Nan ya fada duniyar tunani shin ina heedayahn zata je? Kode, kode alhj ismail ne yayi kidnapping nata dan sokanci nan ya yi scrolling kan contact na alhj ismail ya soma dialing, daga wayar da alhj ismail zeyi yazo daidai da shigowar don moha main parlour jin daddy'nsa ya daga waya yasa ya tsaya be qariso ba, alhj ismail yace ''hello dan uwa?" Alhj lawal yace "ya harkoki?" Alhj ismail ya amsa da "alhamdulillah..." jin gaisuwam ba na qarewa bane don moha ya juya da niyar fita ko anjima ya dawo yakai dab bakin kofa knan seya jiyo daddy'nsa na fadin "kai gaskia rabuwa na da insata a ido nike ga tun last open day danayi wasu muhammad a makaranta..." jin haka yasa don moha juyowa ya labe tawani corner yakasa kunne yanajin mgnan da daddy'nsa keyi. Alhj ismail "yace waat? Anyi kidnapping nata? Ikon Allah," on the other side alhj lawal yace "eh nima matata ce ke ban lbr shine nace barin ji daga bakinka inade u have nothng to do with bacewan yarinyan?" Alhj ismail yace "a'a wlh ni bani bane ba ni nayi kidnapping nata ba" don moha najin haka ya zaro idanunsa waje tare da fada ma kansa "what does this suppose to mean? Me hadin daddy da heedayah da har xa'a ce shi yyi kidnapping nata gaskia somethng smells fishy I have to find out" alhj ismail yace "toh Allah kaimu goben" ya katse wayar ya leqa yaga ba kowa sannan ya shige daki a yayinda don moha kuma yakoma site nasa da kaninsa.
Heedayah ce zaune a dakin ita kadai se kuka takeyi daga ido tayi taga 15mins to 9:00PM nan ta miqe tayi sallan ishan ta, tana idarwa ta tofa addu'o'inta ta miqe ta nufa gun dressing mirror inda ta ga wayarta daxu ta duba taga wayam! Ba komi side drawers na gadon tafara dubawa ko zata samu dan wani makamin da ze taimaka mata ta iya balla wurin lock na kofar dan ta karanci windows din erin masu karafuna ta wajennan ne haka ta ta neme nemen ta ba komi a ciki daga books se books wani haushi ta sake ji if only not don moha ya dauke spoon na daxu da tayi amfani dashy ta balla screws dake jikin kofar tasamu ta gudu, bata san sanda ta fada kan gado bacci yayi awon gaba da ita ba. Mummy kuwa kwana zaune tayi.
Wasgehari! Da misalin karfe 8:30PM don moha ya tashy yayi wanka ya shirya tsaf kaninsa safyan yasha mamaki cuz don moha betaba tashy da safe haka ba kullum seya kai erin 10-11:00AM dinnnan, daya tambayi don moha ko ina zasa ma be amsa sa ba kawai ce masa yayi "in daddy ya tambayeni kace masa project ne yataso" (abunku da architecture) safyan yace "okay" don moha ya fice, a daidai restaurant na jiya ya tsaya yasiyo breakfast me rai da lfya daga can naga yawuce wata boutique ya siyo wasu dogayen kaya guda biyu dawata top da highwaist skirt guda biyu sannan yakama hanyan gdan daya ajiye heedayah ya na isa bayan yayi locking ko ina ya zarce dakin heedayah ya sameta kwance se bacci takeyi ya fita da plate na jiya ya kawo sabo ya ajiye sannan ya matso kusa da ita sanda ya gama qare mata kallo sannan ya fara shafa fuskarta a birkice ta farka datayi niyan sake ihu ganin don moha yasa ta yi shiru yace "morning sleeping beauty ga breakfast naki tashy kiyi wanka here are some dresses ki zaba aciki seki sa I'll be waiting for you outside" kafin ya jira me zatace ya fice leathern ta jawo ta zazzage kayakin dake ciki to her suprise taga harda panties da bra (ni miemie nace shegge don moha) wata tsuka taja dan haushi badan tana so bata ta tashy tanufa toilet tayi brushing sannan tayi wanka dama already ta riga tayi sallan asuba ta fito a gaban dressing mirror taga wata 'yar vaseline ta shafa sannan ta jawo daya daga cikin bra's din acikin guda biyar taga guda ukun daidanta ne biyun ne suka mata ruwa haka panties dinma a zuciya tace "dan iska kawai" daya daga cikin dogayen rigunan tasa ta nemi gu ta zauna tafara cin abincinta tana cikin ci don moha ya shigo dakin daya kafa idansa kan heedayah sanda tafara feeling somehow ta lalimo hijabinta tasa tare da jan tsaki murmushi don moha yayi a zuci yace "is like the panties nd bra are ur actual size" kujera ya jawo ya zauna kusa da ita sanda ta gama cin abincin sannan yace "so me hadinki da daddy?" Heedayah tace "I dont know" tare da watsa masa harara yayi murmushi sannan yace "jiya I heard him on the phone wani na tambayansa ko shi yayi kidnapping naki" hankalin heedayah in yayi dubu be tashi ba ita komi ya faru amman batasan don moha yayi finding out truth din ynxu cuz the moment hakan ta faru her plans will all be ruined da kyar ta taro confidence tace "sekaje ka tambayi daddy'n naka mesa ake tambayarsa ko shi yayi kidnapping dina but I assure you baraka taba jin komi daga wajena ba" don moha yace "then fine seki shirya karasa rayuwarki acikin gdan nan dama ban gaji da kallonki ba" heedayah tayi murmushi sannan tace "I care less don moha yace "fine!"**** alhj ismail na hango yana barin gdansa da alama gdan alhj lawal zasa shams na ganin ya fita takama hanyan xuwa watadaki inda take ajiye kayakinta daidai nan maman su don moha ta kirata tayi kamar bata jita ba se sauri take ta je tadau wayar ta gayama don moha ga baban nasa yafita cuz haka sukayi dashy jiya kan tana ganin daddy ze fita takirasa ta sanar dashy, kiranta mama keyi sosai ba yadda ta iya haka tajeta ta sameta mama tace "yau aiki zakiyi anan sosai inason mu fita da duka kayakin dake dakinnan tas mu share dakin tsaf!" shams kamar tasa hannu a ka tayi ihu ita tsoronta kar don moha yace yadena kula ta cuz yasata abu batai ba, tunanin wata excuse zata kirkiro takeyi*** alhj lawal da alhj ismail suna zaune a garden alhj lawal yace...
[10/10, 4:36 PM] 🍬🛍💍Salma💍🛍🍬: 👮👮👩👩💥💥💥💥💥
HEEDAYAH!
💥💥💥💥💥👩👩👮👮
4⃣2⃣
written by miemie👄
"Batun yarinyannan heedayah mahaifiyarta ta sake kira na da safen nan kace ba kai ka dauketa ba?" Alhj ismail yace "toh in dauketa in kaita ina?" Alhj lawal yace "toh fa, we have to find out where is she" alhj ismail yace "ka manta da maganannan kawai ko ka manta yarinyan nan tasan secret namu ai batan ta shiyafi mana alheri" alhj lawal yace "ko kadan ai this is the main reason dayakamata musan a ina take kartaje ta tona mana asiri" alhj ismail yace "toh where on earth zamu fara nemanta?" alhj lawal yayi 'yar murmushi sannan yace "leave that to me you can go now" sukayi sallama alhj ismail ya tashy ya fice gdansa isarsa yayi daidai da dawowan don moha daga gdan daya aje heedayah, atare suka shigo ciki don moha yace a zuci "wato shams ta maidani dan iska knan ince tamin abu tayi banza dani zan ko ci mata mutunci" site nasu ya nufa ya watsa ruwa can bayan azahar bayan ya shirya fita ya shiga side nasu mummy yasamu shams na cin abinci wani harara ya watsa mata sanda abincin datake ci ya maqale a wuyarta takasa hadiyewa atake tafara basa hkr ya daga mata hannu da alaman stop tayi tsit yace "wato in saki abu ki kiyi koh? Kinyi daidai" ya tashy ya fice shams nata kiransa ko kulata beyi ba lunch ya je ya siyowa heedayah sannan ya kaimata.
Mummy har tazube cikin kwana daya, ba aikinta sekuka can ta miqe ta dau picture'n heedayah wanda akayi enlargement dashy ta nemi gu ta zauna "my princess where are you? Pls ki dawo gdah I need you, karki tafi kibarni pls show urself to me" tafashe cikin wata erin matsanancin kuka. Alhj lawal ne ya kirata yake gaya mata ta kwantar da hankalinta yakai mgn har police station ynxu haka du nemanta akeyi, mummy tamasa godiya sosai sannan ta katse wayar. Da misalin karfe 4:30PM don moha yashigo gda ya nufa site nasu mama inda ya sami daddy nawaya ya tsaya yagama jin komi sanda daddy ya kammala wayar sannan don moha yace "daddy wa akayi kidnapping?" Daddy yace "ahh ba kowa maganar bata shafe ka ba so me ya kawo ka?" Don moha yace "really daddy? Ba wanda akayi kidnapping?" Daddy ya daka masa tsawa "ni kake cema really? Muhammad ba abin nace maka dan iska ba wlh amman bakada kunya ko kadan ina matsayin babanka kana gayamun mgn iya san ranka oya get out of my sight!" Don moha ya bude baki zeyi mgn daddy yace "now!" Don moha ya juya sanda yakai daidai bakin kofa yakira sunan heedayah yadda daddy zeji sannan ya fice, yabar daddy da baki wide open da kyar alhj ismail ya iya ya zauna kan kujera "taya muhammad yasan heedayah akayi kidnapping? Innalillahi Allah kasa besan abinda muka aikata shekaru dasuka wuce ba" hannunsa na rawa yakira alhj lawal ya sanarda shi abinda ake ciki alhj lawal yace "this means muhammad ne yayi kidnapping nata kokuma yasan inda take." Alhj ismail yace "qarya ne d'ana bare iya kidnapping 'yar mutane ba halan de yaji mu muna waya ne jiya inbahaka ba du rashin hankalin muhammad bare iya kidnapping mutum ba sbd haka kar kayi wa d'ana lakani," alhj lalwal yace "haba dan uwa calm down mana meyayi xafi? 'Dan ka ba dana bane? Ai ynxu tun da har munada hint abinyi me gadin gdanka zamu tambaya koyana ganinta around" alhj ismail yace "anya kuwa dan uwa? Me zai kawota gdana?" Alhj lawal yace ai nima bansani ba amman de kasan yarinyannan is aware mu muka illata mata mahaifinta ko?" Alhj ismail yace "a'a zata manta warhaka man, alhj lawal yace ko kadan yaro bai mantuwa ynxu de ina zuwa mu tambayi me gadinka muji" alhj ismail yace "to ina jiranka" ya katse wayar. Nan da nan alhj lawal ya iso gdan alhj ismail suka je gun baba me gadi bayan sun gaisa alhj lawal yace "nikam mal ahmad baka taba ganin wata budurwa a nan gdan ba?" Mal ahmad yace "kai gaskia a'a...saidai akoi wata qawar shams me aikin gdannan tana zuwa gaisheta yawanci," alhj lawal yace "ya take? Yar fara ce?" Mal ahmad yace "tabbas fara ce 'yar kyakkyawa haka duda tana yawan toshe fuskarta so baran iya tantance kamanninta ba," alhj lawal yace "toh mungode" yaja alhj ismail waje yace "ai na gaya maka, muhammad zaisan inda take kaga har gdanka take zuwa" alhj ismail bece komi ba har ynxu alhj lawal yace dan uwa lfy?" Alhj ismail yace "abun ne ya dauremin kai mesa bata zuwa gdanka se gda na? Bayan tare mukeyin komi" alhj lawal yayi kamar be jisa ba yace "kaga ynxu tunda munada idea a ina take, mubammad yakamata mufara spying, zan nemo wasu suna bin whereabouts nasa kaga inhar shi ya boyeta a wani gda we'll definately find out, amman kafin nan yakamta muyi wa me aikin naka magana" alhj ismail yace "toh kana ganin hakan ba laifi? mubar zancen me aikin kawai, amman xanci kaniyan muhammad har yayi kaurin da ze sace 'yar mutane?" Alhj lawal yayi murmushi yace "a'a kar ka ce masa ko uffan kabarsa I have a better plan," alhj ismail yace "toh shknan" alhj lawal yace "yawwa baran wuce gda Allah kaimu gben kawai anytime muhammad ze fita kamin waya nd kasamu me aikinka kamata mgn meke kawo heedayah gdan nan ne zamu gane ko ita heedayan ta manta abinda mukama alhj s.u kwanaki ko kuma bata manta ba" alhj ismail yace toh shknan xan mata mgn Allah kaimu gben" alhj lawal ya zarce gdansa a yayind alhj ismail ya shige gda ya kira shams tana dan goge gas a kitchen ya kirata ta amsa ta fito ta nemi gu ta durqushe ta gaishesa da kanta a qasa ya amsa a takaice "shams ko?" Tace "eh alhaji" alhj ismail yace ina qawarki heedayah? Har tsakiyan kanta sanda tajiyo wannan tambaya atake jikinta yahau bari dan bata san mezata cemasa ba, alhj ismail yace baki magana ne? Baki na rawa tace inayi ban san inda take ba nima, alhj ismail yace bansan qarya kalleni ki gayamun gskia nasan sarai kinsan anyi kidnapping nata so tell me ina aka kaita? Baki na rawa tace "wal...wal...wallahi ni bansani ba," alhj ismail yace "bakisan meba? Wanda yayi kidnapping nata?" Shams ta gyada kai cikin tsoro alhj ismail yace "amman kinsan anyi kidnapping nata aiko?" Nan ma ta kuma gyada kai...
[10/10, 4:36 PM] 🍬🛍💍Salma💍🛍🍬: 👮👮👩👩💥💥💥💥💥
HEEDAYAH!
