayi shiru suka sauko kasa, tasake hugging mummy da daddy sannan suka shige mota tamusu Allah kare ta ruga ciki da gudu balcony straight ta wuce ta na kallonsu daga sama taga mumy nata zuba bayani wa nanny, nanny na gyada kai tana gama mata maganar ta shiga mota nanny tana musu waving hand har motarsu tabar gdan. Wani sabon kuka heedayah ta soma ta dawo ciki ta wuce dakinta se kuka take zubawa pillow'nta sanda yakusa jikewa da hawaye nanny tashigo ta aza ta kan cinya tana bata hakuri da kyar ta rage kukan nanny tace "ynxu ki kwanta kiyi bacci in kka tashy anjima sekiyi breakfast mukaiki shopping ko? Mummy tace ko shoprite kkeson ki siye zaki iya siya" heedayah bata ce komi ba nanny ta kwantar da ita ta rufeta da bargo sannan ta fice, ahaka har heedayah ta koma bacci se around 10:45AM ta tashy tayi brushing ta sauka qasa tayi breakfast nanny tamata wanka suna kokarin fita don moha ya danna door bell nanny ta bude masa ya gaisheta ta, ta amsa da fara'arta "ai ynxu ma zamu fita shopping da heedayah, ko zaka bimu?" Don moha yace "toh muje" "heedayah! Yi sauri ki taho mutafi ga don moha ma yazo" heedayah na saukowa ta gaishe da don moha suka shiga mota suka wuce shoprite tun heedayah na qin sakewa da don moha har tasake dashy sukata shopping kamar ba gobe komi yagani seya dauka mata ahaka har suka gama nanny ta bibbiya suka dawo gda aka sauke don moha sannan suma suka wuce gda, nanny tasa mal idi yakai kayan dakin heedayah sannan tafara shirya mata saura a wardrobe a yayinda heedaya ke zaune a parlour tana kallon cartoon network dake ba a basu assignmnts ba kasancewar zaayi open day ran monday*** can dare around 10:00PM mumy ta kira nanny tamata ya gaijyan hanya tace "alhamdulillah, ina princess dina?" Nanny ta kira heedayah ta bata wayar mummy tace "mumy's princess ya kke?" Heedayah tace "lafya se ynxu kuka isa?" Mummy tace "eh nanny ta kaiki shopping din kuwa?" Heedayah ta amsa da "eh ina daddy?" Mummy tace yagaji yana bacci amman yace in gaishe ki that he's missing you" heedayah tace "i miss you both, daxu nayi sallah nace Allah bama daddy na lafya" mumy tace "yawwa good girl in shaa Allah ur daddy is gonna be fine ynxu kije ki kwanta kinji? Its getting late, seda safe ko muny's princess, blow me a kiss" heedaya tace "muahhh goodnight mummy" ta kashe wayar.
Ahaka heedayah tayi spending weekend dinta ba mumy ba daddy don moha ne kawai ke dibe mata kewa. Ran monday kuwa bataje sch ba dake ba me zuwa mata open day. A rana se sunyi waya da daddy da mummy sama da biyar har su daddy sukayi sati a can sannan suka fara maganan dawowa dake dr ya kuma yin tests din yaga ALS disease dinne da daddy amman 1st stage ne kawai kamar yadda dr ahmad yafadi, yakuma buqaci mumy da daddy dasu kwantar da hankalinsu evrythng is gonna be alright ya daura daddy kan medication sosai da alluarai yakuma ba ma mummy numbansa in case in wani abu ya kuma samin daddy in suka dawo gda 9ja mumy tayi godiya sosai. Bayan 2 days su mummy suka dawo 9ja duk sun gaji around 12:00AM na dare suka iso mal idi, nanny harda heedayah ma sukaje daukosu frm airport heedayah tayi missing parents nata sosai haka suma ahaka har suka iso gda kamar su cinye junansu a mota mumy nata mamaki har 12:00AM amman idan heedayah biyu.
Toh masu karatu THE BATTLE IS YET TO START, TIGHTEN UR BELTS!
[10/10, 12:59 PM] 🍬🛍💍Salma💍🛍🍬: 👮👮👩👩💥💥💥💥💥
HEEDAYAH!
💥💥💥💥💥👩👩👮👮
1⃣4⃣
written by miemie👄
Yau da safe around 6:00AM nanny tazo tada heedayah sch but taqi, ita atapir barataje sch ba harda kukanta amman nanny taki barinta dake mumy kwata kwata batasan wasa da sch haka sukata drama a daki amman heedayah taki sanda ta kai karan heedayah gun mummy daddy yace "eh a barta ta zauna tunda na yau ne kawai" omo zokuga murna gun heedayah harda yi wa nanny gwalo sallah kawai tayi takoma bacci se to 10:00AM ta tashy nanny tamata wanka tasa wata leggings iya guiwanta nd top nata ta wuce dakinsu daddy tayi hugging nasa sannan ta gaishesa haka tayi wa mummy ma, mummy ta dauko wasu katti kattin leathers ta mika ma heedayah "ga tsarabarki" heedayah se xumudi take takasa settling gu daya tayi nan tayi can se bude bude take a yayinda mummy ta dauko magungunan daddy kuma zata kai masa dan yasha, heedayah tafiya take bata kallon gabanta dake da baya take tafiyan kafin mummy tace meh heedayah ta bugeta drugs din duk suka fadi a kasa na fashewa suka fashe wata erin ihu mummy tasaka sanda nanny ta karaso dakin itama. Heedayah duk ta kidime a take tafara kuka, kasa fadin komi mumy tayi can tafara magana "shiknan heedayah kin gama dani da daddy'nki bansan kuma a ina zan samu magungunan nan ba a nan 9ja, kwata kwata banso zaman ki agda ba, ga erin abinda nake gudu ai bakida ido ne kalli abinda kka sa nayi anan? Mtsw get out!" This is the first time mummy ta fara yi wa heedayah masifa "kekuma nanny kin tsaya kina kallona baraki tattara gun bane?" (Da anga mummy ansan acikin frustration take magana), nanny ta shiga tattara broken glasses din, heedayah kuwa duk ta kidime kuka kawai take har takai bakin kofa daddy ya kirata "zo my princess" tana kuka ta karaso kan gadon "am sorry daddy I didn't mean for it" ta fashe dawata erin kuka daddy yasoma lalashinta "I know u didn't my princess bar kuka kinji? Ya isa" heedayah tace "mummy is mad at me, kiyi hakuri mummy bada gangan na bugeki ba" ta fice dakin da gudu ta wuce dakinta, mummy duk setaji wani iri nan da nan nanny tagama tattara wurin ta fice itama dakin heedayah ta nufa taje tana bata hakuri cikin kuka heedayah ke magana "nanny ina kinsan ba dagangan na buge mummy ba ko?" Nanny ta gyada mata kai heedayah ta cigaba "then why is she mad at me?" Kuka takeyi sosai nanny na bata hkuri** can a dakin daddy kuwa daddy bece wa mumy komai ba haka itama can daddy yyi magana dake yaga mumy bata da niyar yi, yace "my dear go nd tell heedayah sorry, bada gangan ta bugeki ba bakiga yadda ta rikice ba, she's sorry for what she did" mumy tace "habibi ni kaina banji dadin abinda na mata ba, wlh frustration ne bansan a ina zan sake samun drugs dinnan ba kuma kasan seda dr yace kar muyi wasa da dosage din" daddy yace "nasani but even still be kamata kimata masifa ba go nd tell her sorry we'll find out a way a sake siyowa ba munada numbern dr inba? so karki damu jeki bata hakuri" ba gardama mumy ta mike ta wuce dakin heedayah tana bude kofan dakin taga "heedayah nata zabga kuka nanny na bata hakuri" ta karaso tama nanny body signal data basu waje nanny ta fice, ko kallon mumy heedayah batayi ba se rera kukanta takeyi a hankali, mumy ta dago fuskarta data jike da hawaye tace "mummy is sorry my princess bar kuka kinji?" Heedayah batace komi ba, mummy ta kwantar da ita a jikinta tana jijiqata "is okay stop crying kinji am sorry, kin yafe wa mummy?" Heedayah ta gyada kai mummy tace "thank you" tabata peck a goshi bayan like 5mins suka koma dakin daddy tare, daddy yaji dadi sosai
[10/10, 12:59 PM] 🍬🛍💍Salma💍🛍🍬: 👮👮👩👩💥💥💥💥💥
HEEDAYAH!
💥💥💥💥💥👩👩👮👮
1⃣5⃣
written by miemie👄
Mummy ta kira dr tamasa bayani ya tausaya wa daddy matuqa cuz kafin drugs dinsa su iso jikinsa ze yi tsanani cuz shi ALS disease immediate treatment yake nema sosai, hankalin mumy ya kuma tashy daga karshe de dr ya kwantar mata da hankali in shaa Allah within one week drugs din zasu iso. Acikin wannan sati daya kuwa daddy har ya fita daga kamanninsa ciwon yayi worse sosai da kyar yake magana, tafiya dasuransu duk sanda heedayah taga daddy'nta setaga kamar itace silar tata kuka haka mummy ma. Ana jibi maganin daddy ze iso, daddy yakega kamar he can't make it gani yake kamar ze mutu, alhj lawal da ismail yasa mummy ta kira dake yau wednesday heedayah na sch mumy kuma an bukace ta a asibiti as emergency so dan dolenta ta fita tabar care din daddy a gun nanny. Bayan fitanta da like 20mins su alhj lawal suka iso nanny tamusu sannu dazuwa sannan taje ta gaya wa dady kan yayi baqi yace "ta shigo dasu daki" hakan akayi suka gaishe sa da jiki da kyar ya amsa dake ba karamar wahala magana ke masa ba yafara da cewa "alhj lawal?" alhj lawal ya amsa da "eh alhaji" daddy ya dawo da kallonsa kan alhj ismail sannan yace "alhj ismail?" Shima ya amsa, daddy ya cigaba "kunga de yadda nake ynxu rai a hanun...A..l.lah" ya tsaya yayi tari sosai sannan ya cigaba "ba dan komi na kiraku ba face dan in baku amanar business dina dan gani nake kamar i cant make it" alhj lawal yayi interrupting daddy "ko kadan alhj in shaa Allah zaka samu sauki ka cigaba da kula da business naka da iyalen ka duka" daddy yace "i hope so amman ynxu inaga kamar I cant make it sesa tun kafin in mutu nakeson nabaku amanan business dina cuz ku kadai nakeda wanda zan iya trusting, ko blood brothers dina baran iya trusting nasu as yadda nayi trusting naku ba, so pls ku riqe min amana" yasa hannu a karkashin pillown sa yakasa ciro papers din sanda alhj lawal ya taya sa "yace bani biro" alhj ismail ya miqa masa, ahj lawal harda hawayen munafinci "alhj s.u me kake kokarinyi? Pls karkayi signing papers dinnan zaka yi surviving wannan jarababbiyar ciwon in shaa Allah" alhj s.u yace "dan uwa kai fa kafada mun da abaya zaka kula min da business da iyali ko bayan raina amman is like baraka iya ba ynxu" (duk wannan magana da tari alhj s.u ke yinsu.) Alhj lawal ya goge yar kwallar munfincinsa sannan yace "ko kadan dan uwa koda last breathe dina ne zanyi sacrifising dan naga na rike maka amana" alhj s.u ya sa hannu kan papers din alhj lawal yace "kasa sunan dan uwa na alhj ismail" alhj s.u be kuma cewa komi ba yayi signing akan sunan alhj ismail ya miqa wa alhj lawal ya amsa seya barke dawata dariyan mugunta a lokaci daya. A daidai lokacin heedayah ta dawo frm sch as usual seta wuce dakin daddy sannan ta wuce nata, ta kai kofar dakin daddy knan taji dariyan muguntan da alhj lawal keyi dan yadda ta rude seta kasa gane ko alhj lawal dinne ko alhj ismail amman de tasan acikin dayansu ne, ta bude kofar kuma kwata kwata takasa, idea din bude kofar ma bata zo mata ba can se me dariyan ya fara magana "alhamdulillah finally ranan ya iso, rananda nakeson na mallaki dukiyar ka alhj s.u. I have waited for years, trusting dina dakayi is the biggest mistake dazakayi a rayuwarka, ba kula da family'nka da zanyi, business naka kuwa zan kula dashy sede ba dan in amfanar da family'nka ba a'a dan nawa family'n ne" bakin alhj s.u rawa yake yana magana cikin kuka "a.a.alhj la.w .al me kake fadi? Ashe dama ba sona kake tsakani da Allah ba? Aduk zama na dakai tsakani da Allah na rike ka bansan mena taba maka ba da zaka min wannan abu a rayuwa. Naji ka dauki arziki na kab nabar maka amman dan Allah ka kula min da iyali, 'yata heedayah pls alhj lawal yaja wata tsuka. Daddy ya dawo da kallonsa kan alhj ismail yace "harda kai alhj..." seya hau tari ya kasa karisawa kuka kawai ya hauyi sharkaf sharkaf da hannunsa rike a zuciyarsa. Irin dariyan daxu alhj lawal ya kuma yi sannan ya dau pillow ya danne wa alhj s.u sanda yaga bayya motsi. Yace wa dan uwan nasa "mu tafi" suna fitowa sukaci karo da heedayah a bakin kofa ta hada kai da guiwa se kuka take rapkawa kamar zata cire ranta atake jikin alhj ismail ya dau rawa dake shi ke rike da files din nd daga gani heedayah ta jiyo abnda suka kulla a cikin dakin baki na rawa yace...
