"Da haka rayuwar amatullah ya cigaba.
"shima kanshi Mahfus yana matukar kiyaye abinda xai batawa amatullah rai.
"suna da kwana tara da aure ranar monday Mahfus xai koma aiki tunda sassafe amatullah ta tashi ta shiryawa Mahfus abin karyawa, sbd yace tunda safe ne xaifita.
"kafin sex thirty tagama hada masa abin karyawa.
"snn taje ta hada masa ruwan wanka, lokacin Mahfus yana kwance a dakinsa yana bcc, amatullah tashiga da sallama.
"harkan gado tahau a hankali take mgn hade da shafe masa gefen fuskanta.
"a hankali Mahfus yake juyowa hade da bude idonsa.
"gani amatullah yai a gabansa tasha kwalliya duk da ba shafe2 tai ba amma saida tai kyau.
"amatullah tai kwalliya ne cikin English wear, hannu Mahfus yasa ya jawota jikinsa yana shafeta hade da cewa baby kinyi kyau fa.
"Murmushi amatullah tai tace nagode, kokarin xare jikinta tai hade da kamo masa tace baby tashi muje kai wanka.
"shiru Mahfus yai kamar beji abinda take fadi ba.
"Mahfus kara bin jikin amatullah yai ya kwanta hade da dora mata kanshi a kirjinta yanayi kamar mesha nono, duk da akwai riga a jikinta amma behanashi shafe taba da haka har yasamu ya binya bukatar sa snn mike itama tashi tai suka nufi toilet tare sukai wanka suna gamawa Mahfus yaje dakinsa ya shirya cikin English wear snn yafito dinner.
"itama wanka tasake yi batare da tatsaya wani kwalliya ba doguwar rigar jallabiyarta tasa hade da daura dankwalin da sauri tafito dinner ta hada masa brekf dinsa.
"yanaci suna hira har yagama, yana gamawa daki yanufa ya dauko jakarsa.
"zai fita kenan ruwan sama ya banlo kamar da bakin kwarya.
"dole yasa Mahfus dawowa parlour ya xauna yana jiran ruwa ya tsaya, gani har seven thirty yayi ruwa be tsaya ba yasa rai Mahfus yafara baci koda amatullah tai masa mgn ba sosae yake amsawa ba.
"gani takwas saura yasa Mahfus yace amatullah ta tasamu masa leda ya rufe kansa dashi, xaitafi haka.
"amatullah tace bakagani ruwa akeyi ne?
"Mahfus yace to ya xanyi amatullah kina gani lokaci na tafiya.
"mikewa amatullah tai batare da mgn ba, dakinta dakinta ta koma taje ta dauko key din motar ta snn tadawo.
"lokacin yariga ya mike ita yake jira ta dawo, tana dawowa tamika masa key din motar.
"da sauri Mahfus yace me xanyi dashi?
"amatullah tace karinka amfani dashi idan xaka aiki.
"amsa kawai yai yafita sbd yariga yai late cewa kawai yai baby idan na dawo xamuyi mgn.
"murmushi kawai tai hade da cewa adawo lpy, Allah ya tsare.
"Mahfus yace amin nagode.
"duk da ruwan da akeyi behana amatullah yiwa mijinta rakiya ba, rungumeshi tai, tai masa rakiya har bakin motar.
"har Mahfus xai shiga mota amatullah tace one minute please.
"tsayawa Mahfus yai yana kallonta.
"wani irin runguma tai masa hade da d'an na masa yimasa hoon kiss.
"Mahfus najin yanayinsa yafara canxawa da sauri ya babbaro amatullah daga jikinshi yana cewa please my baby let me go, kinga nayi lete ko.
"murmushi amatullah tai hade da daga masa hannu, amatullah bata koma ciki ba saida taga tafiyar mijinta snn takoma ciki.
" Mahfus yana dawowa ya dauki key din mota ya medawa amatullah.
"kin amsa tai sai tace karike mana.
"kyaleta yai be tanka mana ba ya meda cikin aljihunsa.
"saida yabari dare yayi misalin karfe goma na dare har amatullah ta tafara bcc sai Mahfus yace ta tashi xasuyi mgn.
"da kar ta'iya mashi sbd bata dade da kwanciya ba.
"dole yasa ta tashi zaune sai Mahfus yace amatullah meyasa kikaki amsar key din motar?
"murmushi kawai amatullah tai snn tace babu komai.
"Mahfus yace mgn nakeso kiyi ba murmushi ba.
"cikin ido bcc amatullah tace haba Mahfus menene a cikin mota dani da motar duk muta karkashi ikon kane fa.
"saida Mahfus ya gyara xama snn yace amatullah kenan meyasa baki gudun surutun mutane?
"da rauri amatullah tace wa nasani a garin kodama nasani ina ruwana da abinda mutane xasuce.
"murmushi Mahfus yai snn yace amatullah kenan hakama ya nakare da surutun mutane banle sungani da mota.
"Cewafa suke sbd kudine na aureki banle yanxu kuma suga ina fita da mota.
"mikewa amatullah tai tahaye jikinsa suna fuskantar juna hade da wasa da gemun dake habansa tana wasa dashi.
"tace Mahfus.
"Mahfus yace na'am.
"amatullah tace dan Allah dan annabi inaso a xaman takewar da xamuyi dakai,dan Allah inaso mu toshe kunnimu murabu da yar' kinji2 masu kanana mgn.
"idan har bamuyi haka ba tabbas aurenmu ba xaikai ko'ina ba.
"murmushi Mahfus yai snn yace haka ne amma kinsan halin mutani...
"da sauri amatullah tace ina ruwanka da mutani badai kana sona ina sonka ba?
"Mahfus yace haka ne.
"amatullah tace to banaso mgnr mutane ya daga maka hankali, fatana Allah yabaka ikon rike amanata da Allah yabaka...
"da sauri Mahfus yace amin amatullah.
" kamo gemosa tai tana kitsawa hade da ja masa dan taji abinda xaice.
" murmushi kawai yai ya kyaleta.
"da yaga batasan ido ba, hannu yasa ya kamo kan nononta ya murxa da sauri ta sakar masa gemo tana ihu.
"Shima Mahfus kin sakewa yai duk da ihu da takeyi.
"da taga bashida niyar sakewa sauka tai daga kansa tana kokarin gudu.
"kamo nonuwar Mahfus yai da karfi ya jawota jikinshi, amatullah ihu take sosae tana cewa da xafi kabari.
"gani ihun da takeyi alama xafi takeji da gaske jawota yai cikin bargo sukaci gaba da wasa.
"ranar wata asabar da yamma Mahfus yace amatullah tashirya xasu fita.
"amatullah tai murna sosae sbd tunda taxo garin bata taba fita ko'ina ba.
"cikin doki amatullah ta shirya cikin riga da sket, shikuma yai nashi shirin cikin wado da riga na shadda.
"bakarami kyau sukai ba, kyale amatullah ta yafa.
"Gani irin kyau da tai yasa Mahfus yace saida tasa hijab.
"babu yadda amatullah batai ba amma Mahfus yaki yarda,wani karamin hijab wanda be wuce yadi uku ba tasa.
"Mahfus yace bemasa ba, babba wanda yakai yadi uku da rabi ya ciro daga wadrop yace shine yakeso tasa.
"haka ta amsa tasa, tana sawa taga ya rufe mata duk jikinta har kasa yake ja amatullah tace bazata sashi ba.
"shiko Mahfus yace saida afasa xuwa uguwar.
"kan cushion takoma ta kwanta.
"da dai taga da gaske yakeyi xai tafi ya barta a guje tabishi, suka fita tare.
"dariya ne Mahfus yai hade da cewa na dauka kinfasa xuwa ne ai.
"banxa amatullah tai dashi taje ta samu gaban motar ta zauna.
"Mahfus na shiga mota kai tsaye gidan su nasir ya kaita, suna isa Mahfus yakira nasir ta waya.
"nasir na gani number Mahfus da sauri ya daga yana cewa ango mijin amarya.
"murmushi Mahfus yai snn yace kana gida ne?
"nasir yace ina gida ne, gani zaune da hajiya.
"Mahfus yace ok to gamu a kofar gida.
"da sauri nasir yamike hade da cewa wani kofar gidan?
"Mahfus yace kofar gidan Ku mana.
"fita nasir yai,yai masu iso zuwa ciki.
"parlour ya kaisu, suna shiga har kasa suka duka suka gaida hajiya mmn nasir.
"cikin mututawa da fara'arta ta amsa.
"mai aikin sune takawo masu abinda da lemu.
"dukkansu babu wanda yaci, a tunani hajiya kunyarta sukeji haka yasata barin gun.
"tana tafiya nasir da Mahfus suka kama hira.
"itako amatullah kallon gidan kawai takeyi sbd yanayin tsarin gidan iri daya da na gidansu.
"babbancin su kadan ne.
"kwalla suka cika mata ido, shiru tai tana faman tunni Kala2.
"gani shirun da amatullah tai ne yasa nasir cewa amarya yadai?
"kinyi shiru kamar baki a gun kodai mudameki da surutune?
"murmushi kawai amatullah tai kanta a kasa, gani hawaye zasu xubo mata da sauri tasa hijab ta goge hawayen.
"Mahfus ne kawai yalura da haka, mikewa yai hade da cewa nasir xamu tafi dama kwana biyu najika shiru ne yasa nace bari na duboka.
"dariya nasir yai snn yace kasan yanxu ba lokacin xuwa gidan ka bane sbd😋
"dariya Mahfus yai hade da kai masa nushi.
"da sauri nasir ya kauce, duk sukasa dariya.
"da sauri nasir yashiga ciki ya sanarwa hajiya.
"tare suka fita sukai sallama ta dauki 5000 tabawa amatullah.
"har kasa ta duka tai mata godiya, snn nasir yai rakiya har bakin mota.
"amatullah kafin ta shiga mota ta goge fuskanta tsaf kamar ba ita ba.
"suna fita Mahfus yake tambayar ta meya sameta?
"tace babu komai.
"babu irin tambayar da bemata amma taki fadi, haka yagaji ya kyaleta.
"nasir na komawa ciki hajiya take cewa itace matar abokin kadin?
"nasir yace eh wlh hajiya.
"Hajiya tace Allah sarki daga ganinta yar'babban gida ne.
"nasir yace wlh hajiya saima kinga family dinta.
"hajya tace Allah mai ikon dama haka Allah yake hadinsa, Allah yabashi ikon rike amana.
"nasir yace amin hajiya, nima addu'ar da nake tayi kenan.
"Mahfus gidan iyayensa suka nufa darect dakin mmnshi suka shiga har kasa amatullah ta duka ta gaida ta.
"da fara'arta ta amsa.
"Mahfus yasamu bakin gado ya xauna, itako amatullah kasa ta xauna.
"gani dakin babu ko ledar kasa yasa Mahfus cewa dawonan ki xauna mana.
"kai kawai ta kada masa.
"alama aa.
"shima Mahfus gaida innarsa yai snn sukaci gaba da hira, itako amatullah a sace take karewa dakin kallo,hade da kallon gadan da Mahfus ke zaune gado ne gado bono mai inches 12 ko katifar arxiki babu a gadon duk juyin da Mahfus yai sai gadon yai kara.
"da taga alamar sunaso suyi mgn na tsakani d'a da mahaifi yasata fita takoma dakin mmn junior.
"basu bar gidan ba sai misalin 11PM snn suka koma gida.
"jikin amatullah yai sanyi sosae, tunda suka shiga mota har suka koma gida amatullah ko kallon Mahfus batayi ba.
"yai mgn har yagaji da yaga batada niyar amsawa yasashi kyaleta.
"koda sukaxo kwanciya Mahfus yaso biyan bukatar sa amma bega ido ba, agun amatullah hakan yasa ya hakura.
"itama kanta tarasa me kemata dadi a duniya.
"da safe suna zaune a parlour tai recharge through bank yar'uwanta take ta kira daya bayan daya.
"duk wanda takira sai sun dade suna hira.
"maza da mata duk saida suka gaisa dasu.
"kallota kawai Mahfus yakeyi duk abinda takeyi be tanka mata ba.
"sbd kusan duk mgnr da sukeyi yana jinsu, duk wanda xata kira babu wanda xai tambayeshi.
"a karshene takira mmnta itama sun dade suna hira, har abba yashigo,
"gani yadda take fara'a yasa abba cewa dawa kike mgn ne haka?
"gu yasamu kusa da'ita ya xauna.
"hajiya tace nida amatullah ne, gata ku gaisa.
"da sauri abba yace aa basai mun gaisa ba, naki gaisuwar ma ya'isheta.
"jikin hajiya yai sanyi sosae kashe wayar tai batare da sallama ba.
"duk abinda sukeyi amatullah na jinsu harda Mahfus din dake zaune, kuka amatullah tasa hade da mikewa a guje taina dakinta.
"Kokafin Mahfus yaxo tasa key ta ciki ta rufe, Mahfus ya buga har yagaji haka ya hakura yakoma parlour.