💥💥💥💥💥👩👩👮👮
4⃣3⃣
written by miemie👄
Alhj ismail yace "qarya kke" baki na rawa shams tace "wallahi alhj ba qarya nike ba nima..." ringing din wayarta ne ya katse ta dubawanda tayi taga don moha ke kira nan tashiga sabon barin tsoro alhj ismail yace "ba wayarki ke ringing ba? Pick it up!" Shams bata ce komi ba takashe wayar ma takasa ahaka har call din ta tsinke don moha du haushi ya cika sa wato kasa shams xata watsa masa a ido for the last time ya sake gwada number din alhj ismail ya taso ya kwace wayar shams ganin don moha calling ya waro ido tare da sake baki, "so its true don moha has something to do with the disappearance of heedayah nd dole tare suke aiki da shams" rejecting call din yayi don moha yasha mamaki sosai tunanin yadda zeci uban shams kawai yake. Alhj ismail ya dawo da kallonsa kan shams da idanunta duk sun cike da hawaye sannan yace "me hadinki da muhammad? Tare kuke aiki ko? Ina kuka kai heedayah?" Shams bata ce komi ba, alhj ismail ya daka mata tsawa "talk to me!" Tana hawaye tana mgn "wlh wlh ni bansani ba..." Tas! Taji a fuskarta ta riqe gun hawaye na bin kuncinta alhj ismail yace "zaki gayamun gaskia ne ko kuma sena kira police a tafi dake acan nikega zaki gayamusu..." "a'a alhj dan Allah kayi hakuri karka kira min police" alhj ismail yace "then gaya mun ina kuka kai heedayah?" Shams tace "wlh ni bansani ba nima ji nayi anyi kidnapping nata.." alhj ismail yace "still not ready" ya dau wayarsa kamar wanda xe kira police shams tace "zan fada zan fada" alhj ismail yayi banza da ita ya cigaba da abinda yakeyi shams tace "ka tambayi don moha yasan inda take" alhj ismail yace "karya kke kema kinsan inda take" shams tace "wallah tallahi bansani ba abunda nasani nake gaya maka dan Allah karka kira min police," alhj ismail yace "mesa kukayi kidnapping heedayah? Kika kuskura kka min qarya kuma in kira miki police," shams tarasa me zatace dan ita barata iya tonawa don moha asiri ba gara ta tona wa heedayah can tace "heedayah ne take neman abu a gdannan shine..." alhj ismail yace "what? Neman abu? Wani abu knan?" Nan yayi deleting number'n don moha daga wayarta sannan yace "tattara ina inaki kibar gdannan karki sake dawowa kika kuskura kika dawo ko naganki da muhammad koda a bakin gate na gdan nan ne me hanani dauko miki police se Allah get out! Idiot kawai" ya mika mata wayarta ta fice da gudu bata tsaya ko inaba se bakin kofar gdansu tagama kukanta sannan ta shige***alhj ismail kuwa har ynxu mamaki yake "yaushe muhammad yayi kaurin da xe iya kidnapping 'yar mutane, ynxu ina ya kaita nd meyake nema a gunta? Innalillahi" nan da nan ya kira alhj lawal ya tabbatar masa da zancen alhj lawal yace "alhamdulillah ynxu tunda munsan wayayi kidnapping nata muhammad kawai zamusa ana binsa duk inda zasa kaga daga nan zamu gano inda take semu san abinyi kuma," alhj ismail yace "musan abinyi kuma? Ba sako ta zamui ba?" Alhj lawal yace "kai matsala ta dakai qarancin tunani 'danka muhammad nada reason nasa na kidnapping heedayah," alhj ismail yace "nifa har ynxu kaina a daure yake yarinyan cemin tayi wai "heedayah na zuwa gdana tana neman abu, wani abu knan?" Alhj lawal yace "abu fa kace wani abu knan zata zo nema? ko files na alhj s.u'n take nema? haha lallai kuwa barata taba samu ba" alhj ismail de yayi shiru dan tabbas yasan me heedayah take nema ba komi bane illa cctv but beh gaya wa alhj lawal ba hasali shi alhj kawal dinma besan dawani zancen cctv ba cux koda lokacin da alhj ismail ya amsa abun gun heedayah tun tana qarama be taba gaya wa alhj lawal ba nd ko a yau dinma be gaya masa ba, alhj lawal yace "kayi shiru fa?" Alhj ismail ya dawo daga duniyar tunanin dayake sannan yace "ahh ba komi ynxun ya zamui da heedayahn?" Alhj lawal yayi yar murnushi sannan yace "leave that to me" ya katse wayar
[10/10, 4:36 PM] 🍬🛍💍Salma💍🛍🍬: 👮👮👩👩💥💥💥💥💥
HEEDAYAH!
💥💥💥💥💥👩👩👮👮
4⃣4⃣
written by miemie👄
Nan da nan ya kira mutanensa wanda yasa suka taba robbing gdan alhj s.u bayan sun gaisa ya gayamusu aikin dayakeson suyi tare da gayamusu ze masu sendn picture'n wanda yakeson subin, guy din yace "ba matsala oga sir! Wannan ai qaramar aikine" alhj lawal yayi making it clear to them da kar su kuskura su taba lafyar don moha koda kuwa wani abun yazo ya faru, ya amsa "da karka damu oga sir yadda kace kakeso haka za'ayi" alhj lawal yace "good gben seku zo unguwan namu anytime ya fita seku bisa to his destination," ya ce "toh oga sir" alhj lawal ya katse wayar na da na ya masu sendn picture in don moha***
Exactly 7:30PM, bayan don moha yagama shirinsa ya dau motarsa ya fita ba tareda kowa yayi noticing nasa ba restaurant ya tsaya ya siyo ma heedayah abinci sannan ya nufa gdan as usual seyayi locking ko ina sannan yake shiga dakin heedayah ya sameta tana kwance kamar me bacci yana matsowa kusa da ita ta zabura don moha yace "evening my lady," ko kallonsa heedayah batai ba ya je ya dau mata plate a kitchen ya bude mata abincin tareda fadin "eat my baby" nan ma heedayah bata ce komi ba haka yata rokarta can tace "don moha untill when zaka kaini gda pls? Am tired of staying here all by my self" don moha yace "ure not alone my baby, in kinaso I can move here muna kwana tare," heedayah taja tsaki "mtsw niba abinda nake nufi ba knan, ka kaini gda pls," don moha yace "not untill kin gayamun me kke nema a gdanmu" heedayah tayi shiru zuciyarta na bugawa "taya don moha ze san ina neman abu a gdansu? Ai bawanda yasan wannan mgn daga ni se shams omg! This means that shams tayi betraying dina, Allah ya isa shams thank goodness daman banyi trusting naki ba," don moha ya katse mata tunani tareda fadin "yes? Are u ready to tell me?" Heedayah tace "shams data gayamaka ina neman abu a gdanku seta gaya maka abinda nake neman," don moha yayi murmushi 'so u've finally accepted keda shams aiki kukeyi tare," heedayah tace "ni banyi admitting komi ba cuz ina kan bakata har ynxu baraka taba jin komi daga bakina ba, ita shams din ai tasan menake nema a gdan naku mesa bata gaya maka ba?" Don moha yace "ure lying bata sani ba cuz data sani am sure zata gaya mun" heedayah tayi murmushi "then I guess tayi decieving naka kaima just as expected" can kasa kasa tace "shams aikinki na kyau" don moha yaji metace yace "what? Me kka ce?" Heedayah tace "nothing" tare da yin murmushi, don moha ya kulu sosai wato shams har ynxu tana aiki da heedayah? Lalle ma ta maidani dan iska zanko yi maganinki no one messes with don moha nd get away with it yatashy fuskar nan a tamke ya fice. Heedayah tayi murmushi "finally my plan has worked ynxu nasaka believing cewa shams tayi decieving naka kan kuna aiki da ita nd a bayan eyes naka nima tana aiki dani," ta na murmushi ta jawo abincinta ta soma ci sanda ta koshi ta idar da isha ta miqe kan gado tana tunani ya za'ayi tayi ta gudu ahaka har bacci yayi awon gaba da ita.
Washegari! Da safe around 8:30AM don moha ya shirya tsaf daidai yazo shiga motarsa daddy ya kwala masa kira sanda ya duba agogo sannan ya jesa ya samu daddy zaune kan sofa ya zauna a qasa tare da gaishe da alhj ismail, daddy ya amsa da fuskar nan tasa ba yabo ba fallasa yace "ina zaka?" Don moha yace "fili xanje induba akoi wani mutumin dakeso in zana masa gda so zanje inga topography'n filin" daddy yace "ayya toh yayi kyau yawwa daman number wani abokina nake ta trying tun daxu yaqi shiga dan ban wayarka in gwada ko ze shiga" don moha beyi gardama ba ya miqa wa daddy wayarsa tare da ficewa daga parlourn scrolling kan contact list din don moha yayi har sanda yakai kan shams yayi deleting number din sannan ya wuce gallery ya danna folder'n camera pictures na heedayah ne suka bayyana wanda yawancinsu tana bacci aka dau kasu baki ya tabe yana salati sanda yagama viewing ya tabbatar da hakan sannan ya kira don moha "gashi nikega daga wayar abokin nawa ne gashy kaima yaki shiga ta naka don moha" yace "ayya" tare da amsar wayarsa ya fice nan mutanen alhj lawal suka fara binsa hanyar restaurant ya nufa bayan yaa siyo abincin yakama hanya sharada se feeling yake kamar he's been followed kamar ana binsa a baya yadaga ido ya kalli mirror bede yi noticing komi ba amman jikinsa na gaya masa ana following nasa dan haka yayi taking u turn yafasa xuwa ganin heedayahn, mutanen alhj lawal da suke binsa abun ya mugun qulad dasu harda buga sterring motar inda Allah yasa don moha be gane shi suke bi ba u turn da basu shiga bane had it been suma sun bisa sukayi u turn din da tabbas don moha zegane shi suke bi ahaka de yata bin lungu lungu har ya bace musu yana isa bakin gate na gdan daya ajiye heedayah ya duba ya duba yaga ba me kallonsa sannan ya bude gate yashige da sauri yasake rufo gate din ya shige yasami heedayah tayi wanka tana shafa mai ya tsaya daga bakin kofa yana kallonta domin har ynxu batai noticing nasa ba, ta dago santaleliyar kafarta tana shafa masa mai knan tare da kwaye zanin cinyanta ya bayyana shar! Don moha besan sanda yasoma tari ba tareda jawo kofar yayi ya nufa parlour nanne heedayah ta gansa ta rufo cinyartan da wuri ta leqa taga yana palour taja tsuka sannan ta koma tagama shirinta tasa riga bayan 'yan mintuna don moha yadawo mata da breakfast din ya ajiye kan dressing mirror ba tareda yace mata komi ba haka itama heedayah, ta kai gun abincin ta bude tafara ci a hankali a yayinda don moha yake kallonta kamar TV heedayah tace "so you've finally realised shams was betraying you?" Don moha yace "what are u talking about?" Heedayah takuma yin wata murmushi sannan tace "stop behaving as if baka sani ba nevertheless, so ita shams din ta gaya maka me nake nema a gdan naku? No cuz tare muke aiki da ita," Don moha yace "ban sani ba," dariya tayi sosai sannan tace "stop fooling urself nd let me out of here cuz duk yadda kayi baraka taba sanin menake nema a gdanku ba shams is my girl tun ran farkon da kuka soma aiki tare da ita ta gayamun komi, see u are on the losing side" don moha yace "for now ba amman I assure zanyi whatever it takes har sanda zan san gaskiyar wannan al'amari" heedayah tace "ok we'll see to it then" ahaka har tagama cin abincinta bayan don moha yafita da plates din yarufo kofar da kwado ta waje sannan ya yi tafiyarsa
[10/10, 4:37 PM] 🍬🛍💍Salma💍🛍🍬: 👮👮👩👩💥💥💥💥💥
HEEDAYAH!
💥💥💥💥💥👩👩👮👮
4⃣5⃣
written by miemie👄
Hayaniyan mama da daddy ne ke tashy a parlour tana tambayarsa "mesa ze kora mata me aiki bayan ba wani laifi tayi ba, alhj ismail de yaqi fitowa fili ya gaya mata dalilin korar shams can dayaga abin nata is getting way much cikin tsawa yake mgn yace "so kke kisan dalilin dana kori 'yar aikinki? Kidnapping heedayah tayi yarinyar is evil" mama tace "whaat? Shams din? U must be mistaking..." daddy ya daka mata wata tsawa "enough banason sake jin any word frm you" ya fice daga parlourn, mama ta rasa na fadi*** da azahar don moha ya shirya as usual ya zarce restaurant kowani minti yana kallon mirror ko ana binsa ma yau, mutanen alhj lawal kua sunyi wayo yau ba direct suke binsa ba akoi mota daya a tsakiyarsu hakan be bama don moha daman ganinsu ba bayan ya siya wa heedayah abinci yakamaa hanyar sharada still yana duban mirror bayan daya shiga gdan daya daga cikin mutanen alhj lawal ya kira sa tare dagaya masa sunga don moha ya tsaya a restaurant bayan ya siya abinci ya zarce sharada phase 2 daidai gaban wata gda ya tsaya ya shiga...alhj lawal yace "sure? Wani colour ne gdan?" Guy din yace "brown nd milk da black gate," alhj lawal yace "guest house na alhj ismail knan aikinku yayi kyau seku jira bayan ya fito ku shiga ku tabbatar mana ko ita heedayah'n ce acikin gdan," guy din ya amsa da "toh" sannan ya katse wayar sanda don moha yayi good 30mins sannan ya fito ya rufe gate din tare da datse kwado yayi tafiyar sa bayan kamar 10mins da tafiya don moha mutanen suka fito daga motarsu su biyu suka gwada bude kofar amman ina don moha ya datse da kwado motar dayan ya koma ya dau wata abu dashy ya bude kwadon suka shiga windows din gdan suka fara bi suna kallo daga ciki can windown dayan ya taba dan uwan nasa heedayah suka hango ta hada kai da guiwa kan gado kamar me zaman makoki bayan da suka gama qare mata kallo sannan suka fice suka sake datse kwadon straight gdan alhj lawal suka nufa inda suka tarar da alhj lawal da alhj ismail zaune a garden suka karisa dayan yayi wa alhj lawal eye signal da alaman suna son masa mgn in private, alhj lawal yyi murmushi sannan yace "dont worry muyi mgnan anan" suka nemi gu suka zauna sannan dayan ya labarta masu komi alhj ismail mamaki har ynxu yake da hali irin na dansa, alhj lawal yace "aikinku yayi kyau ynxu yakamata tunda munsan inda take muyi making move namu tun wuri ynxu, dan uwa abinda nikeso dakai ka hana muhammad fita yau da gda, kukuma so nike ku dau heedayah ku kaita inda no one will ever found her, ku kaita jan dajin Allah inda namomin daji zasu cinyeta kokuma ku KASHE min ita," alhj ismail yayi saurin katse sa..."kashe ta fa kace dan uwa? taya zamu kashe heedayah tamkar 'ya fa take a garemu gaskia karmui haka ade kaita can inda bawanda ze sake jin labarinta amman de kar mu kashe ta ko daji ban yarda a kaita ba," alhj lawal yace "toh shiknan tunda haka kace kunji ai? Kar ku kasheta, ku kai ta can inda bawanda ze sake ganinta, I hope kun gane what I mean?" Dayan yace "yes oga sir mukaita can ta kudu kudu mu jefar da ita a cikin qauyen qauye, alhj lawal yace good ynxu alhj ismail kaje gda ka hana muhammad fita yau alhj ismail ya mike toh se munyi mgn" ya fice, alhj lawal ya dawo da kallonsa kan mutanen nasa tare da cemusu "KILL HER" ya fashe cikin wata maqirar dariya
[10/10, 4:38 PM] 🍬🛍💍Salma💍🛍🍬: 👮👮👩👩💥💥💥💥💥
HEEDAYAH!
