MATAR FARI
(THE FIRST WIFE)💦
Fasaha online writes f.o.w.
MMN USWAN
H.S.Z.
Bismillahirahmanirahim
DA SUNNAN ALLAH MAI RAHMA MAIJIN KAI MAI KOWA MAI KOMAI MAI IKON YIDA HANAWA.
YA UBANGIJI ALLAH INA ROKONKA YADDA NAFARA RUBUTA NOVEL DINNAN CIKIN KOSHIN LAFIYA ALLAH KASA NAKARESHI LAFIYA DUK ABINDA ZAN RUBUTA UBANGIJI ALLAH KASA NA RUBUTA ALKAIRI. ALLAH KAHANEMU KUSHE DA HASSADA.
YA UBANGIJI ALLAH KABANI IKON KIYAYE ABINDAKA HANEMU. KUMA KABANI IKON AIKATA ABINDA KA UMARCE MU.
MARASA LAFIYAR MU AKE KWANCE GIDA DA ASIBITI ALLAH KABASU LAFIYA.
MUKUMA DA MUKE GANI MUNADA LAFIYA YA UBANGIJI ALLAH KASAMU AIKATA ALKAIRI D'AITA.
YA ALLAH KA SHIRYA DA ZU'ARMU KA TSAREMU KA TSARE IMANINMU DA ADDINIMU.
ALLAH KATSARE MANA MAZAJEN MU A DUK INDA SUKE, KABASU IKON NIMOMANA HALAS.
ALLAH DAN TSARKIN MILKINKA DAN KADAITARKA DAN TSARKANKEN DAKIN KA DAN FIYAYYEN HALITTA SHUGABANMU ANNABI MUHAMMAU (S.A.W.) ANGON KHADIJAT DA AISHA BABAN FADIMA DA ALKASIM
ALLAH KABIYA MANA BUKATUNMU NA ALKAIRI.
1
"gudu take xubawa kamar wanda xata tashi sama, minti hudu zuwa uku yarage sushiga exma.
"can gefe ta hango wani kyankyawan saurayi zaune nisa kan wani dutse, alamar bakone ko kuma wani yake jira.
"gashi lokacin karfe biyu harda mintoti.
"saurin da takeyi ne ya hanata tsayawa.
"hakan yasa tai gabanta kawai.
"tana isa school hall din yariga ya ciki fal babu masaka tsinke, dole yasa tasamu gefe window ta tsaya a tsaye.
"batare da bata lokacin ba aka fara paper, cikin sa'a question din bebata wahalar amsawa ba sbd yawanci wanda tai karatu a kansane suka fito mata.
"hakan yasa batashi wahalar answering question din ba.
"tana submit paper ta tai hamdala ga ubangiji. snn tashiga motar ta.
"yanxu a hankali take tafiyar sbd abinda take ma sauri tariga ta kammala.
"har ta kusa shigewa can gefe tasake hangoshi zaune ya zabga uban tagumi.
"har tashige sai dai tadawo da baya, gefen titi tasamu tai parking snn tafito direct gun da yake zaune tanufa hade da sallama.
"da sauri ya daga kai ganinta da yai tsaye a ga banshi mmki ya kamashi d'annewa kai yai ya amsa sallamar.
"cikin fara'a tace sannu malam da alama kai bakone ko?
"da sauri yace eh wlh, ni bakone service naxoyi a nan kuma school din da akayi posting din ne bansani ba, kuma nai ta xaman jiran ko xanga wani na wucewa amma shiru.
"mutum daya ne ma nagani yaxo wucewa na tsandashi, saidai koda na tambayeshi wani irin mgn yakeyi da alama yare ne.
"sai tace Allah sarki kasan daga nupe sai gwabgi.
"ya haka ne.
"tace wani ne aka turaka?
"wani karamar paper ya cire daga aljihunshi ya mika mata.
"tana amsa ta duba sai tace Allah sarki samanmu nan yake babu nisa.
"ya kinga rashin sani ko, to dan Allah menene sunan nan areas din sbd gobe?
"sai tace nan inda shine old airport, bayan ka kuma titin daya mike shikuma 1.2.3. quarters dama haka areas din suke ba kasafai kake gani mutani suna tafiya ba.
"yace that is why na dade a nan banga mutani suna wucewa ba.
"murmushi kawai tai hade da cewa bismllh.
"mikewa yai tana gaba yana baya rike da trolle dinshi, gaban muta ta bude masa yashiga ta rufe snn itama ta zagaya ta shiga.
"a hankali suke tafiya suna tafe suna hira, a nan ne yace ni sunana Mahfus.
"a hankali suke tafiya sai tace ni kuma sunana amatullah.
" murmushi yai haka da cewa nice name.
" murmushi itama tai hade da cewa thanks.
" har school din da akayi posting d'insh ta kaishi bayan ta daukeshi ne yace dan Allah idan baxaki damuba ko zansamu number ki?
"sai tace why not?
" a nan ne sukai sharing number snn sukai sallama.
H.S.Z. ce🖊
🌺💦🌺
💦
MATAR FARI
(THE FIRST WIF)💦
Fasaha online writes f.o.w.
MMN USWAN
H.S.Z.
2
"Mahfus saida yaga shigowar ta snn yashiga office din principal yai report.
"da yamma bayan la'asar Mahfus ya kira amatullah bayan sun gaisa yai mata godiya sosae, suna cikin mgn ne wayar ta yanke alamar kudi ne yakare.
"dif da taji ne lokacin daya yasa itama tai tunani hakan, sonshi tai takirashi yana dagawa yace I'm sorry please bansan Acc d'inna yariga yai low haka ba.
"amatullah tace kno problem yaushe xaka kawo mana zaraya?
"Mahfus yace kinsan idan ba ranar weeks bane bana samu fita ko'ina, kinga gobe Saturday ne ya kika gani?
"amatullah tace babu damuwa da wani lokacin ne xaka samu xuwa?
"Mahfus yace around 4-5.
"amatullah tace Allah yasa mukai.
"Mahfus yace amin, snn sukai sallama.
"washe gari kuwa bayan axahar amatullah ta hada masa lafiyayyar abinci tai waka tasha kwalliyarta cikin riga da sket.
"ana idar da la'asara kiran Mahfus yana shigo.
"dama wayar yana kusa da amatullah tana gani call dinshi da sauri tai pick hade da sallama.
"Mahfus yace gani a bakin kofar gidan.
"mikewa tai hade da sanya hijab dinta, har tasa kafa xata fita saiga hajiya gani yaddd amatullah keyi yasa hajiya cewa kodai bakon ne ya'iso?
"murmushi kawai tai, gani haka yasa hajiya cewa himmm amatullah kenan.
"cikin fara'arta tafita taje shigowa da bakonta, bakin gate ta samaishi zaune yana jiranta.
"tana fita ta hangoshi zaune kan dutse da sauri ta karisa inda yake zaune da sallama ta karisa.
"yana ganinta ya mike hade da cewa yahhhh malama amatullah har kinfito?
"amatullah tace eh wlh kiyi hakuri na barka zaune ko?
"Mahfus yace babu komai wlh.
"snn tai masa iso xuwa cikin gida a parlour ta saukeshi, bayan sun gaisa ne ta kawo masa abinci hade da juice.
"baya tai serving dinshi hade da xuba masa juice a cup yanaci suna hira, ci sosae Mahfus yai kamar dama tasan yana tafe da yunwa.
"bayan ya gama ne suka koma gefe suna cikin hira ne Mahfus yai introdct din kanshi yace da farko dai ni d'an asalin jahar kano ne nida iyayena yar'asalin jahar kano ne, muna zaune ne a fage Allah yaiwa mahaifina rasuwa shekaru biyar da suka wuce.
"nine na biyu a gun mmnta yyna mai suna yasir sai ni Mahfus Fatima Zainab,suwaiba, amma duk sunyi aure.
"amatullah tace Allah sarki Allah yabasu xaman ply.
"yace amin nagode.
" snn yaci gaba da cewa.
"nayi primary da secondary duk a cikin kano ne, bayan na kare secondary ne nai apply Ado bayaro university cikin sa'a nasamu.
"nai karatu ta bangaren phycology.
"amatullah itama tace nayi primary da secondary na a lagas ne snn muka dawo gida wato Niger state a nan ne nasamu gwirbi F.U.T.( Federal university and technology) yanxu haka na kare.
"Mahfus yace Allah ya tai maka.
"tace amin.
"suna cikin haka ne saiga yya nasir yashigo kamarsu daya da amatullah hakan yasa Mahfus ya duka har kasa ya gaidashi, kafin su kare gaisawa hajiya ta fita itama suka gaisa bayan sun gama gaisuwa ne suka shige ciki.
"Mahfus yake tambayar ta waye wanda yashigo?
"amatullah tace yyna ne, shine babbanmu sai anty farida sai da yazed.
"yyna khamis shine babbamu yan da mata da yara biyu tare suke businesses da abba a lagos, sai anty farida dake aure a nan G.R.A. itama tana aiki ne anan teaching hospital sai ni da kanina yazed.
"Mahfus yace alhamdllh abu yayi kyau, ni xantafi.
"amatullah tace tun yanxu?
"Mahfus yace sbd gani nai yamma tayi ne shiyasa.
"amatullah tace haka ne babu damuwa hakan ma kai kokari kaga ko yanxu an sada xumunci.
"murmushi kawai Mahfus yai, snn yace ni xantafi nagode sosae da da karamci da kuka nunamin Allah ya bar zumunci.
"murmushi itama tai hade da cewa one minute please.
"Mahfus yace ok.
"da sauri ta karisa ciki ta sanarwa hajiya Mahfus xaitafi, tare suka fito sukai sallama har kofar gida amatullah tai masa rakiya snn ta dawo ciki.
"bayan ta dawo daga rakiya shine hajiya take tambayar ta daga ina tasamo Mahfus?
'murmushi amatullah tai hade da cewa d'an makaranta mune.
"yakare tun last yaer.
"sai hajiya tace dama a nan garin yake?
"amatullah tace aa d'an kano ne, service ne yasake dawowa dashi nan.
"hajiya tace hala saurayinki ne?
"murmushi kawai amatullah tai hade da barin parlour da gudu.
H.S.Z.ce🖊
🌺💦🌺
💦
MATAR FARI
(THE FIRST WIFE)💦
Fasaha online f.o.w.
MMN USWAN
H.S.Z.
3
"itama hajiya murmusawa tai hade girgixa kai.
"Mahfus yana isa gida bayan sallar magrib ya kira amatullah, lokacin suna zaune kan dadduma ita da hajiya suna laximi.
"dama haka hajiya ta koyar da yaranta tun suna kananu a duk lokacin da tai sallar magrib tare xama sukeyi tare akan sallaya sun ta lazimi har akira isha.
"suna zaune kan sallaya kiran Mahfus yashigo yai ringing har yakatse bata daga ba.
"Mahfus da yaga bata daga ba sai yace kodai amatullah sallah ne takeyi?
"kamar ba xai sake kiraba wata zuciya tace ka gwada kagani ko yanxu xata daga.
"haka yasake derling number amatullah na daga har xata daga sai hajiya tai mata wani irin kallon, da sauri tadaga hannu daga kan wayar.
"har yakatse bata daga ba.
"gani haka yasa Mahfus yace bari nai mata uzuri maybe sallah takeyi. ko bata kusa da wayar.
"bayan sun idar da sallah ne hajiya ke tambayar amatullah waye yakira da har yafi ubangijita? tace gaba da cewa kina gaban ubangijinki shine xaki daga wayar wani banxa.
" amatullah tace aa hajiya ba.......
"da sauri hajiya tace kinmi shiru, kinaso kice karya nakeyi komai?
"ko kinaso ki nunami wanda yake kiranki yafi ubangiji ne.
"amatullah karfa ki mance shifa ya halinceki yai miki rai ya baki lpy babu inda ya rageki daya cikin halintarki kuma ya doraki akan tafarki ta gaskiya wato addini musulci bebarki kinbi barnaba.
"bayan wayar'ga amatullah mekike nima a gun ubangiji kuma?
"amatullah tace babu komai.
"hajiya tace haba amatullah shine yaki fifita wani abin halinta sama da ubangijinki,wanda bansan makimarshi a gareki ba, kodai saurayinki ne?
"shiru amatullah tai sbd ita kanta batasan abinda ke damuta ba, tun ranar data hadu da Mahfus tarasa abinda ke damuta sonshi take komai?
"idan ma sonshi takeyi ai bekamata tana diya mace taje ta tunkareshi tace tana sonshi ba? ko ba dan tsare darajan kanta marta banba.
"gani shiru datai hajiya cewa amatullah tunani me kikeyi?
"da sauri ta daga kai hade da cewa babu komai hajiya takarisa mgnr ne hade da mikewa tabar gun.
"saida tashiga daki snn taiwa Mahfus text message hade da cewa (Asslam kayi hakuri naga kiranka lokacin ina sallah ne shiyahanani dagawa amma kai hakuri dan Allah, snn tai send.
"lokacin Mahfus yana Mahfus yana rigigine bisa kan katifarshi yana tambayar kansa toni Mahfus son amatullah nakeyi komai?
"idan kuwa sonta nakeyi lailai na yaudari kaina, idan banda abin Allah inani ina hada hanya da amatullah yarinya da motar da take shima kawai abin kallone a kalla idan bekai million five xai kusa.
"wata zuciya tace kaiiiii Mahfus ruwa basa'ar kwado bane amatullah tafi karfinka.
"wata zuciya kuma tace kada kaji komai Mahfus kada kabari garin kallon ruwa kwado yai maka kafa, sai kaga abinda kake tunani ba haka bane.
"gara ka baiyana mata abinda ke zuciyarka wata kila kadace tai accepting dinka.
"wata zuciya tace idan ta walakantakafa?
"wata zuciya tace haka ba halin amatullah bane inda xata walakantaka da turfarko bata saurareka ba, banle har ta daukeka a motar ta kuma kaje gidansu su amshe hannu bibbuyu.
"shigowar text message din amatullah ne yakatse masa tunani, gani number da sauri yai bude text din.
"wani irin sanyayyar murmushi yai me dauke da shauki yana gama karartawa yai kiss din wayar, snn yashima ya rubuta mata ( Asslm hajiya amatullah manyan mata magani kananu mace mai kyau wanda ko'acikin mata dubune taki kalar kyau daban ne.
"Fatima zahra tauraruwa a cikin taurari duk hasken tauraro idan har kika baiyana taki kalar hasken daban ne, amatullah manyan mata dafatan kinsakani cikin addu'a?
"wani irin sayayyar dariya tai mara sauti hade da cewa duk nikadai irin wnn kirari?