"fadawa kan gado tai taci gaba da kuka, tai kuka har tagaji bcc ne ya dauke ta.
"koda ta tashi Mahfus be tambayeta ba sbd yariga yaji duk abinda yafaru, iya kaci maganganu yai mata masu kwantar da hankali.
"result din matar kamarudee yana fitowa cikin sa'a yai kyau, duk da cikin da take dashi behana abba nima mata makaranta ba.
"sbd yaiwa iyayenta alkawari hakan a makarantar da amatullah takare anan ne yasaman wa na'ima gwurbi.
"bada bata lokacin ba tafara xuwa lecture.
"drave abba ya samanwa na'ima shiyake kaita idan ta tashi yaje ya dauko ta.
"tunda daga lokacin hankalin amatullah ya tashi,shi kanshi Mahfus yakasa gane kan amatullah kullin cikin kuka take.
"hakan yasa ta yanke shawarar xuwa gani gida, babu yanda batai ba amma Mahfus yahana.
"acewarshi sai takai wata biyar snn taje gani gida, hakan yasa amatullah takara shiga damuwa sosae.
"gani yanda tashiga damuwa sosae cikin kankani lokacin amatullah duk tarame da kode, kamar ba'ita ba.
"duk da cikin da take dashi besa tarame haka ba.
"gani yadda tarame ta lalace yasa Mahfus cewa tabari idan tasamu salary karke tawa saitaje.
"amatullah tace idan dan kudine tanadashi.
"Hakan yasa ranar asabar suna sallar asuba suka dauki hanyan Niger.
H.S.Z.ce🖊
🌺💦🌺
💦
MATAR FARI
( THE FIRST WIFE)💦
Fasaha online writes F.o.w.
MMN USWAN
H.S.Z.
16
" su Mahfus basu isa Niger ba sai bayan axahar.
"suna isa gidan su amatullah taiwa gateman mgn ya bude.
"tun kafin Mahfus ya karisa parlour amatullah tafita a guje.
"Mahfus yana kiranta amma ina aguje tashige ciki.
"lokacin hajiya na zaune a parlour bata ankara ba ji kawai tai anfado mata a jiki.
"a tsorace tace waye?
"snn amatullah ta dago ido.
"amatullah murna harda kuka.
"da mmki hajiya tace amatullah lpy?
"tafiya bako sanarwa?
"amatullah bata tanka ba saima kara shigewa jikin mmnta da tai.
"hajiya tace kedawa kikaxo...
"kafin takarisa mgn saiga Mahfus yai sallama yashigo.
"hajya da murnarta ta amsa sallama hade da yimasa bismllh.
"har kasa Mahfus yaduka ya gaida hajiya snn ya xauna.
"hajiya tacewa amatullah tashi kije kitchen ki dibowa mijinki abinci.
"batare da musuba amatullah tamike taje ta dibo masa abinci da juice da ruwa, snn takawo masa.
"ruwa kawai Mahfus yasha snn yace xaitafi sallah.
"hajiya tasake cewa amatullah taje ta dibowa mijinta ruwa a buta.
"mikewa Mahfus yai yatafi waje yana jiranta.
"amatullah na dibowa ta kaimasa waje.
"Mahfus yana amsa alwala yai yashige masallaci.
"tunda amatullah tashigo gidan hajiya ke kallonta gani yadda amatullah duk tai sanyi sosae kamar ba'ita ba.
"duk abinda takeyi jiki a sanyaye takeyi.
"gashi duk takara fari ta fada.
"Mahfus yana shiga masallaci besake shigowa ba har saida yai sallar isha snn ya ciro waya daga aljihunshi yakira amatullah.
"tana gani number Mahfus da sauri tadaga hade da sallama.
"bayan ya amsa ne Mahfus yace abba yadawo ne?
"amatullah tace eh yana parlour.
"kashe wayar kawai yai hade da mikewa.
"koda Mahfus yanufi hanyar parlour yaji gabansa na fadi, kamar karya yaje.
"matsewa kawai yai yashiga da sallama har yace ina yini abba.
"lpy klau abba yace batare daya kalli Mahfus ba.
"Mahfus yace musameku lpy?
"shiru abba yai be tanka ba.
"yani haka Mahfus ya mike yabar parlour, yana fita hotel yanufa kai tsaye, yana xuwa yabiya kudin daki aka bashi key yana shiga daki yai mgn aka yomasa order abinci.
"yana faraci saiga kiran amatullah yashigo.
"Mahfus yana gani number amatullah ne da sauri ya daga.
"Amatullah najin ya daga tace hello Mahfus kana ina?
"murmushi kawai yai snn yace yah aikai ne?
"amatullah tace dama abinci ne.
"Mahfus yace kibarshi kawai.
"amatullah tace banga ne ba?
"yanxu dai kana ina sai nabiyoka..
"da sauri Mahfus yace kibiyoni ina?
"ki kwanta kawai saida safe.
"kafin tasake mgn Mahfus yakashe wayar.
"shiru amatullah tai tana kallon wayar.
"gani haka hajiya tace lpy?
"amatullah ta xaiyana mata yadda sukai da Mahfus.
"shiru tai snn tace Allah ya kyau ta.
"jin muryan su abba a parlour yasa hajiya tacewa amatullah taxo suje parlour.
"zama sukai anata hira, harda yazed kani amatullah.
"itadai amatullah shiru tai tana kallansu.
"saidai idan anyi abin dariya tayi murmushi.
"me amatullah tagani oho mikewa tai tabar gun daki takoma ta kwanta amma ba bcc takeyi ba.
"shima Mahfus kwanciya yai yana tunani irin amsawar gaisuwar da abba yai masa.
"sai faman juyi yakeyi akan gado.
"da hajiya taji shiru amatullah bata fitoba mikewa tai tabita dakin.
"ganinta tai kwance ta kwashi hannayeta ta xuba a kirjinta da alama tunani takeyi.
"hajiya ne ta tadata hade da tambayarta lpy?
"murmushi kawai amatullah tai hade da cewa babu komai.
"zama hajiya tai kusa da'ita a hankali take janta da hira har tasaki jiki sukayi hira sosae.
"basu kwanta ba sai 1AM snn suka kwanta.
"karfe biyan asuba saiga kiran Mahfus hajiya ne ta falka gani number Mahfus ne yasa ta tada amatullah hade da mika mata wayar.
"amatullah na karba Mahfus yace tashi kiyi sallah.
"to kawai tace snn tamike.
"da safe amatullah ta hadawa Mahfus abin karyawa.
"shiru2 bata ganshiba waya ta dauka tanata niman number amma yaki shiga.
"Mahfus bexoba sai kusan shabiyu snn yaxo, koda yashigo gidan a bakin gate yatsaya snn yakira amatullah ta waya.
"tana dagawa yace kifita gani a kofar gida.
"dama lokacin tana parlour ne fita kawai tai batare da daukar mayafiba tafita.
"Mahfus yana ganinta haka daure fuska yai snn yace koma kisa hijab.
"tanaso tai mgn, Mahfus yai mata wani mugun kallo da sauri takoma ta dauko hijab tasa snn tadawo.
"suka shigo parlour tare, yana shiga amatullah tace bari nakawo maka abin karyawa.
"Mahfus yace kibarshi nakoshi.
"Mahfus yace xuwa nai muyi sallama tafiya xanyi.
"hannu yasa acikin aljihunsa ya ciro key din mota ya mika mata hade da mikewa.
amatullah tace idan kabar motan anan kaikuma da wanne xaka koma?
"Mahfus yace xanbi na kasuwa.
"meda masa key din tai amma Mahfus yaki amsa, babu yadda batai ba amma yaki haka tagaji ta rike key din.
"Mahfus yace nina tafi..
"da sauri amatullah tace yaushe xaka dawo?
"murmushi Mahfus yai snn yace bayan sati biyu xanxo na daukeki.
"cikin shagwaba tace sati biyu fa kace ina laifin uku.
"murmushi yai snn yace sati biyun ma daurewa kawai xanyi my amatullah.
"jawota yai ya rungumeta hade da yimata rada a kunni.
"dukkansu dariya sukasa hade da yimata kiss snn yace xantafi dan Allah kikulami da kanki da kuma baby mu.
"hannu tasa tarufe fuskanta alamar kunya.
"cire mata hannu yai snn yarike yace muje kimin rakiya.
"saida sukakai bakin kofar parlour snn yace koma haka nagode.
"gani xaifita amatullah tasake rungumarsa, shima rungumarta yai saida sukakai kusan five minutes a haka snn Mahfus yaxare jikinsa yace tawa natafi.
"hannu amatullah ta daga masa tana masa bye bye har saida yashige snn takoma ciki.
"duk abinda sukeyi basusan hajiya na kallansu ba murmushi kawai tai hade da girgixa kai.
"Kamar ciwo yana jiran Mahfus yatafi, cikin dare amatullah sai amai hade da xanxabi mai karfi.
"sbd amai amatullah bata iya tashi. saidai idan tai hajiya taxubar.
"da hajiya taga haka cikin daren ta sanarwa abba halin da amatullah ke ciki.
"mikewa yai sukaxo tare da hajiya gani yadda takeyi yasashi tambayar dama batada lpy ne?
"hajiya tace lpy klau sukaxo.
"abba yace to sutashi atafi asibiti.
"cikin dare suka nufi asibiti, suna shiga aka bata taimakon gaggawa ruwa aka samata nurse din tasa babban number sbd yai sauri.
"koda sukai mata test ciki suka gani na wata daya da kwanaki.
"cikin murna da doki hajiya tace alhji kaga rabo ko?
"wani irin mugun kallo yai mata, haka yasa takasa karisa mgnr.
"tunda abba yabar asibiti bedawo ba, su hajiyan Abdul da motarsa dana kamarudee duk suxo sun gaida maijiki.
"kwanan amatullah uku aka sallameta suka dawo gida.
"da dare bayan sallar isha abba yaje dakin hajiya yasamesu suna hira, ita amatullah tana kwance a kafar hajiya.
"abba yace ya jikin naki?
"tace da sauki.
"sai abba yace dama gani gida kikazo, kuma kinga gidan ya'isa haka inaso ki sanarwa mijinki yau dinnan gobe yaxo ya daukeki.
"amatullah sai kuka tana fadin Allah abba kayi hakuri sati biyu yace naji.
"wani irin tsawa abba ya daka mata hade da cewa maza kikirashi yanxu ki sanar dashi.
"amatullah na kuka ta dauki waya ta kirashi.
"jin yace hello da sauri abba ya kwace wayar.
"Mahfus yajin muryan abba da sauri yace abba ina yini.
"lpy klau yace snn yace gobe kaxo ka dauki matarka idan kuma bakaxo ba to wlh koranta xanyi saidai tasamu wani gun ta xauna amma ba nan ba snn yakashe wayar.
"jikin Mahfus yai sanyi sosae.
"itako amatullah inba kukaba babu abinda takeyi hajiya tai lailashi har tagaji.
"bayan 30 minutes Mahfus yakira, amatullah na daga wayar tasa kuka Mahfus yace ya'isa haka gobe in Allah ya kaimu inanan xuwa na daukeki dan Allah kidaina kuka haka.
maganganu masu kwantar da hankali Mahfus yaita fadiwa amatullah har saida ta numfasa.
"da safe Mahfus yana idar da sallar asuba ya dauko hanya, kafin gomn safe Mahfus ya'isa gidan su amatullah.
"ko kafin ya'isa hajiya tariga ta hada mata kaya tsaf Mahfus yana shiga suka gaisa da hade da cewa ina abba?
"hajiya tace tunda yafita da safe bedawo ba.
"shiru Mahfus yai sbd yasan sbd shine abba yaki dawowa gidan.
" sai Mahfus yace amatullah tafito sutafi.
"hajiya ta dauko mata jaka tamikawa Mahfus, Mahfus yana amsa yarikewa amatullah hannu xuwa mota.
"amatullah kuka take sosae Mahfus ya duka ya sallami hajiya snn yashiga mota yaja suka dauki hanya.
"cikin fushi Mahfus ke tuki gudu yake xubawa kamar mahaukaci.
"yana draving yana tambayar kanshi meyaiwa bbn amatullah daya tsaneshi haka.
"yasan sbd shine yasashi Koran amatullah.
H.S.Z.ce🖊
🌺💦🌺
💦
MATAR FARI
(THE FIRST WIFE)💦
Fasaha online writes F.o.w.
MMN USWAN
H.S.Z.
18
"Mahfus na rike da hannu Zainab yana janta.
"ita ko kokari take ta kwace takoma ciki, tana fadi dan Allah yya kabarni da'ita shegiya mara mutunci.
"tsawa Mahfus yaiwa zainab daga bata sake mgn ba.
"har bakin titi ya kaita ya damu mata napap tatafi snn yadawo.
"dakinshi ya shiga yanasa kaya sbd dama daga wanka yafito beriga ya shirya ba.
"duk a lokacin Anty Frd bata daina bala'i ba.
"cikin kayan data dikawa amatullah taciro wata shadda bugun senigal wanda tasha aiki tabawa amatullah tasa.