💥💥💥💥💥👩👩👮👮
4⃣6⃣
written by miemie👄
Suka amsa da "yes oga sir" sannan suka fice. Da misalin 2:00PM don moha yafito yakai daidai gun motarsa har ya bude daddy ya kwala masa kira haka ya rufo kofar yaje ya samesa "naam daddy" alhj ismail yace "ina kuma zaka?" Don moha yace "fita zanyi mana daddy," daddy yace "tohh rashin kunya zaka mun? Dama nace zama xakayi ne? Toh maza koma ciki inda ka fito ure not going anywhere," don moha yace "but why daddy? Da girmana kace ka hanani fita sekace dan yaro," daddy yace ban yafe maka ba in ka bar gdan nan yau," fuskar nan nasa a daure ya fice se guna guni yake "ai wannan ba yi bane taya da girmana za a hana ni fita" harda guntun tsukarsa banging kofar yyi da karfi sanda alhj ismail yajiyo karan har tsakiyar kansa yace "dan banza zaka gun da ka boye heedayah ba? Ai kasan ka ganta na karshe knan dan before 2moro anyi gaba da ita"*** dakinsa straight ya nufa ya miqe kan gado se huci yakeyi "taya daddy ze min haka? Yaro ne neni da ze hana ni fita mstw ynxu baby fa? Shknan barataci lunch ba ohh damn it!" Gallery'n wayarsa ya shiga yakai kan picture'n heedayah ya ajiye daidai kan heart nasa sannan ya rufe idansa kamar me bacci***mutanen alhj lawal kuwa sun kama hanya zuwa guest house na alhj ismail inda heedayah take daidai bakin gate din sukayi parking suka fito abnsu su biyu dayan ya bude musu kwadon da wata karfe sannan suka shige suka budo kofar parlour ma suka nufa dakin da suka ga heedayah daxu nanma suka bude kwadan to thier suprise sukaga dakin wayam! Ba kowa a ciki dayan harda sosa ido dayan kuma ya leqa toilet still ba sign na heedayah dan haka suka duba sauran dakunan gdan tas basu ga ko shadow inta ba, ba qaramin daure musu kai abun yayi ba, how comes? Ko guduwa tayi ne kam? Duk suka kasa kiran alhj lawal dan gaya masa halin da ake ciki dakyar atlast dayan yyi gathering courage ya kira alhj lawal ya sanardashy halin da ake ciki, alhj lawal yace "incompetence! Wace erin mgnan banza kake min? taya zakace bta gdan ghost ce ita? Bayan daxu kunxo kacemin kun ganta a gdan kuyi watever it takes ku samo min wannan yarinyan, I hope am clear" guy din baki na bari yace "super clear oga sir" tare da hanging up call din. Ya dawo da kallonsa kan dan uwan nasa guy oga sir fa ransa ya baci wai ma tsaya taya hakan ya faru, ba anan daxu muka ga yarinyan nan ba, to ina take ynxu?" Dan uwan nasa ya kada masa kai da alaman shima be sani ba. (Bayan lokacin da don moha yakaiwa heedayah breakfast ya fice exactly bayan 6mins yakuma dawowa ya labe daga wata corner cuz daman jikinsa ya gaya masa ana binsa bayan 4mins da tsayuwarsa a gun yaga guys na alhj lawal din sun shige gdan suka fito after some while, so bayan tafiyarsu ne don moha yakoma cikin gdan ya manna ma heedayah hanky'n ranan a hanci ta sume sannan ya fito da ita daga gdan yakaita wani gdansa, bawanda yasan yana da gdan ko daddy'nsa ma besani ba, beso kai heedayah dayan guest house na daddy ba cuz eventually xasu iya ganewa) abinda yafaru knan!
Mummy kam saidai abinda yakaru dan kwata kwata ta fita daga hayyacinta takoma wani abu daban haka daddy ma tayi cigiyar heedayah har ta gaji ta rungumi qaddara takuma miqa sauran wa Allah. Heedayah kuwa kwana tayi da yunwa ko sallah da kyar ta idar, Allah ma yasota akoi fridge a dakin data bude tadan sami bottled water guda biyu atake ta kurbe daya. WASHEGARI! da safe around 8:30AM don moha ya shirya ya fita batereda kowa yayi noticing nasa ba bayan ya hau titi ya duba mirror can ya hango motar wanda suke binsa jiya yayi wata jaririyar murumshi sannan ya cigaba da driving abinsa cikin nishadi a daidai restaurant din ya tsaya ya siyo wa heedayah abinci sannan ya fito yanufa boutique na ranan ya siyo mata kayaki da dama da inner wears ya nufa gun motarsa kamar ance ya juya, yana juyawa yaga guys din alhj lawal din, dayan yace "dan uwa is like ya ganmu fa dang it!" Tare da buga sterring motar. Don moha yaci fuska kamar be gansu ba hasali ma yi yayi kamar yana hangen wani abu ne a gefensu nan ne bakin dan uwan nasa ya budu yace "bafa mu yake gani ba ai na gaya maka," motarsa ya shige ya hau kan titi suma suka kunna motarsu suna biye dashy, yau ma kamar jiya sun bar mota daya a tsakaninsu basu san duk don moha ya ganesu ba maimakon ya zarce unguwan dakata kawaji inda ya ajiye heedayah se ya zarce sharada phase 3 gdan wani abokinsa daidai bakin kofar yyi parking ya fito da ledar abincin ya shige cikin gdan, mutanen alhj lawal din harda tafi erin mun gano ka dinnan bayan some minutes don moha yfito yaga mutanen ko motsawa basui ba dayan harda daukan jarida irin yana karantawa dinnan bayan don moha ya fice da like 5mins daya gada cikin mutanen alhj lawal din yace "mushiga mu duba ko nan ne gdan ko?" Dan uwan nasa ya buge keyansa "kaifa wawa ne, yoh me amfanin dubawan? Ai kaima kasan dole nan ze kawota ko baka ga ya kaimata abincin bane ynxu de muje mu gayawa alhj kan mun sami gdan ko yaya?" Dan uwan nasa yace "a'a fa mutafi kum? shi don moha yake ko me ya inya kuma dagata daga nan ya kaita wani gu daban kuma fa? Mude kira shi alhjn a waya ze fi" hakan ko sukayi alhj lawal yace "aikinku na kyau sekushiga ku daukota daga nan se musan nayi da ita" ya amsa da "toh oga sir" sannan ya katse wayar suka fito daga motar dukan su biyu da full confidence nasu da karfen bude kwadon su to their suprise suka ga kofar ko kwado ba'a datse masa ba dayan harda dariyan mugunta sannan yace "ji soko wato ko kwado ma besa ba hehhe lalle" ya tura kofar suka shige kamar yadda sukayi ranan haka suka soma yi ma yau suna zagaya windows din gdan can suka hango wata budurwa kan gado bayan like 40 seconds wani guy wanda barefi don moha a girman jiki ba yashigo dakin da short nasa dayasa ido sosai seyaga alamun mutane ta window yace "ku! Me kuke min a gda?" Budurwan ta hau ihu wanda ga dukkan alamu matar shi wannan abokin don moha dinne "kwarto kwarto..." se ihu takeyi
[10/10, 4:38 PM] 🍬🛍💍Salma💍🛍🍬: 👮👮👩👩💥💥💥💥💥
HEEDAYAH!
💥💥💥💥💥👩👩👮👮
4⃣7⃣
written by miemie👄
Nan fa mutanen suka fara gudu kamin su isa bakin gate already friend na don moha ya riga ya sa lock "kwartaye ko? Me kuka zomin a gda?" Dayan guy din yace "dan Allah kayi hkr yalloboi munyi batan kai ne yi hkr dan Allah" frnd na don moha yace "batan kai shine zakuxo kuna leqa min mata ta window?" Hkr suke ta basa ya bude gate din tare da fadin "oya kuzo ku tafi" godia suka soma masa suna kai bakin gate din daidai neighbours na frnd na don moha suka shigo wasu kati katin maza guda uku da makamai a hannunsu nan suka soma dukan mutanen alhj lawal, sanda suka nada masu na jaki sannan suka barsu dakyar suka tashy suka gudu suka buga motarsu suka bar unguwan daidai bakin wata shago sukayi parking se maida numfashi sukeyi suna "awwchh" dayan yace "amman wlh sena karya don moha" dan uwan nasa yace "ko ka manta me oga sir yace? Yace kar mu kuskura mu taba sa," dan uwan nasa yace "dan banza wlh yaci sa'a wayyo baya na"***friend na don moha ne ya kira don moha a daidai lokacin da yake rufo kofar gdan daya ajiye heedayah knan bayan ya bata abincinta da kayan daya siya mata, frnd nasan ya labarta masa komi don moha se dariya yakeyi kamar ba gbe ya katse wayar tare da fadin "'yan banza kawai, koma wa ya turo ku nafi karfinku all."**
7:30PM don moha yaje ya siyo wa heedayah dinner yanxu kam bega mutanen alhj lawal masu binsa ba dagani suna fama da jiki ne daga dukan da suka sha daxu. Yana isa gdan yayi parking a waje ya shige yasamu heedayah zaune kan gado tahada kai da guiwa ya ajiye mata abincin, hannunsa ta riqo har tsakiyar kansa sanda yajiyo shock din tace "don moha dan Allah take me home nagaji da zama a nan u are ruining my future" don moha ya zauna kusa da ita sannan yace "ko kadan my baby you are the one forcing me to, ki gayamun answers danike nema nd i'll set u free," heedayah tace "what answers?" Don moha yace "me kke nema a dakin daddy?" Heedayah tace "nothing ba abinda nike nema a gdanku," don moha yace "you are lying dole akoi abnda kke nema" heedayah tace "fine! Inde se ka san me nake nema a gdanku sannan zakayi setting dina free na gommaci incigaba da zama a gdan nan" don yace "fine then" ya tashy ya fice tare da rufe ko ina kuka heedayah ta soma sanda tayi me isarta ko cin abincin batayi ba ahaka ta soma jin ciwin ciki daga can mararta tsoronta Allah sa ba period nata bane ahaka har bacci yayi awon gaba da ita.
Washegari! As usual don moha yafice 8:30AM daidai corner'n dake kusa da gdansu ya ga wata kamar shams dan haka ya fita daga motar yana yin kanta shams kuwa na ganin don moha ta soma washe hakora, mari don moha ya sake mata tas! Ta riqe kumatun ta "don moha kayi hkr dan Allah zan maka bayani wallahi ba haka bane" don moha yace "what explanations? Ni xaki zuba ma kasa a ido? Muna aiki dake amman a bayan ido na kuma kinayi da heedayah?" Shams ta zaro ido "heedayah fa kace wallah tunda muka fara aiki dakai nabar aiki da heedayah" wata marin don moha ya kara mata "rufa min baki makaryaciya kawai ai kinyi wa kanki kisani daga yau ko akan hanya kka ganni u shud change ur path dan babbalaki zanyi dump ass bitch kawai mstww" ya fice motarsa ya shige ya zarce restaurant yana cikin siya wa heedayah abinci ya hango mutanen alhj lawal irin yau sunyi wayo dinnan tun kafin don moha ya iso restaurant din suke tsaye suna jiransa bayan ya fito ne ya tabbata sudinne, murmushi yayi sannan ya shige motarsa ya soma tafiya suna biye dashy can ta baya baya a daidai gaban wata office yayi parking suma mutanen sukayi parking motarsu daga dan nesa suka ga don moha ya shige cikin office din da abincin a hannunsa sude suna nan suna jiran fitowarsa 10mins, 20mins later duk don moha be fito ba har dayan yace "dan uwa anya ba wani aikin yazo yi anan ba? Mu tafi kawai da kyar yau zeje ganin yarinyan fa," dayan yace "kuma da kamar haka mutafi kawai" suka buga mota suka fice** don moha kuwa ashe da yashige office din ta back door ya fice ya tsari taxi ya na isa gdan ya duba ya duba yaga ba me binsa sannan ya shige ya tarar da heedayah kwance kan tiles se faman birgima takeyi nan ya rikice yayi kanta "heedayah? Whats wrong?" Ya juyo da fuskarta yaga du ya jike da hawaye tambayoyi yahau jero mata wanda bata amsa ko daya ba daga ciki ba, dagota da zeyi yaga kasan ta du jini waro ido yayi tare da fadin "eww!" Da kyar ya kwantar da ita kan gado "sorry kinji ina zuwa" heedayah ta riqo hannunsa "don moha pls dan Allah ka kaini gda I need my mum wayyo zan mutu!" Don moha yace "shh stop saying that baraki mutu ba am coming" ya fice da sauri wata chemist ya nufa ya siyo mata magani da pad sannan ya dawo ya miqa mata tare da fadin go nd wash urself up ina jiranki a parlour, bata ce masa komi ba ya ajiye ya fice da fuskarsa cike da tausayin heedayah. Da kyar ta miqe tashiga toilet tayi wanka ta kimtsa ko ina ta shafa mai tasa daya daga cikin rigunan ta sannan ta kwanta, bayan some minutes don moha ya shigo dakin yayi kanta tare da ballo mata maganin da dauko mata ruwa yace "here, take this" heedayah bata ce masa komi ba, yace "pls kiyi hkr kisha kinga u are sick.." da kyar yata lalashinta tasha daga karshe se da yyi 2hrs a gdan sannan ya tafi nanma sanda ya tabbata tayi bacci taxi din yakuma tsara ya saukesa a office din yaga mutanen basu nan yayi mrmushi "harkun kaji da jira knan lol" ya shige motarsa ya dawo gdah
[10/10, 4:39 PM] 🍬🛍💍Salma💍🛍🍬: 👮👮👩👩💥💥💥💥💥
HEEDAYAH!
💥💥💥💥💥👩👩👮👮
4⃣8⃣
written by miemie👄
Be kuma leqa heedayah ba kuma se dare cuz he's sure masu binsan basu binsa da dare, bayan tagama cin abincin tasha maganinta sannan ta kwanta shikuma ya dawo gdah. Har na tsawon kwana uku don moha yajera yana ma masu binsan nan wasa da hankali, sun rasa gane ina yakai heedayah, alhj lawal ya masifesu sosai harda threatening dinsu cewa in basu samo heedayah ba se xaman kano seya gagaresu.
Yau ta kama tuesday around 1:40PM don moha ya shirya tsaf yajesa restaurant bayan ya siya mata lunch ya wuce office daya saba zuwa as ususal yayi parking motarsa sannan yafito ya duba ya duba yau bega motar masu binsan ba ya shige cikin office din yana fita ta back door din wa 'yannan mutane suka fiti daga gun buyarsu suka bisa taxi suka ga ya tsare ya shiga suma suka tsara wani tare da gaya wa driver'n "follow that taxi" hakan kuwa akayi suna biye dashy, can unguwar dakata kawaji a gabar wata flat gda taxin don moha ya tsiya suma sukayi parking daga nesa, nan don moha ya sallemi driver din ya waiga yaga bame binsa sannan ya shige gdan tareda rufewa bayan kamar 40mins yafito yakuma tsarar taxi ya fice nan ne suka fito daga gun buyarsun dayan yace "wato wannan don moha yake kome nada wayo kut! Shegen yaro wato kullum seya ajiye mu abakin office din can mudau aiki yakeyi ashe dan banza ta kofar baya yakebi ya tsari taxi yazo nan toh yau dubun ka ya cika," dan uwan nasa yace "kai ka gode Allah ma mun gano inda take, mushiga ko?" Dan uwan nasa yace "yes" suka zarce gdan suka ga an datse da kwado dayan yayi murmushi sannan yaciro wata karfe daga pocket nasa ya bude suka shige windows din gdan suka fara bibiya basu ga kowa aciki ba can sukaji qara daga bathroom na daya daga cikin dakin dan haka sukayi saurin zuwa suka ga heedayah ce ta kariso ta miqe akan gado dayan ya masa body sign da lets go, heedayah na daki tajiyo karar bude kofa bata wani damu ba a zatonta don moha ne duda betaba tafiya yadawo da sauri haka ba, kwadon kofar dakinta mutanen suka ballo kawai suwa xata gani? Kattin maza biyu ai se tasa ihu, ihu takeyi sosai "wayyo mummy na dan Allah kizo ki taimkeni xasu kasheni don moha dan Allah kar kamin haka wlh zan gaya maka me nike nema a gdanku dan Allah kar ka bari su kasheni" da kyar dayan ya iya ya kamota se shure shure takeyi da yaguni yaba ta yayi a kan kafadarsa se shure shure takeyi ahaka har suka iso parlour still bata bar shure shuren ba dayan yace "dan uwa dole fa mu kashe mata jiki duda oga sir yace kar muyi hurting nata amman yarinyannan akoi qiriniya," heedayah najin ance "oga sir" hankalinta ya sake bata don moha ne knan ya turo su, cikin kuka tace "dan Allah karku min haka dan Allah" still bata bar shure shiren da takeyin ba, sauqe ta yayi daga kafadarsa heedayah ta dibi qafa zata sa gudu ya kamo hannunta juyowanda zatayi ya manna mata hanky a hanci atake ta sume ajikinsa ya kuma dagata ya yabata kan kafadarsa suka rufo gdan taxi suka tsara me taxi yace sam shi bare daukesu ba kar satota sukayi dayan yace "ya kake mgn haka ne malam? Kanwarmu ce fa ta sume bata da lfya dan Allah kamana rai ka daukemu," still me taxi yatsaya yana kallonsu dayan yace "wlh ba qarya muke ba ko mu kira maka babarta ne?" Nanne me taxi yace "to shiga" dayan ya shiga gaba dayan kuma na baya da heedayah daidan office din aka saukesu drivern yace "nanne asibitin?" Bindiga daya daga cikin mutanen ya cire yace "not a word kokuma in bindige ka nd in har ka kuskura ka gaya ma wani abinda ka gani wallahi sena kashe ka dan na riqe fuskrka," driver yace "nayi shiru, banga komi ba kuma," suka sallami drivern ko kudin be karba ba yabar gun a 360, motarsu suka shige daya na driving daya na zaune a baya da heedayah, can bayan gari suka tsaya dayan ya dau waya ya kira alhj lawal bugu daya biyu ya daga "hello?" Guy din yace "oga sir gashy mun sameta atlast ynxu haka tana tare damu acikin mota" alhj lawal yace "...