"Mahfus yace idan akwai kalmomin da sukafi wnn zanfadi maki kuma yasaki farin cikin to ina mai tabbatar miki ba komai bane agareni.
murmushi amatullah tai hade da cewa nagode sosae Allah yabar zumunci.
"Mahfus yace amin, snn yace dama nakira ne nace miki na'isa gida lapiya.
"amatullah tace ayya nagode sosae kuma ina me baka hakuri sbd nice ya kamata nakira naji isarka, amma dan Allah kai hakuri.
"Mahfus yace babu komai, kuma nagode da irin karamci da kuka nunamin keda hajiya.
"amatullah tace babu komai duk yiwa kai ne.
Mahfus yace gaskiya hajiya nada kirki, sbd yadda naga family dinku banyi tsanmani haka daga gareki ba......
"da sauri amatullah tace why? Mahfus.
"Mahfus yace sbd ba kowani mai kudi yakeso talaka kusa da shiba.
"amatullah tace Allah sarki to ai ba baka rayuwar duniya yake ba.
"kamar yadda kasan akwai rayuwa kuma akwai mutuwa to haka samu da rashi yake, Allah yana iya azur taka a duk lokacin da yai ninya haka kuma yana iya amsa a duk lokacin da yai ninya.
"duk wanda kaga Allah ya axurta ba rawa yai ba Allah yabashi haka kuma duk wanda kaganshi cikin ta talauci ba wani laifi yaiwa ubangiji yasa yabarshi haka, samu da rashi duk na Allah ne babu wanda yafi wani sai wanda yafi wani tsoron Allah.
"babu babban matsiyaaci sai wanda ranar lahira xaixowa kwanko dan haka kadaina tunani komai Allah yasa mudace.....
"da sauri Mahfus yace amin a zuciya kuma yace anxo gun,dama abinda nakeso ji kenan.
"Mahfus yace bari na barki haka kada na cinye miki kudi.
"murmushi kawai amatullah tai hade da cewa Mahfus nagode sosae.
"Mahfus yace kno problem my dear.
"amatullah tace thank.
"Mahfus yace you're wlcm.
"snn sukai sallama.
"Mahfus yana kashewa yai wani irin ajiyar zuciya snn yace kodai na fadi mata abinda ke zuciya tane?
"wani zuciya yace anya Mahfus bakai garaje ba?
"wani zuciya yace aa Mahfus kada idan ka sanar da'ita d'an gaisuwarma da kukeyi Ku daina.
"kwanciya yai hade da dora wayar akan kirjinsa yana tunani.
"amatullah tana kashe wayar juyawar da xatai yynta ne tagani a bayan ta tsaye, da sauri ta ije wayar hade da cewa yyan sannu da shigowa.
"murmushi kawai yai mata snn yace amatullah kenan, kedawa kike waya?
H.S.Z.ce 🖊
🌺💦🌺
💦
MATAR FARI
(THE FIRST WIFE)💦
Fasaha online writes f.o.w.
MMN USWAN
H.S.Z.
4
"shiru amatullah tai.
"yya khamis yasake cewa amatullah badake nakeyi ba?
"shiru tasake yi, bakinta na rawa?
"koda baki bani amsa hakan da kikayi ya nunamin cewa saurayinkine, idan banda abinki amatullah menene abin buya? nasan kina son shine yasa kika kawoshi har gida.
"yanxu bari abba yadawo zamuyi mgn in dai da gaske yakeyi to yaturo iyayaensa.
"shiru amatullah tai hawaye na zuba daga fuskanta, kamar tace aa Mahfus ba saurayinba bane.
"amma tana tsoron yynta, kuma idan har tasake ta fadi haka dole saidai ta auri kamarudee ita kuma har ga Allah bata taba jin sonshi a xuciyanta ba.
"a lokacin ta amsa auren kamarudee ne kawai sbd bata da zabi, amma yanxu ga Mahfus saidai matsala daya ne batasan koshi Mahfus din yana sonta neba.
"amma a duk alamu mgnr sa da kuma yadda yake nunawa akwai alamar so a tattare dashi.
"idan ma yana sone why not bazai fadi mata, idan kuma tariga fadi masa tabbas taragewa kanta daraja da kima a gunshi.
"mafi alkairi gara ta tsaya taga gudun ruwanshi.
"yya khamis ne yace amatullah tunani me kikeyi haka?
"da sauri ta goge hawayenta hade da cewa babu komai.
"ko abinci ta gagara ci sbd tunani.
"wani zuciya yace kira rahma ki sanar da'ita abinda ke faruwa ko zaki samu mafita.
"wani zuciya tace aa kibari tuku kiga yadda al'amura zasu wakana.
"shima Mahfus jiyakeyi kamar yakirata ya sanar da'ita abinda ke zuciyarsa amma tsoro yakeyi kada ansamu akasi.
"da safe amatullah tai tsanmani xataji kiran abba shiru, koda taje ta gaidashi bataji yai mata mgn ba.
"barga banda da taji a zuciyarta yaragu.
"da haka har suka kai sati.
"Mahfus kuwa kira babu sassaci, safe rana yamma wani lokacin ma kiranshi yake ta da'ita daga bcc.
"gani har suna niman kaiwa sati biyu, hakan yasa Mahfus ya yanke shawarar sanarwa amatullah, yasan dai cikin za'ai daya ko tai accepting or rejecting.
"idan har tai accepting to, idan kuma tai rejecting shikenan.
"bayan azahar yana dawowa daga masallaci yasamu gun gefen katifarsa ya zauna snn ya dauko wayarsa number amatullah yai derling lokacin tana zaune a dinner tana cin abinci kiran Mahfus ya shigo, gani suna tare da hajiya ne yasata mikewa xuwa bedroom.
"kafin ta shiga ya tsinke tana shiga gado ta hau ta kwanta snn tabishi tana derling taga number busy, kafin ta daga hannu daga kan screen din kiranshi yasake shigowa da sauri tai receiving hade da sallama.
"shima amsawa yai da amin wa'alaiki salam, da fatan kina lapiya?
"amatullah tace lfy klau. ina yini.
"yace lfy klau,ya kika? da fatan kina cikin koshin lafiya?
"amatullah tace klau, da fatan kaima haka?
"ya alhamdllh. snn yace dear dama sonake na kawo maki ziyara anjima bayan la'asar kina gida?
"amatullah tace ina gida babu inda xani.
"yace to shikenan sai nazo.
"suna sallama kiran kamarudee yana shigowa, kamar bazata daga ba yai ringing har ya katse bata daga ba.
"sai a na uku snn ta daga hade da sallama.
"cikin murna ya amsa hade da cewa malama amatullah yau bakije makaranta ne ba?
"da sauri tace wani makaranta kuma?
"kamarudee yace islamiya mana, gani nai yau asabar kuma nasan day dokan abba duk ranar asabar kuna zuwa islamiya.
"amatullah tace hakane kaf, bansamu xuwa bane....
"da sauri kamarudee yace why my wife?
"da sauri amatullah tace ur wf, fa kace?
"murmushi kamarudee yai mai cike da nuna so da kauna, sai yace kwarai da gaske my wife to by insha Allah.
"dama karatu ne ya tsai damu alhamdllh yanxu dai kinkare, sai kuma mgnr aure sbd babu lokacin kinmafi kowa sanin haka.
"shiru amatullah tai batare data tanka masa ba.
"kamarudee yace hello baby kina jina kuwa?
"murmushi yake tai masa duk da ba ganinta yakeyi ba, snn tace ina sauraronka.
"sai yace to my baby yah kika gani? Yanxu nai mgn da abbana suxo ai mgnr sa rana? tunda tun ba yau ba anriga angama komai dama karatu ake jira ki kammala kuma alhamdllh Allah yasa kin kammala ko?
"babu yabo babu fallasa tace haka ne.
"yace to yanxu ina office ne idan nakoma gida xan sanarwa abbana duk abinda ake ciki.
"da sauri amatullah tace aa kabari ba yanxu ba, sbd akwai abinda nakeso na kammala tuku.
"mmki ya kama kamarudee sosae, sai yace haka amatullah wani irin abune wannan?
"batare da tabashi amsa ba cewa kawai tai idan na kammala xakasan ko menene.
"jiki a sanyaye kamarudee yace amatullah kenan meyasa kikeso ki dauko wasu halaiya wanda dah bansanki dasu ba? yanxu har akwai wani abinda zaki shirya wanda bazaki iya fadi miba? babu damuwa Allah ya tabbatar mana da alkairi yasa ki shirya alkairi sai anjima.
"kashe wayarsa yai batare da sauraron abinda xatace ba.
"itama amatullah ko a jikinta hurgi tai dashi gefe.
"bayan la'asar misalin 4-30 Mahfus ya'iso kofar gida su amatullah, yana isa karanta yai ta waya tana gani kiranshi da sauri ta daga hade da sallama.
"cikin fara'arsa ya amsa sallama hade da cewa gani a bakin gate.
"saida ta tsaya ta gyara jikinta snn tafito sanyi da doguwar hijab da'ita tai masa iso xuwa gun shan iskansu dake cikin farfajiyar gidan.
"yana xama bayan sun gaisa tace please one minute.
"yace ok.
"da sauri tashiga ciki ta dauko masa abinci da ruwan sanyi.
"gani jug din dake hannunt xai fadi yasashi mikewa da sauri ya amsheta jug din.
"murmushi kawai tai hade da cewa nagode.
"saida sukai hira sosae snn taxuba masa abinci da drink a cup hade da cewa bissmillh.
"duk da uban yunwar da yakeji amma abinci ya gagareshi ci, juice kawai ya i'ya kurba shi dinma kadan ne kawai sai faman juyi yakeyi da spoon a hannu.
"yana juyayin ta ina xaifara.
"gani hakan yasa amatullah tace bissmllh mana.
"murmushi yai snn yafara ci yakai cokali daya biyu gani abinci taki tafiya yasashi ije cikalin, ido kawai ya xuba mata.
"gani yanayin sa ya canxa ya amatullah cewa yadai Mahfus kodai baka da lpy ne?
"murmushi karfin hali yai snn yace amatullah ni xantafi dama xuwa nai mu gaisa, tunda mun gaisa ni xantafi ya karisa mgnr ne da mikewa.
"itama mikewa tai, tana masa rakiya har yafita babu wanda ya tankawa wani.
"gani sukai bakin gate amatullah taja ta tsaya, anan sukai sallama yatafi itama kuma takoma ciki.
H.S.Z.ce🖊
🌺💦🌺
💦
MATAR FARI
(THE FIRST WIFE)💦
Fasaha online writes f.o.w.
MMN USWAN
H.S.Z.
5
"Mahfus saida yai nisa da gidan su amatullah snn yasamu gun ya zauna tunina kala2 yakeyi meyasa yakasa aiwatar da abinda ya kawoshi gun amatullah?
"meyasa take cika masa ido da yawa ne?
"tsoranta nakeji ko kwarjini ne taimi da yawa da har nakasa fadi mata abinda ke zuciya ta?
"know i'tcan possible.
"duk yadda za'ayi saidai ayi amma yau d'in nan nayi alkawarin sanarwa amatullah abinda ke zuciya ta.
"bari namike zama began ni ba.
"mikewa yai yaci gaba da tafiya har yakai gun da xaisamu napap, yana yashiga sai uguwar da yake zaune.
"itama gun da suka zauna da Mahfus takoma ta xauna, tunani kala2 takeyi meya kawo Mahfus ne gida?
"da'alama akwai abinda ke damushi amma kuma yakasa fadi mata.
"to menene wnn?
kodai shima yanajin abinda nake jine a zuciya ta?
"can kuma tace to koma menene Allah yasa alkairi ne.
"mikewa tai hade da kwashe kayan abinci takai ciki.
"kafin Mahfus ya'isa gida lokacin sallar magrib yayi masallaci uguwarsu ya tsaya yai sallar magrib da isha, saida ya idar snn yakarisa ciki.
"ana idar da sallar isha misalin 8-30 saiga kamarudee yaxo gidan su amatullah kai tsaye ciki yashiga har parlour daidai lokacin akwai hajiya da abba yya khamis da ita kanta amatullah din.
"har kasa ya duka cikin girmamawa ya gaida su abba da hajiya, duk suka amsa hade da tambayar nashi iyayen yace suna lpy suce a gaidaku.
"tare sukace suna amsawa.
"yya khamis yace ina mutumina? wato yya kamarudee kenan.
"kamarudee yace yana gida.
"abdulshakur shine yyan kamarudee tare sukai makaranta tun suna yara har girmansu har aure ma lokacin daya sukai.
"tun suna yara sun shaku sosae bcc kawai ke rabasu sai yanxu da sukai aure, yau da gobe yafi karfin wasan yaro.
"bayan sun gama gaisawa ne duk suka watse, yarage dagashi sai amatullah.
"tashi yai yadawo kusa da'ita gani haka yasa amatullah kara dauke fuska.
"kamarudee da yaga haka sai yakara saki nashi fuskan hade da cewa hajiya amatullah kenan, kina lafiya?
"tace klau.
"gani yadda ta kara daure fuska da kuma amsa masa gaisuwa ciki isgili.
"yasashi cewa haba amatullah idan wani laifi nai miki nafiso ki fadimi amma bskikama fushi daniba.
"dariya tai masa me kama da yage hade da cewa babu komai kamarudee...
"bata rufe bakiba saiga kiran Mahfus yashigo wayarta.
"jin wayar amatullah tafara ringing da sauri kamarudee ya kafawa screen din ido, itama amatullah din wayar take kallon gani number Mahfus ne yasa jikinta wani iri, takasa daga wayar.
"gani haka sai kamarudee yace ki daga mana.
"shiru tai batare da ta tankaba.
"har wayar takatse.
"murmushi kawai kamarudee yai hade da cewa da kin dauka kawai.
"wayar na katsewa da sauri ta kashe gaba daya.
"shima Mahfus gani har wayar ta katse bata daga ba yasa besake kira ba.
"kamarudee yace amatullah.
"tace na'am.
"kamarudee yace amatullah xuwa nai da kaina sbd muyi mgn ta fahimta dake, mgnr waya bazata gamsar d'ani ba shiyasa nazo muyishi gani gaki.
"da sauri amatullah tace mgnr me kuma?
"gani yadda tai tuni yariga yagano inda ta dosa.
"amma be nuna mata ba, yaci gaba da cewa amatullah indai a gaskiya aure nakeso kuma a yadda nakeso banaso shekararga takare banyi aure b.
"saidai kinsan al'amarin ubangiji kana naka Allah yana nashi, nashi din kuma shine gaskiya.