"kin amsa tai tana kuka ta duka ta dauki wanda Mahfus ya dinka mata ta kakkabe xatasa.
"fisgewa Anty Frd tasake tana fadi yaushe kika lalace haka amatullah yanxu har wani banxa yafimu duk abinda nakeyi sbd kecefa shine xaki watsami kasa a ido wata Mahfus yafini kenan ko?
"banxa amatullah tai da'ita.
"Anty Frd tace to wlh idan yamiki asiri ya kamaki, ni be'isa ya kamani ba.
"kuma wlh in har kisan wnn kayan saidai in nabar gidan nan.
"shegiya mara zuciya wanda zata kari rayuwa cikin wahala, kedai Allah ya dauke miki amatullah bansan uban da kika gani ajikin Mahfus da har kika makale masa ba.
"to wlh bari kiji dagake harshi baku isheni yiba.
"juyowa Anty Frd tai gun matan yya khamis tana cewa ashedai abba yai gaskiya daya ce sisishi bazaiyi ciwon kaiba akan shegiya yarinya nan, har muna gani laifinsa.
"wlh daga yanxu na daina gani laifinsa kuma idan nakoma duk yadda mukai saina sanar masa.
"rai Mahfus yabaci sosae, kiran mmn junior yai tawaya.
"tana xuwa yace takira masa amatullah yana nan yana jiranta.
"Mmn junior tana shiga dakin amatullah Anty Frd tadibeta daga sama har kasa ta xubar.
"a tunani Anty Frd itama yar'uwan Mahfus ne.
"itako bedameta gun amatullah taje tace Mahfus yana kiranki.
"da sauri amatullah tamike suka fita tare.
"Anty Frd tace dan Allah dubi yar'wahala har wani rawan jiki takeyi akan namiji.
"murmushi matan yya khamis tai hade da cewa kyaleta kawai dan batasan waye na miji bane shiyasa.
"duk Mahfus yana jinsu kawai ya kada.
"da sallama amatullah tashiga duk ido'ta ya dirje sbd kuka.
"suna hada ido da Mahfus tasake xubo da wani hawayen.
"da sauri Mahfus ya rungumeta yana fadin menene abin kuka kuma.
"dan Allah kibar kuka haka, hannu yasa yana goge mata hawaye hade da cewa is ok my baby.
"murmushi kawai tai sbd yanda yake mata kamar wata karamar yarinya.
"saida yaga ta daina kuka snn yace amatullah.
"kai tadaga tana kallon sa.
"Mahfus yace dan Allah kije ki amshi kayanda Anty Frd takawo miki kisa....
"da sauri amatullah tace amma.....
"Mahfus yace amma me? idan har kina sona da gaske ne, kuma na'isa dake kije kisa kinjiko?
"kai kawai ta daga masa, Mahfus yace yauwa ko kefa.
" Mahfus yace ina kika ijemi yarona?
"murmushi amatullah tai snn tace yana gun Anty Frd ko na naso shine?
"da sauri Mahfus yace aa kibarshi kawai, bari naje nasir yana waje yana jirana.
"tare suka fita Mahfus yasawa dakinshi key yafice.
"itama komawa tai daki, tana shiga ta dauki kayan tasa batare da tai mgn ba.
"Anty Frd da matan yya khamis sukai shewa hade da tafawa.
"ta window dakin amatullah Mahfus yaga yadda suke shewa ranshi yasake baci.
"yana isa gun nasir yace dan Allah xomutafi.
"da sauri nasir yace mutafi ina?
"batare daya tankaba motan nasir kawai yashiga, gani haka shima nasir shiga yai sukabar gidan.
"suna barin gidan Mahfus ya fadiwa nasir duk abinda Anty Frd taiwa amatullah.
"kai kawai nasir ya kada snn yace hakuri fa xakuyi daga kai har matanka.
"kasan tunani ne kuma kowa da irin tasa.
"kallon nasir kawai Mahfus yai hade da kwifa.
"tunda Mahfus yabar gidan besake dawowa gidan ba har yar'suna suka watse.
"gani har goma yai Mahfus bedawo ba yasa amatullah daukar waya tafita waje snn takirashi.
"Mahfus yana kwance a dakin nasir kiran amatullah yashigo, Mahfus yana gani number amatullah ne da sauri yadaga da hello.
"amatullah tace Mahfus meya hanaka dawowa gida? gashi har goma yawuce.
"Mahfus yace karki damu ina gidan nasir ne, anan xan kwana saida safe kikulamin da kanki da baby na.
"bejira yaji abinda xatace ba yakashe wayar.
"shiru amatullah tai snn takoma ciki.
"tana shiga Anty Frd ta hauta da fada tana cewa dan ubanki waya cemiki mai jego na fata da dare?
"baki tsoron wani abu ya sameki, idan ma wani abu kike bukata baxaki mgn a dauko mikiba sai kifita.
"shiru amatullah tai bata tankaba har suka kare.
"xama amatullah tai suka ta hira hade da yimata fadi yadda xata xauna da mijinta ba komai ne xata dauka ta bashi ba, saidai in taga abinda xasu amfana dashine.
"amatullah tace taji.
"snn Anty Frd ta jawo jakan da taxo dashi kayane sosae sukai mata ita da hajiya harda xinari hajiya ta siyewa amatullah tai tayi fitan suna dashi.
"akwatin baby ma daban shima yar'kanti ne masu tsadan gaske aka siyewa zunnurai.
"matar yya khamis ta xabe masu wanda xatayi amfani dasu yanxu saura kuma aka medasu cikin akwati aka rufe.
"Anty ta dau kudi 100000 thousand tabawa amatullah tace iji yya khamis yace abata.
"itama Anty fifty thousand tabawa amatullah hade da cewa wlh idan kika dauki kudina kikabawa mijinki da kaina xanxo na kwace kayana.
"ta karisa mgnr da dariya, itama amatullah murmushi kawai tai.
"matan yya khamis tabawa amatullah 20000 thousand tace tasiyowa baby riga.
"duk godiya sukai.
"cikin dare suka gyara mata ko'ina kayan da kuma baxasui amfani dashi yanxu ba, nata dana baby suka cikin akwati suka rufe snn suka dora kan wadrop.
"wanda kuma xasuyi amfani dashi yanxu cikin wadrop suka jere mata, saida suka fitar tsofaffi wanda suka fara kodewa snn akasa sabbabi.
"Anty Frd tace tai sadaka da tsofaffin.
"basu kwanta ba sai karfe biyun dare.
"asalatun fari Anty Frd ta mike saida tasa ruwan wanka snn tai sallah. tana idarwa tajuyewa amatullah ta kaimata toilet snn tasheta taje tai wanka.
"amatullah na fitowa Anty Frd tajuyo taiwa zunnurai.
"tana gamawa tai tasa kwalliya cikin kayan da hajiya ta siye masu aka cire daya daga ciki akasawa zunnurai.
"gani yanda yai kyau yasa Anty Frd tai ta daukarsa pict wai xata nunawa motarsa.
"murmushi kawai amatullah tai sbd ba karimin dadi tajiba gani yadda yyarta keyiwa zunnurai.
"hutuna tai masa kala2 snn ta shinfidashi.
"koda ta shinfidashi idonu kawai ta xuba masa ji takeyi kamar ta daukeshi ta tafi dashi.
"mikewa tai tashiga wanka suna gamawa suka karya hade da shiryawa.
"amatullah na gani sun dauki jaka tasa kuka,
"dariya kawai Anty Frd tai tace to menene abinda kuka kuma amatullah dan kungama wanka ba sai kuxoba.
"hawaye ne kawai ke xubowa amatullah, karasu tai har inda Anty tai parking din motar ta, matar yya khamis tafara shiga mota ita kuma Anty Frd tana rungume da zunnurai a kafadarta.
"da xata shiga mota mikawa amatullah tai yaro hade da rungumeta tana cewa dan Allah ku kulamin da yarona da kyau kinjiko.
"kai kawai amatullah ta daga tana share hawaye.
"shiga mota Anty tai, ta tada mota suna dagawa amatullah hannu har suka fita gani sunfice amatullah ta fashe da kuka.
"kan gado tahau taci gaba da kukanta ga zunnurai a hannu yana bcc. itama bcc ne ya kamata tana shinfidashi yasa kuka.
"haka ta daukeshi tana bashi nono kenan Mahfus yashigo, da sauri tacirewa zunnurai nono datake bashi taja riga tarufe nononta.
"Shikuma zunnurai yasa kuka.
"hannu Mahfus yasa ya amshi zunnurai yana lailashinsa.
"itama amatullah bata daina hawaye ba,Mahfus yace amatullah lpy meya sameki?
"shiru tai taci gaba da hawaye.
"juyawar da xaiyi yaga babu jakar su Anty, da sauri yace sun Anty suntafi ne?
"kai kawai ta daga mata.
"murmushi Mahfus yai sbd yasan tana kukan tafiyan yar'uwa tane.
"xama yai kusa da'ita yace dan Allah ki taimakeni kibashi nono idan yai shiru nima sainaji dadin lailashinki ko?
"amma ke kuka shi kuka ta'ina xanfara, a taimakeni dan Allah.
"Mahfus ya karisa mgn hade da shinfida zunnurai a ciyar amatullah snn yasa hannu yaciro mata nono yasawa zunnurai a baki.
"hannu amatullah tasa ta rikeshi da kyau.
"zunnurai yana sha ko 5 minutes bekai ba bcc ya daukeshi yana bcc ta shinfidashi. Mahfus yace yauwa ko kefa kinga yanxu sai naji dadin lailashin baby ko?
"murmushi tai masa.
"Mahfus yace to xonaji matata ta kaina kintashi lpy?
"au mantuwa nai.
"amatullah tace name fa?
"Mahfus yace kinsan yanxu muxama mu uku.
"Murmushi sa tai hade da hararrasa.
"Jawota yai jikinsa yana shafeta hade da cewa da wani lokacin ne su Anty su tafi?
"amatullah tace suna fita kashigo.
"Mahfus yace Allah ya saukesu lpy.
"tace amin, snn tace meyasa jiya baka kwana a gida ba.
"cewa yai nabaku gu ne sbd nasan xakuyi hiranku na yar'uwa kaga nazo na takura maku.
"amatullah tace haka ne.
"Mahfus yafadi hakane kawai amma a xuciyarsa ba haka bane, yaki dawowa ne sbd kada yasakejin abinda ransa xaisake baci.
"mikewa amatullah tai taje ta dauko handbag din taciro kudin da Anty tabata tabawa Mahfus.
"da sauri Mahfus yace amatullah ina kika samu kudi haka?
"gyara xama tai ta lissafa masa wanda suka bata kudin hade da xinaren da hajiya ta siye mata da kayan da aka kawo masu, harda wanda akace ta boye duk saida ta nuna masa.
"juya kayan yai ya kare masu kallon snn yace Allah ya amfana.
"amatullah tace amin.
"shaddodi guda uku wanda ba'a dikaba tabawa Mahfus da 20000 tace yakai diki.
"murmushi sosae yai hade da samata albarka.
"atanfa guda biyu kuma tace yabawa inna ta dinka itama tabata dubu biyar na dinki.
"Mahfus sai murna sbd murna daukar amatullah yai yana juyi da'ita a tsakar daki.
"ragowar kayan kuma medasu tai cikin akwati ta rufe Mahfus ne ya dora mata akan wadrop.
"kudin kuma da xinare na aurenta dana suna tabawa Mahfus tace gobe yarakata banking taje ta'ije.
"Mahfus yace Allah ya kaimu.
"su Anty Frd saida suka fara sauka a gidan su hajiya snn daga baya Anty Frd itanufi gidan ta.
"duk suna xauna a parlour Anty Frd take nunawa hajiya pitc din zunnurai.
"hajiya tace ikon Allah kenan ji yaro kama da bbnshi.
"da sauri yaxed ya amshi wayar yana gani hoton yace gaskiya hajiya yaron yana kyau.
"shima yya khamis amsa yai ya kalla yace ai wnn fuska Mahfus.
"hajiya tace wlh kuwa gashi kamar yai kaki.
"mikewa abba yai yabar gun.
"dukkansu dariya sukai sukaiwa abba.
"yya khamis ya dauki motarsa suka woce gida.
"da safe bayan sunyi wanka su karya suka shirya ita da Mahfus kaya sosae amatullah ta diba zasu kai kala goma tasa a jaka snn suka fita, ganita da jaka yasa Mahfus tambayar abibda yake ciki.
"amatullah tace kayane.
" Mahfus yace me xatai dasu?
"amatullah tace kyau xatai dasu sbd sun kide.
"daga snn besake tambaya ba.
"kai tsaye banking suka nufa Mahfus na rike da zunnurai yana jiranta a mota, cikin sa'a babu layi da yawa shiyasa bata dade ba tafito.
"tana fita tashiga mota Mahfus yajasu gidan su inna suka nufa kai tsaye.