[10/10, 4:39 PM] 🍬🛍💍Salma💍🛍🍬: 👮👮👩👩💥💥💥💥💥
HEEDAYAH!
💥💥💥💥💥👩👩👮👮
4⃣9⃣
written by miemie👄
Dagaske?" Guy din yace "absolutely sir you can always count on us, yanzu ya za'ayi da itan?" Alhj lawal yace "ku biya ta gdana amman fa kuyi a hankali kar a ganku, zan baka key din gda na dake old GRA seku kaita can ku ajiye ta before inyi figuring out abinda zamui da ita," guy din ya amsa da "okay oga sir!" Gamu nan zuwa sannan yayi hanging. Nan da nan alhj lawal yakira alhj ismail ya labarta masa komi alhj ismail yace "toh toh yayi kyau amman kace kar nayi scolding muhammad?" Alhj lawal yace "ka fallasar damu knan ai" alhj ismail yace "toh shknan" ahaka sukayi sallama bayan 'yan mintuna mutanen alhj lawal suka iso gdan alhj lawal ya miqa masu key din gdan sannan suka fice daidai 3:30PM suka isa gdan alhj lawal din sanda suka tabbata ba me ganinsu sannan suka shige gdan maimakon su kwantar da ita kan gado a'a zaunar da ita sukayi kan wata kujera ta katako sannan suka daddaure hannayenta bibbiyu a baya haka kafafunta ma sannan suka mata taping baki da wata erin cellotape me zafin tsiya sun kaida fita knan alhj lawal ya kira daynan, daga wayar da zeyi yayi daidai da farkawan heedayah motsi ta soma yi a taqure "hello oga sir?" Alhj lawal from the othet side ya amsa "eh ya?" Guy din yace "gashy mun kawota gdan kamar yadda kace muyi oga sir" alhj lawal yace "good gbe around 5:30AM na safe nakeson ku fita da ita daga garin nan ku kaita can ta kudu kudu ko erinsu Osun ko Ogun kowani Edo erin garin 'inyamuran nan de ku kashe min ita yadda ko gangan jikinta bara'a sake gani ba" zaro ido heedayah tayi tasoma bari guy din ya amsa da "yes oga sir!"...duk wannan magana a kunnen heedayah hawaye tafara zubda a hankali meban tausayi, "mesa don moha ze min haka? Meh mutuwa ta xe kara masa? Me na taba masa da ya gommaci ya raba ni da mummy na da daddy na?" Duk wannan tambayoyi jerosu takeyi wa kanta ba tare da answers insu ba. Hawaye takeyi sosai... Guy din ya dawo da kallonsa kan heedayah "heedayah kke ko me? Oga sir bece mu baki abinci ba sbd haka ba abinci miki," dan uwan nasa yace "ko ruwa mu bata mana kalleta fa dagani 'kishi takeji," dan uwan yace "to je ka dauko mata" nan ya fice yaje ya dauko ya dawo ya miqa wa dan uwan nasa ya amsa yayi kan heedayah data fara shaking already hannu hasa ya balla cellotape dake bakin nata da karfi sanda gun yayi ja dan azaba ihu ta sakar yace mata "shhh" ya bude ruwan yafara bulbula mata a fuska haka ya jiqa ta tsam! Sanda ruwan goran faro irin babban nan ya kare tas, yana kaiwa nan yaja hannun dan uwan nasa suka fice daga gdan tare da locking ko ina. Fashewa tayi cikin wata erin matsanancin kuka ga hannayen nan nata du an daure mata su a baya harsun soma mata tsami haka kafafunta ma, gashi ya jiqa mata kaya har jikin nata yafara kai kayi tunanin mummy'nta da daddy tasoma tana hawaye sosai.
Daidai 4:15PM don moha yayo gun motarsa acikin hanzari dake yau ya makara bekai ma heedayah lunch da wuri ba daga balcony alhj ismail ya hango sa murmushi yayi sannan yace "dan banza zaka gun heedayah ba? Allah bada sa'a" yana kaiwa nan ya shige ciki don moha ya fice nan da nan ya siyo mata abincin ko office daya saba labewa yau be labe gun ba direct gdan ya nufa he's ready to take her to another home koda masu binsan suna biye dashy yau, yana kaiwa gdan yayi parking a waje se sauri yakeyi ya shige ciki ya budo dakin daya ajiye heedayah yagani wayam! Ba kowa ya gwada knocking a bakin kofar a zatonsa ko tana ciki nan ma yaji shiru dan haka ya fada cikin toilet din nan ma bega ko alamarta ba hankalin don moha in yayi dubu be tashy ba "shin ina heedayah zataje?" Sunanta yahau kira da karfi yana zagaye every inch na gdan amman ina heedayah is nowhere to be found kasa daukansa kafafunsa sukayi kawai yajisa akan daya daga cikin sofa's dake parlourn hannu yasa a kai idanunsa cike da hawaye "my heedayah, my baby my future wife where are you pls? Show urself to me pls ,kinsan I can't do without you, I really hope am dreaming sbd in na tashy inganki kwance akan gadon dakin can pls heedayah come back to me..." yana cikin wadannan maganganu idanunsa suka kai kan wani piece of abu a kasar parlour din ta wajen bakin kofar da kyar ya iya ya miqe ya nufa gun ya miqa hannu ya daga dankunne yagani nd ga dukkan alamu dankunnen heedayah ne cuz for sure yana ganinsa a kunnen heedayah ...
[10/10, 4:40 PM] 🍬🛍💍Salma💍🛍🍬: 👮👮👩👩💥💥💥💥💥
HEEDAYAH!
💥💥💥💥💥👩👩👮👮
5⃣0⃣
written by miemie👄
"There's only one possible answer, this means dauke heedayah akayi daga gdan nan omg! Nd there is only one person who is capable of doing this" kallon dankunnen yakeyi yace "daddy" nan yasa a aljihunsa ya fice daga gdan da sauri driving yakeyi kamar wanda yasha codeine Allah ne kawai yakaisa gda ko parking din arxiki beyi ba yafito ba tareda ya zaro key'n motar ba ya zarce site nasu mama da idanunsa duk sun kada sunyi ja, daddy yaga zaune a parlour yana karanta newspaper ya tako har gaban daddy, daddy yace "muhammad lafya? Ya naganka haka?" Don moha bece komi ba daddy yakuma fadin "muhammad lfya talk to me," don moha yace "lafya? Lafya fa kace? Upon abinda kayi ne kake tambayana lafy? I never knew ure an irresponsible father se yau..." Alhj ismail ya daka masa tsawa "enough muhammad tare da miqewa ni kake gayawa irresponsible father?" Hannu yadaga ya wanke don moha da mari sanda hannunsa suka fito kan fuskar don moha ras, ko riqe gun beyi ba illa idanunsa da suka cike da hawaye, don moha yace "there's only one thing that u need to know daga yau kar ka sake kira na da sunan dan da ka haifa as for me na rasa daddy na yau!" Ya juya ya soma tafiya alhj ismail nata kiran don moha amman ko waigawa beyi ba site nasa ya nufa ya tattara kayakinsa cikin wata box ya jawo yakai daidai gun motarsa alhj ismail ya fito yana "son pls karka tafi we can solve this problem lets talk pls" shiga motarsa yayi me gadi ya bude masa gate ya bar gdan a 360. Hankalin alhj ismail in yayi dubu be tashy ba, shi ynxu wani turanci xeyi wa maman don moha? Da kyar ya koma ciki ya dau wayarsa ya kira alhj lawal ya irga masa me ke faruwa alhj lawal yace "let him be, in ya huce da kansa ze dawo gda so kar ka damu," alhj ismail de ya amsa da "toh" amman bawai yagamsu da abinda alhj lawal ya fadi masa ba, har izuwa maghrib don moha be dawo gda ba, mama na dawowa dama seta shiga site nasu don moha sun gaisa sannan ta nufa site nata yau dataje kaninsa kawai ta tarar dan haka ta tambayi ko ina don moha yake? safyan yace "nima bansani ba mama tun dawowa na bangansa ba nd innayi trying number'n sa switched off gakuma ba kayakinsa cikin wardrobe dinsa duk ya kwashe kadan ya rage" mama ta dafe kirji "what? Safyan since when kasan da hakan shine baka kirani ka gaya mun ba? Ina daddy?" Safyan yace "yana site naku acan," mama ta fice da sauri ta tarar da alhj ismail se safa da marwa yakeyi a parlour tayi kansa, "alhj wai ina muhammad?" Alhj ismail ya rasa na fadi ya soma bata hkr "maman safyan let me explain pls," mama tace "explain what? Ina da na muhammad? Kora min shi kayi daga gdan nan ko me?" Daddy yace "ko daya just listen to me pls, wayarta ta lalimo daga jakarta ta gwada layin don moha cikin ikon Allah ya shiga amman be daga ba se a karo na uku ya daga nan ma dan yaga mama ce ke kira, "hello muhammad? Ina kake pls? Ka dawo gda," don moha yace "mama ni baran sake dawowa gdan can ba" mama tace "why muhammad wani abu ne ya faru? Tell me pls am ur mother," don moha yace "ki tambayi mijinki" ya katse wayar mama se faman "hello hello" takeyi a take idanta suka cike da hawaye dan tasan halin danta dole an masa abu ne babba in bahaka ba bare taba kiran daddy'nsa da mijina ba ta dawo da kallonta kan alhj ismail "what exactly did you do to my son alhj? Answer me meka ma muhammad dan Allah" ta fara kuka alhj ismail yakasa gaya mata komi se hkr yake bata daga bisani yace "ba abinda nayi ma danki, magana ce kawai ta hadamu har yakaiga na maresa shine ya tattara kayakinsa yabar gdan i tried my possible best to stop him but he wouldn't listen," yayi hugging mama "but kisani duk abinda nayi is for the sake of our family I love you guys so much in shaa Allah ze sauko ya dawo gda mubashi some time"***
Don moha na kwance kan wata makekiyar gado dake cikin MANDELA HOTEL AND SUITES agarin KANO ya xura wa ceiling ido yarasa daga ina ze nemo heedayah, wani haushin daddy'nsa yakeji kamar ya kashesa dole akoi abunda yataba shiga tsakanin heedayah da daddy, abu babba kuma wanda they can't both forgive each other ynxu dole in nemo ina ne gdansu heedayah yake in samu mummy in mata mgn ko zata iya sanin abinda yake going tsakanin heedayah da daddy, ynxu ina zan samo gdansu heedayah? there is only one person dazata iya sanin ina gdansu yake? Shams! Nan ya lalimo wayarsa ya kunna ya shiga contacts yana scrolling up and down kusan sau uku amman yakasa samun number inta dang it! DADDY ya kira yana huci kai kadai zaka iya gogemin number shams daga waya nd ynxu nagane reason dayasa ka koreta daga aiki a gdanmu too, I will never forgive you daddy in har something bad ya samu heedayah, never! haka yata saqe saqe har sanda bacci yayi awon gaba dashy*** Washegari! Da misalin 5:00AM mutanen alhj lawal suka hallara gdan da suka ajiye heedayah suka sameta idanta biyu se hawaye takeyi dagani batayi bacci ba through out the night, mugu daga cikin biyun ya karisa gabanta ya soma cire cellotape dake jikintan da karfi duk azaban da takeji amman takasa ihu se hawaye kawai takeyi kamar lalacaccaen famfo, bayan yagama cirewa ya gwada dagata heedayah tace "pls dan Allah nasan musulmai ne kuko? Kubarni inyi sallah," mugun yayi shiru dayan yace "tam kishiga kiyi muna jiranki a parlour, dan uwa mu jirata a waje" badan yana so ba ya bi dan uwan nasa suka fice da kyar heedayah ta iya miqewa ta shiga toilet duk jiri takeji ruwan dake zuwa a toilet din tasamu tadan cika cikin ta dashy sannan ta dauro alwala ta biya duka bashukan sallan dake kanta tahada harda asuba ma, sannan ta fara suburbudo addu'o'in kaariya "Allah ka kareni daga sharrin don moha da wannan mutane, ya Allah nasan rayuwata tana hannunka at any moment zaka iya kasheni ya Allah kasa kar in mutu a hannun wannan mutane ya Allah ka tura masu anniyansu..." haka tata addu'a bayan like 25mins mins daidai 5:25AM knan mutanen suka kuma dawowa mugun ya fisgo ta dan uwan nasa yace "take it easy on her kaga fa batada karfi" (shi haka kawai yaji heedayah ta kwanta masa a rai he don't know why kodan ya ganta kyakkayawa ce?) Jawota yayi suka shiga da ita mota ba abinda heedayah takeyi se addu'an kaariya datake ta nanatawa akai akai, daga bisani me dan hankalin ya wurga mata wata sandwich, acikin tsoro tace "dan Allah kar kuyi poisoning dina mena muku pls? Ku ji qaina," me hankalin yace "kici wannan sandwich ba komi aciki ki yarda dani," mugun yace "wai ya ka canza all of a sudden ne? Me haka? Taga dama kar taci she will still die," tana kuka ta bude sandwich din tasoma ci badan tana jin dadinsa ba, daidai da taa gama wayan mugun ya soma ringing nan yadaga tare da fadin "hello oga sir ina kwanan?" Frm the oher side alhj lawal ya amsa da "lafya ya kun dauko ta din?" Ya amsa da "eh oga sir! Yanxu xamu kama hanyan Edo state din," alhj lawal yace "toh toh yayi kyau daga can seku karisa min ita," guy din ya amsa da "yes oga sir consider this work done!" Sannan ya katse wayar, hawaye heedayah keyi sosai dan taji duk abinda suka fadi a wayan nd tasan inba wani ikon Allah ba for sure wadannan mutane won't spare her kasheta zasui nd ta dau alwashi barata taba yafewa don moha ba har abada hr ynxu taksa gane me ta masa daya gommaci ya sa a kasheta kafin ta hankara kawai mugun ya hura mata wata erin powder tundaga lokacin bata kuma sanin inda take ba kuma ahaka har suka kama hanyan Edo state.