"shiyasa nazo mu tsaida mgn daya, ko yah kika gani?
"shiru amatullah tai kanta a kasa.
"kamarudee yace ba shiru zakin ba, mgn zakiyi.
"a lokacin ne amatullah tace a gaskiya akwai abinda nake shiryawa, idan xaka iya hakuri har na kammala to.
"da sauri kamarudee yace menene abinda kike shiryawa wanda ba zaki'iya fadin shiba?
"tun da rana nake tambayar ki idan anyi mgn saiki ce akwai abinda kike dhiryawa.
"amatullah inaso kisan duk abinda zakiyi ya zama gaskiya kinsa gaskiya aciki.
"ita rayuwa da kike gani d'an taka sannu ne.
"idan kikabi rayuwa da sauki komai zaixo miki da sauki.
"ni ba takura miki xanyi ki aureni dole ba.
"idan Allah yayi ke matata ce wlh duk yadda kikakai ga dojewa sai anyi.
"idan kuma wani kike hange amatullah wlh ina me tabbatar miki ba zaikai abinda iyayenki suka hango miki ba.
"ni a matsayin yya nake a gareki ba xanga abinda zai cutar dake nabari ba.
"amatullah ina me tabbatar miki tattara hankalinki waje daya kisan abinda kikeyi.
"ni xantafi idan abinda na fadi miki yai miki xafi to kiyi hakuri.
"jiki a sanyaye amatullah tace aa babu komai nagode.
"mikawa yai hade da cewa idan na isa gida xamuyi waya.
"amatullah tace to ka sauka lpy.
"yace amin nagode.
"har bakin motarsa tai masa rakiya, gani fitowa yya khamis ne yasata komawa cikin gida.
"bayan shigan amatullah cikin ne yya khamis yake tambayar yadda sukai da'ita.
"babu abinda kamarudee ya boyewa yya khamis duk yadda sukai da amatullah kamarudee ya fadiwa yya khamis.
"yya khamis yace babu damuwa xansa abinyi kuma in Allah ya yarda xansa mata ido naga abinda take shiryawa.
"kamarudee yace to yya nagode sosae, dan Allah katai makami wlh inaso amatullah sosae.
"tun kafin su abba su mgnr hadamu nake son amatullah, sai kuma gashi iyaye suma sun yanke shawar hada mu.
"shiyasa yya tun kafin ta kare makaranta naso ayi auren idan yaso ta karisa a gida na, su abba sukaka bin nawa yanxu ga abinda ya biyo baya.
"yya khamis yace my brother karkaji komai in Allah ya yarda komai xai daidai ta.
"kamarudee yana mgn ne cikin rauni, yace amin yya nagode.
"yya khamis yace babu damuwa idan kaje ka gaidamin su hajiya da abba.
"kamarudee yace zasuji.
"snn sukai sallama yashiga motarshi yai gida.
"amatullah na shiga ciki dakinta ta shige kai tsaye, bayab ta shiga ne sai ta kunna wayar ta snn takira Mahfus.
"lokacin wayar tana hannushi yana gani kiranta da sauri yai receiving hade da sallama.
"cikin fara'a ta amsa bayan sun gaisa ne amatullah tace dan Allah kai hakuri naga kiranka lokacin ina tare da bakone shiyasa.
"Mahfus yace babu damuwa amma yanxu bakon yatafi ko yana nan?
"amatullah tace yatafi.
"snn taci gaba da cewa daxu kazo sai naga kamar kana cikin damuwa ko?
"murmushi yai hade da cewa amatullah kenan bana cikin damuwa saidai.....
"da sauri tace saidai me?
"yai shiru.
"tace hello Mahfus kana jina kuwa?
"Mahfus yace ina jinki amatullah.
"sai tace to kodai baka da lpy ne?
"Mahfus yace aa lpy ta klau.
"to kodai wani abu kake bukata a gun?
"murmushi yai hade da cewa kamar su me kenan amatullah?
"amatullah tace yau ake yinta Mahfus inda nasani ai bazan tsaya tambayar kaba.
"Mahfus yace hakane amatullah.
"Mahfus yace wlh amatullah tun ranar da muka fara haduwa Allah yasami kaunarki.
"tunaninki ya dameni har kusan hanani bcc yakeyi wlh amatullah ina matukar kaunarki, amma bansan yadda xaki dauki abin ba.
"wani irin sanyi amatullah taji a xuciyarta.
"da kanta take tambayar zuciyarta ashe Mahfus yanajin abinda nakeji a zuciya ta?
"shiru da yaji yasashi cewa hello amatullah kina jina kuwa?
"wani irin dadi ne ya xiyarci zuciyan amatullah da kuma kunya bashi amsa hakan yasa ta kashe wayar.
"mmki ya kama Mahfus hade da cewa to kodai banyi mata bane yasata kashe wayar?
"nadai nasan banda mummunar halinta saidai kudi ne bandashi.
"tunda yanxu wata irin rayuwa ne muke cikin duk kyaun ka da kyaun halinka idan bakada kudi aikin banxa ne.
H.S.Z.ce🖊
🌺💦🌺
💦
Fasaha online writes F.o.w.
MMN USWAN
H.S.Z.
6
"amatullah na kashe wayar wani irin tsanle tai hade da cewa Allah na gode maka.
"ashe Mahfus yana sona? ashe ba nikadai nakejin haka a zuciya ba.
"lailai ni amatullah ba karamin dace nai ba, idan har nasamu Mahfus a matsayin mijin aurena ba.
"to amma ba nan gixo ke sakar ba yy xanyi da abba?
"da wani ido xan tunkari abba da cewa banaso kamarudee?
"shi kanshi kamarudee din ya xanyi dashi?
"gashi da fushi da kuma naci.
"ba lailai bane ya fahimce ni.
"a gaskiya ba xan'iya auren kamarudee ba.
"ba xan'iya rayuwa dashi ba, rayuwa kuma ta har abada.
"shiru tai sai can daga baya tai wani tunani da sauri tace kai kamarudee sai dai kayi hakuri, Mahfus shine yafi dacewa dani.
" tana cikin hakan saiga text din Mahfus yashigo da sauri ta bude text din.
"ga abinda ta gani kamar haka.
"( Assam amatullah na bugone sbd naji makomata muna cikin mgn kika kashe waya shiyasa na bugo sbd naji aina aka ijeni? idan har banyi makiba dan Allah banaso ki boyemi nafiso ki sanar dani. Kuma idan har haka ya kasance d'an Allah inaso muci gaba da zumucin mu kamar yadda muka saba.
"ina sauraran amsarki.)
"tana gama karantawa tai wani ajiyar zuciya, itama rubuta masa tai kamar haka.
(Assam Mahfus naga sakoka babu damuwa kasan hausawa sunce matar mutum kabarinsa dan haka karka damu Allah yai mana jagora)
"snn tai sanding.
"Mahfus yace gani shigowar text din ya bude.
"bayan ya karanta ya gama babu abinda ya fito daga bakinsa sai alhamdllh.
"kamarudee ya'isa gida ne cikin bacin rai kwata2 babu abinda fuskanshi ke nunawa sai alama damuwa.
"yana parlour dakin shi ya shige kai tsaye, ko kayan jikinshi be cireba haka ya haye gado ya kwata a rigigine hade da rufe ido amma ba bcc yake yiba.
"lokacin da kamarudee yashigo parlour akwai hajiya a gun, kuma ita kanta hajiya tasan idan har yafiya ne kamarudee ba xai shige be tsaya ya gaida taba.
"hakan yasata mikewa da sauri tanufi dakinshi, tana shiga ganinshi tai a rigigine kamar me bcc amma tasan ba bcc yakeyi ba damuwa ce kawai.
"karisowa tai tasamu bakin gado ta zauna hade da kiran sunanshi kamarudee kamarudee sai a na uku snn yace na'am.
"hajiya tace lpy kuwa meke damuka?
"idanshi a rufe batare da ya tubeba yace babu komai.
"hajiya tace kamarudee tashi ka xauna kaji.
"dagowa yai ya jingina da bango, snn hajiya taci gaba da cewa kamarudee lpy?
"yace ba komai.
"tace wani abune ya sameka?
"yace aa.
"wani ne ya bata maka rai?
"shima yace aa.
"hajiya tace kamarudee inaso kasan cewa nine mahaifiyarka wanda a rayuwar ka ta duniya baka da wance ta fini, idan baka fadimi damuwar kaba kanada wanda zaka fadi matane?
"kamarudee yace aa.
"hajiya tace to ina sauraranka.
"Shiru yai snn yace hajiya akwai wani abu da nake matukar so a rayuwata inaso a matsayinki na mshaifiyata kitayani da addu'a idan rabonane Allah ya bani, in kuma ba rabona banane ba Allah yamin musanya da abinda yafi maza alkairi.
"da sauri hajiya tace amatullah ne ko?
"murmushi kawai yai hade da cewa aa.
"sai tace to shikenan in Allah ya yarda duk lokacin da nai sallah xantayaka da addu'a koma menene Allah yai maka zabin alkairi.
"Kamarudee yace amin nagode.
"snn hajiya tace tashi kaje kayi alwala kayi nafila koda raka'a biyu ne, ka fadiwa ubangiji kukanka xakaji saukin damuwar ka kajiko.
"kamarudee yace naji nagode.
"hajiya tace to mike.
"mikewa yai yashiga toilet yai alwala saida taga yafara sallah snn tafita.
"sai da kamarudee yai raka'a goma sha biyu a sujudan shi na karkene ya tsaya sosae yana fadiwa ubangiji damuwarshi da niman zadin alkairi gun ubangiji.
"snn ya daga ya zauna yai taihiya hade da sallama ya dade sosae ya lazumi har saidai bcc yaci karfinsa snn ya shafa ya kwanta.
"Mahfus yana gani text yashigo wayarsa da sauri ya bude yana gama karartawa rungumar wayar yai yana hamdala.
"tun daga lokacin soyayya mai karfi ta kankama tsani Mahfus amatullah.
"shiko yya khamis tun daga lokacin yasawa amatullah ido.
"duk juyin da xatai yana nan biye da'ita.
" kowa weekends Mahfus yake xuwa gun amatullah.
"idan yana da isanshe kudi sai ya biya yai mata siyayya iya karfinsa snn ya karisa gidan su.
"duk lokacin da bazai samu xuwa ba saidai sue ko takira ko kuma shi yakira.
"tunda kamarudee yaga haka yarage kiran amatullah, sbd koda yakira ba xata daga ba.
"wata weekend bayan sallar isha Mahfus yaxo suna hira shida amatullah, kamar daga sama saiga kamarudee yaxo.
"tun kafin ya parking ya hango amatullah ita da Mahfus tsaye da alama hira sukeyi sbd yadda yaga amatullah ke fara'a.
"saida ya karewa Mahfus kallon snn yafito kai tsaye gun su yanufa yana isa gun hannu ya mikewa Mahfus suka gaisa.
"kamarudee saida ya daidaici amatullah na kallanshi snn yaiwa Mahfus wani irin kallon rainin wayo.
"snn yace bari nashiga daga ciki.
"amatullah kasa amsawa tai saidai dariyan yage.
"yana shiga sukai karo da yya khamis da sauri kamarudee ya gaidashi, baya ya amsa snn yace bari na turo maka ita.
"kamarudee yace ai naganta a waje....
"da sauri yya khamis yace a waje kace ita dawa?
"murmushi kawai yai hade da cewa da wani.
"a fusace yya khamis ya nufi gun da su amatullah suke hira, Mahfus yana ganinshi da sauri yace yya ina yini.
"hannu khamis ya mike masa suka gaisa amma babu alamar walwala a fuskansa.
"bayan su gama gaisa wane yya khamis yace dan Allah kai hakuri abbanmu ne yakeson ganinta amma xuwa gobe kadawo.
"Mahfus yace babu damuwa, a take sukai sallama ya fita.
"yana fita yya khamis yafara xaginta har suka shiga cikin parlour.
"gani bakinta na motsi tanada ninyar xaginsa ko meda masa da mgn a fusace ya dauketa da tokari kadan yarage ta fadi kamarudee ne ya tareta da sauri.
"wani irin ihu tasa,wanda yasa abba da hajiya fitowa da sauri.
"tana gani fitowarsu taci gaba da kuka sosae, abba ne yake tambayar abinda yake faruwa.
"yya khamis ya kwashe komai ya fadiwa abba, mmki ya kama abba sosae sai yace amatullah wai da gaske ne.
"shiru tai hade da sunkuyar dakai kasa.
"abba yace amatullah kiyi mgn.
"shima shiru tasake yi.
"yya khamis yace abba kaga abinda nake fadi ko.
"abba yace aa khamis kabita a hankali.
"gani shiru da tai yasa abba yace kamarudee idan kaje gida kacewa alhji inaso ganisa.
"kajiko gara kawai ayi bikin ne kowa ya huta.
"da sauri amatullah ta mike hade da cewa wlh abba bana sonshi.
"gigice abba yace amatullah me kika ce?
H.S.Z.ce🖊
🌺💦🌺
💦
MATAR FARI
(THE FIRST WIFE)💦
Fasaha online writes F.o.w.
MMN USWAN
H.S.Z.
INA MAI BAKU HAKURI MASU KARATU DA MUNTUWAR DA NAYI, NA RASHIN SA SUNA DA BANYI BA A PAGE 6.
WASAU AL'AMURA NE SUKA SHAMIN KAI A'M SORRY PLEASE👏🏻👏🏻
7
"da gudu amatullah ta karisa daki kan gado ta fada tasa wani sabon kuka.
"jikin kamarudee yai yarasa yanda zaiyi mikewa yai hade da cewa ni xantafi gida yya khamis.
"shima kanshi jikinshi yai sanyi hade da cewa to kamarudee ka sauka lpy.
"tafiya yakeyi kamar wanda beda lalka a jiki da haka yaja motarsa xuwa gida.
"yana isa yasami su abbanshi da hajiya a parlour suna zaune, shima gun yasamu ya zauna tagumi ya zabga hannu bibbiyu.
"gani haka abba yace kamarudee lpya kuwa meke faruwa.
"kamarudee ya kwashe duk abinda ya faru ya sanarwa iyayensa.
"gani yadda ya nuna damuwa abbanshi ya matso kusa dashi hade da dafe kafadarsa yace kamarudee.
"kamarudee yace na'am abba.
"abba yace ni mahaifinka ne kasa bazanso na ganka cikin damuwa naji dadi ba ko.
"kamarudee yace haka ne abba.
"abba yace to inaso ja kwantar da hankalin ka kacire duk wata damuwa dake rai ka.