[10/10, 1:31 PM] 🍬🛍💍Salma💍🛍🍬: 👮👮👩👩💥💥💥💥💥
HEEDAYAH!
💥💥💥💥💥👩👩👮👮
1⃣6⃣
written by miemie👄
"Heedayah yaushe kka dawo frm sch?" Heedayah ta dago jajayen idanunta tace "ynxu" alhj ismail yace "toh ya kke kuka ko anty ne tamiki duka?" Heedayah ta share hawayenta tace "a'a na fadi ne a sch damuke wasa" alhj lawal yace "sannu toh wuce daki kije ki huta" ta dau jakarta kamar dagaske tana ganin sun fice ta dawo da sauri ta bude kofar dakin daddy ko kallon direction na daddy batai ba hankalinta na kan cctv (spying camera) dake dakin ne kawai ta haura kan wardrobe ta ballo tana sauka suka hada ido hudu da alhj ismail yace "ke heedayah! Me wannan? Kawo in gani?" Ta zura masa ido ya sa hannu ya wabce cameran yace " so u think u are smart ko? Me kka ji dazaki ciro cctv dinnan? Wani abu kkeson ji?" Heedayah ta girgiza mai kai ya cigaba "to wallah kika kuskura kika gaya ma wani ko mumy'nki kan abinda kkaji munyi ni da baban mustapha" ya daka mata tsawa sanda ta shiga bari "sena pille kanki, kinji ko bakiji ba?" Heedayah baki na rawa tace "naji naji" ya fice, kan daddy'nta ta nufa tana jijjiqa shi "daddy! Daddy wake up pls, ka ma baban muhammad da baban mustapha duka ka kaisu gun police auntinmu tace can ake kai criminals bcuz dey are all criminals daddy wake up muje police station kaji, daddy!" Ina daddy shiru wata erin mahaukaciyar ihu ta sakar "daddy!" Nanny dake toilet sanda ta fito a gurguje "heedayah meke faruwa? Me kke kuka? Bakiga daddy na bacci bane? Kibarsa kinji. Oh har su alhj lawal din suntafi ne" duk wannan tambayoyi heedayah bata amsa mata ko daya ba daga karshe tace "nanny daddy baya numfashi" nanny tace "ke heedayah shegen manyance ne da ke, yaushe kkasan ko mutum na numfashi ko baiyi, common zo muje daki ki canza kaya kuma kukan ya isa" heedayah ta daka mata ihu "am serious nanny zo kiji" nanny ta karaso jiki na rawa tasa hannunta kusa da hancin daddy taji fa ba alamun numfashi salati kawai tahau yi ta jawo telephone ta kira mummy, maganartan ma ba fita takeyi ba "mu.m..my ki taho gda alhj ba lafya baya numfashy" "what?" Abnda mummy ta fada knan nanny ta kashe wayar. "Heedayah gaya mun meya samu daddy? Me kka masa ko haka kka samesa?" Heedayah ta bude baki zatayi magana seta tuna abinda alhj ismail ya gaya mata, ta ja bakinta kum! Tayi tsit "nima bansani ba haka na gansa since dawo na frm sch, nanny do something banason daddy na ya mutu pls" tafashe dawata erin matsanancin kuka bayan 20mins mummy ta iso ba abun ince firewa tayi ba, a gigice ta shigo gdan se dakin daddy tayi kansa tana kuka tana kiran sunansa amman ina daddy bai ko motsi, nan da nan nanny ta kirawo mal idi yashigo ya daga daddy akasashi cikin mota se emergency. Mummy, heedayah, nanny se kuka suketa rapkawa mal idi ma idanunsa duk sun kada.
An hour later dr din yafito mummy tayi kansa tare da jero masa tambayoyi, "dr how's my husband doing? Can I see him now? Dan Allah ya yake? Talk to me pls" dr yace "calm down, ko kece matarsa?" Mummy tace "sure, yes, ofcourse, definately ni ce matarsa" (bata ma san sanda ta jero wannan answers dinba) dr yace "muje office dina" heedayah ta kama sabon kuka ta kankamo mummy itama setabi su da kyar nanny ta jata jikinta sannan mummy suka fice da dr sukayi office nasa yace mata "have a seat pls" mummy tazauna dr yafara kamar haka "nakega ba se nagaya miki ba u already know mijinki is affected by ALS disease ko?" Mummy tace "yes for sure am aware, disease din na stage 1 ne" dr yace "a da knan dan ynxu da mukayi test mungano yakai stage 3" mummy ta dafa kirji "what???" Hawaye kawai ta fara zubda, dr yace "ko kinsan meya samesa ya sume?" Mummy tamasa bayanin abinda tasani, dr yace "ikon Allah there must be some explanations then...ko kinsan mijinki nada hawan jini?" Mummy tace "eh amman kuma da sauki dan ya jima bai complaining ba" dr yace "due to shock da maigidanki ya samu wanda kkace kema bakisan dalilin hakan ba yasa hawan jininsa ya hau sosai wanda yasa sa paralysing ynxu haka am sorry" suuuu mummy ta sulale kasa sumammiya
[10/10, 1:31 PM] 🍬🛍💍Salma💍🛍🍬: 👮👮👩👩💥💥💥💥💥
HEEDAYAH!