Masu karatu tighten ur belts the battle is yet to start!!!
[10/10, 4:40 PM] 🍬🛍💍Salma💍🛍🍬: 👮👮👩👩💥💥💥💥💥
HEEDAYAH!
💥💥💥💥💥👩👩👮👮
5⃣1⃣
written by miemie👄
Sun sha tafiya me nisan gaske, heedayah kuwa tayi bacci ta tashy duk bata san inda take ba, shide me dan hankalin duk sanda ya juya ya ganta seyaji wani iri she's too beautiful to die conciousness nasa bare iya barinsa ya kashe ta ba there has to be a way yayi stopping dan uwan sa daga kasheta, amman besan ta ina ze fara masa maganar ba. Bayan 8hours suka iso garin Edo state still basu tsaya ba suka kama hanyar wata qauye me suna UHUNMWONDE, nanma sanda sukayi tafiyar 2hours sannan suka isa still wannan mutane basu tsaya ba, tafiya suke tayi acikin wannan qauye can gabar wata daji suka tsiya heedayah nata kalle kalle kamar wacce ta zare, mugun ya ciro bindigan nan nasa ya dura bullets biyu a ciki sannan yace da dan uwan nasa "lets get this job finished" ya sa hannu ze bude motar, dan uwan nasa yace "wait pls dan haka ya tsaya yace dan Allah kar mu kasheta, raba ta da mukayi da iyayenta da masoyanta ma kadai ya isheta takaici kalle ta fa," suka juya suna kallon heedayah wanda itama ta tsaya kallonsu kamar cartoon harda musu murmushi, me dan hankalin yace "isn't she cute? Dan Allah kar mu kasheta na yarda mu jefar da ita a nan mu tafi lets spare her pls kar mu kasheta," mugun ya rasa me zaice shima de har ga Allah jikinsa yayi sanyi daga bisani yace "toh shknan ayi kamar yadda ka fadi amman fa kasan oga sir baida kirki ynxu yazo yagane ba kashetan mukai ba ai kasan there would be a big problem nd ni banson abu ya hadani da oga sir gaskia," me hankalin yace "how will he even findout in ba wai kai zaka masa gulman ba, bare taba sani ba in har muka ja bakin mu mukayi shiru, this shud be our little secret" nanne mugun ya ajiye bindigar tare da fadin "okay then," suka fiffito daga motar mugun ya ciro heedayah suka kama tafiya cikin dajin, duk qarar tsuntsaye ko ta ina can sewani abu kamar tsuntsu amman da fuskar kaza da kafafun doki suyi kamar zasu cafke mutum sekuma su sake bacewa, wani sa'in kuma kamar qarar dariyan mutum haka akeji dajin de abin tsoro ne matuqa suma kansu Allah Allah suke su ajiye ta su fice daidai tsakiyar dajin mugun yayi wulli da ita tafadi a qasa kan wata glass wanda ya shige cikin cinyarta kara ta sakar sosai wanda dajin ya dauka se echoing din karar ihunyan akeji ko ta ina abin tsoro a 360 suka bar gun suka shige motarsu, a garin Edo suka yi parking suka nemi wata htl inda suka sauka, mugun ya kira alhj lawal bugu daya biyu ya daga guy din yace "oga sir gashy fa mun gama aikin mun kaita can wata daji a wata qauye inda muka kasheta am sure by now namomin dajin ma sun cinyeta" alhj lawal ya barke cikin wata erin muguwar dariya "well done ku jira kudinku 1mil both of you, dan wannan ba qaramin aiki kuka min ba, one more thing this shud be btw us banason ku gaya wa kowa," guy din yace "you can always trust us oga, so se gbe zamu kama hanya zamu dan huta yau," alhj lawal yace "inade kudin dake gunku ze isheku ku?" Guy din dason kudi wai "a'a" alhj alwal yace "toh karku damu ynxu xakaji alert sannu da kokari ko" sannan ya katse wayar nan da nan ya tura masu 100k sukayi wanka bayan sun je sunyi withdrawing kudin suka shiga zagaya gari****
Hawaye heedayah keyi sosai ga jini se balbala yakeyi daga jikinta, glass din ya yanke ta sosai, can erin tsuntsaye masu fuskar kaza da kafafun doki ya taho kan heedayah da sauri ya bugeta aka da kafafunsa atake ta fadi, a garin fadi ta buga kanta kan wata trunk na bishiya atake ta qeyanta ya fara zubda jini tun tana gani dishe dishe idanun nata suka soma kafewa ahaka har suka kafe. Allah ne kawai ya kare heedayah, duk wani abin da yaso ya tabata seya canza hanya haka namomin daji da dama suka ta zuwa amman dasun fara matsowa kusa da ita se Allah yaqi basu nasara. Bayan 2 hours na hango wata tsohuwa tana tafiya cikin dajin duk corner inda tabi se namomin dajin su soma gudu kamar tsoronta suke gata nan de tsohuwa futuk! Duk doro ga fuskar nan tata abin tsoro dake fara ce sosai tana sanyaye da wani erin kaya kamar lifaya ta zagaye jikinta dashy har kanta ma kadan kadan daga gashinta da sukayi fari ake dan gani, tafiya takeyi cikin natsuwa tana dan tsintar fruits kamar su apple, orange, banana dawasu herbs tana sawa cikin wheel barrow datake turawa haka can ta hango wani abu kamar mutum kwance a qasa abin ya bata mamaki sosai dan its not usual dajin nan is known as THE EVIL FOREST mutane basu yawaita shiga ba ko hunters ma basu shigansa saboda it is believed that ghost of the dead lives in it itama wannan tsohuwa dake ta yawo aciki tana hakan ne sbd tanada super natural powers wanda suke saving nata frm any harm, tana kaiwa kan heedayah ta tsunguna taga duk jikin wannan budurwa da jini a zatonta ma ta mutu ne kunnenta ta matso dashy kusa da heart na heedayah kome taji oho se ta dago ta taba gefen wuyarta cikin wata yare wanda ban taba ji ba amman ga dukkan alamu igbo language ce tace "tana raye" nan tayi casting wani spell akan heedayah dagani tsafi takeyi bayan tagama senaga heedayah taja wata erin doguwar numfashi da kyar ta iya ta daga heedayah ta sata cikin wheel barrow din tahau turata daidai gabar wata hut ta tsaya ta bude kofar sannan ta shiga ta kwantar da heedayah kan wata katifa daga wani lungu taje ta dauko wasu ganye dawani abu kamar ruwa ta hada cikin wata kwarya sannan ta fice ta aza kan wuta bayan some mintues ta duba sannan ta sauke tasa cikin wata sabuar kwarya ta nufa dakin dashy inda jini yake zuba daga cinyar heedayah ta yaga kayan tasa hannu taciro glass din da karfi sanda heedayah ta sakar dawata irin ihu nan tsohuwar ta sake casting wani spell kan heedayah sekuma tayi shiru tashafa mata maganin da ta dafo agun atake gun ya warke shar! Kamar ba'a taba jin ko yanka a gun ba haka ma tamata treating na kanta daga karshe tasa mata kadan daga cikin mgnin a baki amman heedayah taqi hadewa sanda ta mata casting spell sannan ta hadiye atake ta soma zufa bayan 20mins tadan motsa jiki tareda lumshe ido
[10/10, 4:40 PM] 🍬🛍💍Salma💍🛍🍬: 👮👮👩👩💥💥💥💥💥
HEEDAYAH!
💥💥💥💥💥👩👩👮👮
5⃣2⃣
written by miemie👄
A hankali ta soma bude idanta har ta budesu tas tafara bin dakin da kallo, saidai har ynxu takasa gane ina take ta dan miqe ta zauna nanne idanta suka kai kan wannan tsohuwa ihu ta sakar tsohuwar tace mata "shhhh karki damu baran cutar da ke ba" cikin harshe erin na daxu, heedayah da bata gabe me matar ke fadi ba tacigaba da ihu, daga bisani kuma se tayi shiru ta tsaya zura wa tsohuwar ido sosai can kuma seta fashe da dariya, abin yaba ma wannan tsohuwar mamaki sosai kode mahaukaciya ce yarinyan? Se kalle kalle heedayah keyi har ynxu nan tsohuwar ta matso kusa da heedayah ta dafa kanta tayi casting spell kan heedayah atake heedayah ta sume tsohuwar ta gyara mata kwanciyanta sannan taje ta aza musu girki se can dare around 10:40PM heedayah ta farfado da hannunta riqe akanta tana kokarin tuna abubuwanda suka faru a baya dagani se ynxu ta dawo hankalinta daga bisani tace "dan Allah karku kasheni ku min rai dan Allah" a daidai wannan lokaci tsohuwar tashigo heedayah na ganinta ta tsala ihu bata taba ganin farar mata kamar wannan ba inba dai a film ba gata tsohuwa sekace aljana "baiwar Allah dan Allah kar ki kasheni nasan duk don moha ne ya turo ku dan Allah kiji qaina karki kasheni pls zan gaya muku menake nema a gdansu," nan ne tsohuwar ta gano heedayah bahaushiya ce ta kariso gabar heedayah da in banda bari ba abinda takeyi tsohuwar tace "'yar budurwa kar ki damu ba abinda zan miki kinji? Bar kuka" nanne heedayah tadan samu peace of mind ta sa hannu ta share hawayenta, heedayah tace "ina nike pls? Ina wanda suka daukoni cewar zasu kasheni ina suke? Kuma ina ne nan?" Tana bin dakin da kallo tsohuwar tace nima bansan sunan wannan qauye da muke ciki ba amman de bamu da nisa daga EVIL FOREST inda na tsinto ki....nan ta lbarta ma heedayah duk abinda tasani, cikin kuka heedayah ta daga hannayenta biyu sama tare da gode ma Allah da ya kareta daga sharrin don moha da mutanensa sannan ta dawo da kallonta kan tsohuwar da itama kallonta take tace "dan Allah wace ke?" Tsohuwar tace sunana "aleesha," heedayah tace "musulma ce ke?" Tsohuwar tace "eh kusan haka," heedayah zata sake mata wata tambaya aleesha tace "kefa ya sunanki?" Heedayah tace "heedayah suna na" aleesha tace "sannu heedayah karki taqura wa kanki ynxu ga abinci acan" nan ta tashy ta dibo ma heedayah ta amsa amman takasa ci, aleesha tayi murmushi sannan tce "ci 'yata ba abinda nasa miki aciki you are safe now no one will hurt you," dakyar ta iya takai cokali baki ba gishiri ba maggi salam da kyar ta iya tadan ci kadan dan kora yunwa tana gamawa ta tambayi aleesha ko karfe nawa, aleesha tayi wani magic sannan tace "11:20PM 'yata," cikin tsoro heedayah tace "you use magic? Are u a soccerer?" Aleesha ta gyada mata kai "I was born with it," heedayah takasa fadin komi duk tsoro ya cika ta daga bisani tace "inason inyi alwala" aleesha takuma yin magic sega qwarya cike da ruwa tace "hungo yi," heedayah tace "a'a inajin tsoro," aleesha tace "ba abinda ze miki karki damu" da kyar ta gwada sa er yatsan ta aciki taga ba abinda ruwan yamata sannan ta saki jiki tayi alwala tayi sallah ta nemi gu ta kwanta bata kuma cewa aleesha komi ba haka itama aleeshan. Washegari da safe around 8:30AM heedayah ta tashy da rogowar ruwan datayi alwala dashy jiya tayi yau sannan ta zauna tana kallon aleesha, bayan 'yan mintuna aleesha ta tashy itama, heedayah tayi kamar tana bacci, aleesha tayi murmushi sannan ta fice daga dakin bayan some minutes ta dawo da abinci a hannunta ta ajiye a gaban heedayah, heedayah ta gaishe ta aleesha ta amsa sannan tace "muci abinci ko?" ...bayan sun gama ci aleesha tace "heedayah bani labarinki dan ga dukkan alamu ke ba 'yar nan bace," heedayah tace "eh aleesha ni 'yar maiduguri ce amman a kano nike da zama," aleesha tace "zaki iya kirana da baba" tare da ma heedayah murmushi, heedayah tace "toh baba" itama ta mata murmushin, tacigaba da bama aleesha labarin kanta bata bar koda tsinke ba, aleesha ta mugun tausayawa heedayah sannan tace "Allah sarki 'yata kin sha wahala sosai a rayuwarki gaskia, never trust anyone a wannan zamani amman abinda bangane ba har ynxu heedayah shine mesa don moha yakeson kasheki? Kamar yadda kka ban labari ai yana sonki then mesa ze so ki mutu?" Heedayah tayi shiru sannan tace "wannan kuma se Allah, nima kiban labarin kanki," aleesha taja numfshy sannan ta fara kamar haka...
[10/10, 4:40 PM] 🍬🛍💍Salma💍🛍🍬: 👮👮👩👩💥💥💥💥💥
HEEDAYAH!
💥💥💥💥💥👩👩👮👮
5⃣3⃣
written by miemie👄
"Kamar yadda na gaya miki sunana aleesha, shekaruna 78 a duniya, ni igbo ce gaba da baya na garin Imo, dangi na du christians ne iyayena ma muslinta sukayi, ni kadai suka haifa tun ina 'yar qarama suka rasu due to car accident da sukayi daga lokacin na soma zama gdan wata aunt dina wanda tasa ni nayi ridda nakoma christian, ta tsane ni sosai bawanda ta tsana a fadin duniyar nan kaman ni wani sa'in aljana ma take kirana badan komi ba wai dan fari na yayi yawa haka na girma cikin wahala alokacin da na kai 20yrs ne na fara discovering super natural powers da nike dashy, ba karamin tsorata nayi ba na gwada gaya ma wannan aunt dina ta koreni daga gdan ta acewarta ni witch ce haka uwata ma, i was lonely ba wanda na sani har Allah ya hada ni da miji na wanda yasoni tsakani da Allah christian ne shima, soyayya me qarfi ce ta shiga tsakaninmu wanda har ya kai ga aure ahaka aka mana aure duda iyayensa where against the marriage, ahaka har Allah ya albarkacemu da yarinya ta mace wanda yasa mata sunan mamanshi chidinma, shekarun chidinma 15 a duniya ita da mahaifinta sukayi car accident alokacin dayaje daukota daga sch bayan sunyi hutu, atake chidinma ta tamutu"...ta tsaya ta share hawayenta sannan ta cigaba, "mijina kuwa sanda yayi jinyan wata biyu sannan shima Allah ya dau abinsa, tundaga lokacin in law na tasani a gaba sam wai ni na kashe mata danta haka suka sani nasha ruwan da aka masa wanka, nakuma kwana da gawan sa dan a zatonsu ni na kashe musu da bayan an birne sa ne ta korani daga gdanta haka na ta tafiya batare da nasan inda nike zuwa ba har Allah ya kawoni wannan destination danike yau, da ba dan powers da nike dashy ba dana jima da mutuwa nima, toh fa kinji lbri na knan"...heedayah taja numfashy sannan tace "Allah sarki baba u've been through so much hardships, " aleesha ta mata murmushi sannan tace "yes my fairy god daughter," cikin rashin fahimta heedayah tace "ur fairy god daughter kuma?" Aleesha ta gyada mata kai "nasha mafarki cewa akoi wata budurwan da zata zo ta maye min gurbin 'yata chidinma nd wannan budurwa ba kowa bace illa ke," heedayah tamata murmushi sannan tace "naji kince kinyi ridda, to har ynxu a christian kke?" Aleesha tace "no nakuma zama musulma, musulma ce ni amman saidai bansan komi kan muslunci ba cuz tun ina yar qarama iyayena suka rasu" heedayah tace "toh masha Allah baba zan koya miki duk abinda ya kamata, I need a favor frm you pls, yakamata insan inda nake, I need to get back home inyi fulfilling destiny na nazamo prosecutor," aleesha tace "then we have a very long way to go, dan kinga na farko ban san ina ne nan ba as u can see nikadai ce ke rayuwa a nan amman gaba da evil forest akoi wata qauye acan kinga in har zamu sami mutanen gun zasu iya gaya mana sunan qauyen"...heedayah ta katse ta "what of money? I need money inyi kudin mota dashy," aleesha tace "its been long rabuwa na da kudi nakega tun randa nabar garin mu Imo ban sake sa kudi a idanu na ba" heedayah tace "ba kinada magic ba? Ki fito mana da kudi mana" aleesha tayi murmushi sannan tace "magic dina baida karfi ynxu 'yata daga healing mutum se protection nake iyayi nd nothing more," heedayah bata ji dadin hakan ba tace "toh ynxu ya knan?" Aleesha tace "abu daya nake tunani in xamu iya yin wata 'yar sana'a wanda a kowani asabar in aka bude kasuwa a wani waje dake qasa da nan se mu kai mu siyar ahaka zamu na tara miki har se in ya cika kudin mota" heedayah taji dadin wannan shawara sosai ahaka sukata sorting out abubuwa da dama daga karshe suka yanke hukuncin kai diffrent types of fruits kasuwan tunda aleesha na iya shiga cikin evil forest.