"idan kaga baka auri amatullah ba dama Allah beyi matarka bane, sbd ninasan waye alhji Muhammad,alhji Muhammad tsayayene akan iyalansa.
"dan wata dalili ta banxa da xata bujuro dashi daga baya, bayan ga yadda aka tsaida mgn da'ita tace kuma ta amince shine yanxu zata kawo wata dalili ta banxa, ninasan bata isa bane alhji Muhammad bazan kyaleta ba.
"duk da munada ninyar hadaku kafin muyi maku mgn ku kuka fara hada kanku, koda kabari yaxo mana muji dadi sosae.
"bamu yanke shawara ba saida muka tambayeku kukace kuma kun amince.
"dan me yanxu xata kawo mana wani mgnr banxa.
"kamarudee kodai wani abu kai mata?
"da sauri kamarudee yace abba niko me xanmata?
"abba yace kodai tuna.
"kamarudee yace nidai nasan wani tasamu.
"hajiya tace aa kamarudee samu wani bashi xansa ta juya maka baya haka ba.
"kamarudee yace wlh kuwa abba.
"alhji yace wanene wannan kudi yafika nasaba ko kamala komai?
"da har xaisa tajuya maka baya haka?
"ni nasan Muhammad besani bane idan ma yasani nasan ba xai kyaleta.
"hajiya tace kwarai da gaske.
"haka dai sukai ta tattanawa a tsakaninsu.
"har daki abba yabi amatullah shida yya khamis da hajiya, suka sameta kwance tana kuka.
"hajiya ce ta xuba mata mari da sauri ta mike zaune hajiya tace kukan uban me kikeyi?
"amatullah tai shiru.
"abba yace amatullah ban fahimci abinda kike nufi ba, shiyasa na biyoki har daki inaso ki fahimtar dani.
"wani sabo kuka amatullah tasa.
"abba yace ba kuka na tambsyeki ba, bayani nakeso kinmi dan na fahimta.
"amatullah taci gaba da kuka.
"yya khamis ya fusata kafa yasa xai tokareta da sauri abba ya tsaidashi.
"abba yace amatullah kimi bayani idan kuma kinfiso na barki da yyanki ne to shikenan...
"da ssuri amatullah tace aa.
"abba yace to ina sauraranki.
"dukawa tai gwiwa bibbiyu tafa da cewa dan Allah abb kayi hakuri wlh banaso kamarudee.
"hajiya najin haka tasa salati.
"hannu abba ya dagawa hajiya alama tai shiru.
"snn ya yajuya gun amatullah yace ko xansan dalili.
"amatullah tace wlh abba son shine kawai banayi.
"abba yace to meyasa da kika amince xaki aureshi, bayan kinsan baki sonshi?
"shiru amatullah tai.
"abba yace dake nakeyi amatullah.
"shiru tasake yi.
"abba yace amma meyasa da kikasan baki sonshi baki fadi masaba tun farko saida kika bari yai xurfi a sonki shine daga baya xakice xaki sonshi?
"amatullah tace eh lokacin na amince ne sbd bani da xabi a lokacin.
"abba yace amma kinsan haka yana daga cikin yaudara ko?
"idan har kinsan xaki canxa ra'ayi meyasa tun farko da yace yana sonki bakice aa ba?
"kinsan abinda kike ninyar aikatawa xai xubar maki da mutunci a idon jama'a ko?
"amatullah a nawa tunani koda ace baku kuka hada kanku ba, rana tsaka na dauki kamarudee na baki a matsayin mijinki banyi tunani xaki kiba banle ma Ku kuka hada kanku.
"amma kinsan idan har kikaki amincewa da auren kamarudee ba xanji dadi ba ko?
"amatullah tace abba kayi hakuri wlh ba xan'iya zama da kamarudee a matsayin miji nane ba.
"abba yace amatullah shi wanda kikeso yanxu kudi ko nasaba ko kamala yafi kamarudee?
"amatullah tai shiru.
"abba yace amma kinsan lokacin dana yanke miki bazan daga ba ko?
"wlh amatullah koya shirya ko be shirya ba lokacin dana samiki babu fashi, idan kuma be shirya ba kowaye nasamu xanbakishi idan kuma har kikace bakiso to wlh saidai ki barmi gida na.
"abba yac gaba da cewa shikenan idan Allah ya kaimu gobe inaso ganinshi.
"shiru amatullah tai tana kuka.
"a fusace abba yafita shida yya khamis.
"suna fita hajiya ta xanzage amatullah hade da cewa wawiyar bazan kawai wanda batasan me sonta ba.
"inaso ki fadimi dame Allah ya ragi kamarudee kyau ko kudi?
"kamarudee yarone kyankyawa saidai kice baki.
"lalla amatullah yanxu nakara yarda bakisan ciwon kanki ba.
"wani sabon kuka amatullah tasa tana cewa dan Allah hajiya kiyi hakuri wlh inaso Mahfus......
"Kafin ta karisa hannu hajiya tasa ta bigewa amatullah baki hade da cewa sainaci ubanki idan nakarajin sunashin a bakinki.
"su abba suna fita parlour suka koma shida yya khamis abba yaci gaba da fada yana cewa yarinyar banxa so take ta medani mutumi banxa wlh uwarta xataci, daga ita harshi baridai Allah ya kaimu gobe yaxo.
"yya khamis yace kawarai da gaske idan yaxo gobe tsaya xamui masa mumasa koran kare yadda koda kofar gidan ga baxai sake tunani yasani ba banle yai tunani xuwa.
"abba yace barni dasu kawai.
**** **** ****
WAYE MUHAMMAD DA IBRAHIM?
Muhammad da Ibrahim abokan juna ne tun suna yara, dare sukai primary da secondary har degree d'insu.
"bayan kammala karatun su Ibrahim be tsaya jiran aikin gwamnati ba yafara business ciki sa'a Allah yasa masa albarka aciki.
"shiko Muhammad aiki company yasamu a kaduna, gani harkokin basu garawa sosae yasa Ibrahim ya jawo Muhammad jikinshi kudin dayasamu na sallama dashi shida Ibrahim suka kara sbd harkan tafi habaka sosae.
"Allah majikan bawasan yasa masu hannu har ka ta kankama sosae a lokacin ne iyayensu sukace saidai suyi aure.
"matan Muhammad yar' asalin garin Jos ne, mai suna Bara'atu.
"matar Ibrahim kuma yar'asalin garin bauchi ne.
"Muhammad yanada yara hudu, yya khamis da anty Khadijat sai amatullah da kaninta yazed.
"yya khamis yai aure har da d'ansu guda mai sunan abba wato Muhammad, tare suke business da abba.
"Sai kuma anty Khadijat itama tai aure saidai bata haihu ba, tana aiki ne a teaching hospital dake cikin garin minna.
"sai amatullah da kuma kanita yazed.
"Shikoma Ibrahim yara uku Allah ya azurtashi dashi abdulshakur shine babba sai Rukaiyya da kamarudee.
"tun akan rukaiyya su abba sukaso hadasu da yya khamis amma Allah be yarda ba, wani d'an majalinsan taraiya take aure anan cikin garin minna amma suna zaune ne a abuja.
"saida tai aure snn yya khamis yai nashi, kusan lokacin daya sukayi dare da abdulshakur.
"duk suna zaune ne a anan minna din.
"shiyasa suka kai kokarin hada amatullah da kamarudee, tun kafin suyi mgnr hakan sai Allah yasa a lokacin sun daidai ta kansu shiyasa da kabari yakai kunni iyayensu ba karamin murna sukai ba.
***** ***** *****
CIGABAN LABARIN
"tunda Mahfus yabar gidan su amatullah zuciyarsa take fadi masa akwai matsala shiyasa yake ta juyayin kiranta.
"Itama shiru bata kiraba yasa Mahfus kiranta lokacin tana zaune da iyayenta a parlour.
"gani kiran Mahfus yashigo wayarta da sauri tamike xataje daki.
"da sauri abba yace ina zaki?
"shiru amatullah tai tana kallon wayar.
"Abba yace waye ke kiranki?
"nan ma tai shiru.
"yya khamis yace waye zai kirata inba Mahfus ba.
"da sauri abba yace mikomin wayar.
"jiki a sanyaye ta mika wayar.
"abba na amsa yai receiving call din hade da karawa a kunni.
"Mahfus yace hello baby kwana biyu da fatan kina lpy.
"abba yace ba ita bane mahaifinta ne.
"da sauri Mahfus ya gyara murya hade da sallama.
"bayan abba ya amsa.
"Mahfus yace ina yini abba.
"abba yace lpy klau.
"Mahfus yace dan Allah abba kai hakuri bansan kai bane.
"abba yace babu damuwa idan kasamu lokacin zuwa yamma inaso ganika.
"Mahfus jikin na rawa yace Allah ya kaimu.
"abba betsaya sunyi sallama ba, ya kashe wayar cikin aljihunshi yasa.
"itako amatullah gabanta sai faman bugawa yakeyi.
"Mahfus yanajin abba ya kashe wayar gun yasamu ya zauna tunani kala2 yakeyi shida kanshi yake tambayar kanshi kuma yabawa kanshi amsa.
"da yamma bayan sallar la'asar hajiya da abba da kamarudee da da abdulshakur suka shirya xuwa gidan su amatullah.
"daidai lokacin abba na zaune yana jinran xuwan Mahfus.
"kamar daga sama suka jiyo sallama abba beda ninyar tashi jin muryar aminisa ne yasashi mikewa da sauri ya fita ya taresu hada da cewa kune haka?
"murmushi abba Ibrahim yai hade da shan hannu, abba yai masu iso xuwa ciki.
"a parlour suka zaizana hajiya da sauran yaran gidan suka fito, duk aka gaigaisa cikin mutunci da girmamawa.
"amatullah tun suka gama gaisawa takoma gefe ta xauna kanta a kasa, kasa dago kai tai duk irin hirar da akeyi ana wasa da dariya amma banda ita.
"shiko kamarudee tunda amatullah tafito daga daki idonshi ke kanta ko kibtawa bayayi.
"tunda tagano haka kara daure fuska tai.
"suna cikin hirane saiga gateman yai sallama yya khamis ne ya amsa hade da mikewa ya leka gani gateman ne yasashi cewa lpy?
"gateman yace mutumin dake xuwa gun amatullah ne yaxo yace nasanarwa alhji yana waje.
"Jiyawa yya khamis yai yasanarwa abba.
"abba yace kace yashigo.
"juyawa gateman yai yaje ya sanarwa Mahfus, Mahfus shida wani abokin sane sukaxo me suna adam sun hadune a school din da yake service kuma suna good time dashi hakan yasa suka hada daki daya.
"karisawa sukai ciki sun shiga ne cikin girmamawa hade da sallama.
"su abba suka amsa.
"har kasa suka duka suka gaida su abba da hajiya.
"Bayan su gama gaisawa ne hajiyan amatullah dana kamarudee suka mike xuwa cikin daki.
"abba Muhammad ne yace waye Mahfus daga cikinku?
"Adam ya nuna Mahfus.
"snn abba yace bata sanar dakai kamar nayi mata mjin bane?
"da sauri Mahfus yace aa.
"abba yace to daga yau banaso sake ganinka a kofar gidan nan, nariga naiwa yar'ta miji nanda sati biyu zan daura mata aure.
"jin haka amatullah tasa kuka tana fadin Dan Allah abba kayi hakuri wlh b...
"kafin ta karisa yya khamis ya tokareta a baki.
"shikuma abba dakawa su Mahfus tsawa yai hade da cewa me kuke jira?
"da sauri suka mike zasu fita.
"amatullah tasa wani irin kuka tana fadin nashiga uku d'an Allah abba kayi hakuri.
"da haushi ya kama yya khamis besan lokacin da ya rufeta da duka ba.
"gani haka abba kamarudee ya dakatar dasu Mahfus, suka dawo suka zauna abba Ibrahim ya juyo kan Mahfus yace kai da aure kake sonta koyaya?
"Mahfus yace eh abba.
"abba yace to inaso kaje ka turo iyayenka suxo ayi mgn...
"da sauri abba yace dawa?
"ba dai ni ba.
"murmushi abba Ibrahim yai snn yace eh dani xasuyi.
"karamar tadarda abba ya dauka ya rubutawa Mahfus number wayarsa abawa Mahfus.
"Mahfus ya amsa hade da godiya snn suka fita.
"kamarudee dake zaune ji yai kamar ruwa ya cinyeshi.
"abba Muhammad yace kamarudee.
"da sauri yace na'am abba.
"abba yace kaje kanimo mata ko a inane idan har kana sonta ni xan aura maka ita.
"kamarudee yace to shikenan abba.
"yya khamis da yafara dukan amatullah saida yakai ta daki.
"ihu tane sukaji yasa hajiyan kamarudee fita da sauri dakin amatullah tashiga gani irin dukan da yya khamis kewa amatullah yasata shiga tsakiyarsu.
"tana fadi saidai kadukeni.
H.S.Z.ce🖊
🌺💦🌺
💦
MATAR FARI
(THE FIRST WIFE)💦
Fasaha online writes F.o.w.
MMN USWAN
H. S.Z.
8
"jin kamar da hajiya tai yasa yya khamis jifa da igijar da yake duka dashi.
"kai tsaye parlour ya nufa gun su abba.
" gani yadda abban kamarudee yashiga damuwa yasa alhji Ibrahim cewa su kamarudee da yya khamis su basu gun zasu mgn.
"mikewa sukai suka fita mota ne kamarudee yakoma ya samu ya zauna tunani irin2 yakeyi.
"bayan su fita ne alhji Ibrahim yake cewa abba, alhji Muhammad.
"Muhammad yace na'am.
"yace dan Allah banaso kasa damuwa a ranka kasan ance matan mutum kabarinsa, tunda kaga haka yafaru dama amatullah ba matar sa bane.
"abinda nakeso kasani a rayuwa wani baya auran matan wani haka kuma wani baya haihuwan d'an wani.
"abba yace himm Ibrahim kenan amma kafi kowa sani...
"da sauri alhji Ibrahim yace sanan me?
"alhji Ibrahim yace alhji Muhammad inaso kabar yarinya ta auri wanda takeso, kafi kowa sanan halin yaran xamani idan har kai kokarin hanata kafi kowa sani komai xata iya aikatawa tunda tana sonshi.
"ka godewa Allah ma tunda da aure yake sonta.
"da sauri yace nikuma banyi niyar bata shiba.
"alhji yace Muhammad idan kaga ba'ai wannan auren ba to ka tabbata mutuwa nai kafin lokacin.
"amma idan har ina raye sai amatullah ta auri wanda takeso.
"dan me yarinya gata da wanda takeso ace za'a mata fin karfi, to wlh ba zaisabu ba.