💥💥💥💥💥👩👩👮👮
1⃣7⃣
written by miemie👄
Dr yakira nurses aka dagata itama aka kaita wata dakin, heedayah na ganin mummy'nta a sume ta sakar dawata irin ihu sanda aka fitar da ita daga asibitin kuka takeyi sosai kamar ba yarinya ba, immediate attention aka bama mummy within 20mins ta farfado ba abin da take furtawa face "habibi na don't go nd leave me" ahaka har tayi gaining back conciousness, kuka takeyi sosai heedayah da nanny ne suka shigo, heedayah ta karasa gun mummy'nta tayi huggung nata tightly tana kuka "mummy ina daddy? Muje mu daukosa mukoma gda mubar wannan asibitin eventually we will all fall sick dan Allah mutafi" tafashe dawata erin kuka me tsuma zuciya mummy ta taso da ita daga jikinta tace "look at me heedayah" da hannunta biyu rike a fuskarta "zamu tafi gda kinji dnt worry bari daddy yadan samu sauki kadan se mutafi stop crying kinji? Bansan inga princess dina na kuka, ure tears are way expensive, kinsan menakeso dake ynxu?" Heedayah ta girgiza kai da alaman a'a mummy tace "kuje gda da nanny kici abinci kiyi sallah, pray for daddy, do ur assignmnts seki kwanta ki huta kinji? Kina tashy nida daddy zamu dawo gda heedayah tace "inason inga daddy, mummy pls ko kadan inason inga daddy na" mummy tace "don't worry ynxu daddy na bacci anjima kadan ze tashy" heedayah tace "promise me mummy" baki na rawa mummy tace "i promise mumy's princess" tabata peck a goshi tace wa nanny "ku tafi" nanny bata ce komi ba takama hannun heedayah suka fice mal idi yayi dropping nasu sannan mumy ta kirasa yakuma dwowa asibitin. Bayan tashin mummy da like 15mins dr yashigo ya dubata yaga shes perfectly fine yace "ki huta madam, Allah bada lafya" mummy tace "ameen dr pls tell me meke damun mijina? How is he? Inason ganin mijina pls he need me by his side" dr yace "calm down ynxu ki huta" mummy ta ta rokon dr da yagayamata meke damun mijinta daga karshe ya karisa gaya mata bebar komi ba, salatin mummy kawai ke tashy a cikin dakin wai ace yau an wayi gary daddy is paralysed, bayida wani amfani kuma again, dashy da babu duk daya ne subhanallah ya Allah kaba ma mijina lafiya. Baki na rawa tace "dr pls kabarni inga mijina, pls" dr yace "muje" da kyar ta mike tabi bayansa suka shiga dakin daddy dr yabasu waje, jiki na kyarma takarasa gun daddy ta dauko hannunsa dake hade da drip ta rike bibbiyu da nata a hankali hawayenta ke sauqa kan hannun daddy se suratai take zubawa tana kuka tagama tayi addu'a ta kwantar da kanta gefen daddy ahaka har bacci me nauyi ya dauketa***
Da maghrib ta farka tayi sallah tasa mal idi kwaso mata essential things da zatayi needing dan kwana a asibiti yazama dole cuz har ynxu daddy beyi gaining conciousness ba. Allah ya so time da mal idi yaje kwaso kayan heedayah na bacci da har nanny zata ta da ita sallah sekuma tace bari ta idar sannan ta tayarda ita yadda Allah yaso su knan, har aka gama diban kayan heedayah batasani ba. Mal idi na tafiya nanny ta kira mumy ta gaisheta da jiki take tambayarta ko ta dafo mata abinci ne? Mummy tace "a'a kibary kar heedayah tayi noticing wani abu zan sa idi ya siyi min" nanny tace "toh shiknan tunda haka kkace, ya jikin daddy'n heedayah?" Mummy tace toh da sauki amman kam har ynxu beyi gaining conciousness ba nanny, i dont know what to do" nanny tata bata hakuri amman wannan abu da abin dubawa aciki, mummy tace "kibary kawai sena dawo se anjima" ta katse wayar. Nanny ta manta da zancen ta da heedayah yin sallah ma gabadai. Se around 10:00pm heedayah ta tashi tayi brushing tayi alwala without anyone telling her to, tayi sallolinta tayi ma daddy addu'a sosai sannan ta zauna tana nazarin abinda tajiyo dazu kwata kwata ta kasa gane waye ke maganar ko alhj lawal ne ko alhj ismail amman dey jikinta yafi bata alhj ismail ahaka tabar tunanin ta sauko kasa tasami nanny a parlour ta karasa gunta tace "nanny ina mummy da daddy?" Kafin ta jira me nanny zatace ta dau hanyar dakin daddy tana kwala masu kira shida mummy
[10/10, 1:31 PM] 🍬🛍💍Salma💍🛍🍬: 👮👮👩👩💥💥💥💥💥
HEEDAYAH!
💥💥💥💥💥👩👩👮👮
1⃣8⃣
written by miemie👄
Tagama yawonta bata ga masu kamannin daddy da mummy ba, ta sulale a kasan dakin tafara raira kukarta me tsuma zuciya, nanny ta taso ta daga ta, tana lalashinta heedayah taqi yin shiru kuka takeyi sosai har bacci yayi awon gaba da ita tana jan numfashy a hankali nanny ta kaita daki ta rufeta da bargo sannan tarufo mata kofar.