GARIN KANO; motar don moha na hango a unguwar su heedayah, anjima kadan yafito yayi tambaya yakuma komawa motan ya tuqa haka ya tayi har sanda Allah yakowasa gabar gdan su heedayah bayan kwanaki biyar da ya jera yana neman gdansu. Parking yayi a waje yayi knocking me gadi ya bude masa amman kwata kwata mal musa be gane don moha ba shide don moha be ce masa komi ba illa tambayar sa dayayi ko nan ne gdansu heedayah? Mal musa yace "eh nan ne saidai heedayahn batta nan yau kimanin sayi uku knan da batanta ba'a san inda take ba don moha yayi kamar besani ba ya tausayawa mal musa sannan yace "maman ta fa tna nan?" Mal musa ya gyada masa kai "kashiga daga ciki," don moha ya karisa a gaban entrance door din ya tsaya ya danna door bell bayan some seconds nanny ta taho ta bude saidai bata gane fuskar ba dan haka ta tsaya tana kallonsa daga bisani tace "dan saurayi wa kake nema?" Don moha yace "nanny?" Nanne nanny ta gano don moha ne takira sunansa da karfi harda hugging dinsa "yaushe a gari haka? Ashe Allah ze sake hadamu, kai gaskia ka girma sosai ai ban gane ka ba shigo shigo..."
[10/10, 4:40 PM] 🍬🛍💍Salma💍🛍🍬: 👮👮👩👩💥💥💥💥💥
HEEDAYAH!
💥💥💥💥💥👩👩👮👮
5⃣4⃣
written by miemie👄
Ya nemi gu akan sofa ya zauna nanny tace "don moha manyan gari, meya kawo ka gdan namu?" Don moha yace "gun mummy na zo," nanny tace "a minute ina zuwa," tare suka dawo da mummy, har qasa don moha ya durqushe ya gaishe da mummy ta amsa cikin fara'arta saidai kallo daya aka mata asan tana cikin tsaka mai wuya, bayan sun gama gaisawa da mummy tace "kode gun heedayah kazo? Ai heedayah batta nan ta bata yau kusan 3 weeks da batan ta knan" sekuma ta fashe da kuka, don moha yace "yi hkr mummy abinda yakawo ni knan nima," cikin rashin fahimta mummy tace "kamar ya knan son?" Don moha yace "nasan suwa suka yi kidnapping heedayah saidai ban san inda suka kaita ba but believe me xanyi iya kokarina in samo ta, inde tana raye," mummy tace "muhammad? Kace kasan suwa suka yi kidnapping heedayah ta?" Don moha ya gyada mata kai, mummy tace "suwaye ne dan Allah, tell me, tell me pls, kaji son?" don moha yama mummy qarya "nima sunce na kuskuara na gaya ma wani zasu kasheni but I assure you zamu samo heedayah sooner or later, akoi abinda nakeson ki sanarda ni mummy, tell me all that you knkw pls karki boye min komi," cikin rashin fahimata mummy tace "mene knan?" Don moha yace "yawancin kullum b4 ayi kidnapping heedayah se taje gdanmu dasunan tana neman abu, shin me take nima?" Mummy ta dafe qirji! "gdan ku fa kace muhammad?! Me zekai heedayah gdan ku innalillahi?" Don moha yace "calm down mummy tell me metake nima pls?" mummy tace "wallah tallahi muhammad bansan me heedayah take nema a gdanku ba I have no idea ma gdanku take zuwa kullum cemin take zata gdan frnd dinta" tacigaba da kukan da takeyi don moha yace "is okay bar kuka amman bakida idea ko kadan?" Mummy ta gyada kai, don moha yace "but me tsakaninsu da daddy? Naji ranan ya ambaci sunanta a waya yana cewa bani nayi kidnapping dinta ba," salati mummy kawai takeyi "muhammad na rasa me nayi wa daddy'nka ya gommaci ya riga sa rayuwata cikin matsala a koda yaushe," don moha yace "wacce erin matsala knan mummy? Me daddy ya miki feel free nd tell me pls," mummy ta goge hawayenta tace "babu son, dont mind me" don moha yata insisting amman mummy taqi gaya masa komi dan batasan tayi turning 'da akan mahaifinsa itade ta bukacesa da ya samo mata heedayahnta kawai, don moha yace "in shaa Allah I promise u this," seya bude baki ze gaya wa mummy kan cewa tun farko shi yafara kidnapping heedayah sekuma yayi shiru dakyar ya ce "mummy I need to tell you this," mummy tace "ina jinka son," nan don moha ya kwashe labarin komi yaba ma munmy, sabon kuka mummy tafara "muhammad mesa zakai haka? Mesa?" Don moha hkr de yake ba ma mummy yana neman gafararta amman takasa cewa komi daga bisani tace "na yafe maka muhammad amman dont ever try to do that again kome bekamata kayi kidnapping heedayah ba shes still a child to me kasan wherever she is 2day kaine silan komi muhammad mesa kayi haka?" Hkr still yake bata can ya miqe ze fice mummy tace "muhammad as u said daddy'nka has somethng to do with this is true cuz shekaru dayawa da suka wuce akoi sanda daddy'n heedayah baida lfya dan haka ya mallaka ma daddy'nka arzikinsa tas filayensa ne, companies dinsa harta gdaje da sunan sbd yayi trusting daddy'nka, da daddy'nka ya tashy saqa masa kuma seya dibe komi ma kansa harta gdanmu shi ya siyar mana that was the reason y muka bar gdan namu na unguwarku" bata ma gaya ma don moha prado inda ke gdansu da na heedayah bane dan kar abin yayi yawa. Atake don moha ya soma jin jiri "how can my dad be so evil? Mesa zeyi haka, why, why?" Hawaye yasoma yi mummy na lalashinsa bayan dayagama kukansa ya durqushe har qasa yana neman forgiveness na mummy on behalf of his father ji yake kamar ya kashe daddy'nsa "this means time da heedayah ta taba fada min "nice ride, kamar nawa wanda barayi suka sace min" she means wannan ne motar tatan, omg! Heedayah am terribly sorry if only kin gaya mun meke kaiki gdanmu nd me kke nema u could have been safe with ur family now, mesa kka gommaci boye min wannan muhimmiyar mgn, why heedayah? Can wata zuciya tace bcuz she loves u nd bata son ta raba ka da daddy'nka, don moha yace you should have told me still, kka sa akan gaskiyar ki na riga baki wahala I am so sorry heedayah pls forgive me I promise i'll make it up for you one day****
EDO STATE; kwanaki da dama sun ja yau kimanin 2 weeks knan, heedayah da aleesha se shiri sukeyi dake yau saturday ce akoi kasuwa, bayan sun gama shirin heedayah ta dauko basket of fruits din ta rike a hannu tace da aleesha "mu tafi ko?" Aleesha tace "yes 'yata" suka rufo hut nasu sannan suka fice tafiya me nisa sukayi sannan suka iso kasuwar cike yake da mutane dam wanda kowa harkan gabansa yakeyi, suka nemi gu suka ajiye basket nasu can wani kyakkyawan matashy fari sosai da ka gansa kaga igbo, bare gaza shekaru 26 ba, ga gashy nan ko ta ina sajen nan ya hade da 'yar gemun da yake tarawa, sanyaye yake cikin jeans da polo shirt red wanda ya amsa skin nasa, ga dukkan alamu yazo siyan kaya ne, ta gefen su heedayah ya tsiya ya siyo wata 'yar gyale kalan na tsofi haka dagani wa mamansa ne, heedayah de kallonsa takeyi suna hada ido ta sa da kanta qasa, wannan saurayi yayi murmushi tare da matsowa kusa da basket nasu heedayah "how much does this apple cost each? N50?" Heedayah taja tsuka mstw "'inyamuri da san banza, no its N200 da fuskar nan tata a tamke tana kallon gefe a ganinta wani erin iskanci ne zece mata apple N50 ai duda anan kudu apple ba tsada amman worth nasa yafi N50 mana saidai N100, saurayin yayi murmushi wanda ya sake fidda kyansa dimples nasa suka bayyana dan sarai yanji abinda tace yace "koh emmata?" Heedayah ta zaro dara daran idanunta dan koda wasa bata zata yana jin hausa ba sede data lura da kamanninfuskar sa siririya ce ba kamar na inyamurai me fadi ba, duk setaji kunya tafara kau da kai yasa hannu a aljihu yaciro wallet nasa ya miqa ma heedayah N400 ya dibi apple biyu heedayah na "hey, hey wait your change I was only kidding" yana jinta yaqi juyawa ya cigaba da tafiyarsa. Heedayah ta kalli aleesha tace baba kiga wannan guy din? Aleesha tace "lets be thankful yana da kudin ne," bayan shi mutane 'yan kadan ne wanda basu fi 3 ba suka dan sayi lemo shknan, heedayah bata ji dadin hakan ba amman aleesha ta kwantar mata da hankali
[10/10, 4:42 PM] 🍬🛍💍Salma💍🛍🍬: 👮👮👩👩💥💥💥💥💥
HEEDAYAH!
💥💥💥💥💥👩👩👮👮
5⃣5⃣
written by miemie👄
Ahaka har suka isa gdah, suka aza girkin rana heedayah har ynxu mamakin wancen guy din takeyi, "how is it even possible? N400 a zamanin nan, chab! He must be rich."
3 days later aleesha ta tashy da rashin lfya, batta jin dadi sosai dan haka taba heedayah bucket da ta je ta dibo musu ruwa acan gaba da evil forest, dan tasamu tayi curing kanta, haka heedayah ta soma takawa tayi tafiya medan nisa sannan ta iso gun famfon, da mutane dayawa dan haka itama tabi layi, daidai anzo kanta bayan ta ajiye bucket nata zata fara pumping ruwan knan, hannu kawai tagani kan nata meshi yace "let me" juyawanda zatayi suka hada ido hudu da guy na ranan wanda ya siye apples nata guda biyu kan N400 yau ma jeans ne da wata yellow T shirt a jikinsa tace "you! Again" yamata murmushi, pumping ruwan ya soma yi da hannu daya abinda mutane biyu keyi kokuma in mutum daya ma seyayi da qarfi da hannu bibbiyu, kallonsa kawai heedayah keyi yadda muscles na hannunsa ke going up nd down in yana pumping ruwan, yana gamawa ta matso zata daga yace "noo a princess like u is not allowed to carry a bucket full of water, let me" heedayah tace "am not a princess," guy din yace "you are to me, so where are u heading to?" Heedayah tace "argh! 'Inyamuri banda san banza harda maita mstw," sanda ta gama maganan a fili sannan ta tuna ashe yana jin hausa hannu biyu ta aza kan lips nata "omg! he must have heard me, what do I do now?" Dariya guy din yayi sosai ba qarya wannan lady is so funny, heedayah tace "gimmie my bucket, I have to go" yace "lets go" badan tana so ba suka soma tafiya tare yana riqe da bucket din bawanda yace ma wani ko uffan daga bisani guy din yace "princess whats ur name?" Heedayah tace "I don't have a name" guy din yayi murmushi sannan yace "well i'll say your name is Zainab? Aysha? Fatima? Maryam? Hafsat?..."se jero sunaye yakeyi, daga qasa qasa heedayah tace "duk maitab ka baraka taba iya guessing suna na ba," jin haka guy din yace "koh? Baran iya guessing sunanki ba?" Heedayah tace "eh!" Yace "lol okay na yarda u've won this, can u guess my name also?" Heedayah tasoma lissafo sunayan 'inyamurai kamar haka; ozioma? Osinaci? Emeka? Chika? Sopuluchi? Azuka? Chi.. Guy din yayi interrupting din heedayah "AZUKA! Thats my igbo name, my islamic name is RAYYAN, you really are intelligent, kin iya kinyi guessing name dina ni nakasa," seya bama heedayah dariya yadda yake maganan kamar yaro tace "dont be such a girl, suna na HEEDAYAH!...Kace ur islamic name is rayyan?" Ya gyada mata kai daga can kasa tace "toh dama 'inyamuran nan akoi muslims ne?" Jin haka rayyan yace "yes princess, what a nice name heedayah! But what is the meaning?" Can qasa qasa heedayah tace "ohh ni wannan inyamuri kacika surutu" ashe gogan namu kan yaji ta yace "toh shknan nayi shiru," abin yabama heedayah mamaki kowani magna tayi a hankali seyaji wani erin kunne ne dashy? Tace "heedayah means guidance (kaariya)" rayyan yace "excellent starting today u'll be my guider(me bada kariya)" tadau a zuci take mgna tace "koba guider ba, dan rainin sense nida kai wa ze guiding wani?" Ashe kam a fili tayi maganan rayyan can't help it ynxu kam dariya yakeyi sosai, heedayah tace "wai nikam meka maidani sekace mahaukaciya daga nayi mgn ka tsaya kana min dariya, pass me my bucket i'll walk it frm here" rayyan yace "sorry princess..." heedayah ta katse sa "nifa na gaya maka am not a princess" Rayyan yace "pardon me, so tell me where are you frm sbd frm all seeing keba yar nan bace," heedayah tayi kmr bata jisa ba rayyan yace "hello?" Nan ne tace "eh ni ba 'yar nan bace am frm maiduguri state," rayyan yace "so its true dama ance 'yan maiduguri are slim and beautiful so are you," heedayah ta masa murmushi yace "yes princess ina jinki what brought u to our land, the igbo land?" Heedayah tace "am not telling you" rayyan yace "haba princess plsssss lets find somewhere nd sit" heedayah zatayi mgn yace "shhh" akan wata dutse suka zauna gaba da evil forest, ya ajiye bucket din agefensa sanan yace "ina jinki princess" heedayah taja numfashi sannan tafara basa labarinta kamar yadda taba ma aleesha...tana gamawa tace "kaji abinda ya kawoni igbo land knan"...rayyan yace "what a pitiful life you've lived, don moha da daddy'nsa have to pay for everythng," heedayah tace "in shaa Allah nd thats why nake nemar hanyan da zanyi in fita daga nan inje in qarisa karatu na inyi taking revenge," rayyan yayi sjiru heedayah tace "lfya?" Rayyan yace "its not as simple as u see kinga har yau elders namu sunqi gaya mana sunan wannan waje da muke, we are just living like this taya zaki iya barin nan harkisan where u are heading to?" Heedayah tace zanyi whatever it takes, rayyan yace "me too I'll do whatever it takes inga kinyi taking revenge naki heedayah, i'll help u whenever u needed any help," heedayah tace "thank you, kaifa? Tell me about yourself too," rayyan yace "ready?" Heedayah ta gyada masa kai tare da yin murmushi yace "mahaifina is an igbo man whereas mahaifiyata kuma fulani," heedayah kallonsa take cikin rashin fahimta, yace "I know u must be confused Ko? Taya fulani da igbo zasui aure? Kar kidamu zakiji komi" yacigaba...