"dolene auren shi kamarudee yaje ya samu wata mata, tunda ance ba'a sonshi dole ne.
"abba yace to shikenan amma saidai tanimi wanda xai daura mata aure bani ba.
"shikuma kamarudee Allah yabashi wanda tafita.
"da sauri alhji Ibrahim yace itama Allah yabata wanda yafishi.
"duk sukasa dariya.
"su jima sosae suna hira, snn suka koma gida.
"bayan su fitane abba da hajiya suka sami amatullah a dakinta fada sukai mata sosae.
"hajiya na cewa yanxu sbd Allah kinzabi kije ki auri wani bare ba d'an uwarki ba?
"Kinxabi kibar dangikin ki da yar'uwanki da kowa naki kije can ida babu wanda kika sani?
"amatullah na kuka ta daga kai alamar eh.
"da sauri hajiya tace eh fa kikace amatullah?
"inaso ki fadimi dame Mahfus din yafi kamarudee?
"amatullah shiru tai taci gaba da kuka.
"gani yadda amatullah keyi yasa abba jin haushi cewa kawai yai kyaleta hajiya xataga tsayarta.
"suta sukai suka barta agun.
"su alhji Ibrahim suna isa gida kamarudee be tsaya ko'ina ba sai dakinshi gado ya haye hade da jingina jikin hango kanshi na kallon sama.
"tunani ne kawai yakeyi yarasa abinda yaiwa amatullah da take kinshi haka.
"a xuciyarsa yake fadin nidai nasan Mahfus befini da komai ba, kyau yafini ko wayewa ko kuma kudi da har amatullah zata bujirewa mgnr akan wani banxa.
"duk a zuciya yake tunani2 haka, ashe abba yanata sallama kamarudee bejiba yariga yai nisa a tunani.
"har abba yashigo kamarudee besani ba saida ya dafe kafadarsa a gigice ya kalli abba snn yace abba yaushe yashigo?
"abba be tanka ba gun yasamu ya zauna hade da dafe kamarudee snn yace kamarudee3 sau nawa na kiraka?
"yace sau uku.
"abba yace inaso ka cire amatullah a zuciyarka, inaso ka shafeta a tarihin rayuwarka, inaso ka mance kamar a rayuwa kuntaba soyayya da'ita.
"idan har nina haifeka umurni na baka.
"kai baka gode bama da tanuna bata sonka? inda wata ne sai anyi aure taxo ta cutar dakai.
"wlh kamarudee bana bakin ciki da haka ya kasance Allah yasa haka yafi alkairi.
"kuma banaso ka kullace ta azuciya dan tace bata sonka har gobe amatullah kanwarka ce, ko bayan rainane inaso kariketa tamkar uwa daya uba daya kana jina ko?
"Kamarudee yace inaji abba.
"in Allah ya yarda xantayaka da addu'a Allah yai maka musanya da abinda yafi alkairi.
"kamarudee yace amin nagode abba.
"hira sukai sosae snn abba yafita yaje ya kwanta, shiko kamarudee tashi yai ya dauro alwala yaxo yafara jera nafifili har saida yai raka'a goma snn yai sallama yadade yana fadiwa ubangiji kukansa snn yashafa.
"ranar juma'a ana sauka daga masallaci Mahfus ya kami hanyar kano yana sauka direct gidan kani bbnshi yanufa bayan sun gaisa gani haka yasa bb karami yace amma isowar kenan ko?
"Mahfus yai murmushi hade da cewa wlh bb.
"da sauri bb karami yacewa motarshi takawowa Mahfus abinci.
"da sauri ta mike ta kawo masa abinci, sosae Mahfus yaci yanaci suna hira.
"bayan ya gama cin abinci ne Mahfus ya sanrawa bb karami abinda ke tafe tashi.
"saida bba karami ya jijina mgnr tuku snn yace to Mahfus kadaifi kowa sani halin da muke ciki, abincin da xamucima wani lokaci gagararmu take.
"wlh Mahfus a yanxu da nake haka idan har kace mutafi ko kudin ko mota bandashi.
"murmushi kawai Mahfus yai hade da cewa bba babu damuwa, Allah xai rufa asiri.
"bb yace yarufa saidai yakara.
"saida suka kara taba hira snn Mahfus ya karisa gida gun mmnsa.
"Mahfus yana sallama Mmn Mahfus tana gani d'anta da sauri taje ta rungumeshi tana murna a parlour suka fara xama ruwa ta dibo masa hade da abinci Mahfus yace aa mm nariga naci a gidan bb karami.
"tace au kace bayanxu ka'iso ba.
"murmushi kawai Mahfus yai snn sukaci gaba da hira, Mahfus ya kwashe duk abinda ake ciki ya sanarwa mmnshi.
"murna tai sosae amma kuma jikinta yai sanyi sbd yadda yabata labarin iyayen amatullah.
"gani yadda tai yasa Mahfus yace mm lpy?
"murmushi tai hade da cewa to Mahfus dole jikina yai sanyi kafi kowa sani kafi kowa sani halin da muke ciki bamu dawata kaddara da yau xamu daga musiyar duk karatunka ya cire sai dai gidan ga da yarage.
"kuma a yadda kake mgn yar'masu kudine kana gani xata'iya zama damu?
"murmushi Mahfus yai snn yace idan gun xamane babu matsala sbd haya xankama.
"da sauri tace haya Mahfus?
"Mahfus yace eh mm kinga bekamata daga yin aure tafara xama a nan ba.
"idan kudi kike tunani Allah xairufa asiri.
"hira sukai sosae hade da tattanawa yadda xasuyi.
"da safe yaje ya sanarwa kawonshi kani mmnshi.
"ana gobe xasuxo Mahfus ya dibi kudi ya bawa mmnshi taxaman siyayya Mahfus da kawo abu da bb karami suka biyo Mahfus xuwa nima masa auran amatullah.
H.S.Z.ce🖊
🌺💦🌺
💦
Fasaha online writes F.o.w.
MMN USWAN
H.S.Z.
9
"su Mahfus suna isa dakinshi ya kaisu saida sukayi sallah snn ya dibo masu abinci.
"dama tun suna hanya Mahfus yaiwa adam da suke daki daya waya da cewa yai masu abinci, gasunan a hanya.
"shiyasa kafin su iso adam yagama abincin.
"suna idar da sallah Mahfus da adam suka kawo masu abinci.
"bayan sun fara cine adam da Mahfus suka fita waje sbd suyi mgn, bayan sun fitane Mahfus yake cewa adam to adam ya kake gani za'ayi?
"adam yace abinda yafi kawai kiranshi xakai ka sanar masa cewa ga iyayen naka su iso, da wani lokacin zamuzo mu sameshi?
"Mahfus yace ko?
"idan na kiranshi ta waya na sanar masa ba xaixama rainin wayo bako?
"kasan manyan mutani sai a hankali abu kadan xakai kai kuskure.
"adam yace babu komai kiranshi ma yanxu.
"Mahfus yace yanxu fa kace?
"adam yace eh mana.
"fisge wayar Mahfus adam yai hade da searching number alhji Ibrahim yana gani dealing number yai, alhji na dagawa adam yabawa Mahfus wayar.
"cikin girmamawa Mahfus ya gaida alhji Ibrahim snn yace dama na kirane na sanar dakai cewa ga iyayena din sunzo.
"da sauri alhji Ibrahim yace madalla abu yai kyau, ina masu snn da xuwa.
"murmushi Mahfus yai snn yace suna amsawa hade da cewa alhji da wani lokaci ne xasuxo su sameka?
"alhji Ibrahim yace idan nine ko yanxu xasu iya xuwa.
"murmushi Mahfus yai hade da cewa alhji idan sukaxo da safe fa yayi?
"alhji yace Allah ya kaimu, sai kunzo.
"Mahfus yace to alhji nagode sosae Allah ya kara girma.
"alhji yace amin.
"snn sukai sallama.
"Mahfus yana koshe wayar da sauri ya juya suka hada ido da adam, adam yace kagani ko.
"Mahfus yace wlh kuwa.
"zama sukai suna tattana yadda zasuyi, suna cikin hada saiga kiran amatullah ya shigo.
"gani number amatullah ne yasa Mahfus receiving call din da sauri hade da cewa hello my baby.
"wani dadi ne yakama amatullah sbd jin muryar abin kaunar ta, shiru kawai tai tana sauraron baitocin da Mahfus yake rera mata.
"jin shiru da tai yasa Mahfus yace hello my baby kina jina kuwa?
"amatullah tace ina raurarenka.
"saida yagama jera mata baiti snn yace my baby albishirinki.
"amatullah tace goro.
"Mahfus yace nakawo su bbna, yanxu da haka ma suna daki suna cin abinci.
"amatullah tace da gaske?
"Mahfus yace wlh kuwa, harma nai waya da alhji Ibrahim yace gobe mutafi yana jiranmu da safe.
"amatullah tace Allah ya kaimu.
"nan sukaci gaba da suransu,adam ne ya katsesu da cewa sukoma daki maybe su bba sun gama.
"Mahfus ya kashe wayar suka shiga cikin daki, su bba har sugama hira kawai sukeyi.
"su Mahfus suma zama sukai sukaci gaba da hira.
"da safe bayan su karya duk sukai wanka duk suka shirya snn Mahfus yakira alhji Ibrahim yake tambayar shi ina ne xasuje?
"shine alhji Ibrahim yace su hadu a gidan su alhji Muhammad.
"suna gama mgn da Mahfus ya kira alhji Muhammad ya sanar masa ya nanan xuwa amma sanar masa da iyayen Mahfus xasuxo ba.
"suna gama mgn alhji Ibrahim ya shirya sai gidan su alhji Muhammad, sbd yasan idan har be igasu xuwa sune suka rigashi xuwa gidan ba lailai bane alhji Muhammad ya barsu su shiga gidan.
"be dade da isa ba saiga su Mahfus da iyayen sa harda adam, a parlour akai masu ma sauki bayan su gaisa ne alhji Ibrahim yake sanarwa alhji Muhammad ga iyayen Mahfus sun isa.
"saida suka sake gaisawa snn alhji Muhammad yacewa alhji Ibrahim kaine da mgn ai.
"nan alhji Ibrahim yace ina fatan yaronku ya sheda maku dalilin niman da muke maku ko?
"duk sukace kwarai da gaske.
"sai yace dama d'anku ne yaga yarinyar guna yake so, shiyasa nace idan har da gaske yakeyi yaturo manyanshi asan inda aka tsaya.
"suka eh duk yai mana bayani.
"alhji Ibrahim yace alhamdllh.
"snn ya juya kallonsa gun alhji Muhammad suka hada ido.
"a lokacin ne alhji Muhammad yace tunda har su riga susan da mgnr me za'a jira ko yanxu ma za'a iya daura auren ya dauke ta sutafi.
"murmushi kawai alhji Ibrahim yai snn yace baza'ai haka ba, anan suka shirya aka yanke masa sadaki hade da sa ranar nan da wata uku me xuwa.
"godiya sukai sosae snn sukai sallama daga nan basu tsaya ko'ina ba sai tashar mota saida ya sasu a mota hade da biya masu kudin motar, mota na tashi suka juyo kai xuwa gida.
"bayan su Mahfus sun fita ne alhji Ibrahim da yya khamis suke kara tattanawa yadda za'a tsara bikin, shiko alhji Muhammad idan ya tanka kasa ya tanka har suka kare mgnr su besa bakin ba.
"bayan su gama mgn ne alhji Ibrahim yamike zai fita sai alhji Muhammad yace dan Allah idan ka'isa gida kace inaso gani kamarudee.
"cikin wasa alhji Ibrahim yace baza'a fadi ba, waye d'an aikenka?
"ashe babu dadi ina mgn akan yar'ta amma kokasa baki.
"da sauri alhji Muhammad yace au tanan kafito Allah ya baka hakuri.
"duk sukasa dariya harda yya khamis dake gun saida yai dariya.
"snn alhji Muhammad yace kabari ma kawai xantura yynshi ya kira minshi.
"cikin wasa alhji Ibrahim yace da dai yafi maka.
"duk sukasa dariya hade da tafawa.
"bayan alhji Ibrahim ya fita sai alhji Muhammad yacewa yya khamis yabashi number kamarudee, a take agun yana amsa ya kira.
"kamarudee yana gani number alhji Muhammad da sauri ya daga cikin girmamawa d ya gaidashi bayan su gaisa ne alhji Muhammad yace yanaso ganishi.
"kamarudee yace in Allah ya yarda da yamma zanxo.
"alhji yace Allah yasa mikai.
"su Mahfus suna isa gida yakira mmnshi ya sheda mata duk yadda aikai hade da mgnr sa rana.
"nan dai sukai ta tattana yadda za'ayi.
"suna gama mgn ya kira abokinshi nasir ya sanar dashi duk abinda ake ciki hade da mgnr sa rana.
"nasir yace babu damuwa xaisamu sauran abokansu ya sanar dasu duk abinda ake ciki.
"nasir abokin Mahfus ne tun suna yara tare suka taso, saidai basuyi makaranta daya da Mahfus ba sakamakon shi nasir iyayensa masu haline shiyasa yai pravent school amma kuma duk da haka besa abotansu ya rabuba.
"kuma yana tai makawa Mahfus sosae babu me jin kansu.
"da yamma bayan sallar isha kamarudee yaje gidan su alhji Muhammad, yana isa ya samesu duk suna zaune a parlour amma banda amatullah.
"bayan su gaisa ne alhji Muhammad yake tambayar kamarudee har yanxu besamu yarinyar da tai masa bane?
"sai kamarudee yace yasamu amma besanar da iyayen taba sbd tana zana exma din kammala secondary ne shiyasa.
"amma din ta kare sai natura manyana.
"alhji Muhammad yace aa ba haka za'ai ba, gara muje akan lokaci sbd kada wani ya rigamu.
"yace kasanar dani yar'gidan waye? kuma aina ne gidansu yake?
"kamarudee yace yar'gidan tsohon d'an majalisan taraiyane, dake zaune a (Bosso Lowcost).
"alhji yace babu damuwa idan Allah ya kaimu gobe da safe kazo muje gidan.
"kamarudee yace Allah yasa mukai.
"nan sukai sallama.
"washe gari da safe misalin karfe goma na safe kamarudee ya shirya cikin shiga ta alfarma yaxo daukar alhji Muhammad.
"alhji Muhammad shima haka yai nashi shigan abin sai wanda yagani, abba yace kamarudee yaxo sutafi a nashi motar ne.
"kamarudee da abba suna baya direba yana jansu.
"a hankali suke tafiya ga sanyi A.C dake dukansu turarewa kamar wanda aikai bari a jikinsu.