Washegary, around 7:00AM daddy yadan motsa yatsar sa daidai lokacin idan mummy yakai gun da saurin gaske taje ta kira dr suka shigo tare yadan dudduba daddy yace "ma'am mugodewa Allah ur husband has gained conciousness" mummy tana murmushi tace "alhamdulillah" dr ya fice. Mummy ta karso kusa da daddy ta riko hannunsa da hawaye sharkaf a fuskarta tace "welcome back habibi" ta masa murmushi, daddy ya gwada magana amman ina yakasa, anytime yace zeyi mgn its becoming hard, atake mummy tafara sabon hawaye tana sharewa suna zubowa, haka daddy ma hawaye yake da kyar ya mata murmushi, mummy tasa hannu ta goge masa yar hawayensa tareda gaya masa "everything is gonna be fine in shaa Allah, try not to talk" tabasa peck a goshi. Tashi tayi ta dauko wayarta dan kiran nanny bugun farko nanny ta daga suka gaisa mummy tace "princess dina fa, tatafi sch?" Nanny tace "da kyar" mummy tace "Allah sarki my poor heedayah, ki hado mana breakfast ga daddy nan ya farfado" nanny tace "toh toh alhamdulillah kiban hour daya" mummy tayi hanging. Kiran dr dinsu tayi na washington DC sanda tayi 2 missed calls sannan ya daga a na uku ta gaishesa yake bata hkr akan delayance din maganin bada ga wurinsa bane mummy tace "ba komai gbe ne ai" yace "ya jikin me gidan?" Nan mummy tabasa labarin komi ya mugun tausaya wa daddy da mummy matuka ya ce ta kwantar da hankalinta ze hado mata wasu maganin in shaa Allah mijinta will get better duda it will take long process ne, yagayamata tips dayawa mummy tayi godiya in return ahaka sukayi sallama (duk wannan zance da turanci sukeyi.)
A sch heedayah kuwa ba wanda take masa magana kullum tana cikin tunani abin ba karamin tama antinsu hankali yake ba ace yar yarinya kamar heedayah amman ta zauna se aukin tunani gashy anytime ta tambayeta meke damunta setace mata rashin lafyan daddynta ne kawai amman aunty kam tasan for sure there must be something, har don moha sanda anty ta tambaya amman shima yace mata besani ba cuz heedayah is avoiding him bata masa magna ynxu yayi yayi da ita amman ina taki so ze bata space, daga karshe anty tayanke hukuncin kiran mummy. Bayan an tashy frm sch mal idi ya zo daukan heedayah acikin mota tace masa ita karya kaita gda gun parents nata takeson zuwa tata masa bori sanda ya yarda daga karshe suka zarce asibiti mummy tayi mamakin zuwan heedayah da unifirm wato ko gda ma bataje ba balle taci abinci nan danan ta kira nanny, nanny tace ita batasan da zuwansu bama akadawo kan mal idi aka suburbudesa sosai. Heedayah ta fashe da kuka "mummy wato ure not happy to see me? Haka jiya kka min karya kkace zaku dawo gda da daddy nata jiranku bakuzo ba, ba damuwa mal idi take me home" tatashy mummy ta riko hannunta "not at all my dear, kema kinsan kanki mummy will not lie to u like that, inason in gaya miki wani abu nd inason kibany mind naki kijini da kyau. U see, daddy is in a critical condition, Heedayah! Daddy baya magana ynxu yayi paralysing" ta fashe da kuka, heedayah tace "mummy? Me paralysing? Kibar kuka pls mummy nima zanyi fa" Mummy ta share hawayenta "daddy baya iya magana, ko tafiya heedayah" hannu heedayah tasa a kunnenta "nooo mummy wasa kke min, my daddy can talk nd walk noooo" tabar gun a guje ko ya akayi bata manta dakin daddy ba oho dan heedayah batada mantuwa dakinsa ta wuce straight kafin su mummy suce pim. Tana shiga ta hango daddy'nta a kwance kan gado da hawaye na bin fuskarsa tasa lock a kofar takarasa kansa da gudu tafadi a kanshi "daddy nooo pls daddy u promise to always stand by my side, kace u'll never leave me, remember? I want my daddy, plss dady" kuka takeyi sosai daddy naganinta amman ba abinda ze iyayi se hawaye sanda tayi kuka sosai sannan ta dago jajayen idanunta ta share hawayenta, ta share na daddy tace "daddy listen to me I promise sena rama maka abinda baban muhammad yamaka, zanje in tambayi antinmu me mutum yake karantawa ya iya kama criminals nd I promise sena kamasu na kaisu prison har su mutu a can" (ji yadda heedayah ke magana kamar ba yarinya ba). Su mummy suna isowa dakin taga a rufe mal idi yafara kokarin budewa tace "let her be" suka nemi gu suka zauna se kuka takeyi a hankali.
Alhj lawal na zaune a parloun gdnsa da files na gdaje, filaye, companies, na alhj s.u agabansa ya sakar dawata dariyan mugunta sannan yadau wayarsa ya kira alhj ismail bugun farko ya daga ya gaishesa alhj lawal yace "bar duk abinda kakeyi kazo I need u now!" Baki na rawa alhj ismail yace "yes alhj gani nan zuwa yi hakuri pls." Kamar kyaftawan ido sega alhj ismail a gdan alhj lawal ya durqushe ya gaishesa alhj lawal yace "hau kujera ka zauna magana zamui nd inason kbani hnkalinka dan abu zansa kamin nd banason failure"
[10/10, 1:31 PM] 🍬🛍💍Salma💍🛍🍬: 👮👮👩👩💥💥💥💥💥
HEEDAYAH!