"suna isa Mahfus ya dauki yaro ita kuma ta dauki jakar kayan suka shiga lokacin inna tana daki hakan yabawa amatullah damar jefa jakar a dakin Mmn junior snn suka karisa dakin inna.
"inna da murnarta ta taresu Mahfus ya mika mata yaro har kasa amatullah ta duka ta gaida inna.
"da sauri inna tace ta tashi akasa ta hau gado sbd jege.
"saida suka taba hira snn Mahfus ya dauki kaya da kudi yabawa inna yace iji amatullah.
"murna sosae inna tai hade da sa albarka.
"suna cikin haka Mmn junior tashigo da sauri amatullah ta kashe mata ido hade da mikewa suka tafi dakinta.
"suna shiga cikin rawar jiki mmn junior tace naga kaya nawaye?
"murmushi amatullah tai tace kena bawa.
"Mmn junior sai murna baki yakasa rufuwa sbd murna.
"hira sukai sosae da mmn junior, Mahfus ne yaleko yace taxo sukafi gida.
"bayan tafiyarsu Mmn junior ta raba kayanda gida uku tanunawa inna kaso daya afili inna tanuna bakin cikinta ko kallon kayan batai ba, banle tace kala.
" itama dayake tasan halinta abinda inna tai bedameta ba.
"komawa tai da kayanta daki.
"kwanci tashi babu wiya su amatullah har sunyi arba'in.
"tun bayan sallar isha zunnurai yake kuka amatullah tai lailaishi har tagaji Mahfus ma haka.
"da suka bashi maguguna har yafara bcc kamar wanda aka mitsila cikin dare yasake tashi yaci gaba da kuka, da amatullah taga haka itama kuka tasa Mahfus yarasa yadda xaiyi gashi shabiyun dare ne.
"bashi da yadda xaiyi haka ya daukarsu suka nufi gidan inna cikin dare suna isa Mahfus yakama buga gida a tsorace yya Mahfus yaje xaure yana tambaya waye?
"Mahfus yace nine yya.
"snn yabude suka shiga.
"gani yadda amatullah da yaro suke kuka yasa yyan Mahfus tambayar lpy?
"mmn junior ne taxo da sauri ta amshi yaron.
"kowa yai iya kokarin sa amma zunnurai yaki shiru.
"inna ta amshi zunnurai ta goya Mahfus yai lailashin amatullah har yagaji.
"yyan Mahfus yai masa addu'a acikin ruwa alabawa zunnurai yasha ragowa kuma aka shafe masa idan yai kamar yai bcc sai kuma yatashi yaci gaba da kuka.
"tun daga lokacin inna tace a kyaleshi idan kaga yaro yakatse kuka haka cikin biyu xa'ai daya ko xa'ai mutuwa ko kuma wani mumunar abu xaifaru.
"inna tace koma menene Allah yakawo da sauki.
"duk sukace amin.
"haka suka kwana a zaune babu wanda ya rumtsa zunnurai yana kafar inna kuka kawai yakeyi babu sasauci.
"karfe shidda safe Mmn junior tai mata wanka Mahfus ya dauki d'abshi xuwa asibiti.
"koda sukaje maguguna kawai aka basu su vitamin C hade da na bcc suka koma gida.
"suna dawowa a parlour suka tsaya Mahfus ne ke xubawa amatullah a spoon ita kuma tana bashi.
"yanasha sai bcc suma anan suka kwanta suka sashi a tsakiyarsu.
"hann Mahfus daya yana rike da hannu zunnurai itama amatullah haka.
"shiru2 da su inna sukaji yasasu biyosu gida, suna shiga suka samesu kwance suka rirrike d'ansu suna bcc.
"murmushi kawai inna tai hade da cewa gani shikadai ne yakawo masu haka.
"Mahfus ne yafara falkawa gani su inna yasashi tada amatullah.
"su inna sukace ya maijikin?
"sukace da sauki.
"ganishi yana bcc inna tace aa yasamu sauki tunda gashi har yana bcc, Allah yakara lpy.
"Mahfus yace amin.
"inna tace sutafi gida dama mejiki sukaxo gani tunda yasamu lpy,Allah yakara lpy.
"komawa gida sukai.
"washe gari da safe Mahfus yana xuwa aiki yaga laptop koda yai tambaya akace koran ma'aikata akayi kuma hardashi a ciki.
"jikin Mahfus yai sanyi, a lokacin ne yatuno da mgnr inna.
H.S.Z.ce🖊
🌺💦🌺
💦
MATAR FARI
(THE FIRST WIFE)💦
Fasaha online writes F.o.w.
MMN USWAN
H.S.Z.
💐💐💐💐💐💐💐Masoyana abin alfaharina ina alfahari daku a duk inda kuke.Comm dinku ke karamin karfin gwiwa. Home of novel gaskiya ni yar'gata ce nagode nagode sosae da kaunarku a gareni, da kuma bibiyar novel dinna da kukeyi Allah yabar kauna🤝💍
Hafsat Hausa novel (H2) Facebook, Banmance da kuba nagode da nunamin kauna da kukeyi da kuma bibiyar novel dinna a duk inda nai posting kuna tare dani, thank you so much all my fans🤝💍
🍬🍬🍬🍬🍬
Sis mardiya ka'oje (Mmn Ahmed) ban mance dake ba ina alfahari dake a duk inda kike nagode da nunamin kauna da kikeyi Allah yabar kauna da zumunci. Allah shiryar damu ya shiryar mana da xuri'a bisa tafarkin Islamic, yasa mufi karfin zukatanmu, ya kuma kare mana mazajenmu a duk inda suke. Y basu ikon nimo mana halas, ya kuma basu ikon gujewa haram amennn ya Allah👏🏻
Wannan page din sadaukar wane ga dukkani masoya novel din MATAR FARI
nagode Allah yabar kauna
💍💍🌹🍬🍬
20
"Mahfus na gani sun fita,a guje yai kan amatullah yana kiran sunanta.
"gani bata numfashi da sauri yashiga toilet ya dibo ruwa. kwara mata yai gaba daya jikinta.
"firgigi tai tamike a guje tai hanyar kofar hade da kwadawa Mahfus kira.
"fisgota Mahfus yai yana cewa kitsaya.
"amatullah igijeshi tai taci gaba da kwadawa Mahfus kira hade da kuka.
"Mahfus na gani haka riketa yai da karfi yana cewa amatullah kitsaya nine, nine Mahfus dinki.
"duk da haka amatullah bata dai na buga kofaba, gani haka yasa Mahfus danneta da karfi a kasa.
"amatullah naji haka wani irin ihu tasa hade da fashewa da kuka tana kiran nashiga uku xasu kashemi Mahfus din na..
"Mahfus najin haka rungume amatullah tai yai da karfi yana fadin nine Mahfus dinki babu wanda zai kashe miki Mahfus dinki.
"amatullah najin haka da sauri ta daga fuska tana kallon Mahfus da taga shidin nedai da sauri ta rungumeshi hade da tallafo fuskanshi tana masa kiss.
"jin zunnurai na kuka da sauri amatullah takoma kan da'nta ta rungume taci gaba da kuka.
"biyota Mahfus yai kan gadon yace dan Allah kidaina kuka haka is ok.
"gani taci gaba da kuka yasa Mahfus yace kodai ya tabaki ne?
"da sauri amatullah tace aa.
"Mahfus yace aa amatullah ban yarda ba.
"sa hannu yai ya ware mata kofa yana lekawa,da yaga be hango komai ba kwantar da'ita yai ya ware kafar da kyau hade da sa hannu yana shafo gaban ta.
"da yaji babu komai gaban ma a bushe yake wani irin ajiyar zuciya Mahfus yai hade da cewa alhamdllh.
"snn Mahfus yakoma kan kofa yai iya yinshi amma ina,sun riga surufe su da key.
"Mahfus yanimi abinda zai fasa kofar besamu ba.
"komawa window yai yagani ko zai samu hanya amma ina.
"suna fita da mota, mota ta tsaya sunyi iya yinsu mota taki tashi.
"daya daga cikinsu yace oga mubarshi mu tafi kawai kaga safiya ya kusanyi kada axo a kamamu.
"waje kokarin fita daga motar wayar Mahfus tafadi a cikin mota sukuma suna kokarin gudu basu luraba.
"haka suka tafi sukabar motar a bude.
"Mahfus da yaga besamu abinda xai fasa kofar dashi ba, karfe da amatullah ta kwadawa barawo ne Mahfus ya dauka kafa yasa da karfi yake juya karfe garin kokarin karya karfe yaji ciwo.
"jini sosae yake xuba amma besa Mahfus yabari ba, yana karyawa yaje yasa a gun key da karfi yasa ya juya kofar da bude.
"yana budewa fita yai kuwa parlour amatullah tana fadin ina xaka Mahfus?
"ina xuwa kawai yace.
"gani haka da sauri amatullah ta goya zunnurai hade da daukar masa jallabiyarsa ita hijab ta dauka snn tabishi parlour.
"har yasa kafa xai fita da sauri amatullah ta rike masa hannu tana cewa dan Allah karka fita.
"Mahfus yace babu komai kikoma ciki kawai.
"kuka amatullah tasa tana fadin saidai mutafi tare, Mahfus betsaya ya saurari abibda xata ceba fita yai itama amatullah da sauri tabishi kafa babu takalmi tana rike da rigansa a hannu.
"gani gate a wangale yasa Mahfus karisawa bakin gate din da sauri.
"can ya hango mota da sauri yabi motar, itama amatullah a guje tabishi.
"yana isa gun yaga mota a bude key na makale a kan sitiyari da sauri ya kunna light yana dube2 wayarsa ya hango can gefe dagawa yai yabawa amatullah itako amatullah sai faman cewa take dan Allah Mahfus kaxo matafi kada sudawo.
"Mahfus yace karki damu shigo mukoma gida.
"tana shiga Mahfus ya meda mota gida hade da rufe gate da kofar parlour.
"ruwa amatullah ta dibo ta wanke masa hannu snn tasamu kyale fari tass ta daure masa.
"a parlour suka xauna dan babu mgnr bcc kuma Mahfus na fadin yar'iska kawai, amatullah kwantar da zunnurai tai akan three ster snn tadawo gun Mahfus ta kwanta a jikinshi, shima Mahfus rungumeta yai a jikinshi.
"ba'a dade aka kira sallar asuba saida sukai sallah snn Mahfus yakira yyanshi ya sanar masa, salati yai yasanarwa ubangiji sa.
"a take yasanarwa inna da motarshi.
"suna gama mgn da yyanshi yakira nasir ya sanar dashi.
"shima salati yai ba'a dauki lokacin ba sukaji knocking da sauri Mahfus yacewa amatullah taje tacire rigar bcc tasa wani da babban hijab.
"saida yaga tashige snn Mahfus yaje ya bude kofa, nasir ne yagani.
"nasir na gani hannu Mahfus daure da duk jini ya bata tsuman salati yai hade da cewa fito mutafi asibiti.
"murmushi kawai Mahfus.
"saida suna xauna nasir yake tambayar garin yya barayi suka shigo.
"Mahfus yace wlh nasir muma bcc mukeyi sai mukaji motsin anshigo ashe barayi ne.
"shigowar amatullah parlour ne yahana nasir mgn, tana tana xama su inna da yyan Mahfus da mmn junior sukai sallama.
" su amatullah suka taresu da sannu da xuwa.
"sukace yauwa ya akaji da farga ba.
"sukace alhamdllh.
"har kasa amatullah ta duka ta gaida bbn junior su inna kuma tace suxo sushiga ciki.
"mmn junior ta dauki zunnurai suka shiga cikin bedroom bayan su gaisa ne amatullah take basu labarin abinda ya faru, tanayi tana kuka.
"inna da mmn junior sukai ta bata mgn har ta numfasa, zunnurai yatashi yana kuka mikawa amatullah sukai tabashi nono koda yasha be daina kuka sai mmn junior tace kodai wanka yake butaka?
"amatullah tace eh dama beyi wanka ba.
"amsarshi tai suka shiga toilet tai masa wanka tafito ta shiryashi tsaf snn sukace zasu tafi.
"tana rike da zunnurai suka fita parlour snn tamikawa bbn junior saida ya dinyi wasa dashi snn suka mike.
"nasir ne ya amshi zunnurai yana masa wasa sai faman wangale baki yakeyi yana dariya, kamar Mahfus ne ke dariya.
"nasir be bar gidan ba saida aka fara kiran sallar axahar snn suka fita tare xuwa masallaci bayan su idar da sallah ne suka nufi chamis akaiwa Mahfus treatment din hannunsa nasir yabiya sbd Mahfus bashi da ko sisi ajikinshi suna fita nasir gida yanufa Mahfus ma haka.
"koda Mahfus yashigo gida gani amatullah yai ta'idar da sallah tana zaune kan sallaya tana faman kuka.
da sauri Mahfus ya karisa gunta yana lailashinta share tai tace ina wayarka?
"mika mata yai.
"tana amsa tasa number hajiya takira.
"hajiya ta gani number Mahfus kamar bazata daga ba saidai ta daga muryar amatullah taji cikin kuka take gaidata.