"suna isa security dake gadin gidan yaki budewa, karamin card abba yacire daga aljihunshi yabawa security din ya kaiwa alhjin ciki.
"ana kai masa ya karanta yace maza aje a bude masu gate, duk da besan su waye ba amma yasan ba kananan mutane bane.
"suna shiga da kanshi yafito yai masu iso xuwa parlour.
"suna shiga suka gaisa snn masu aiki suka kawo masu su fruit hade da su abinci da ruwan sanyi.
"kadan kawai sukaci sbd karma ace basuci bane.
"snn suka sake gaisawa, alhji tasi'u yace alhji bangane kaba.
"murmushi yai snn yace eh balailai bane ka ganeni sbd yai ne farkon haduwarmu, yaro nane yaga yar'ka na'ima yakeso kaji dalili xuwanmu.
"murmushi alhji tasi'u yai snn yace gaskiya a yadda naso nafiso sai tai karatu sosae snn tai aure.
"abba yace idan karatu ne nayi maka alkairi bayan aure ni da kaina zansaman mata makaranta taci gaba da karatu.
"shiru alhji tasi'u yai snn yace to yanxu ya kakeso aiyi?
"murmushi abba snn yace alhji duk yadda kai daidai ne.
"murmushi shima yai snn yace yanxu kamar wani lokacin kukeso?
"abba yace idan d'an mune ko yau akabamu so muke sbd a shirye muke.
"alhji yace shikenan yanxu abar takare exma sauran mata paper two takare idan takare da sati daya sai a daura masu auren ko beyiba?
"abba yace zaikai kamar wata nawa kenan?
"alhji yace wata daya kenan.
"abba yace madalla mugode sosae Allah yabar zumunci.
"anan kasa masu kudin sadaki atake abba yabiya komai.
"snn sukai sallama.
"gidan alhji Ibrahim suka nufa direct alhji Muhammad ya zaiyanawa alhji Ibrahim duk yadda sukai.
"godiya alhji Ibrahim yai sosae hade da cewa watodai kanaso d'anka ya riga yar'ta kenan.
"duk sukasa dariya.
"sun jima suna hira snn alhji Muhammad yaje gida.
"da yamma bayan sun gama cin abinci ne alhji Muhammad yake zaiyanawa su hajiya da yya khamis abinda ake ciki.
"duk murna sukai hade da fatan alkairi.
"itako amatullah ko ta tanka, karshenta ma tashi tai tabar gun.
"gani haka hajiya ta bita har dakin ta hauta da fada inda take shiga banan take fita ba.
"sauran sati biyu bikin kamarudee alhji Muhammad ya aiki yya khamis DUBAI siyayyan kayan lefen kamarudee.
H.S.Z.ce🖊
🌺💦🌺
💦
MATAR FARI
(THE FIRST WIFE)💦
Fasaha online writes F.o.w.
MMN USWAN
H.S.Z.
10
"kwana biyu da tafiyar yya khamis DUBAI yadawo kaya kam sai son barka abin ba'a cewa komai.
"washe da dawowar yya khamis hajiya mmn su amatullah da kawayen mmn kamarudee suka kai kayan lefe gidan su na'ima.
"duk wanda sukaga kaya basu cewa komai sai san barka.
"hakan yasa aka basu tukwici me yawa.
"Mahfus kuwa sai faman shirya2 yakeyi gashi saura sati yakare service dinshi, yanxu haka shirin komawa kano yakeyi.
"ana saura kwana uku bikin kamarudee Mahfus yaxo sallamar amatullah zai kama kano.
"amatullah najin haka tasa kuka tana fadin yanxu tafiya xakai kabarni?
"gani babu wanda ke ganisu yasa Mahfus rungumarta yana fadin please stop crying my baby kwata2 kwana nawa yarage mu kasance tare na har abada?
"dan Allah kidaina kuka kinji amatullah.
"amatullah tace to idan katafi bayan kwana biyu zakaxo?
"Mahfus yace haba amatullah ki tausayamin mana bakisan ba'aso ango yarinka yawo akan hanya sbd tsautsayi ba.
"kidaiyi hakuri kinji my amatullah.
"gani taci gaba da kuka hannu yasa yana goge mata hawaye hade da kissing dinta.
"gani yadda yake kissing d'inta kamai xai cinyota a take taji wani iri yana yinta yafara canxawa da sauri ta fisge jikinta daga nashi.
"shima kanshi Mahfus din haka yaji amma sai yamatse hade da cewa ya dai?
"kai kawai ta girgiza.
"Mahfus na rike da hannunt yace ni xantafi sbd banaso nayi tafiyar dare.
"shiru amatullah tai tana kallonshi.
"Mahfus yace haba amatullah kiji mgn mana.
"amatullah sai hawaye.
"Mahfus sake rungumeta yai yana yimata rada a kunni har saida tasaki jiki tai dariya snn Mahfus yace baby xantafi.
"amatullah tace to Mahfus Allah ya kaika lpy.
"Mahfus yace yauwa matata kokefa.
"murmushi kawai amatullah tai.
"cikin gida ta koma ta dauko hijab dinta wanda ya sauka mata har kasa snn tadawo, tana fitowa tace suje.
"da sauri Mahfus yace muje ina?
"murmushi tai snn tace rakiya ne xanyi maka.
"Mahfus yace aa kikoma kawai kada ai maki fada.
"da sauri amatullah tace babu damuwa mutafi kawai.
"Mahfus yace idan abba ya ganki fa, mexaki ce masa?
"amatullah wlh banaso kijawo abinda za'ai maki fada.
"murmushi tasake yi snn tace babu matsala tunda kai ne.
"Mahfus yace to shikenan mutafi.
"haka suka fita suna tafe suna hira har saida suka kusa barin layinsu snn Mahfus yace ya'isa haka tsayawa sukai suna sallama, mani Mahfus xaitafi amatullah tasake sa wani kuka.
"dole yasa Mahfus tsayuwa yana rarrashinta har saida tai shiru snn yace xaitafi, har Mahfus yajuya xaitafi komai ya tuno oho dawowa yai yace muje nakai ki gida.
"batare da musuba amatullah ta juya har kofan gida ya kaita kuma saida ya tabbata tashiga ciki snn shima ya dauki hanya.
"batare da bata lokaci ba yana isa gida jakarsa ya dauka xuwa tasha.
"adam ne yai masa rakiya har tasha saida adam yaga tashin su Mahfus snn yajuyo xuwa gida.
"sun rabune akan shima gobe xaitafi garinsu gwambe sai kuma idan Allah yasa yasamu xuwa biki.
"gidan su amarya na'ima biki akeyi gadan gadan yau ake arabiya day gobe kuma akwai kumbo jibi kuma sai walima washe gari kuma daura aure.
"gidan su amatullah tamkar nan ne gidan ango sbd komai anan akai yar'uwa da abokan arxiki anata shirin xuwa arabiya day kowa ya shirya cikin shiga ta alfarma amma banda amatullah babu yadda ba'ai da'ita ba amatullah taki tafiya dole yasa suka kyaleta.
"dakinta ta shige hade da daukar alkur'aninta taci gaba da karartawa.
"kamarudee ansha kyau duk da janlabiya yasa amma saida yai kyau.
"kudi kuwa ankasheta ne kamar ba'a sonta.
"Mahfus yana isa gida ya kira amatullah ya sanar da'ita.
"hira sukai sosae har saida kudin su duk yakare snn suka koma chatng su Mahfus basu kwanta ba sai misalin karfe uku na dare.
"misalin karfe goma na safe ne aka daura auren kamarudee da na'ima.
"da yamma aka kai amarya gadan ta dake G.R.A. alhji Muhammad ne ya basu gidan kusa dana yya khamis su xauna.
"alhji tasi'u ya hana kowa kwana a gidan amarya daga ita sai mijinta kamarudee.
"bayan kowa su watse aka rako ango dakinshi.
"abokai kowa yai irin nashi jawabi bayan sun kare kamarudee yaje ya rufe gida snn yadawo amatullah na zaune kan gado kanta na lulube da mayafi.
"saida yai mata sallama sau uku gani shirun da tai ne yasashi hayewa kan gadon hannu yasa ya bude mayafin dake kanta na'ima na ganin hakan da sauri tasa hannu tarufe fuskanta.
"murmushi kawai kamarudee yai snn yace haba amarya yata menene haka kuma?
"ninefa kamarudee angonki dan Allah ki budemi kyankyawar fuskarki na gani mana ko nasamu natsiwa.
"hannu yasa a hankali yake bude mata fuska yace xomuje muyi sallah ko? mununawa ubangiji godiyar mu.
"yana rike da hannunt suka shiga toilet suna shiga buta ya dauka ya mika mata tai alwala.
"bayan ta amsa gefe ya koma yana kallonta har saida takare snn shima yai nashi.
"bedroom suka dawo kamarudee ya jasu sallah raka'a biyu, suna idarwa kamarudee ya dora hannu akanta yafara addu'a ya jima yanayi snn suka shafa.
"duk tambayoyin da yai mata akan tsarki da sallah na'ima tabashi amsarsu.
"snn kamarudee ya jawo ledar kaza da juice ware ledar yai ya'ije mata agaba yace bismilh.
"da sauri na'ima tace aa nakoshi.
"murmushi kamarudee yai hannu yasa ya dibo har yakai mata baki da sauri ta kauda bakinta.
"gani haka yasa jikinshi yin sanyi juice bakwai ya diba yasha snn itama ya bata yace tasha koda kadan ne.
"Amsa tai tasha kadan snn ta'ije cup din a gefe.
"mikewa kamarudee yai hade da cemata ta tashi ga kayan bccn tasa.
"daukar nashi yai yakoma dakinshi ya canxa kaya snn yadawo ko kafin yadawo tariga ta canxa kaya gado ta hau ta kwanta.
"kamarudee na gani haka yana shigowa ya kashe light ya haye gadon shima.
"a hankali ya matso inda take na'ima najin ana shafeta ihu tasa hade da cewa na shiga uku.
"da sauri kamarudee yasa bakinshi a nata ya toshe mata nata bakin hade da hayewa kanta.😜
"cikin daren kamarudee ya wanke na'ima ya meda'ita cikankiyar mace.
H.S.Z.ce🖊
🌺💦🌺
💦
MATAR FARI
(THE FIRST WIFE)💦
Fasaha online writes F.o.w.
MMN USWAN
H.S.Z.
12
"motar su nasir ne a gaba sai nasu kani bbn Mahfus na baya kuma sauran yar'uwa ne a ciki.
"suna tafiya ne suna biye da juna karfe tara suka isa kofar gidan su amatullah.
"parking sukai a gefe nasir da Mahfus suka koma gefe snn Mahfus ya kira alhji Ibrahim yake tambayarsa a ina ne za'a daura auren?
"alhji yace har kun iso ne?
"Mahfus yace eh.
"alhji yace su jiranshi a kofar gidan su amatullah.
"Mahfus yace to.
"alhji bekai minti goma ba ya'iso.
"har kasa su Mahfus da su nasir suka duka suka gaidashi.
"hannu alhji ya mika masu duk suka gaigaisa snn yai masu iso xuwa gunda za'a daura auren.
"yar'uwan Mahfus sai faman kallon gidan sukeyi hade da mmkin ta yaya akai Mahfus ya hadu da yar'manyan mutani haka?
"yarinyar da tasha tai wanka da naira.
"shiko ba d'an kowa ba, wanda dakar ake samu nacin yau na gobe sai Allah yakawo amma har ta yarda xata aureshi.
"lailai kab akwai lauje cikin nadi.
"manya manyan tabarma aka shinfida malaman da xasu daura auren duk su hanlara amma banda alhji Muhammad.
"gani alhji Muhammad be fitoba yasa alhji Ibrahim binshi har dakinshi, koda yashiga samunshi yai zaune kan cushion.
"cikin fushi alhji Ibrahim yake mgn hade da cewa haba alhji meyasa kake abu kamar ba musulmi ba?
"meyasa a rayuwa baxaka yarda da kaddara ba?
"dolene abinda kakeso a rayuwa kace saika samu?
"alhji kada kabari rabo yakashe ka bakasan abinda Allah yake nufi da wnn auren ba.
"gani beda ninyar tashi yasashi cewa alhji ko xakai jayayya da ubangiji ne?
"da sauri alhji yace aa.
"alhji Ibrahim yace to katashi mutafi.
"sashi a gaba alhji Ibrahim yai suka nufi gun daurin auren.
"suna isa gun suka xauxauna aka fara daurin daure,
"tunda alhji Muhammad yanufo suka hada ido da Mahfus, gaban Mahfus yake ta fadi.
"hankalin Mahfus be kwanta ba saida yaji an shafa snn yai ajiyar zuciya.
"ana shafawa alhji Muhammad yamike ya koma ciki, ko tsayawa a gaisa beyiba.
"alhji Ibrahim ne da su yya khamis yya Abdul da kamarudee sune suka kula bakin da sukaxo daura aure.
"hira sosae kamarudee da Mahfus harda nasir sukai kamar dama sun taba sani juna.
"karfe biyu alhji Ibrahim yace a fito da amatullah sutafi sbd kada suyi tafiyar dare.
"hajiya mmn kamarudee ne tashiga dakin da amatullah take takamo mata hannu xuwa dakin da abba yake, lokacin yana tare da hajiya.
"har kasa ta duka a gaban su hajiya kanta na kasa.
"hajiya tace to alhji ga amatullah taxo kuyi sallama yau za'a kaita dakin mijinta.
"jin haka yasa amatullah fashewa da kuka.
"alhji ko kallon inda amatullah take beyiba mikewa yai xaifita yabar masu dakin.
"da sauri amatullah ta rike masa kafa tana fadin dan Allah abba kayi hakuri ka yafemin dan Allah abba.
"kukan da takeyi ne yasa mmnta fashewa da kuka.
"da karfi abba ya fisge kafarsa ya fice daga gidan.
"hajiya mmn Abdul na gani haka da sauri takira mijinta ta sanar dashi ga alhji yafita be tsaya suyi sallama da amatullah ba.
"abba yana fita hanyar fadukwoi ya dauka direct yana gudu kamar wanda xaibar kasan.
"yya Abdul ne ya zagaya ta dayan hanya sukuma su alhji Ibrahim da su yya khamis suna biye da shi amma sukasa kamashi.
"a sittin yya Abdul yake gudu kamar wanda xaitashi sama kafin abba iso gun yya Abdul yaje yasha gabansa ya tare hanya koda abba ya'iso dole ya tsaya sbd gslow.