💥💥💥💥💥👩👩👮👮
1⃣9⃣
written by miemie👄
"Ko kana da labarin alhj s.u na asibiti?" Alhj ismail ya gyada kai, alhj lawal ya cigaba "toh kasani bara muje dubansa ba, daga mu har iyalan mu bawanda zeje dubansa, kaji ai?" Alhj ismail zeyi mgn knan alhj lawal yace "ko bakaji bane" alhj ismail yace naji, alhj lawal yayi yar murmushi sannan yace "zan baka files na gdan alhj s.u dayake ciki ynxu kaje ka siyar" Alhj ismail ya zaro ido sannan yace "kar mu masa haka pls mun kwato campany nasa da sauran filaye ai ya ishemu ba se mun sai masa da gdan dayake ciki ba, for goodnake sake su koma ina?" Alhj lawal ya buga table "ni nake ma magna kana kin ji?" A zuciya yace "lallai se malam ya dado min wanga magani" jiki na rawa alhj ismail yace "yi hakuri i'll do as you say" alhj lawal ya miko masa file din gdan yace "goodluck, you can go now" alhj ismail na ficewa alhj lawal ya zarce side na matarsa ya sameta kwance kan gado tana kallo suka gaisa yake ce mata ta shirya zasu je duban alhj s.u bai da lafya, tace "ayya ai banda labari barin kira mumyn heedayah" ya ce "toh kiyi sauri" yana fita takira mumy'n heedayah suka gaisa ta tambayeta ya jikin daddy? Mummy tace "da sauki" umman mustapha (matar alhj lawal) taba mummy hakuri kan rashin zuwan da tayi cuz bata san daddy baida lfya bane ynxu zata kira maman muhammad (matar alhj ismail) ta sanarda ita halan su shigo tare ma ahaka ta katse wayar. Ta kira maman don moha suka gaisa take fada mata, maman don moha ta tausaya wa mummy matuka tace itama zata shigo anjima sukayi sallama, alhj ismail mijinta taje tasamu yana zaune a garden take gaya masa kan zata fita anjima zataje gaishe da daddy'n heedayah da jiki ko zamuje tare ne?, alhj ismail yace "ba inda zakije" tamasa rokon duniya ya hanata haka takoma ciki amman de tasa a bayan mind nata se taje koda bada izininsa ba, ace duk yadda suke da mummy'n heedayah mijinta ba lafya yace barataje dubanta ba ai ba ta kyauta ba.
Alhj lawal, dansa mustapha da matarsa na hango a asibitin da akayi admitting daddy da manya manyan ledoji guda 2 a hannun matarsa, yasa ta kira mummy, mummy ta musu kwatancan dakin suka kariso suka gaggaisa kowa yaga daddy seya tausaya masa harta alhj lawal dinma beji dadin ganin amininsa a condition haka ba amman ya ya iya da son zuciya, umman mustpha ta tambaya "ina heedayah ne banganta ba?" Mummy tace "ai bata jima da barin nan ba" umman mautapha tace "ayya ashafa min kanta" bayan like 15mins da zuwansu alhj lawal yace "zasu tafi" a daidai lokacin daddy ya tashy daga yar baccin da yakeyi yana ganin alhj lawal jikinsa ya soma rawa mummy suka rasa meke faruwa, shide alhj lawal yaja baki yayi kum dake yasan dalilin hakan, mummy duk ta kidime tarasa nayi can tace bari taje ta kira dr, alhj lawal yace "kar ta damu magana alhj ismail keson masa sesa jikinsa ke rawa" ya karasa gun alhj ismail da har ynxu jikinsa rawa yakeyi yace "dan uwa try not to talk nagane me kake nufi, Ina company dinka dake abuja neko? Nxt week zan shiga abuja in shaa allah in kula maka dashy kaide Allah baka lafya kawai, sannu" yadawo da kallonsa kan matarsa yace "mutafi ko?" suka aje wa mummy ledojin tayi godia sosai ta musu rakiya sannan ta dawo ciki. Data dawo ta karisa gun daddy tana nuna masa ledojin da alhj lawal yakawo se yaba hankalinsa take, shiko se kokarin magana yakeyi yace mata "karta amsa, alhj lawal munafiki ne" amman ya kasa, mummy kuwa tace "try not talk yace zeje maka company din ya duba ai nasan alhj lawal da kirki he won't let you down" Haka har dare yyi maman don moha batasamu daman zuwa ba dake alhj ismail a gda ya wuni ranan, can dare ta kira mummy ta gaishe ta sannan tabata hakuri kan bata samu daman fita yau ba amman in shaa Allah gbe zata zo, mummy tace "ba komai, Allah kaimu" maman don moha tace "ya jikin maigidan?" Mummy tace "toh da sauki nakega gobe ma za'a sallamemu cuz gbe maganinsa zasu iso" maman don moha tace "ahh alhamdulillah in shaa Allah zan shigo kamin ayi discharging naku din, Allah bashi lafya" mummy ta amsa da "ameen nagode se da safe" tayi hanging.
Heedayah na zaune akan study table nata da assignmnts nata a gabanta amman ko kadan hankalinta bai gun har nanny tashigo dakin bata sani ba, "heedayah!" Nanny takira sannan ta dawo hankalinta, nanny ta kariso kusa da ita tace "heedayah ki rage tunanin daddy'nki in shaa Allah ze samu lafya ba kina mishi addu'a ba?" Heedayah ta gyada kai can setace "nanny can I trust you?" Nanny tace "sure my heedayah wani abu ne?" Heedayah tace "nanny daddy'n don moha ne yasa daddy ya dena magana da motsi" nanny ta zaro ido waje "heedayah! Ya kke magana haka? Daddy'nki ba frnd na daddy'n don moha bane, mesa ze masa mugunta?" Heedayah tace "nanny believe me" tayi tayi da nanny ta saurareta amman ina nanny taki sauraronta dan ita kwata kwata maganan bekama kwakwalwarta ba ace yadda alhj ismail ke son daddy ne za'a ce ze masa haka? Gaskia karya ne. Ahaka ta taya hedayah tagama assignments nata tayi sallah sannan ta kwantar da ita.
[10/10, 1:31 PM] 🍬🛍💍Salma💍🛍🍬: 👮👮👩👩💥💥💥💥💥
HEEDAYAH!