"gaisawar da hajiya bata amsaba kenan sai faman cewa take amatullah lpy meke faruwa?
"cikin kuka take sanarwa hajiya abinda ya faru.
"da sauri hajiya tace sun tabaki ne?
"amatullah tace aa.
"hajiya tace alhamdllh yaron fa?
"hajiya tace to bawa mijin naji idan yana kusa.
"mikawa Mahfus wayar tai bayan sun gaisa hajiya tai masa Allah ya kyauta.
"suna cikin gaisawa abba yashigo hajiya ke sanar dashi abinda yasami su amatullah.
"cikin rawar jiki abba yace amma dai basu tabata ba?
"hajiya tace aa.
"da sauri abba yace bari na kirata naji yadda take, wayarsa yaciro daga aljihunsa yana niman number ta.
"hajiya tace aitace sutafi mata da waya, saidai na mijinta.
"amsar wayar hajiya abba yai yakira duk a lokacin wayar tana hannu amatullah,amatullah najin muyar abba tasake fashewa da kuka.
"abba yace dan Allah amatullah kidaina kuka tunda Allah yasa basu tabaki bama ai muyin barka in Allah ya kaimu goya xanturo hajiya ta dubaki.
"amatullah ji tai kamar ba abba yake mgn ba.
"abba yaci gaba da cewa nima dan banijin dadin jikina ne da tare xanuxo, jibi ma xantafi Cairo naga doctor din na.
"cikin kuka amatullah tace abba Allah ya kara lpy, yasa kaje lpy kadawo lpy.
"abba yace amin nagode.
"snn sukai sallama.
"suna sallama amatullah tafadiwa Mahfus cewa hajiya na xuwa gobe.
"Mahfus yace to yanxu me yakamata a shirya masu gashi banida kudi.
"amatullah tace babu damuwa, yanxu tashi xakai mutafi kasuwa.
"tashi sukai Mahfus yashiga wanka yana fitowa itama tashiga amatullah ne ta taimaka masa wanjan sa wando sbd ciwon dake hannunsa.
"itama bakar jallabiya tasa hade da mayafinsa suka fita cikin ikon Allah tanasa key mota yatashi Mahfus yana rike da zunnurai ita kuma tana draving.
saida sukaje A.TM.tacire kudi snn suka karisa kasuwa, siyayya sukai sosae snn suka dawo gida.
"suna shigowa sukaga su suwaiba sunxo suna tsaye a bakin gate.
"amatullah tana parking da sauri taje ta rungumosu hade da cewa kuxo mushiga ciki.
"wani irin kallon Zainab taiwa amatullah, duk da tagani amma bata nuna damuwa ba.
"ita ko Fatima amsar zunnurai tai a hannu yyanta.
"amatullah na cewa au ni bazaki amsheni ba sai yyanki?
"duk dariya sukai.
"gani kaya yai mata yawa yasa Mahfus rage mata kayan.
"suwaiba da sauri ta amshi yynta.
"suna shiga kitchen amatullah tashiga da kayan Mahfus ya amshi na hannu suwaiba yabita dashi saida sukasa kayan a frg snn ta dauko ruwa suka dawo parlour dukkansu hada baki sukai suka gaida Mahfus hade da yimasu Allah ya kiyaye na gaba.
"Mahfus yace amin nagode.
"snn suka gaida amatullah amma banda Zainab.
"Mahfus yace kefa ko kinfi karfin ki gaida tane?
"Zainab tace yya to bana gaida kaba....
"da sauri yakatar da'ita hade da cewa karki kawomin iskanci banxa a nan idan har bazaki gaida taba kintashi ki barmi gida na.
"murmushi kawai amatullah tai snn tacewa Mahfus dan Allah karabu da'ita waya cemaka ana shiga tsakanin mata da miji.
"duk dariya sukasa, gaisuwar da Zainab batai ba kenan.
"da haka sukai sallama suka wuce, suna fita tashiga kitchen Mahfus yana rike da zunnurai.
"zunnurai kokarin rike hannu bbnshi yakeyi, da amatullah taga haka karbanshi tai tagoya snn taci gaba da aiki.
"washe gari hajiya na idar da sallah asuba suka dauki hanya ita da yazed, yazed ne ketuki.
"sbd gudun da yakeyi shadaya suna cikin kano, kiran Mahfus sukai suka sanar dashi inda suke.
"yana jin haka shida amatullah suka fita tarosu sbd batasan hanya sosae ba Mahfus ne kenuna mata hanya har suka tarosu snn sukai masu jagora xuwa gida.
"suna parking amatullah a guje taje ta rungume hajiya da yazed yazed ya amshi zunnurai suka shiga ciki.
"suna shiga bayan sun xauna amatullah ta kawo masu ruwa da lemu sukasha snn Mahfus yaka ya gaida hajiya, hajiya ta amsa hade da yimasa Allah ya kyau.
"Mahfus yace amin nagode.
"amatullah taja hajiya xuwa daki snn ta kaimata abinci tana ijewa takai masu yazed nasu parlour.
"amatullah na fita hajiya ta karewa dakin kallon tana mmkin yanxu aciki nan yar'ta ke rayuwa.
"zunnurai yana hannunt sai faman fesheta da yawu yakeyi yana hura hakori.
"amatullah na dawowa taxubawa hajiya tana, hajiya naci suna hira, hajiya tace abbanki yace a gaida mishi ke har yabada sako nabaki.
"cikin doki da jin dadi amatullah tace da gaske hajiya.
"jaka hajiya ta jawo taciro sabuwar waya hade da note din one one thousand tabawa amatullah.
"amatullah sai murna.
" hira sukai sosae, kiran sallah ne ya katsa su tashi sukai sukayi sallah suna idarwa sukayi sallama.
"amatullah da Mahfus saida suka fitar dasu hanya snn suka dawo gida bayan su dawone amatullah take nunawa Mahfus wayar da abba ya siye mata hade da kudin daya aiki mata dashi.
"murna sosae Mahfus yai a take suka kira abba sukai masa godiya.
"amatullah raba kudin biyu tai tabawa Mahfus dubu hamsi itama tarike hamsi.
"Mahfus godiya yai sosae.
"bayan tafiyar abba Cairo jikin yaki hakan yasa suka hannashi dawowa sukaci gaba da bashi kulawa.
"satin da xai kewayo hajiya na shirin tafiya dubashi yya khamis yace ta dakata tunku dama tare sukaje da yya khamis.
"cikin dare abba yace ga garinku.
"Allah yai masa rasuwa.
"cikin daren aka sanarwa gida, kafin safe gida yacika da jama'a sai faman koke koke akeyi.
"da safe misalin karfe tara amatullah suna parlour xauna da zunnurai a hannu taga kiran Anty Frd da sauri tadaga jin murya cikin kuka yasata cewa Anty ply?
"cikin kuka Anty Frd tace abba yarasu.
"amatullah ihu tasa batasan lokacin da tai hurgi da yaroba.
"Mahfus yana daki jin kukansu ita da yaro yasashi fitowa da gudu.
H.S.Z.ce🖊
🌺💦🌺
💦
MATAR FARI
(THE FIRST WIFE)💦
Fasaha online writts F.o.w.
MMN USWAN
H.S.Z.
22
"gani yanda Mahfus yakeyi yasa amatullah dariya.
"biyeshi tai sukai ta wasa bayan su gama abinda da xuyi ne Mahfus yacewa amatullah ta shirya su tafi kasuwan tare tunda shi ba sani kanshi yai ba.
"kada axo cuceshi, sbd yawanci yar' kasuwannan ba tsoron Allah ne dasu ba.
"amma idan akaje da wanda yasan kai koda xasuyi cutan xaixama da sauki.
"amatullah tace hakane.
"shiryawa sukai suka tafi kasuwan tare.
"cikin ikon Allah sunsamu yanda basuyi tsanmani ba.
"sbd a lokacin dala ya tashi.
"shiyasa shima darajan zinare ya karu.
"cash aka basu kudinsu daga bank suka tafi direct amsar kudin Mahfus yai yasa acikin account dinshi.
"na wajan amatullah shima transfer sukai xuwa cikin account din Mahfus, saida suka hada kudin gun daya snn suka dawo gida.
"da yamma bayan su alhji Ibrahim su gama cin abinci shida iyalansa, suna zaune da hajiya shine yake sanar mata yanda sukai da amatullah.
"hajiya tai salati ta sanarwa ubangiji tana mmkin amatullah.
"hajiya tace yanxu kabata kudi ne?
"alhji yace nabata amma ba dukka ba.
"million two nabata shidima sbd kukan da tasane.
"hajiya tace wlh alhji inda ka shawarceni kafin kabayar da baka bataba, yanxu da haka wannan shrgen mijinta din nanne xaisata.
"sbd yaga ubanta ya mutu kuma yasan yabar dukiya shine xai mata wayo yagama cinye mata kudin.
"to wlh daga yau ba kukaba ko kukan jini xatayi sisi baxa'a bata ba.
"alhji yace nima shawara da nayanke kenan.
"da dare Mahfus yana gama cin abinci yatafi gida su nasir, yana isa yatsaya a kofar gida ya kiranshi ta waya nanda nan nasir yafito saida suka gaisa hade da cewa ya karin hakuri?
"Mahfus yace alhdumll.
"Mahfus yace nasir gun ka naxo.
"nasir yace allah yasa dai lpy.
"Mahfus yace klau wlh, dama wasu kudi nasamu nakeso nafara business shiyasa nazo gunka sbd kai ne kasan sirrin kasuwanci.
"nasir yace hakane amma Mahfus kasan business yanxu saida isanshen kudi.
"Mahfus yace hakane nasir.
"nasir yace kamar nawa kake dashi?
"Mahfus yace xasukai million biyar yar'kai.
"cikin mmki nasir ya bude ido😳
hade da cewa Mahfus ina kasamu irin wannan kudin haka?
"Mahfus yace wlh nasir amatullah ne tabani tace naja jari dashi.
"da sauri nasir yace aa wlh Mahfus banyarda ba,haka kawai bazata dauki kudi tabaka ba.
"a nan ne Mahfus ya warwarewa nasir komai babu abinda ya boye masa.
"nasir yace gaskiya Mahfus baka kyau taba, saidai idan kuyishi da yarjejeniyar gaba daya business din nata ne kai kai kuma katsaya a matsayin manager.
"amma inba haka kai ba xaixama akwai cutarwa aciki.
"san kaine ka tursasata ta amso kudin nan, duk da haka be maka ba ka kuma sata ta saida xinarenta.
"idan da gaskiya Mahfus yau koda amatullah taso saida wata kaddararta kai mai hanawa ne, amma ace da kanka kabata shawarar haka dan kaga burinka ya ciki.
"idan harda gaske kakeyi mai xaihana baxaka fitar da takardunka kaje ka nimin aiki ba.
"na babbata idan baka samu na kwamnati ba xaka samu na campany.
"Mahfus yace haka amma wlh nasir duk yadda kake tunani ba haka bane.
"kuma idan ma wani abu kake in Allah ya yarda xanyi iya kokarin naga nakiyaye.
"hmmm kawai nasir yace snn yaci gaba da cewa idan hakane Mahfus meyasa kamaida amatullah family house dinku?
"kayi hakuri bana raina ma arxikinku bane.
"murmushi Mahfus yai snn yace ba haka bane nasir a lokacin gaskiya banida kudin da xanbiya hayane shiyasa nace mukoma gida.
"amma ko a lokacin amatullah tace xata biya nine na hanata, sbd ba hskkinta bane biyan haya.
"shiyasa nace aa idan tabiya na wannan shekara waye xaibiya na wani?
"shiyasa nace mukoma gidan mu kawai har allah ya horemin nawa.
"murmushi nasir yai hade da cewa amma kasan ka tauyeta ko?
"kaduba irin gidan da tataso Mahfus banaso kayi dubi da soyayyar da amatullah take maka yasa kayi anfani da wannan damar kayi abinda kakeso.
"wlh Allah ba xaibarka ba.
"shiru Mahfus yai besake mgn ba.
"gani yanda jikin Mahfus yai sanyi yasa nasir cewa kai a naka ra'ayin wace irin business kake sha'awa?
"a sanyaye Mahfus yace ai sha'awa xamu biba nafison nayi business din da yafi shaga wanda koda kasiye ba xata dauki lokaci bata kare.
"nasir yace haka ne, yanxu dai business din kayan masarufi yafi sauri shaga.
"Mahfus yace shikenan yanxu dai na danka kama wuka da nama duk yadda kai daidai ne.
"tun daga lokacin nasir keta shiga da fita saida yasan yanda yai yasamuwa Mahfus shago a kasuwar singa.
"Yabiya kudi 8 hundrend thousands snn yasa akai masa supply din kaya shago, tunda dama shima irin business din yakeyi hakan yasa basusha hawala ba.
"saida aka kammala komai snn Mahfus ya sanarwa amatullah mata.
"fatan alkairi kawai tai masa.