"yya Abdul duk ihun da mutani suke masa besa Abdul ya bude hanya ba, har saida yaga su abbanshi da su yya khamis suxo inda motar abba yake snn yabude hanya.
"alhji Ibrahim yana isa gunda abba yake ko kallon fuskanshi beyiba hannushi ya kamo ya jashi xuwa matanshi har Abdul yashiga motar xai jasu xuwa gida sai alhji Ibrahim yace dashi yafita.
"shiga motar yai da kanshi yake ja, su Abdul da yya khamis suna biye dasu abaya.
"a hanya yake cewa abba haba Muhammad meyasa baxaka yarda da kansa ba?
"meyasa kake dabi'a kamar ba musulmi ba?
"kai a rayuwa Allah ba xai'iya xarabtar ka bane?
"to bari kaji duk kani d'an yanada irin nashi jarabta wani ta kudi wani mata wani kuma ta yara, ka gode ma da Allah yasa yatsaya a haka.
"ka gode da Allah yasa takin auren wanda kakeso ne Allah ya xarabce ka, ba aikin bazan ba.
"nayi imani yadda suke son juna babu abinda Mahfus xainima a gun amatullah ta hanashi yau inda cikin bazan tayo ta kawofa? dole ka amsa a matsayin kaddara.
"wlh Muhammad ina me baka shawara karage kafiya abu tun muna yara kace idan ka kafe kakafe kenan? yanxu dai muyin girma dan jiya ba yau ba.
"ko bamu rage dan komai ba zamu rage dan yara, sbd muma idan muyi masu mgn suji.
"kuma inaso kacire komai dake zuciyarka idan muje duk su biyun xansa a kira manasu kai masu fada hade da samasu albarka ko zasu samu damar shinfida kyankyawar rayuwa a tsakaninsu.
"da sauri abba yace dawa?
"alhji yace da Mahfus din.
"yanxu shima yazama d'anmu tunda yana aure da yar'mu.
" Mahfus tunda yaga su Abdul da yya khamis da kamarudee duk sun fita a guje gabansa keta fadi har yakasa daurewa yacewa nasir, nasir lpy kuwa?
"nasir yace mekagani?
"Mahfus yace baka gani duk yar'uwan amatullah damuke zaune tare sun kwashi motocin gida sufita a guje?
"nasir yace haka ne kila matsalar sune na cikin gida.
"Mahfus yace Allah yasa ba akan amatullah bane.
"nasir yace Mahfus kenan ka kwantar da hankalin ka, amatullah tariga ta xama mallakinka babu wanda xai kwace maka ita kai kake da abinka sai yadda kai da'ita.
"wani irin murmushin Mahfus yai alama yaji dadin mgnr da nasir yai.
"cikin gida kuma sai faman cece kuce sukeyi babu wanda yafadi mgn me dadi akan kayan lefen da Mahfus yai.
"gani haka hajiya mmn su Abdul tace a kwashi a kwatinan akai mota harda wanda mmn amatullah tai mata duk aka fita dasu.
"nasir da adam sune suka amshi kayan suka jera a bt yanxu amarya kawai suke jira.
"can saiga su alhji sun dawo, suna fita daga mota dukkansu parlour suka shiga saida suka xanxuna snn alhji yasa akira Mahfus.
"snn alhji yace akira su hajiya da amatullah duk su fito.
"hajiya mmn amatullah da mmn Abdul da anty farida duk suka fito, bayan sun xauna ne saiga su Mahfus da nasir da adam sun shigo har kasa suka duka bayan sun sake gaisawa ne alhji Ibrahim yacewa abba to Muhammad ga yaranka nan sunxo kasa masu albarka.
"shiru abba yai kamar bazaiyi mgn ba.
"kan amatullah na kasa lulube cikin mayafi babu abinda sai kuka.
"sai da abba yai gyaran murya irin nasu na manya snn yace to amatullah yau Allah ya cika miki burinki kin auri zabinki ba wanda ni na xaban mikiba sbd haka kitashi kibi mijinki.
"amatullah najin haka ta fashe da wani irin kuka hade da rike kafar abba tana fadin dan Allah abba kayafemi ko zansamu haske a rayuwa ta.
"duk mutani dake gun sai jikinsu yai sanyi.
"jikin Mahfus yai sanyi sosae.
"shima nasir haka a nashi xuciyar yana cewa ta yaya akai haka ya faru?
"jin kukan da amatullah keyi yasa abba yace menene abinda kuka?
"karfa ki mance wanda kikeso kika aura, to menene abinda kuka tunda ke kika xaban wa kanki shi.
"sbd haka kitashi ki bani gun.
"ya karisa mgnr ne hade da fisge kafarshi.
"hajiya mmn amatullah gani xabata iya tsayawa a gun tana kallon abin ta kaiciba yasata barin gun daki takoma tana kuka.
"alhji Ibrahim yace aa baxa ai hakaba, alhji Muhammad dan Allah dan annabi dan soyayyar da kakewa mahalincin ka, ba dan niba inaso kayi hakuri kasa wama wnn auren albarka dan Allah.
"shiru abba yai kusan 30 minutes yana kallon amatullah hade da girgixa kai, snn yamike hannu yasa ya dagata daga duken da take yana amatullah na yafe miki Allah ya yafe mana baki daya, ga mijinki nan kibishi sau da kafa Allah yai maku albarka ya baku xaman lpy.
"wani irin kuka amatullah tasake fashewa dashi hade da rungumar bbnta tana fadin nagode abba.
"babarota yai daga jikinshi malummalum dake jikinshi ya kamo yana share mata hawaye snn ya riko hannunt ya mikawa Mahfus yace ga matarka dauke ta kutafi Allah yabada xaman lpy.
"da sauri Mahfus ya miko nashi hannu abba ya mika masa amatullah snn yashige ciki.
"alhji Ibrahim yasa hannu cikin aljihunshi yacire key din mota yabawa Mahfus yace motar matarka ne yananan a waje ku dauka kutafi dashi kaya kuma idan anje can za'a siye.
"nasir yace babu damuwa alhji an gode sosae Allah yakara girma.
"Mahfus na rike da hannu amatullah suna tafiya har sukai bakin kofar fita da karfi ta fisge hannunt tasa gudu sai dakin hajiya.
"tana shiga ta fada jikin hajiya sai kuka, itama hajiya kuka takeyi sosae.
hajiya mmn Abdul ne yashigo ta kamo hannu amatullah suka fita.
"cikin motar nasir akasata daga ita sai Mahfus adam ne xai jasu.
"motar amatullah kuma hajiya ne da anty farida da matan yya khamis dana Abdul shikuma nasir drive.
"hajiya ne a gaba sukuma suna baya.
"sukuma su kawo suka shiga motar da sukazo a ciki.
"snn duk suka tada mota.
"gani sufita daga gidan su yasa amatullah ihu tana kiran hajiya.
"da sauri Mahfus ya rungumota.
H.S.Z.ce🖊
🌺💦🌺
💦
MATAR FARI
(THE FIRST WIFE)💦
Fasaha online writes F.o.w.
MMN USWAN
H.S.Z.
GODIYA ME TARI YAWA GAREKA
Abdulrrahaman Ibrahim Hafsat Hausa Novel (H2) Facebook and whatpp Allah yabi ya saka maka da gidan aljanna. Ya kuma raya mana xura'a bisa tafarkin addini islama.
13
"Mahfus na rungume da amatullah yana rarrashinta gani taki yin shiru yasa Mahfus kwantar da'ita akan cinyarsa.
"kwanciya amatullah tai a cinyar Mahfus taci gaba da kukanta.
"hannu Mahfus yasa yana shafeta yana cewa haba amatullah wani irin kuka ne kikeyi haka?
"kamar wanda za'a kaiki gida makiyinki?
"amatullah kiyi hakuri kibar kukan nan haka dan Allah wlh banajin dadin gani hawayen dake xubawa daga kan kyankyawar wnn fuskanki kinjiko.
"hannu yasa ya dago fuskanta yana share mata hawaye.
"saida ya share mata hawaye tsaf da hannu malummalum sa snn yace is ok my dear please kirki sake kuka kuma,ya karisa mgnr ne hade da dora mata fuskanshi akan nata yana hura mata fuskanta.
"murmushi kawai amatullah tai hade da janye jikinta daga nashi.
"shima Mahfus murmushi yai mata daga besake mgn ba.
"duk abinda sukeyi adam na jinsu amma be tanka masu ba.
"mutanin da suke motar su kawo babu abinda sukeyi sai mgnr gidan su amatullah.
"kowa na fadin albarkaci bakinsa. hatta su kawo da kani bbn Mahfus suna mmkin aina Mahfus ya hadu da amatullah?yarinya year' bbn gida yar'manyan mutani area dinsu ma kawai abin kallon ne.
"da hakadai suke tafe kowa yana fadin nashi.
"kafin su'isa kaduna amatullah tai bcc, gani bcc ya kamata sosae yasa Mahfus jawo amatullah jikinshi ya dora mata kai a cinyarsa snn sukaci gaba da hiransu da adam.
"bayan fitan su amatullah alhji Ibrahim yabi alhji Muhammad har daki yasashi zaune a bakin gado wani irin tagumi ya rabka har alhji Ibrahim yashigo besani ba.
"hannu yasa ya cire masa hannu daga tagumi da yai.
"wani irin ajiyar zuciya abba yai hade da cewa yaushe kashigo?
"alhji yace ina zakasan lokacin da yashigo tunda kafada duniyar tunani.
"alhji Muhammad tunani me kakeyi haka?
"kadai har yanxu mgnr amatullah ne a zuciyarka?
"da sauri abba yace wlh kamar kasani.
"alhji Ibrahim yace to tunani me kakeyi a kanta haka?
"abba yace Ibrahim kafi kowa sanin duk cikin yarana nafiso amatullah badan komai ba sbd duk tafi yar'uwanta sauri fahimtana kuma da wahala nayi mata mgn ta tsanlake amma cikin lokacin daya amatullah ta canxa.
"anya Ibrahim ba asiri yaron nan yaiwa amatullah ba?
"kaduba yanda yanxu ta kekeshe ido batajin mgnr kowa inba nashiga?
"wlh har cikin zuciyata banason Mahfus kuma bana kaunar ganisa, sbd banyarda da shiba.
"da sauri alhji Ibrahim yace sbd me baka yarda da shiba?
"abba yace sbd cutar ta kawai xaiyi.
"mmki ya kama alhji Ibrahim yace cutafa kace?
"abba yace kwarai da gaske kuma inaso ka rubuta ka ije koda mutuwa nai sai mgn ta tafito.
"murmushi abba yai snn yace Muhammad karka in Allah ya yarda Allah bazai bashi iko ba.
"sbd haka Muhammad inaso ka kwantar da hankalin ka, kadai na tunani kasan ba isasanshe lpy ne da kai ba.
"himm kawai abba yace, sun jima suna hira.
"amatullah na kwance a kafar Mahfus tana ta faman bcc, amatullah bata falkaba saida suka kusa shiga kano.
"tana bude ido ta ganta kwance a jikin Mahfus da sauri ta daga kanta hade da jan mayafi ta rufe kanta.
"gani yanda takeyi yasa Mahfus yace ya dai my wife?
"kai kawai amatullah ta kada masa.
"Mahfus yace ko kina bukatar wani abu?
"amatullah tace aa.
"suna shiga cikin kano dirayi direct suka nufa a nan ne Mahfus yakama haya motar nasir ne a gaba nasu Mahfus yana tsakiya saina su kawu dake baya.
"nasir yafara parking a gefe sai na su Mahfus su kawu kuwa gida suka nufa, hajiya ne tafara fita sai matan su yya khamis da Abdul da anty farida.
"hajiya da kanta taje da kamo hannu amatullah suka nufi ciki.
"nasir ne a gaba yabude masu kofar gidan, hajiya ne tafara shiga har amatullah xata shiga da sauri hajiya ta dakatar da'ita hade da cewa da kafar dama xaki shiga kuma da bissmllh.
"duk a parlour suka xauna nasir yabasu key din dakunan mikewa hajiya tai taje ta bude dakunan.
"tsayawa tai tana kallon gida gida ne two bedroom plate daga gani kasan gidan haya ne sbd yanayin gini.
"Mahfus waya yaiwa kanwarsa Fatima ya yasar masu sun iso, sukawo ma baki abinci.
"ko ten minutes ba'a yiba sai ga su Fatima sun iso.
"suna isa Mahfus yace su shiga dashi ciki.
"suna shiga suka tarar suna sallah hakan yasa suka samu gun suka xauna suna jiranshi su'idar.
"kanin Mahfus sai faman kalle kalle sukeyi kamar kauyawa.
"hajiya ne tafara idarwa snn suka gaida babban cikinsu tace ya gajiyar hanya?
"hajiya tace alhamdllh.
"tace dama abinci ne muka kawo mu xamu tafi.
"hajiya tace to angode.
"suna fita hajiya ta bude abincin tuwon shinkafa ne da miyar vegetable juyi daya hajiya kallon daya taiwa miyar yasata tufewa ta jashi gefe.
"juyawa tai tace amatullah dan Allah kirami mijinki.
"bugu daya amatullah tai wa Mahfus yana gani number da sauri ya daga tace hajiya ne ke nimanka.
"shida nasir suka shigo har kasa suka duka hade da cewa hajiya gamu.
"cikin fara'arta tace dan Allah bakin kasuwa nakeso kakai ni akwai abinda nakeso na siye.
"da sauri nasir yace babu damuwa idan kin shirya muje.
"mikewa hajiya tai hade da daukar jakanta suka fita, ita da nasir.
"saida suka fara tafiya snn hajiya tace kai yaro inane kasan ana gashin mana mai kyau.
"murmushi kawai nasir yai snn yajuya da kan mota, wani shigon mai suya yakai ta koda sukaje kaji yariga ya kare saidai rago, ragon ma bewuce rabiba hakan yasa hajiya tace a yanke matasu gaba daya.
"mai mana baki har kunni yaga ciniki.
"nanda danan ya yankesu yaxuba a babbar takarda hade da sawa a leda.
"gani mai juice a kusa da mai nama yasa hajiya cewa a hado da juice 5alive ne yaxuba mata akwali sai tace yahada da ruwa faro duk tahada masu kudin su tabasu snn suka dawo gida.
"lokacin su matan yya khamis da Abdul da anty farida duk su idar da sallah sai faman hira sukeyi kowa na fadin albarkacin bakinsa, anty farida tace da alama ma gidan hayane.
"matar yya khamis tace meyasa kikace haka?
"da sauri anty farida tace ku baku gani bane ko daga fyatin gidan ya'isa ku gane haka, banle uwa uba toilet iba wariba babu abinda yakeyi.