💥💥💥💥💥👩👩👮👮
2⃣0⃣
written by miemie👄
As usual yau da safe nanny tashirya heedayah sch 7:30AM yamata a sch. Sannan nanny ta fara shirya wasu mummy breakfast to 9:00AM tagama tayi wanka tadan kimtsa gdan mal idi yyi dropping nata a asibitin tagaishe da mummy sannan taciro breakfast din tayi serving nasu, mummy naci tana bama daddy ahaka har suka koshi. Around 10:30AM alert yashigo wayar mummy na delivery na maganin daddy nan da nan ta aika mal idi yaje ya amso yana dawowa batare da bata lokaci ba mummy taje yiwa dr magana kan yayi discharging nasu ga maganin da sun iso sede kash dataje dr bai nan so dan dolenta ta dawo dakin tana jiran dawowarsa, wayarta ce tasake ringing maman don moha ke kira ta daha suka gaisa tamata kwatancan dakin daddy nan danan tashigo daman tana kusa da gun suka kuma gaisawa ta tausaya wa daddy sosai ko 10mins batayi ba tace zata tafi ta ajiye wa mummy wata katuwar leda itama, mummy tayi godiya sosai tace "ki gaishe dasu muhammad da daddy'nsu" maman don moha tace kinga har na manta ba wlh dady'nsu baijin dadi ne sosai sesa besamu ya fito ba" mummy tace "ayya shima! Toh Allah basu lfya" maman don moha ta amsa da "ameen se anjima zan wuce office se waya ake tamun zan biyo tanan ma kafin inwuce gda in natashy frm work" mummy tayi murmushi sannan tace "kekam baki gajiya wallah, ai zuwanki ynxu ma yayi sosai Allah biya, har kin manta yau zaayi dischargibg namu ai dr din yafita amman yana dawowa ze sallamemu" maman don moha tace "toh shknan Allah bama alhj lafya, ni na tafi" mummy tace "ameen mungode". Dr na dawowa ya sallami su mummy tare da musu fatan alheri, mummy ta biya bills din suka dawo gda. Nan nanny tashiga hada lunch mummy kuwa ta yi ma daddy wanka ta sa masa light jallabiya ta feshe sa da turare sannan ta zaunar dashy kan wata hadaddiyar wheelchair nasa data masa ordering from ali express ta jasa zuwa parlour takaisa ta bakin kofa yana dan kalle kalle sannan ta wuce daki hado masa maganinsa she's very careful dan kar maganin yakuma fashewa yana gama sha nanny ta sauke abinci mummy tabasa yaci sannan tayi wanka itama pes! Lokacin daukan heedayah nayi ta dauko mayafinta taje daukota, heedayah tayi murnan ganin mummy'nta sosai classmates nata har mamaki abin yabasu heedayah da ta kwana biyu bata dariya ji yadda take wage baki yau, se surutu heedayah kema mummy acikin mota ahaka har suka isa gda tafito tana shiga parlour taga daddy'nta zaune kan wheelchair nasa kamar wanda zakace taso ya mike, ta karisa gunsa da gudu tayi hugging nasa tightly "i miss you daddy" murmushi kawai daddy ke iya yi. Da daddare su mummy duka suna zaune a parlour ta tashy ta wuce dakin heedayah taga batta nan amman taji motsi a bangida ta jawo kofar tana juywa suka ci karo da nanny, nanny tace "mummy'n heedayah akoi maganar danakeson miki" mummy tayi murmushi "nima ai nanny zo muje dakina" suka wuce, mummy tace "wai nikam dana barki ranan da daddy'n heedayah meya faru ne?" Nan nanny tayi wa mummy narrating duk abinda tasani bata bar komi ba amman de ta boye wa mummy part din da heedayah ta gaya mata, mummy tace "toh fa bari heedayah'n tafito muji daga bakinta" bayan 3mins heedayah tafito ta sauko kasa nanny tace mata "kije mummy na kiranki tana dakinta" heedayah ta amsa da "toh" ta wuce dakin mummy, tna shiga ta karisa gun mummy, mummy ta zaunar da ita kan cinya tace "mummy's princess nikam rananda muka kai daddy asibiti meya samesa? Nanny tace min ke tasamu akansa kina kuka, meya faru kke kukan?" Duk sanda heedayah tace zatayi magna seta rika tuna abinda akhj ismail yagayamata nacewa ze pille kanta in tafada ma wani abinda taji, mummy tagano heedayah batason tafadi abinda tasani ta riko fuskarta tace "trust me kinji gayamun duk abinda kka sani kinji my princesd?" Heedayah tace "ni mummy all I know is daddy'n don moha ne yasa daddy yadena mgn da tafiya"(but takasa gaya mata abubuwan dataji daga abakin alhj ismail) mummy ta zaro ido "heedayah! Kinsan me kke fadi kuwa?" Heedayah tace "eh mummy shine, dagaske ba karya nake miki ba" mummy tace "toh shknan jeki sami daddy a parlour thank you for telling me" heedayah na fita mummy tafara safa da marwa acikin dakin "tabbas yaro bai qarya inyafadi abu it might be yaji ne ko ya gani but why is it hard for me to believe heedayah? Taya? Alhj ismail zeyi wa daddy haka, kai gaskia a'a dan a iya zaman da mukayi da alhj ismail da alhj lawal, alhj ismail ma kamar yafi son daddy akan alhj lawal, toh! Ko ba son tsakani da Allah dama yake masa ba? Kaii nooo son tsakani da Allah ne bt kuma akoi abin lura anan, meya hana alhj ismail zuwa gaishe da daddy?" Wata zuciyar tace mata "ha'a ba matarsa ta gaya miki baida lafya ba? Ai barata miki qarya ba"
[10/10, 1:31 PM] 🍬🛍💍Salma💍🛍🍬: 👮👮👩👩💥💥💥💥💥
HEEDAYAH!