"a lokacin ne Mahfus ya sanarwa inna da yyansu cewa amatullah ne tabashi jari harma yabude shago.
"murna sukai sosae hade da fatan alkairi.
"Bayan bbn junior yakoma dakine yake sanarwa mmn junior.
"mmki tai sosae hade da takaicin karuwa hakan.
"tun daga lokacin idan Mahfus yafita baya dawowa gida sai dare.
"xaune kawai yake a matsayin manager yara ya xuba sune masu shiga da fita.
"tun daga lokacin mmn junior tanaso taiwa amatullah mgn amma tana tsoron karta sanarwa mijinta sbd ta lura amatullah ba karamin sone takewa Mahfus ba.
"kullin da mgnr take kwana take tashi a xuciyarta.
"kusan kullin sai hajiya ta kira amatullah su gaisa.
"alhji Ibrahim koda wasa bebari hajiya taji mgnr kudin da yabawa amatullah ba, kuma yahana iyalansa fadiwa kowa.
"cikin hukucin allah, allah yasawa business din Mahfus albarka, hakan yasa Mahfus yasake dawowa gun amatullah bayan sallar isha har ta kwanta Mahfus ya tadata.
"tashi tai ta xauna sai Mahfus yace amatullah.
'"tace na'am.
"Mahfus yace dan allah wani taimako nake nima a gunki.
"amatullah tace taimako kuma Mahfus namai?
"murmushi yai hade da susa kai snn yace na kudi.
"da sauri amatullah tace mexakai dasu Mahfus?
"Mahfus yace wlh amatullah jari nakeso na kara, sbd wanda suke hannuna sunmin kada.
"shiyasa nazo gunki ko zansamu wani abu?
"shiru amatullah tai tana kallonsa.
"kara matsowa kusa da'ita Mahfus yai yana cewa dan allah amatullah koda rance ne.
"wlh xan biyaki.
"a lokacin ne amatullah tace kasan dai bekamata nasake kiran alhji nace ina bukatar wani kudi bako?
"da sauri Mahfus yace nima bance kisake tambayarsa ba.
"amma ai nasan kinada wasu kudi a cikin account dinki ga kuma sarka da mota...
"da sauri tace wani sarka badai wanda abbana ya siye manaba?
"Mahfus yace wlh amatullah nayi miki alkawari idan nasamu yadda nakeso xansiye miki wani.
"amatullah na kuka tace haba Mahfus tun muna yara nida Anty Frd abbanmu yaje umura ya siye mana hajiya ta ije mana sai lokacin aure akabawa kowa nasa shine yanxu zakace na saida bayan shi kadai yaragemin nake kallon abbana aciki.
"gaskiya kayi hakuri ba xan'iya ba.
"Mahfus najin haka hannu yasa yana kokarin jawota jikinsa.
"da karfi amatullah ta fisgi kanta ta kwanta hade da juya masa baya.
"shima kwanciya yai hade da shafeta yana yimata dadin baki.
"itako amatullah banxa tai dashi taci gaba da kukanta.
"gani taki kulashi yasashi shima fusshi ya juya mata baya.
"da safe kafin amatullah ta tashi Mahfus ya fita, koda ta gani tai bayanan.
"daukar waya tai taki rashi Mahfus yana gani kiranta amma yaki dagawa har ya tsinke.
"da taga ta kira har three miss call be daga ba sai ta hakura.
"koda yadawo da yamma tana masa sannu da xuwa banxa Mahfus yai da'ita.
"bata daddara mikewa tai ta dauko masa abinci, itaje masa a inda yakeci.
"yana gani haka mikewa yai ya haye gado ya kwanta.
"amatullah tana gama abinda xatayi taxo ta kwanta, Mahfus yana jin motsin ta hau da sauri ya juya mata baya.
"mmki ne yakama amatullah shiru tai tana kallanshi.
"da safe ma haka yasake fita batare da sallama ba.
"ana kwana na uku ne amatullah tasa kuka, kuka takeyi sosae kamar wanda akai mata mutuwa.
"mmn junior ne tashigo dakin daukar abu can cikin uwar daki tajiyo kukan amatullah.
"da sauri ta karisa cikin dakin gani amatullah tai rakube can karyan gado tana kuka.
"da sauri ta karisa bakin gadon hade da tambayar lpy?
"amatullah bata tanka ba kuka kawai takeyi.
"mmn junior tai tambaya har tagaji amma amatullah taki mgn.
"a zuciyan mmn junior tana cewa duk yadda aikai baya wuce ita da Mahfus.
"da taga tai bata da niya xama tai a bakin gado taita bata shawara hade da bata hakuri akan xaman rayuwa.
"gani zunnurai yatashi daga bcc yasata daukarshi ta mikawa amatullah.
"ita kuma ta fita.
"Mahfus har tsawon sati daya be canxaba da amatullah taga haka cikin dare lokacin Mahfus yana bcc tashi tai ta xauna hade da sa hannu tana tada Mahfus.
"wani irin tsawa ya daka mata hade da cewa kina damuna fa.
"cikin kuka amatullah tace dan allah tatashi muyi mgn.
"Mahfus yace kifadi duk abinda xaki fadi ina jinki.
"amatullah tace dan allah kai hakuri ka tashi.
"tashi yai fuska a daure ya jingina da bango hade da rungumar pilo ya xuba mata ido.
"cikin kuka amatullah tace dan Allah kayi hakuri idan sbd sarka ne gashi mota kuma da safe saeka nimi mai siye.
"kudi account din kuma bari yanxu naima transfer.
"duk tana mgnr ne tana share hawaye.
"Mahfus yace idan dan xaki bani ne kikemin kuka ta kibarshi.
"juyowa yai xai kwanta.
"da sauri amatullah ta rukoshi tana cewa aa wlh ba sbd shi bane.
"snn yadawo ya xauna.
"a take tai masa transfer din kudin cikin account din ta.
"ta dauko sarka tabashi.
"hannu Mahfus yasa amsa yana fadin ko kefa, cigabana kema cigabanki ne ko?
"kai kawai ta daga masa.
"jawota yai jikinshi yana kashe ta da dadin baki.
"hannu yasa ya kashe abu wuta dake samar kansa snn yafara kissing dinta yana fashe jikinta da haka har yabiya bukatar sa.
"duk da Mahfus kemata tana jinshi amma bacinrai ya hanata jin dadin abu.
"Mahfus be sauka a kantaba saida ya tabbata ya gamsu snn ya sauka.
"jawota yai jikinsa ya rungumeta tsaf snn yai bcc.
"itako amatullah idonta biyu kuka kawai takeyi batare da yasani ba.
"da haka har bcc ya dauketa.
"jin Mahfus yasake hawa kantane yasata falkawa.
"ashema lokacin asuba yayi.
"saeda yai abinda xaiyi ya sauka snn itama ta mike Mahfus yana rungume da'ita sukaje sukayi wanka.
"itama mmn junior tana fitowa nata wankan kenan taga fitowarsu da sauri tashige daki.
"batare da sun ganta ba.
"Mahfus da kansa yaiwa amatullah wanka snn yai nasa.
"koda Mahfus yadawo masallaci yaso kome gani zunnurai yatashi yana shan nono ne yasashi hakura batare da nuna damuwa ba.
"da safe kuwa saeda yaiwa zunnurai wanka snn yai nashi.
"yana gamawa yaxo ya shirya shi, wajan sa pampas ne yakasa amatullah taxo ta samasa.
"tare suka karya sunayi yana bata kabari tana dariya.
"saeda suka gama snn yamike hade da daukar sarkan da key din mota, har yasa kafa xaifita sai yadawo kamota yai yaimata yasake rungumarta hade da yimata kiss yashafe kan zunnurai snn yafita.
"shiko zunnurai sai faman dariya yakeyi.
"amatullah saida ta tabbata yafita snn ta xauna tasa sabon wani kuka.
H.S.Z.ce🖊
🌺💦🌺
💦
MATAR FARI
(THE FIRST WIFE)💦
Fasaha online writes F.o.w.
23
"kuka amatullah sosae, saida tai mai isanta snn takoma cikin daki ta kwanta.
"yini ranar bata fito tsakar gida ba, a daki ta niyi.
"Mahfus yana fita kasuwa ya nufa saida yaje ya siyar da xiniren ya amshi kudi snn ya karisa shago.
"ko kafin isa yaran shago sun riga su bude.
"bayan su tashi daga karuwa gidan nasir Mahfus ya nufa kai tsaye.
"har cikin parlour suka shiga bayan ya gaida hajiya mmn nasir ne suka fita waje.
"gun sha iskane suka xauna, bayan sun xauna ne Mahfus yake tambayar nasir ko yanada wanda xansiye mota?
"nasir yace wakuma yabaka dillacin mota?
"ko dillanci xaka koma?
"murmushi Mahfus yai snn yace dilanci kuma?
"nasir yace eh mana.
"Mahfus yace aa wlh motar amatullah ne nakeso na siyar.
"da sauri nasir yace Mahfus kasan abinda kake fadi kuma?
"kodai kasamu matsala a kwakwawane?
"Mahfus yace wace irin matsala?
"ni lpyta klau.
"nasir yace aa wlh al'amarinka akwai alamar tambaya Mahfus.
"Mahfus bazan boye makaba kwata2 kacanxa, Mahfus kacanxa a Mahfus dana sani.
"daure fuska Mahfus yai snn yace kamar yaya?
"nasir yace kwarai da gaske Mahfus kacanza, Mahfus da nasani yanada tsoron allah da kiyaye cin hakkin wani.
"da sauri Mahfus yace hakkin wa naci?
"nasir yace kaci hakkin marayu amatullah marainiya ce idan har baxaka tai maketa ta tallaba Mahfus bekamata kai kacinye mata ba.
"Mahfus yace itace takawo karana na cinye mata?
"murmushi nasir yai snn yace ina na ganta da har xata fadimin wani mgn.
"wnn tsakanin kune.
"look Mahfus nasan zakace ina maka shinshigi alamarinka ko?
"to kai hakuri nayi hakane sbd a yanda muke ba xan'iya gani abinda xai cutar dakai na bariba kaji dalili kenan amma idan yai maka xafi kayi hakuri.
"kuma in Allah ya yarda duk irin abinda xakai nidakai sai ido.
"mgnr matarka kuma kafin kowa sani bana xuwa gidanka koda naje a kofar gida nake tsayawa kafi kowa sani matarka bata hulda da kowa a garin nan banle kace....
"da sauri Mahfus ya yareshi da aa nasir nifa ba haka nake nufiba, naga ka dauki abin da xafine.
"nasir ya daure fuska yace kaifa kace takawo kararka gu na.
"da wasa Mahfus ya shashantar da mgnr hade da cewa haba mutumi daga wasa kuma sai kadau xafi.
"cikin fushi nasir yace to ai kaine.
"Mahfus yace dan Allah ya'isa haka wlh wasa nakeyi, ni dakai na nasan amatullah bata hulda da kowa kuma batasan ko'iba.
"da haka Mahfus ya shashantar da mgnr, snn yace to yanxu mekake gani xa'ayi.
"cikin wasa nasir yace kaje kai duk yadda xakai.
"nushi Mahfus ya kaiwa nasir dukkansu sukasa dariya.
"snn nasir yace gaskiya Mahfus idan har na'isa dakai banyarda asaida motar gaba, kai bakama tsoron abinda xaibiyo baya?
"Mahfus yace kamar yya?
"nasir yace yar'uwarta xasu iya fadowa garin nan a kowani lokaci?
"idan sukaxo sukaga babu mota kasan baxaku kwashe ta dadi ba?
"dama banxa da lada bawani shiri kukeyi ba, banle kuma hakan yakasance.
"wlh Mahfus idan kanason kanka da arxiki kabar motanga kawai.
"kafi kowa sani baxai'iya gani ana walakantaka na kyaleba.
"sbd haka hanyar lpy abita da shekara.
"Mahfus yace to shikenan nasir nagode.
"Kunya ya kama Mahfus yakasa fadiwa nasir ya siyarwa amatullah da sarka, shiru yai sukaci gaba da hiran su.
"amatullah sbd kukan da tayini tanayi xanxabi ya kamata haka ta yini a kwance.
"har Mahfus yadawo daga kasuwa, yana shiga daki ganinta yai kwance ta lulube da bargo.
"Mahfus na shigowa ganinta yai lulube da bargo, da sauri ya karisa gun ta hade da tambayar lpy?
"kasa mgn tai sai hawaye.
"hannu yasa a gefen wiyanta yaji jikinta da xafi mikewa yai ya dauko paracetamol hade da ruwa snn yadawo ijewa a gefe saida ya yaye bargo snn yasa hannu ya dagota zaune snn ya dauko magani yacire guda biyu yabata tasha.
"shikuma daukar yaronshi yai sukaje dakin inna.
"ba'akai minti biyar ba xufa ya karya mata.
"xama amatullah tai akan gado ta xabga uban tagumi tunani kala2 takeyi har Mahfus yashigo bata sani.
"seda ya kira sunanta snn tadago kai hade da cewa kadawo lpy?