"duk shiru sukai sbd susan gaskiya.
"matar yya khamis ne tace haba dai wani irin talauci ne haka gidan da bewuce yaci roba daya ba.
'alokacin ne matan yya Abdul tace to idan bedashi kuma fa.
"anty farida tace da yasan beshirya auren ba mryasa yai?
"mayan yya Abdul tace dukkanimu mgn kawai mukeyi idan yanxu xuwa yai yace mu tai maka masa nasan koda 5000 ne babu wanda xai bashi, idan haka abarshi kawai sbd a nashi yanda yake gani yayi kokari kenan.
"idan kun bibiya maybe inda da yake da xama bekai nan ba, kunga ashe dole yaga yai kokari.
"anty farida da matan yya khamis sukai shewa hade da tafawa suna fadin Allah ya kare amatullah dai anci baya.
"ashe duk abinda sukeyi Mahfus yana jinsu sbd da karfi suke mgnr.
"a amatullah na daki tana jinsu babu abinda takeyi sai kuka.
" su kuma suna parlour ne xaxxane sbd babu light.
"ta baya Mahfus ya zagaya yaje yashiga dakin da amatullah take zaune batare da susan shigan shiba.
"samuta yai zaune a bakin katifa tana ta faman kuka, da sauri yakarisa inda take zaune yana fadin menene abin kuka kuma amatullah?
"so nawa xan fadi maki banaso naga kina kuka?
"hannayeta tasa ta rufe fuskanta taci gaba da kuka.
"Mahfus yace known my amatullah please stop crying is ok my dear.
" rungumarta yai ya kwantar da'ita a kirjishi yana lallashinta.
"har saida tai shiru snn ya dago fuskanta yace is ok my dear karki sake kuka kinjiko.
"kai kawai ta daga masa.
"rigir dake jikinsa yasa yana goge masa fuska hade da yimata rada a kunni.
"murmushi tai snn rungumeshi Mahfus yace yauwa my baby kokefa.
"shima rungumarta yai yana fadi mata kalmomi masu kwantar da hankali.
"jin shigowar su hajiya da nasir ne yasa Mahfus cewa amatullah bari naje kinga su hajiya sun dawo.
"da sauri yafita yana daga mata hannu, ita daga masa tai.
"yana fita hajiya yashigo tace fito kici abinci.
"tare suka fita xuwa parlour.
"nasir yana ije kayan yafita gun motar amatullah direct yaje banga Mahfus ba kuma da alama ba nisa yai ba, sbd abude yabar motan.
"tsayawa yai yana jira yaga daga inane Mahfus xaifito.
"nasir yace ina kaje kabar mota a bude?
"Mahfus yace ina tare da amatullah ne.
"murmushi nasir yai hade da tafawa yace Mahfus kenan gaggawar me kakeyi ne haka.
"daure fuska Mahfus yakarayi yana mgn cikin bacin rai ya kwashe duk abinda yaji ya sanarwa nasir.
"nasir yace idan banda abinka menene abin fushi aciki?
"aurefa anriga an daura duk abinda xasuce saidai suce sbd amatullah tariga ta xama taka yanxu haka tana karkashin ikon kane.
"idan banda abinka kaima kasan dole xa'ai haka.
"da sauri Mahfus yace kamar yaya?
"saida nasir yai murmushi snn yace kafi kowa sani yanxu mushiga wani irin lokacin ne wanda ba kowani mai kudi yakeso yar'shi ta auri talaka ba, duk mai kudi da kake gani sufiso yar'su ta auri d'an mai kudi.
"kafi kowa sani mahaifin matarka ba karami mai kudi bane, area dinsu ma ba kowa bane xai iya siyen fili a area din ba.
"nayi imani inda mahaifin amatullah xaiga nan ba laila bane yabar yar'shi ta xauna a irin gidan nan.
"shi rayuwa da kake gani anfiso kullin karinka gabane ba baya ba.
"kafi kowa sani irin gidan su amatullah inda so samune kamata yai tasamu gidan da yafi nasu amma ba takoma baya ba.
"xaman amatullah a gidan nan tabkar ci bayane amma hakan ba xaixamo matsala ba tunda tana sonka.
"kai kuma Allah ya baka ikon riketa amana.
"wani ajiyar zuciya Mahfus yai hade da cewa amin nagode.
"su hajiya suna cikin ci tacewa amatullah ta dauko plat asawa su nasir.
"da sauri anty farida tace haba hajiya sufa yakata su kawo mana amma basu kawoba sai wani mugun abinci kamar za'a bawa awakai yanxu muje mu siye wannan da kudinmu kuma ace mubasu.
"hajiya tace haba farida badan su zakiyi ba, dan kanwarki zakiyi.
"farida tace ni ina ruwana ba ita taga xata iya da wahala ba.
"shiru amatullah tai tana kallon farida.
"hajiya ne tace tashi ki dauko mana.
"amatullah tace aa hajiya ki barshi kawai, ta karisa mgnr ne hade da mikewa ta koma daki.
"duk abinda sukeyi su nasir suna jinsu.
"rai Mahfus yasake baci, gani haka yasa nasir Jan Mahfus yai xuwa gidan su, su kwanta.
"su hajiya suna gama ci suka kwanta.
"da safe saiga yar'uwan Mahfus sun kawo abin karyawa, hajiya ta taresu da murnarta suka gaigaisa hade da cewa ya gajiyar hanya hajiya tace alhamdllh.
"su anty farida kuwa idonsu biyu amma duk suka rufe ido kamar masu bcc gaske.
"sai suka taba hira snn sukace zasu tafi.
"suna ije bokitin kunu suka dauki kular abincin jiya, saida suka fita snn suka bude gani ba'a ko taba ba yasa daya daga cikinsu ta hau bala'i tana fadi wani tsabar rai wayo yar'iska kawai.
"babbar cikinsu ne dakatar da'ita suna tsaye a bakin titi suna jiran napap saiga su nasir da Mahfus, bayan nasir yai parking Mahfus yafito daga motar suwaiba da da Fatima suka gaida Mahfus Zainab kuwa daute fuska tai Mahfus ya duka har kasa ya gaida innarsa.
"gani yanda Zainab ta daure fuska yasa Mahfus yace Zainab ya dai?
"dama yasan ta da fushi bata da hakuri, duk a dakin su itace mara hakuri.
"nan ta hau zaiyana masa harda cewa wasu daga cikinsu ma idonsu biyu amma suka rufe ido sbd basuson a gaisa dasu sai kace wata uwar xasu bawa mutum, yar'iska matsiya ta kawai.
"wani irin tsawa Mahfus ya dakawa Zainab hade da daga hannu zai wanka wa Zainab mari.
"da sauri nasir ya rike masa hannu yana fadin haba Mahfus menene haka?
"jinshi yai suka koma mota.
"itama Zainab saida suka hau napap snn taci gaba da bala'ita.
"duk yar'uwan da suke napap babu wanda ya tsnka mata, sbd idab sukai mgn sai tajuya kansu hakan yasa sukai banxa da ita.
"bayan su Mahfus yashiga mota ne yake tambayar nasir ke tambayar Mahfus abinda yafaru.
"Mahfus yake zaiyana masa.
"nasir yace to kamata yai tun daga nan mujuya muje musiyo kayan tea sbd kada rainin wayon yai yawa.
"nan danan suka siyo suka dawo, barin kayan sukai a cikin mota saida suka shiga suka gaida su hajiya snn suka fita bayan su fitone Mahfus ya kira amatullah ta waya.
"tana gani number Mahfus da sauri ta daga hade da sallama yana amsawa yace fito kixo gani a waje.
"tace to.
"mikewa tai hade da yafa kyaleta.
"tana fita suka hada ido murmushi kawai tai masa.
"fuska a daure yace babu gaisuwa ne?
"snn tace ina kwana.
"lpy klau kawai yace, mota ya koma ya kwaso kayan tea yace takai ciki.
"tana shiga dashi hajiya tace takoma ta kira Mahfus, tare suka shigo da amatullah har kasa ya duka yace gani hajiya.
"hajiya tace dan kasuwa nakeso akaimu.
"Mahfus yace babu damuwa idan kun shirya ina waje.
"hajiya tace ai duk mun shirya.
"hajya ta juwa kan amatullah tace kodai zamuje dake ne kixabi wanda yai miki?
"da sauri Mahfus yace aa basai kunje da'ita ba, duk wanda kuka xaba daidai ne.
"hajiya tace to shikenan.
"a tsantsaye tukashi tea din snn suka fita xuwa kasuwa, hajiya da anty farida da matan yya khamis sukaje kasuwan nasir ne ya kaisu.
"suna isa hajiya tace akaisu gun masu saida funitures nasir ne yashiga dasu gun hajiya taxabi mata mai kalar brown colour kyau hade da su pltma home theater duk wasu kayan electronic saida aka hada masu duk wani abu da ake sawa amare, snn hajiya tace amasu total din kudin.
"ana fadi a take tabiya batare da niman ragiba.
"nasir na xaune a gefe yana jiransu.
"mota biyu ya kwashi kayan, snn hajiya tace akamo mata masu gyara gidan amarya.
"inda ta siye kaya aka hadata da masu shirya gidan amarya.
"suma anan akai tsada dasu tabiya.
"suna isa hajiya tace nasir ya kaita gidan su Mahfus xatakai amatullah gun uwar mijinta.
"hajiya da anty farida da amatullah sukaje gidan su Mahfus, tunda daga kofar gidan farida tafara tsarda miyau sbd kwatan dake kofar gidan in banda wari babu abinda yakeyi.
"mayafi anty farida tasa ta rufe hancinta har suka shiga suka fito hancinta a rufe yake.
"itama kanta hajiya abin ya dameta daurewa tai sbd babu yadda xatai.
"suna fita aka kaisu duk inda yadace akai amatullah snn suka koma gida.
"kafin su isa har angama tsara gidan, daki suka shiga ita da amatullah hajiya ta dauki ragowar kudin da yarage tabawa amatullah snn sukai sallama.
"gani duk su dauki jakarsa zasu wuce amatullah tasa kuka.
"babu wanda ya saurareta shigewa mota kawai sukai.
"nasir da Mahfus suka kaisu tashe drop aka dauka masu har gida saida suka tashi snn su nasir suka koma gida.
"Mahfus bekoma gida ba saida dare sbd yana gidansu gun yar'uwnshi.
"bayan sallar isha nasir yaxo ya daukeshi saida suka biya ya siyewa Mahfus kaza snn suka karisa gida.
"lokacin amatullah tai wanka tai kwalliyarta cikin doguwar riga, jin sallamarsu ne yasa ta dauki kyaleta tasa rufe kanta dashi.
"har bedroom suka shigo amatullah na zaune a gefen gado Mahfus yaxo ya xauna kusa da'ita, nasir kuma ya xauna akan cushion din dake gefe snn yafara nasiha hade da yiwa Mahfus nasiha akan yarike amana idan har ya cuci amatullah Allah ba xai barshiba.
"sbd amatullah batada kowa anan garin sai Allah sai shi.
"Mahfus yace ina Allah ya yarda.
"itama amatullah yai mata nata sosae snn yai sallama.
"Mahfus yarakashi har abinkin kofar parlour bayan ya fitane Mahfus yarufe gida ya koma ciki.
"koda yakoma tana nan zaune inda ya barta kanta rufe da mayafi, hannu yasa ya cire mayafin dake kanta.
"snn yasa hannu ya dago fuskanta sai yaga duk hawaye ne ya wanke mata fuska.
"kara matsowa yai suka da'ita yana fadin haka amatullah ke baki gajiya da kuka ne?
"baki tsoron wani abu yaxo ya sameki?
"dan Allah na rokeki banaso nasake gani hawaye a fuskanki kinjiko.
"kai kawai ta daga.
"yace to tashi muje muyi alwala.
"kama mata hannu yai xuwa toilet sukai alwala suka fito yajasu sallah raka'a biyu, bayan sun idar ne Mahfus ya dora hannu a kanta yaita kwararo addu'a tana cewa amin.
"saida yagama snn ya tambayeta yadda ake wanka.
"duk tai masa bayani babu kuskure ko daya.
"Mahfus yace alhamdllh.
"juyawa yai ya dauko ledar kaza ya bude hade da juice dibawa yai xasa mata a baki da sauri ta kauda bakin hannutasa ta amsa har tafara ci sai kuma ta cire hannu Mahfus yace menene?
"amatullah tace na koshi.
"Mahfus yace me kika ci?
"amatullah tace dama akwai ragowar naman dasu hajiya suka bari shine naci.
"Mahfus yace ok.
"Mahfus tace to kisha juice.
"tace aa.
"mikewa tai takoma bakin gado ta zauna.
"mikewa shima yai yace to shiga kinyi wanka sbd rage gajiya ko.
"babu musu tamike towel dake gefen gado ya mika mata amsa kawai tai tashige toilet.
"kafin ta fito Mahfus ya ciro mata kayan bcc ya ije mata a gefen gado, saida tameda kayan jikinta snn yafito.
"suna hada ido murmushi kawai yai mata snn shima yashiga nashi wankan, kafin yafito da sauri tasa kayan bcc hade da shafa mai da fesa turare tashige cikin bargo ta kwanta.
"Mahfus yana fitowa daure da towel ya kugunsa yana shafa mai ya shige cikin bargon.
"watsawa yai daf da'ita yana cewa amatullah har kinyi bcc ne?
"shiru amatullah tai.
"jin hakan yasa Mahfus kara matsowa yana shafeta dauke wuta amatullah tai tamkar wanda babu rai ajikinta.
"jin hakan yasa Mahfus fara yimata kiss hade da shafeta, itama meda masa takeyi hakan yasa Mahfus ya cire mata kayan jikinta baki yasa yana tsitse mata nono ta daya, daya kuma yana wasa da kan Mahfus besan lokacin daya haye kanta ba sai faman lasanta yakeyi hade da kokarin niman hanyan shiga
"amatullah naji haka tafara canxawa, ta daina biyeshi, shiko Mahfus yariga yai nisa.
"Amatullah sai kwalla Mahfus yai kokarin dannawa da karfi amma sai yaji tamatse babu hanya, itama amatullah kuka tasa sosae Mahfus yana fadin ki tsaya mana amatullah menene kikeyi kamar karamar yarinya?
"amatullah tace Mahfus akwai xafi.
"Mahfus yana fadin please wait baby.
"da karfi ya danna xai shige kenan, itama kuma amatullah axaba ya isheta jin Mahfus xai mata barna yasata tureshi da karfi ta mike.
"Mahfus yana fadin me xangani haka amatullah dan Allah kixo.
0 comments:
Post a Comment