[10/10, 4:43 PM] 🍬🛍💍Salma💍🛍🍬: 👮👮👩👩💥💥💥💥💥
HEEDAYAH!
💥💥💥💥💥👩👩👮👮
5⃣6⃣
written by miemie👄
"Shekaru dayawa da suka wuce there was a time grandfather na da father na suka jesu yola neman wani magani da zeyi healing rashin lfyar grandmother na wanda a yola kawai ake samun maganin bayan sun iso wata qauye mesuna FUFORE, duk fulanin garin suka ki accepting nasu, kinsan fulani da kishin addini da al'ada sanda grandpa ya musu bayani kan muslims ne su amman daga kudu can, still wadannan mutane sunqi basu mazauni, da kyar sukka sami wani fulani me mutunci wanda ya kaisu gdansa inda suka sauka for the meantime, acan ne father na ya hadu da lovely daughtern wannan fulani wanda soyayya me karfi ya shiga tsakaninsu within just one week, sunyi sati sannan suka samu abinda suke nema akan washegary zasu koma nan igbo land, daddy na yasamu mahaifinsa ya gaya masa what is on his mind, mahaifinsa ya masa bayanin komi kan fulanies basu aura ma 'ya''yansu bare wanda ba fulani ba so tun wuri daddy na yacire soyayyan wannan budurwa, amman ina my dad was blinded with her love yace ma mahaifinsa in har bara a daura musu aure ba ze kashe kansa, mahaifinsa kuwa na bala'in sansa he cant lose his only child dan haka yaje yasamu baban mami na ya gaya masa halin da ake ciki, granpa yace masa hakan bame yuwa bane sbd kaga har miji hajjo(mum din rayyan) tanada nd ko ba dan haka ba elders namu sun haramta mana aurar da 'ya'yayenmu ma bare, grandfather na yayi yayi dashy amman ina wannan fulani yaki yarda haka yaje yasamu daddy na ya irga masa yadda sukayi da abban hajjo, jinsa kawai daddy na yayi amman shikam sun riga sunyi planning abinsu da hajjo kan zasu gudu, acikin daren ranan suka gudu da mami, da safe aka nemesu aka rasa su haka grandfather na yakoma igbo land shi kadai a yayinda daddy na da hajjo kuma suka bar garin yola to yobe state acan suka nemi imam da waliyinsu da shaidu wanda basu fi 4 ba aka daura musu aure kan sadaki N500 ko gdan da zasu zauna babu, acikin ikon Allah daddy na ya fara sana'a Allah yata masa budi har suka gina gdan kansu amman na qasa" heedayah tace "how cute ina jinka," yacigaba "a shekaransu na biyu da aure ne Allah ya albarkacesu da angel like me," heedayah tace "lol kai dinne angel? Comot frm here," yayi dariya sannn ya cigaba, "shekaruna uku aka min qanwa igbo name nata AMARACHI whereas islamic name nata ALEEYA," heedayah tayi interrupting nasa "so kanada sister?" Ya gyada mata kai sannan ya cigaba "bayan shekaru biyu da haifan aleeya parents dina sukyi deciding komawa gun parents nasu for thier blessings, yola suka fara zuwa inda fulanin garin su mum dina suka masu koran kare aciki harda abbanta, they've got only one hope ynxu shine su je igbo land, daddy na was sure bara a koresu ba cuz babansa qanin sarkin garin ne, motan kasuwa suka shiga ,sukayi tafiya me nisa sannan suka iso Edo state," heedayah tace "Edo state? Kace bakasan sunan inda muke ba, nd just now kace nan Edo state," rayyan yace "we are nomore leaving in Edo state before ne muke can kafin aka sami misunderstanding btw elders namu muka bar garin Edo batareda munsan inda muke zuwa ba har Allah ya kawomu nan," heedayah tace "but still ai zaku iya komawa Edo'n?" Rayyan yace "we are forbidden to, duk wanda yakoma penalty din is death!" Heedayah taja baki tayi shiru, rayyan ya cigaba; "daddy na yakawo mu family house nasu inda kowa ya ganmu seya sha mamaki, dakin mahaifinsa ya shige damu mahaifinsa yaji dadin ganinsa yayi blessing marriage nasu ya daddauke mu yakai mu gaban Igwe(sarki) shima yabamu blessings nasa, mutane sunajin mami ba igbo bace fulani ce suka fara qananun maganganu su basu so, haka mgn yazama big talk har ya kaiga dole muda king namu mu bar garin EDO state hakan kuwa akayi muka tattara komin mu muka dawo nan inda bawanda yasan sunan wajen sede aji rumor cewa igwe yasani amman yace bare fada ma kowa ba..., kinji history dinmu knan tare da ma heedayah murmushi, heedayah tace "wow kunyi experiencing alot so u've never attended sch?" Rayyan ya gyada mata kai tace "but how come..." kafin ta gama rayya ya katse ta "how comes na iya turenci?" Heedayah ta gyada kai yace "my dad taught me well, nida sister na," heedayah tace "thats sweet" nanne ta tuna aleesha ta aike ta dibo ruwa ta zabura "ina bucket din? Baba zatayi pepper soup dani," rayyan yace "whats going on?" Heedayah tace "I need to go now, baba nata jiran ruwan," rayyan yace "lets go" suna tafiya suna hira har suka isa hut nasu heedayah ya ajiye mata bucket din sannan yamata ba baye itama ta masa sannan ya fice, ta bude kofar tana "baba ga ruwan nan" da dubanta kan inda baba ta kwanta taga ba kowa dan haka tafito can taga baba kamar ba ita ke kwance daxu ba lfya ba, ta jira ta iso sannan tace "baba ya haka? Kin warke knan? Ga ruwa fa nakowo," aleesha tadan bugeta da karan hannunta "naughty girl xan jira ki ne? Kinje kina hira da prince charming kin barni anan, na iya nayi using magic nayi curing kaina," heedayah ta soma sosa keya taya aleesha tasani? Can ta tuna ashe tanada magic, tace "baba! Bafa prince charming bane he's not even my frnd, wanda yasayi apples N400 dincan nefa..." aleeaha tayi dariya irin tasu ta tsofi sannan tace "we'll soon find out koba prince charming din bane" ta wuce ciki heedayah tabi bayanta suka soma cin abinci
[10/10, 4:43 PM] 🍬🛍💍Salma💍🛍🍬: 👮👮👩👩💥💥💥💥💥
HEEDAYAH!
💥💥💥💥💥👩👩👮👮
5⃣7⃣
written by miemie👄
KANO STATE; Yau kimanin sati buyu da kwanaki knan, don moha yabar gda bekuma leqawa bakuma, se shirya kayakinsa yake da alama komawa zeyi yau bayan ya gama ya dau wayarsa ya kira mama, bugu daya ta daga "hello muhammad? Ya kake? Ina kake? Ka dawo gda pls," don moha yace "calm down mama ynxunnan zan dawo," mama tace "really? Muhammad zaka dawo? Ina kake inje in dauko ka?" don moha yace "kar ki damu mama in the next 25-30mins zan shigo," mama tace "toh Allah kare muhammad sekazo ko?" Ya katse wayar yaja trolley'nsa ya nufa gun biyan bills bayan ya biya ya hau hanya. Mama taje tasamu alhj ismail se murna takeyi, "alhj ynxu muhammad ya kira," alhj ismail yace "meyace? Ina yake?" Mama tace "yana hanya ma ynxu ze dawo gda!" Alhj ismail ya miqe tare da fadin "alhamdulillah dauko mayafinki muje mu siyo masa favorite dishes nasa," mama ta amsa da "toh" nan da nan ta shirya tafito suka wuce wata eatery inda suka siyo duk wani favorite abincin da don moha yakeso sannan suka nufa gda aka kintsa masa dakinsa tsaf sannan aka jera abincin kan dining kowa ya shirya yana jiran zuwansa ciki harda baba me gadi, bayan 10mins akayi honk a bakin gate baba me gadi ya karisa ya bude motar don moha suka hango bayan yayi parking yafito mummy ta qarisa dagudu tayi hugging dinsa haka daddy da safyan ma, safyan ya ciro masa jakarsa daga booth suka nufi site nasu, mummy kamar ta cinye don moha dan wani kyau da fresh daya qara, ya shiga bathroom ya watsa ruwa sannan yafito sukaci abinci dukansu bayan sungama daddy yace "muhammad inason mui mgn," don moha ji yake kamar ya kashe daddy dabanda yana planning wani abu bama da ba abinda zaisa ya dawo gda daga bisani yace "ok," suka fice zuwa garden suka zauna daddy yace "muhammad am sorry, am so sorry if only nasan inda heedayah take da na sa andawo da ita," cikin rashin fahimta don moha yace "taya zaka ce baka san inda take ba? Ba kai ka tura a dauketa ba?" Daddy yace "bani bane muhammad," don moha yasake shiga cikin duhu, "ba kai ba? Then waye?" Se alhj ismail ya bude baki zeyi mgn sekuma ya kasa, don moha ya gano hakan yace "shknan daddy na gane mesa kasa aka dauketan we don't have to talk about it any further" ya mike ni zan shiga daga ciki ya fice dakinsa ya nufa sannan ya kwanta kan gado ya zura wa ceiling ido, "why is my brain not thinking fast? Mesa na kasa figuring me heedayah ke nema a dakin daddy?" ya juya yana kallon gefe, "i have to find out bari daddy ya fita sallan la'asar"
Bayan fitar daddy sallan la'asar don moha ya shiga dakinsa yayi locking sannan yafara bibiya yana neman abinda besan meyake nema ba, can hannunsa yakai gun da daddy ke ajiye files nasa ya duba tas yaga duk files na daddy ne wannan to ina wannan tsohon ze kai files na daddy'n heedayah badan yana so ba ya fice daga dakin har ya kai bakin kofar dakinsa seya jiyo muryan daddy da alhj lawal a garden, sidak sidak ya karisa ya lebe daga wata corner yana sauraronsu, alhj lawal yace "ynxu kana nufin danka yasan asirin mu knan? Kaah! Amman wlh dan uwa ka badani, what if ya tona mana asiri fa" alhj ismail yace "muhammad bare taba yin haka ba," alhj lawal yace "is like nafika sanin halin danka, in baka sani ba toh kasani yau danka muhammad nason heedayah nd he can do everythng i mean everythng thing dan ya..." alhj ismail yace "nima nayi noticing haka, tashy mu dan fita naji ba iska a nan sosai" da sauri don moha ya shige dakinsa, sukuma suka fita bakin gate alhj ismail ya cigaba.."amman ai kaima kasan aure bare yu ba a tsakaninsu, sbd alhj s.u bare taba yarda da hakan ba bayan abinda muka masa," alhj lawal yace "den tun wuri kasa danka akan hanya ka nemo masa matar aure ya aura," alhj ismail yace "baran iya forcing muhammad ba, ze iya sake guduwa," alhj lawal yace "muhammad dan waye ne?" Alhj ismail yace "dana!" Alhj lawal yce "waya haifesa?" Alhj ismail yace "ni!" Alhj lawal yace "then sekayi controlling nasa kamar dan da ka haifa in bahaka ba muhammad ze mana ruining komi," alhj ismail yace "toh shknan zan masa mgn sukayi" sallama sannan y dawo ciki. Tun isar don moha dakinsa kansa ya daure, "wani asiri knan? This means su biyu suke aiki kenan, mummy tace daddy'n heedayah yabama daddy files na companies dinsa nd daddy ran away with it this means alhj lawal is his accomplice(me bada taimako ko hadin kai a yin abu), wow! Am suprised taya zasu yi haka wa daddy'n heedayah? Now I get it, nakasa samun files na daddy'n heedayah a dakin daddy, this simply means yana gun abban mustapha knan.
Can dare around 9:30PM safyan yayi wa don moha sallama kan daddy na kiransa ba tareda bata lokaci ba yaje yasamu daddy a parlournsa ya karisa ya zauna kan kujera, daddy yace "muhammad wai shin yaushe xamu kai gaisuwa ne? Kanada aikinka amman baka maganan aure, am starting to worry fa," don moha yayi wata murmushi a zuci yace "so accomplice naka ya gayama next move dinku knan? Lol," nan yabar mgn zuci yace "ba ynxu ba daddy, inason sena gama gina gdan da nike kai tukuna," alhj ismail yace "nawa kakeso in baka a jibi a gama ginin," don moha yace "ai bawai kudin bane banda banason ginin sauri ne i prefer taking my time a hankali har a gama," daddy yace "toh shknan, ynxu akoi tsayayyiya knan?" Don moha ya amsa da "eh daddy," alhj ismail yace "toh 'yar gdan waye ne? Ayi bincike akanta" Don moha yace "ai ba amfani daddy, sananniya ce...daddy ya katse sa "'yar gdan wa knan muhammad?" Don moha yace 'yar alhj s.u," alhj ismail ya zaro ido "gdan alhj s.u fa kace? Wa knan?" Don moha yace wa kuwa daddy inba heedayah ba," alhj ismail yace "ehm ehm ita da ta bata kuma bamusan ranan dawowanta ba har yaushe zaka tsaya kana jiranta bamu san ko tana raye bama fa," don moha yace "tana raye daddy, very soon zamu sameta in shaa Allah," alhj ismail yayi shiru cuz he's out of words don moha yayi noticing hakan yace "daddy lafy? Ya naga kamar bakayi murnan wannan abu ba? Ai daddy'nta aminin kane kaga neman aure ma bareyi wahala bako?" Baki na bari alhj ismail yace "eh eh sosai ma muhammad Allah sa hakan yafi alkheri shkenan u can go now"
[10/10, 4:43 PM] 🍬🛍💍Salma💍🛍🍬: 👮👮👩👩💥💥💥💥💥
HEEDAYAH!