"Mahfus yace klau, ya jikin?
"tace da sauki.
"kaima ya kasuwa?
"Mahfus yace alhamdllh.
"zama yai kusa da'ita yana rike da zunnurai sai yace amatullah na saeda sarkan amma mota nafasa siyarwa..
"da sauri amatullah tace sbd me Mahfus?
"Mahfus yace aa gani bekamata nasiyar ba shiyasa.
"himmm kawai amatullah tace duk da a zuciyanta taji dadin hakan amma bata nuna masa ba.
"gani shiru da taiyi ne, yasa Mahfus cewa lpy naga kinyi shiru?
"yake kawai tai hade da cewa babu komai Allah ya rufa asiri.
"yace amin.
"komawa tai ta kwanta, shima kwanciya yai sukasa zunnurai a tsakiya.
"tun daga lokacin Mahfus kan sai son barka duk da bamai kiba bane amma yamurje.
"alamar naira tafara xama.
"ita kanta amatullah taga canji, a bangaren hidimar gida.
"saeda matsalar ta dayane yanxu sbd babu hali tace tana bukatar kudi sae Mahfus ya hauta da fada yace mexatai dasu?
"koda ta fadi ba lailaine ma yabata ba.
"hakan yasa yanxu ba kullin ne take jin motsin gida ba.
"wani lokaci ma sae takai sati ko sati biyu basu gaisa da hajiya ba. saidai idan hajiya takira.
"yau da gobe sae Allah kusan sati a jajjere hajiya ke kiran amatullah hakan yasa data kirata amatullah tana dagawa hajiya ta hauta da fada tana cewa ke baki kiran mutani kullin saidai a kiraki, idan ba'a kiraba ke baxaki kiraba.
"shiru amatullah tai har saida hajiya ta kare mgn snn tace dan allah hajiya kiyi hakuri wlh banida kudi a waya ne shiyasa..
"da mmki hajiya tace amatullah kinsan abinda kike fadi kuwa?
"duk kudadeki ina kikakai?
"da har nasa kati xai gagareki.
"kodai kin kwashe kudi kinbawa mijinki ne?
"da sauri amatullah tace aa.
"saida hajiya tai mata fada sosae snn taimata recharging credit na five thousand through bank.
"amatullah na gani yashigo da sauri takira hajiya tai mata godiya.
"ranar amatullah kiran waya babu sassauci duk d'angi da abokan arxiki saeda takira amma banda Anty Frd sbd a lokacin aikin abinci takeyi kuma idan suna daukar lokacin suna waya.
"ashe hajiya tana gama mgn da amatullah takira Anty Frd ta sheda mata yadda sukai da amatullah.
"Anty tai mmki sosae awani bangaren kuma batai mmki ba sbd tasan Mahfus yafi amatullah wayo, kuma mutune mai kaifi basira.
"tasan bada karfine xai amshi kudi a gun amatullah ba, cikin dabara ne da hikima.
"Anty Frd bata kira amatullah ba saida tadawo daga aiki misalin takwas da rabi snn ta dauki waya xata kira amatullah.
"itama a lokacin amatullah ta kare aikinta daukar zannurai tai ta goya sbd tasamu damar mgn kafin Mahfus ya shigo.
"Anty Frd na kokarin kira, itama amatullah na kokarin kira, hakan yasa suketa gani number busy.
"saida daya ya hakura snn daya yakira ya shiga amatullah ne takira Anty Frd na gani da sauri tai picking call hade da cewa kedawa kike waya naita kira number busy nake gani?
"amatullah take kece nake nima.
"Anty tace ok, snn amatullah tace ina yini Anty.
"anty tace lpy klau ina yarona?
"amatullah tace gashi nan a baya.
"Anty tace ki gaida minshi.
"snn tace amatullah daxu hajiya ke fadimin wata mgn da gaske ne amatullah?
"amatullah tace name Anty?
"Anty tace amatullah me kikai da kudin hannu?
"idan kin kashe na hannuki ina wanda suke cikin account?
"ko duk suma sun kare ne?
"amatullah tace aa.
"Anty tace ina suke?
"amatullah tace sunanan.
"Anty tace idan har da gaske sunanan shine recharge card kawai yake gagaranki sawa amatullah, amatullah banyarda ba.
"amatullah banaso ki boyemin komai idan kinsan akwai matsala ki sanar dani.
"ni yar'uwan kice ta jini, bakida wanda tafini.
"jin motsin shigowar Mahfus ne ya hanata mgn sai hawaye.
"Anty tace ina sauraranki amatullah.
"gani yashigo har bedroom din yasata share hawaye da sauri tace wlh Anty babu komai.
"Anty tace amatullah idan kinsan akwai matsala kifadi ni yar'uwarki ce baxanga abinda xai cuceki na kyale ba.
"gani yadda Mahfus ya tsareta da ido yasata cewa allah Anty babu komai.
"himm kawai Anty tace tana jijina mgnr.
"jin shiru da taine yasata cewa hello.
"Anty tace ina jinki.
"amatullah tace da gaske Anty.
"Anty tace amatullah nasan kina matukar son Mahfus hakan yasa bakiso a fadi laifinsa.
"wlh amatullah duk ranar da allah yakawoni garin naga mgnr hajiya gaskiya ne wlh daga ke har Mahfus din saina maku rashin mutunci tunda ba ubanshi ya nimo mana kudin ba.
"kuma daga yau babu wanda xaisake baki ko sisi tunda bakisan ciwon kankiba.
"shiru amatullah tai tana hawaye har Anty takare fadinta ko sallama bata bari suyiba ta kashe wayar.
"tana kashewa Mahfus yace lpy me yafaru?
"amatullah tace babu komai.
"kwafa kawai yai snn ya tube.
"tun daga lokacin amatullah nata kwana biyu sai takira hajiya sun gaisa.
"ita hajiya idan taga lokacin kiran amatullah yayi bata kira ba ita saita kira.
"bayan kwana biyu da amatullah taga koda ta tambayi kudi dan bukatunta Mahfus baya bata, ita kuma bazata iya kiran gida tace abata kudi ba yasa ta yanke shiwarar fita da credention d'inta xata nimi aiki.
"da dare lokacin Mahfus yadawo daga kasuwa bayan yagama cin abinci har xai kwanta sai amatullah tace tanason mgn dashi.
"jin haka yadawo ya xauna kusa da'ita hade da cewa Allah yasa dai lpy?
"murmushi tai hade da cewa lpy klau.
"snn tace dama dama dama tsayawa tai tana inda inda.
"Mahfus yace dama me kiyi mgn mana.
"sae tace dan Allah niman izini nakeyi a gunka.
"tsareta da ido Mahfus yai snn yace name fa amatullah.
"sai tace dama aiki nakeso na nima koda a pravent school ne....
"da sauri Mahfus yace aiki fa kikace amatullah?
"shiru tai tana kallonsa.
"sae Mahfus yace amatullah akwai abinda kika nima kika rasane a guna?
"ko kuma kokuma kintaba tambayata wani abu naki yimiki?
"shiru amatullah tai.
"Mahfus yace dake nike mgn.
"hannu tasa ta rufe fuskanta hade da fashewa da kuka tana cewa to meyasa idan na tambayeka abu bakami?
"da sauri Mahfus ya matso kusa da'ita ya rungumeta yana cewa haba amatullah me kika bata yambayana banmiki shiba?
"idan har kinga kin tambayeni abu banmiki ba kin tabbata naga abu bame mahimmanci bane.
"idan kuma kince kudine amatullah me xai da kudi?
"nasan duk wani abu da xaki bukata nariga na tanada mikishi.
"idan Allah amatullah inaso kicire mgnr aiki a ranki, ba lailai bane kisan irin sonda nake miki.
"wlh amatullah ina matukar kishinki sosae, ba xan'iya bari kije kina gogaiya da wasu maza a waje ba.
"nafiso duk abinda kike bukata ki sanar dani, nikuma in allah ya yarda xanmikishi.
"idan kuma business zakiyi amatullah nasan baki rasa kudin da zakiyi ba.
"cikin kuka amatullah tace ina kudin yake?
"Mahfus yace bake kikace akwai kudinki a gun alhji Ibrahim ba, kiranshi xakiyi kice yabaki kudinki zaki rinka juyawa da kanki kinga idan yabaki shago xaki bude sai a xuba kaya aciki.
"idan ma bazaki iya xamaba ni inada wanda zasu xauna miki suna kula miki da kayan duk cinikin da akai sai a xuba miki a cikin account kina gida xaki rinka gani alert.
"shiru amatullah tai kamar ta amince Mahfus yafara jin dadi can kuma tace aa kabari kawai na hakura.
"Mahfus be nuna damuwa ba yace kokefa har naji dadi nagode da kika fahimceni.
"murmushi yake tai.
"Mahfus yace xomuje mu kwanta matata ta kai na, dagake babu wata kano one but you ya karisa mgnr ne da jawaota jikinsa.
"bayan watanni amatullah taji duk gaba daya yanayinta ya canxa ga kasala komai taci sai tai amai yauma hakane tun safe take amai shiko zunnurai yana can cikin yaran mmn junior yana wasa saidai idan bakin nono ya kamashi yadawo yasha yanajin ya koshi xai koma wasanshi.
"itako amatullah tana kwance motsi mai karfima bata iyayi da haka ta yini har Mahfus yadawo.
"yana dawowa yaganta haka shikuma zunnurai yana kwance kusa da'ita mmn junior tai masa wanka yana bcc babu riga a jikinsa.
"koda Mahfus ya tambayi amatullah kasa mgn tai sai hawaye hijab Mahfus ya dauko ya samata saida sukai zunnurai dakin inna snn yaxo ya dauketa suka tafi asibiti.
"suna xuwa gwajin kofar ya nuna ciki harna wata biyu gagguna aka basu suka dawo gida
"suna dawowa Mahfus ya sanarwa inna, sai inna tace kada a yaye zunnurai sai cikin yakai wata bakwai.
"da haka taci gaba da raino cikinta, yana kaiwa wata inna ta amshi zunnurai ta yayeshi.
"tanci tashi babu wiya cikin amatullah na kaiwa tawa tara ta haifi yar'ta baby girl suna dawowa daga asibiti Mahfus ya kira hajiya ya sanar da'ita haihuwa.
"hajiya tai murna sosae.
"anty bata samu xuwaba sai ranar suna, goma Anty su isa kano itada matan yya khamis.
H.S.Z.ce🖊
🌺💦🌺
💦
MATAR FARI
(THE FIRST WIFE)💦
Fasaha online writes F.o.w.
23
"kuka amatullah sosae, saida tai mai isanta snn takoma cikin daki ta kwanta.
"yini ranar bata fito tsakar gida ba, a daki ta niyi.
"Mahfus yana fita kasuwa ya nufa saida yaje ya siyar da xiniren ya amshi kudi snn ya karisa shago.
"ko kafin isa yaran shago sun riga su bude.
"bayan su tashi daga karuwa gidan nasir Mahfus ya nufa kai tsaye.
"har cikin parlour suka shiga bayan ya gaida hajiya mmn nasir ne suka fita waje.
"gun sha iskane suka xauna, bayan sun xauna ne Mahfus yake tambayar nasir ko yanada wanda xansiye mota?
"nasir yace wakuma yabaka dillacin mota?
"ko dillanci xaka koma?
"murmushi Mahfus yai snn yace dilanci kuma?
"nasir yace eh mana.
"Mahfus yace aa wlh motar amatullah ne nakeso na siyar.
"da sauri nasir yace Mahfus kasan abinda kake fadi kuma?
"kodai kasamu matsala a kwakwawane?
"Mahfus yace wace irin matsala?
"ni lpyta klau.
"nasir yace aa wlh al'amarinka akwai alamar tambaya Mahfus.
"Mahfus bazan boye makaba kwata2 kacanxa, Mahfus kacanxa a Mahfus dana sani.
"daure fuska Mahfus yai snn yace kamar yaya?
"nasir yace kwarai da gaske Mahfus kacanza, Mahfus da nasani yanada tsoron allah da kiyaye cin hakkin wani.
"da sauri Mahfus yace hakkin wa naci?
"nasir yace kaci hakkin marayu amatullah marainiya ce idan har baxaka tai maketa ta tallaba Mahfus bekamata kai kacinye mata ba.
"Mahfus yace itace takawo karana na cinye mata?
"murmushi nasir yai snn yace ina na ganta da har xata fadimin wani mgn.
"wnn tsakanin kune.
"look Mahfus nasan zakace ina maka shinshigi alamarinka ko?
"to kai hakuri nayi hakane sbd a yanda muke ba xan'iya gani abinda xai cutar dakai na bariba kaji dalili kenan amma idan yai maka xafi kayi hakuri.
"kuma in Allah ya yarda duk irin abinda xakai nidakai sai ido.
"mgnr matarka kuma kafin kowa sani bana xuwa gidanka koda naje a kofar gida nake tsayawa kafi kowa sani matarka bata hulda da kowa a garin nan banle kace....