💥💥💥💥💥👩👩👮👮
2⃣1⃣
written by miemie👄
Da kyar ta iya tayi getting rid of tunanin a mind nata, taje tasamu su daddy a parlour tayi joinimg masu suna kallo amman fa hankalinta ba akan kallon yake ba, around 10:00pm duk sukayi seda safe kowa ya wuce dakinsa. Yau ma kamar kullum nanny ta shirya heedayah sch, atare suka isa da su don moha tana ganinsa ta fara tafiya da sauri dan kar ya mata magana, gudu yayi sannan ya iso ta ya riko hannunta ta wabce tace "muhammad leave me alone" don moha yaji mamaki sosai, "heedayah pls mena miki kke avoiding dina, atleast ki gaya mun menayi nd stop avoiding me dan Allah" heedayah ta watso masa harara "wallahi don moha in baka barni ba i'll report u to the principal's office" takama hanyan tafiya kafafunsa kasa rikesa sukayi ya sulale kasa dakyar yasamu ya tattara kansa yayi class, haka ya wuni a sch ranan so dull ba walwala a tattare dashy. Bayan da aka tashy heedayah taje tasamu aunty'nsu "ma'am what will I study in order to become somebody in the future who can arrest criminals?" Aunty'nsu tace "heedayah why are u asking?" Heedayah tace "i just want to be one" aunty tace "but u said u want to be a doctor, why have u changed ur mind?" Heedayah tace "just cuz..." Sekuma tayi shiru anty tayi murmushi "well to become someone who can arrest criminals u have to go through a law sch..." haka de ta ta ma heedayah bayani daga karshe tace "then u can now decide weather to charge a person or not after becoming A PROSECUTOR" heedayah tamata godiya sannan ta fice tabar aunty cike da mamaki dan a gaskiya heedayah na burgeta sosai kominta daban yake is like she's unique. Bayan anzo daukan heedayah sukata hira acikin mota ita da mal idi har suka isa gda, tayi dakin daddy tayi hugging nasa taga ba mummy a dakin tace "daddy yau na tambayi auntinmu me mutum ze karanta ya iya kama criminals tace min zan je law sch se inzama PROSECUTOR kaga inna zama se in kama daddy'n don moha mukaisa prison ko daddy?" Daddy yamata murmushi ta dau jakarta ta fice sukaci karo da mummy, mummy tayi hugging nata sannan ta wuce dakinta ta canza kaya ta sauko taci abinci. Haka de rayuwa ta ciagaba da kasancewa daddy da family'nsa, mummy batta wasa da maganin daddy jiki de har ynxu gashi nan ba improvement. Don moha kuwa kusan sau uku yana zuwa gdansu heedayah amman taki kulasa har ya gaji yabari hakan kuwa ba karamin affecting dinsa yayi ba, heedayah ma kwata kwata bata jin dadin abinda take masa amman ya ta iya? She can't forgive him for his dad's mistake, daddy'nshi ne yaso kashe daddy'nta, nanny tayi tayi da heedayah ta dena blaming don moha for his father's fault duda they are not so sure daddy'n don moha ne cause din rashin lafyan daddy amman heedayah taki jinta.
*Bayan sati daya,* yau ya kasance thursday heedayah na sch a yayinda mummy ke office tabar care din daddy gun nanny. Alhj lawal da alhj ismail na hango a gdan shi alhj lawal din, alhj ismail yace "yallaboi gashy mun samu wanda zasu siye gdan" alhj lawal yace "ahh to aikinka yayi kyau, ynxu kasan me nakeso da kai?" Alhj ismail ya girgiza masa kai da alaman a'a, alhj lawal yace "zakaje da wanda zasu sayi gdan, gdan alhj s.u ka nuna musu cikin am sure wajen dama ka nuna musu ko? " alhj lawal yace "eh amman yallaboi ai zan tauna mana asiri inna je gdan nasu dan zasu ganni gaskia baranje ba, muba ma wanda ze siyan file din gdan kawai yaje dashy ya nuna musu" alhj lawal yaja tsuka "kaifa baka da wayo Allah, taya zamu basa file din gdan? Ba seya gudu dashy ba, dolenka zakaje da shy kuma..." Alhj ismail ya katse sa "nifa baranje ba alhj" alhj lawal yayi murmushi daman already ya amso maganinsa gun bokansa ya sa acikin ruwan yace "toh shknan ni zanje, ga ruwa kasha ana zafi" ya zuzzuba musu a kofi kowa yakai baki alhj ismail yafara sha alhj lawal kuwa ya makale nasa a lebe kawai, alhj ismail nagama kurbewa bayan like 15mins alhj lawal yace "soo ya yanzun zaka je?" Alhj ismail yace "eh sosai alhj zamuje gdan alhj s.u mu saida gdansa" suka zarce da dariyan mugunta dukansu***
Around 3:00pm su mummy suna zaune a garden dukansu me gadi yazo yacemata tayi baqi tace ya kariso dasu, alhj ismail dawasu maza biyu naga, wanda a kalla dayan zeyi 48yrs dayan kuma 55yrs haka, mummy tamusu sannu dazuwa, heedayah na ganin dady'n don moha tashiga tsoro shiko duk sanda suka hada ido seya mata murmushi, daddy kuwa jikinsa yafara rawa sosai dakyar mummy tayi calming nasa down, da wayo mummy ta kora heedayah ciki amman dan wayo irin na heedayah taqi shiga ciki ta labe daga wani lungu tana jinsu. Alhj ismail yace "ya jikin dan uwan nawa?" Mummy tace "da sauki" da har zata tambayesa ya jikinsa sekuma ta fasa. Ya ja numfashy sannan yace "hajia hafsat" ta amsa da "naam" yace "kinga wadan nan mutane?" Mummy tace "eh mun gaisa ai wani abu ne?" Alhj ismail yace "gdan nan zasu siye ko ince sun riga sun siye sun zo duba ne" mummy ta zaro ido "ehh? Innalillahi wa inna ilaihi raji'un, Alhj ismail wata erin banzan magana kake ne? Ta ya zaka siyar mana da gda? Dama du zaman da mukayi dakai ba tsakani da Allah bane? Toh wlh kayi qarya, nd kasani baraka taba siyar mana da gda ba sbd files na gdan ga ba a gunka suke ba suna gun mijina, mutumin banza amman Allah wadar din erin ku wlh kaji kunya mstww, ku tashy kubar min gda or else in kira police suzo su tafi daku wllh kaji na rantse" alhj ismail yayi murmushi sannan yace "me yayi zafi hajiya hafsa? Zamu tafi but tukuna" yasa hannu cikin aljihu ya ciro wata paper ya miqa wa mummy tasa hannu ta karba da full confidence dinta, abinda tagani cikin takardan ne yamun razana ta ba shakka wannan signature din daddy ne akan sunan alhj ismail da shaidar ya mallaka ma alhj ismail gdan nan nasa da yake ciki, da kyar mummy tayi gathering evidence tace "toh se meh? Wannan paper is not real" alhj ismail yace "dont decieve urself maman heedayah ke yar boko ce wanga paper is real tun wuri ku fara tattara kayakinku dan mutanennan suna bani kudi na i have no other option than in fita daku na karfi daga gdan nan" yasa hannu ya wabje paper'n yace da mutanen nasa "mutafi"
0 comments:
Post a Comment