💥💥💥💥💥👩👩👮👮
5⃣8⃣
written by miemie👄
Wshegari! EDO STATE;
Heedayah da aleesha ne ke tafiya bayan sun fito from evil forest da basket of fruits a hannun heedayah sun dan taka sannan suka iso gda, isarsu suka ga rayyan zaune kan wata dutse, yana ganinsu ya miqe ya gaishe da aleesha ta amsa da fara'arta sannan tace da heedayah "shigo ki amso masa fruits din" ta shige heedayah na biye da ita bayan 'yan mintuna heedayah ta fito dawata saucer full of fruits ta qariso inda rayyan yake ta tsaya ba tare da ta cemasa komi ba, hannunta ya jawo fruits din suka zube itakuma ta fado jikinsa, sunkusan minti daya a haka sannan heedayah ta dago jikinta zata fara masifa ya aza hannunsa kan lips nata dan haka tayi shiru ya tsaya yana kallonta eye-to-eye daga bisani heedayah tace "whats up with the strange act today?" Ta tsuguna ta fara tsintar fruits din, rayyan ya tsuguna yayi joining nata suna gamawa ta dau saucer din tare da fadin "u shud go home" rayyan ya riqo hannunta "haba princess what is wrong? U weren't like this yestarday" heedayah takasa fadin komi dan tun jiya da aleesha takira rayyan da prince charming taji ta tsanesa kawai, "I can't fall in love anymore, revenge ne agabana ba love ba, all men are cruel ace yadda don moha ke sona ada har yakeson ya kasheni balle rayyan, I can't trust anyone" rayyan ne ya dawo da ita daga duniyar tunanin da take tare da fadin "heedayah? Are u alright?" Tace "bana jin dadi sosai u shud go home" tareda kirkiro murmushin dole bata tsaya jin me zai fadi ba ta shige ciki, rayyan kuwa sanda yayi tsayuwan 2 good mins agun sannan ya fice, cike da mamakin why is heedayah acting strange? Yace da kansa I don't know where this is going but heedayah I like you"***. 5days later; bayan heedayah da aleesha sun gama shirin zuwa saturday market suka rufo gdansu sannan suka kama tafiya bayan sun isa aleesha ta ce da heedayah 'gacan gunmu na ranan muje ko?" Heedayah taqi sam dan kar ta sake haduwa da rayyan tace da aleesha "baba can gun rana yayi yawa ga can" tana nuni da yatsa aleesha tace "tam muje," suka zauna tareda basket na fruit nasu a gabansu, yauma kamar ranan befi 4-6 pple bane suka dan siye ayaba da lemo, can wata kyakkyawar yarinya wacce barata fi 16years old ba, fara tas da anganta anga igbo harda fadin fuskar nan tasu tana da gata 'yar duma duma ta kariso gun su heedayah, bayan ta gaishesu cikin yaren turenci tace "how much does this basket cost?" Cikin rashin fahimta heedayah tace "are u going to buy all of it?" Yarinyan ta gyada mata kai heedayah ta dawo da kallonta kan aleesha da itama kallonta take, bayan taqare ma basket din kallo sannan tace "1k," yarinyan tace "like he knew!" Heedayah tace "Eh..what?" Yarinyan tace "no not u" tareda mika ma heedayah kudin, nan heedayah ta zuba mata fruits din tas cikin wasu manyan ledoji guda biyu tare da mata godiya sannan yarinyan ta fice heedayah na binta da kallo, daidai wata corner yarinyan ta tsaya can se rayyan ya bullo daga corner din duk heedayah na ganinsu, ko me yace ma yarinyan oho? Se ta fara daka tsalle yashafa kanta sannan ta fice shikuma ya kariso gunsu heedayah ya gaishe da aleesha, bayan sun gaisa aleesha tace "tunda an siye fruits din duka ni zan wuce sekin iso," heedayah tace "baba ba tare zamu tafi ba?" Aleesha tayi murmushi "naga kinyi baqo ne ai bye sekin iso" ta fice rayyan na jiran heedayah ta dawo da kallonta kansa seyaga taqi se harkan gabanta take tana tattare ledojin gu daya sanda ya jira tagama sannan yace "wow! Da alama yau anci kauswa knan I can see ur basket is empty, I didn't get the chance in siya apple yau" (dan shi be zata heedayah ta gansa ba daxu) heedayah tayi murmushi ta gefe sannan tace "really? Ai na dau yau zakaci apples har se ka kaji bama apples kadai ba harda su orange da saura," takama tafiya rayyan ya riko hannunta "what are u saying heedayah?" Ta fisge hannunta sannan tace "I saw u," rayyan yace "what did u see?" Tace, "kai ka turo wata yarinya ta siye basket din tas follow me ka amso kudinka gun baba" ta cigaba da tafiya
[10/10, 4:43 PM] 🍬🛍💍Salma💍🛍🍬: 👮👮👩👩💥💥💥💥💥
HEEDAYAH!
💥💥💥💥💥👩👩👮👮
5⃣9⃣
written by miemie👄
Rayyan yasha gabanta, ba tareda ta kallesa ba tace "excuse me AZUKA"(igbo name na rayyan) rayyan yace "heedayah am sorry, I was just trying to help wlh bansan ze bata miki rai ba" tayi banxa dashi ta gwada bin ta dama dan ta wuce sa shima yayi dama, tayi hagu shima yakuma yin hagu ta tsaya cak tana kallonsa sannan tace "who was she?" Rayyan yace "who?" Tace "the gurl," rayyan yace "she's my sister," cikin rashin fahimta heedayah tace ai thought kace 3 years ne tsakaninka da sister inka," rayyan ya soma sosa keya daga bisani yace "sorry, I lied to you" heedayah tace "ure too much" ta watsa masa harara sannan tabi ta gefensa ta cigaba da tafiyan ta da sauri ya kariso yayi joining nata suka soma tafiyan tare bata ce masa komi ba haka shima sanda suka iso gun hut nasu heedayah sannan ya riqo hannunta ta tsaya tana kallonsa yace "heedayah pls say something nace miki am sorry," heedayah tace "wait here in dauko maka kudinka," yakuma riqe hannunta gam sannan yace "I don't know where this is going but I like you heedayah, I really do," kasa daukanta kafafunta sukayi ta sulale qasa atake ta soma kuka, rayyan yarasa me zeyi daga fada mata I like her se ta fara kuka omg! Tsugunawa yayi shima heedayah "pls mesa kke kuka, is it bcuz I said I like you? Pls stop ya isa haka i'll take it back stop crying dan Allah kar baba tafito ta ganki haka ta dau ni na miki wani abu, stand up kinji?" Sabon kuka heedayah ta fara, rayyan yarasa ina ze sa kansa dakyar ta iya tayi shiru tafara kamar haka "I can't like you rayyan, I can't duk maza halinsu daya, I don't know what you are capable of doing, koda wasa ban dau don moha ze iya kasheni ba, all men are cruel so plz dan Allah stay out of my life insamu inyi revenging wa daddy na, u staying beside me only make me weak pls rayyan" rayyan da jikinsa yayi sanyi yace "I know why you are saying all these amman kisani not all men are thesame nd cruel am not don moha I'll never hurt you heedayah kibani chance in yi proving kaina"..heedayah ta katse sa "in baka chance? Ai na riga na baka nd kayi watsi dashy by lying to me about your sister, how could you?" rayyan yace "nd thats why am sorry pls give me another chance," ta miqe tareda goge hawayenta "no" ta fadi sannan ta shige ciki, da kyar rayyan ya iya tattara kansa ya fice shima. Tun shigar heedayah ciki kuka takeyi aleesha naganinta amman bata ce mata komi ba haka ta tayi har sanda bacci barawo ya sace ta can bayan azahar ta tashy tayi sallah bataga aleesha aciki ba dan haka ta fito waje can taganta gaban murhu tana dafa musu abinci taje ta zauna kan wata kujera tace "sannu da aiki baba," aleesha tace "sannu har kin tashy?" Heedayah ta gyada mata kai, aleesha tace "sallah fa kinyi?" Nan ma ta kuma gyada kai aleesha tace "yayi kyau" ta miqe tashiga ciki fitowarta ta taho da wani leather ta miqa ma heedayah, heedayah tace "meh aciki baba?" Aleesha tace "duba kiga ko sun miki" nan heedayah ta shiga dubawa kayakine masu kyaun gaske duda basui kallan masu tsadan cancan ba amman gaskia sunyi kyau yawancin top da highwaist skirt ne kusan guda uku sekuma da dogon riga guda daya bawanda yazo kanta se don moha exactky erin wadannan kayakin yake siya mata saidai nasa designers ne murmushi tayi aleesha tace "sun miki knan?" Heedayah tace "sunyi sosai baba thank you so much amman ina kka samu kudi haka?" Aleesha tayi murmishi bayan ta gwarwaya miyan sannan tace "u dont have to thank me cuz bani na siyo miki suba," cikin rashin fahimta heedayah tace "bake ba? To waye?" Aleesha tace "think 'yata" can heedayah tace "rayyan?" Aleesha ta gyada kai "shi ya siyo miki daxu ya bukaceni da kar in gaya miki shi ya kawo amman ya na iya? I have to tell u sbd ki canza ways naki kuma kibasa 2nd chance kamar yadda ya bukaceki daxu," heedayah ta sake shiga duhu "so baba for all that while duk kina jinmu?" Aleesha tace "sosai ma heedayah," ta sauke abincin tare da sa musu a tray tace "muje muci ko?" Heedayah ta maida kayakin duka cikin leather din tabi bayan aleesha suka shige ciki suka soma cin abincin aleesha tace
[10/10, 4:43 PM] 🍬🛍💍Salma💍🛍🍬: 👮👮👩👩💥💥💥💥💥
HEEDAYAH!
💥💥💥💥💥👩👩👮👮
6⃣0⃣
written by miemie👄
"Heedayah, rayyan is not like don moha, atleast kibasa 2nd chance" heedayah tace 'no baba I can't, I just can't," baba tace "can't what?" Heedayah tace "can't do it, I can't fall inlove kin tuna promise danayi ma daddy na? Inhar nabary san wani yashiga zuciya na it will only weaken me nd I can't fulfil my promise again so pls baba be on my side" aleesha ta dafa kafadarta "you're right my child, you must be having a hard time now amman bayan kin samu kinyi fulfiling promise naki bakison kiyi aure? Kema ki haifi yaran da zasuyi protecting naki?" Heedayah ta gyada kai "inaso baba," aleesha tace "then give rayyan another chance, yaron yanada hankali sosai yace min he'll be by your side, tare dashy xakiyi revenging wa daddy'nki nd koba haka ba rayyan nasonki so kuma na tsakani da Allah, he'll make a wonderful husband and father, ni baranyi forcing naki ba take your time kiyi considering abinda na gaya miki kinji 'yata?" Gyada mata kai kawai heedayah tayi amman itakam she've made up her mind da jimawa kan ba ruwanta da d'a da miji har se sanda tayi revenging wa daddy'nta. Suna gama cin abincin heedayah tafita waje ta wanke kwanukan sannan tazo ta samu aleesha tace "gashi, bana son kayansa when nxt kuka hadu kibasa nd tell him banaso, tareda ajiye ma aleesha leather din, aleesha ta sa mata leathern a hannu "a'a heedayah kar kiyi haka ki amsa kuma kisa bakida kaya fa, daga na jikinki se lifayan dana baki haka zaki kare zamanki anan da kayaki biyu kawai? I insist ki sa kayan nan in bahaka ba zanyi fushi," heedayah da takeji kamar tasa hannu aka tayi ihu ta wuce inda take ajiye kayanta ta ajiye leathern gun sannan tafito waje ta zauna tana kallon sama yadda garin yake cloudy kamar za'ayi ruwa, iska me dadi yana hurawa ahaka tasoma tunanin mummy da daddy'nta tana hawaye***
KANO STATE; Daidai 1:55PM bayan don moha yagama shiri ya fice daga gda be tsaya ko inaba se gdan alhj lawal (gdansu mutspaha knan) me gadi ya bude masa gate ya nufa parlour inda ya tarar da mustapha na kallon ball bayan sun gaisa erin tasu ta maza don moha yace "ina abba da umma?" Muatapha yace "sun fita daxu, ni kadai ke gda so nake na qare kallon ball dinnan nayi wanka na fita nima" don moha yace "ohh i see, banda schedule yau so why not muyi hanging out tare?" Mustpha yace "tam bari ball dinnan ya qare" haka suka cigaba da kallon ball din bayan sun gama mustapha ya shiga toilet danyin wanka nan don moha yasamu daman shiga dakin alhj lawal yafara bincike, yana ta dube dube ko zai samu wani abinda ze tozarta alhj lawal da daddy'nsa can hannun sa yakai gun da alhj lawal ke ajiye files nasa, yafara dubawa one-by-one duk na alhj lawal dinne daga can qarshe ne yaga daya wanda ba nasa ba na alhj suleiman umar amman kuma anyi signing kan sunan alhj ismail, don moha ya zaro idanunsa sannan yace "so its true amman daddy am embarrased, how could you possibly do this to your friend?" Ya mayar da komi kamar yadda ya samu sannan yafice zuwa parlour bayan 'yan mintuna mustapha yafito tare da "fadin lets go?" Don moha ya amsa da "yes" suka fice*** 3days later*
EDO STATE; Heedayah tayi wanka tsaf abinta tasa daya daga cikin kayakin da rayyan ya siya mata wata red highwaist skirt da black top ta dau baqar gyalenta ta yafa tayi kyau sosai duda ba ko digon kwalya a fuskarta daga vaseline data shafa a fuska da baki shikenan ta fito ta sami aleesha zaune kan wata bench tace "baba barin dan fita nagaji da zaman cikin," aleesha tace "toh 'yata Allah kare" ta amsa da "ameen" sannan ta fice tafiya takeyi ita kadai cikin nishadi har ta wuce evil forest can inda ake diban ruwa taje ta nemi gu ta zauna tana ta kallon inyamuran se harkan gabansu sukeyi can ta hango yarinyan data siye fruits nata ranan (qanwar rayyan) tayi tayi ta tuna sunan da rayyan yagaymata kan sunan qanwar sa amman takasa can tace "amarachi? Yawwa amarachi ne" tafara kolla mata kira yarinyan najin sunanta ta juya ta juya bata ga mekirantan ba har data cigba da abinda takeyi seta hango heedayah na mata hannu da alaman tazo takama hanya taje tasamu heedayah ta gaishe ta heedayah ta amsa tare da fadin "come, sit!" Amarachi ta zauna heedayah tace "u're suprised about how I knew ur name, huh?" Amarachi ta gyada kai heedayah tace "your brother told me, wow! I like your hairstyle," amarachi tayi murmushi tare da fadin "thank you, you are friendly just as how my brother told me," heedayah tamata murmushin itama "really? What did he told you?" Amarachi tace "chaii he told me not to tell you oo," heedayah tayi dariya sosai sannan ta jawo amarachi jikinta "come on trust me I wont tell him a thing," amarachi ta fara kamar haka "he told me you are slim, beautiful, kind, generous, fun to be with nd most of all he likes you," har tsakiyar kanta sanda taji wannan kalma ta daure ta qirqiro murmushin dole "nd so you are amarachi" kamar daga sama suka jiyo muryan rayyan se kolla ma amarachi kira yake da islamic name nata *AALIYA* yana ganinta yace "there you are" se ynxu ya ga heedayah ma, tsayuwa yayi yana kallonta kusan na 2mins dan yadda kayan suka amshe jikinta daga bisani heedayah tace "you should go ur brother is looking for you" amarachi tamata ba-bye sannan ta karisa gun rayyan da har ynxu kallon heedayah yake, yaceda amarachi "go home mami is looking for you" dan haka ta fice shikuma ya kariso kusa da heedayah ya zauna tare da fadin...
0 comments:
Post a Comment