"da sauri Mahfus ya yareshi da aa nasir nifa ba haka nake nufiba, naga ka dauki abin da xafine.
"nasir ya daure fuska yace kaifa kace takawo kararka gu na.
"da wasa Mahfus ya shashantar da mgnr hade da cewa haba mutumi daga wasa kuma sai kadau xafi.
"cikin fushi nasir yace to ai kaine.
"Mahfus yace dan Allah ya'isa haka wlh wasa nakeyi, ni dakai na nasan amatullah bata hulda da kowa kuma batasan ko'iba.
"da haka Mahfus ya shashantar da mgnr, snn yace to yanxu mekake gani xa'ayi.
"cikin wasa nasir yace kaje kai duk yadda xakai.
"nushi Mahfus ya kaiwa nasir dukkansu sukasa dariya.
"snn nasir yace gaskiya Mahfus idan har na'isa dakai banyarda asaida motar gaba, kai bakama tsoron abinda xaibiyo baya?
"Mahfus yace kamar yya?
"nasir yace yar'uwarta xasu iya fadowa garin nan a kowani lokaci?
"idan sukaxo sukaga babu mota kasan baxaku kwashe ta dadi ba?
"dama banxa da lada bawani shiri kukeyi ba, banle kuma hakan yakasance.
"wlh Mahfus idan kanason kanka da arxiki kabar motanga kawai.
"kafi kowa sani baxai'iya gani ana walakantaka na kyaleba.
"sbd haka hanyar lpy abita da shekara.
"Mahfus yace to shikenan nasir nagode.
"Kunya ya kama Mahfus yakasa fadiwa nasir ya siyarwa amatullah da sarka, shiru yai sukaci gaba da hiran su.
"amatullah sbd kukan da tayini tanayi xanxabi ya kamata haka ta yini a kwance.
"har Mahfus yadawo daga kasuwa, yana shiga daki ganinta yai kwance ta lulube da bargo.
"Mahfus na shigowa ganinta yai lulube da bargo, da sauri ya karisa gun ta hade da tambayar lpy?
"kasa mgn tai sai hawaye.
"hannu yasa a gefen wiyanta yaji jikinta da xafi mikewa yai ya dauko paracetamol hade da ruwa snn yadawo ijewa a gefe saida ya yaye bargo snn yasa hannu ya dagota zaune snn ya dauko magani yacire guda biyu yabata tasha.
"shikuma daukar yaronshi yai sukaje dakin inna.
"ba'akai minti biyar ba xufa ya karya mata.
"xama amatullah tai akan gado ta xabga uban tagumi tunani kala2 takeyi har Mahfus yashigo bata sani.
"seda ya kira sunanta snn tadago kai hade da cewa kadawo lpy?
"Mahfus yace klau, ya jikin?
"tace da sauki.
"kaima ya kasuwa?
"Mahfus yace alhamdllh.
"zama yai kusa da'ita yana rike da zunnurai sai yace amatullah na saeda sarkan amma mota nafasa siyarwa..
"da sauri amatullah tace sbd me Mahfus?
"Mahfus yace aa gani bekamata nasiyar ba shiyasa.
"himmm kawai amatullah tace duk da a zuciyanta taji dadin hakan amma bata nuna masa ba.
"gani shiru da taiyi ne, yasa Mahfus cewa lpy naga kinyi shiru?
"yake kawai tai hade da cewa babu komai Allah ya rufa asiri.
"yace amin.
"komawa tai ta kwanta, shima kwanciya yai sukasa zunnurai a tsakiya.
"tun daga lokacin Mahfus kan sai son barka duk da bamai kiba bane amma yamurje.
"alamar naira tafara xama.
"ita kanta amatullah taga canji, a bangaren hidimar gida.
"saeda matsalar ta dayane yanxu sbd babu hali tace tana bukatar kudi sae Mahfus ya hauta da fada yace mexatai dasu?
"koda ta fadi ba lailaine ma yabata ba.
"hakan yasa yanxu ba kullin ne take jin motsin gida ba.
"wani lokaci ma sae takai sati ko sati biyu basu gaisa da hajiya ba. saidai idan hajiya takira.
"yau da gobe sae Allah kusan sati a jajjere hajiya ke kiran amatullah hakan yasa data kirata amatullah tana dagawa hajiya ta hauta da fada tana cewa ke baki kiran mutani kullin saidai a kiraki, idan ba'a kiraba ke baxaki kiraba.
"shiru amatullah tai har saida hajiya ta kare mgn snn tace dan allah hajiya kiyi hakuri wlh banida kudi a waya ne shiyasa..
"da mmki hajiya tace amatullah kinsan abinda kike fadi kuwa?
"duk kudadeki ina kikakai?
"da har nasa kati xai gagareki.
"kodai kin kwashe kudi kinbawa mijinki ne?
"da sauri amatullah tace aa.
"saida hajiya tai mata fada sosae snn taimata recharging credit na five thousand through bank.
"amatullah na gani yashigo da sauri takira hajiya tai mata godiya.
"ranar amatullah kiran waya babu sassauci duk d'angi da abokan arxiki saeda takira amma banda Anty Frd sbd a lokacin aikin abinci takeyi kuma idan suna daukar lokacin suna waya.
"ashe hajiya tana gama mgn da amatullah takira Anty Frd ta sheda mata yadda sukai da amatullah.
"Anty tai mmki sosae awani bangaren kuma batai mmki ba sbd tasan Mahfus yafi amatullah wayo, kuma mutune mai kaifi basira.
"tasan bada karfine xai amshi kudi a gun amatullah ba, cikin dabara ne da hikima.
"Anty Frd bata kira amatullah ba saida tadawo daga aiki misalin takwas da rabi snn ta dauki waya xata kira amatullah.
"itama a lokacin amatullah ta kare aikinta daukar zannurai tai ta goya sbd tasamu damar mgn kafin Mahfus ya shigo.
"Anty Frd na kokarin kira, itama amatullah na kokarin kira, hakan yasa suketa gani number busy.
"saida daya ya hakura snn daya yakira ya shiga amatullah ne takira Anty Frd na gani da sauri tai picking call hade da cewa kedawa kike waya naita kira number busy nake gani?
"amatullah take kece nake nima.
"Anty tace ok, snn amatullah tace ina yini Anty.
"anty tace lpy klau ina yarona?
"amatullah tace gashi nan a baya.
"Anty tace ki gaida minshi.
"snn tace amatullah daxu hajiya ke fadimin wata mgn da gaske ne amatullah?
"amatullah tace name Anty?
"Anty tace amatullah me kikai da kudin hannu?
"idan kin kashe na hannuki ina wanda suke cikin account?
"ko duk suma sun kare ne?
"amatullah tace aa.
"Anty tace ina suke?
"amatullah tace sunanan.
"Anty tace idan har da gaske sunanan shine recharge card kawai yake gagaranki sawa amatullah, amatullah banyarda ba.
"amatullah banaso ki boyemin komai idan kinsan akwai matsala ki sanar dani.
"ni yar'uwan kice ta jini, bakida wanda tafini.
"jin motsin shigowar Mahfus ne ya hanata mgn sai hawaye.
"Anty tace ina sauraranki amatullah.
"gani yashigo har bedroom din yasata share hawaye da sauri tace wlh Anty babu komai.
"Anty tace amatullah idan kinsan akwai matsala kifadi ni yar'uwarki ce baxanga abinda xai cuceki na kyale ba.
"gani yadda Mahfus ya tsareta da ido yasata cewa allah Anty babu komai.
"himm kawai Anty tace tana jijina mgnr.
"jin shiru da taine yasata cewa hello.
"Anty tace ina jinki.
"amatullah tace da gaske Anty.
"Anty tace amatullah nasan kina matukar son Mahfus hakan yasa bakiso a fadi laifinsa.
"wlh amatullah duk ranar da allah yakawoni garin naga mgnr hajiya gaskiya ne wlh daga ke har Mahfus din saina maku rashin mutunci tunda ba ubanshi ya nimo mana kudin ba.
"kuma daga yau babu wanda xaisake baki ko sisi tunda bakisan ciwon kankiba.
"shiru amatullah tai tana hawaye har Anty takare fadinta ko sallama bata bari suyiba ta kashe wayar.
"tana kashewa Mahfus yace lpy me yafaru?
"amatullah tace babu komai.
"kwafa kawai yai snn ya tube.
"tun daga lokacin amatullah nata kwana biyu sai takira hajiya sun gaisa.
"ita hajiya idan taga lokacin kiran amatullah yayi bata kira ba ita saita kira.
"bayan kwana biyu da amatullah taga koda ta tambayi kudi dan bukatunta Mahfus baya bata, ita kuma bazata iya kiran gida tace abata kudi ba yasa ta yanke shiwarar fita da credention d'inta xata nimi aiki.
"da dare lokacin Mahfus yadawo daga kasuwa bayan yagama cin abinci har xai kwanta sai amatullah tace tanason mgn dashi.
"jin haka yadawo ya xauna kusa da'ita hade da cewa Allah yasa dai lpy?
"murmushi tai hade da cewa lpy klau.
"snn tace dama dama dama tsayawa tai tana inda inda.
"Mahfus yace dama me kiyi mgn mana.
"sae tace dan Allah niman izini nakeyi a gunka.
"tsareta da ido Mahfus yai snn yace name fa amatullah.
"sai tace dama aiki nakeso na nima koda a pravent school ne....
"da sauri Mahfus yace aiki fa kikace amatullah?
"shiru tai tana kallonsa.
"sae Mahfus yace amatullah akwai abinda kika nima kika rasane a guna?
"ko kuma kokuma kintaba tambayata wani abu naki yimiki?
"shiru amatullah tai.
"Mahfus yace dake nike mgn.
"hannu tasa ta rufe fuskanta hade da fashewa da kuka tana cewa to meyasa idan na tambayeka abu bakami?
"da sauri Mahfus ya matso kusa da'ita ya rungumeta yana cewa haba amatullah me kika bata yambayana banmiki shiba?
"idan har kinga kin tambayeni abu banmiki ba kin tabbata naga abu bame mahimmanci bane.
"idan kuma kince kudine amatullah me xai da kudi?
"nasan duk wani abu da xaki bukata nariga na tanada mikishi.
"idan Allah amatullah inaso kicire mgnr aiki a ranki, ba lailai bane kisan irin sonda nake miki.
"wlh amatullah ina matukar kishinki sosae, ba xan'iya bari kije kina gogaiya da wasu maza a waje ba.
"nafiso duk abinda kike bukata ki sanar dani, nikuma in allah ya yarda xanmikishi.
"idan kuma business zakiyi amatullah nasan baki rasa kudin da zakiyi ba.
"cikin kuka amatullah tace ina kudin yake?
"Mahfus yace bake kikace akwai kudinki a gun alhji Ibrahim ba, kiranshi xakiyi kice yabaki kudinki zaki rinka juyawa da kanki kinga idan yabaki shago xaki bude sai a xuba kaya aciki.
"idan ma bazaki iya xamaba ni inada wanda zasu xauna miki suna kula miki da kayan duk cinikin da akai sai a xuba miki a cikin account kina gida xaki rinka gani alert.
"shiru amatullah tai kamar ta amince Mahfus yafara jin dadi can kuma tace aa kabari kawai na hakura.
"Mahfus be nuna damuwa ba yace kokefa har naji dadi nagode da kika fahimceni.
"murmushi yake tai.
"Mahfus yace xomuje mu kwanta matata ta kai na, dagake babu wata kano one but you ya karisa mgnr ne da jawaota jikinsa.
"bayan watanni amatullah taji duk gaba daya yanayinta ya canxa ga kasala komai taci sai tai amai yauma hakane tun safe take amai shiko zunnurai yana can cikin yaran mmn junior yana wasa saidai idan bakin nono ya kamashi yadawo yasha yanajin ya koshi xai koma wasanshi.
"itako amatullah tana kwance motsi mai karfima bata iyayi da haka ta yini har Mahfus yadawo.
"yana dawowa yaganta haka shikuma zunnurai yana kwance kusa da'ita mmn junior tai masa wanka yana bcc babu riga a jikinsa.
"koda Mahfus ya tambayi amatullah kasa mgn tai sai hawaye hijab Mahfus ya dauko ya samata saida sukai zunnurai dakin inna snn yaxo ya dauketa suka tafi asibiti.
"suna xuwa gwajin kofar ya nuna ciki harna wata biyu gagguna aka basu suka dawo gida
"suna dawowa Mahfus ya sanarwa inna, sai inna tace kada a yaye zunnurai sai cikin yakai wata bakwai.
"da haka taci gaba da raino cikinta, yana kaiwa wata inna ta amshi zunnurai ta yayeshi.
"tanci tashi babu wiya cikin amatullah na kaiwa tawa tara ta haifi yar'ta baby girl suna dawowa daga asibiti Mahfus ya kira hajiya ya sanar da'ita haihuwa.
"hajiya tai murna sosae.
"anty bata samu xuwaba sai ranar suna, goma Anty su isa kano itada matan yya khamis.
0 comments:
Post a Comment