"gidan su na dah Anty Frd tanufa,
"koda ta'isa tanata knocking ba'axo an bude ba.
"gani haka yasa takira amatullah a waya tasanar da'ita gata a kofar gida.
"da sauri amatullah tace wani gidan?
"Anty tace gidan ku na dah mana.
"amatullah tace Anty ai mubar nan.
"Anty tace to yaya xa'ayi yanxu?
"amatullah tace bari Mahfus yaxo ya daukeki.
"Anty tace ok amma dan allah karya batamin lokaci.
"amatullah tana kashe wayar takira Mahfus, yana dagawa ta sanar masa Anty Frd ta'iso tana can gidan.
"Mahfus yace ok bari naje na dauketa.
"Mahfus ba tsaya bata lokaci ba yaja mota yaje daukota.
"yana isa yafito saida ya gaidata snn yakoma yashiga mota nashi na gaba tana yana baya.
"suka dauki hanya, gani Mahfus yai kwanan area dinsu yasa Anty cewa matan yya khamis kardai family house suka dawo?
"matan yya khamis tace haba dai nasan amatullah bataza iya xama a gidan ba sani kankine amatullah tafi kowa tsantsami.
"himm kawai nace.
"snn tace yau ko xanga ikon Allah.
"Mahfus yana isa yai parking yafito.
"itama Anty fitowa tai hade da cewa nan ne kuka dawo?
"Mahfus da fara'arsa yace eh Anty.
"matar yya khamis nafitowa hannu tasa xata dauki jaka.
"da sauri Anty tace barshi tuku.
"duk tana mgn ne fuska a daure.
"Mahfus yana gaba sukuma suna baya.
"kyale Anty tasa ta toshe anci.
"saida Mahfus yakai bakin kofa snn yace ga dakin nan.
"amatullah da sauri tafito tana cewa Anty sannunku da xuwa.
" wani irin salati Anty Frd tasake.
"tana fadin amatullah mai xangani kece haka?
"amatullah bata nuna damuwa ba, tace Anty dan allah kishigo ciki.
"kamo hannunta tai suka shiga ciki, ko takalmi bata cireba haka tashiga dashi.
"a parlour ta tsaya matan yya khamis tashiga cikin bedroom.
"amatullah jiki na rawa taje takawo mata abinci da pure water, tace Anty ga abinci.
"cikin xafin rai Anty tace tashimin dashi gaba ko nayi hurgi dashi.
"cikin sanyi murya amatullah tace Anty menene haka kuma dan allah daga xuwanki xaki fara.
"Anty tace ga masifenfiya taxo ko?
"dama nasan baki farin cikin xuna.
"shegiya mara tausayin kanta wanda batasan ciwon kanta ba.
"kuka amatullah tana fadin dan allah ya'isa haka.
"Anty tace wlh amatullah idan ina mgn kina sami baki sainaci uban ubanki.
"in banda rashin kishin kai irin naki da kinriga kin tare a gindinshi kin like har Mahfus ya'isa ya kawo maki rainin wayo haka?
"ji inda kike zaune fa sbd allah, dan tsabar rashin mutunci da rashin imani irin na Mahfus da rashin tsoron allah.
"idan ma beda kudin biyan wancan gidan dasai yakama maku wanda bekaishi tsadaba amma ba yaxo ya'ijeki anan ba.
"dubi kwata har bakin kofa, shi bayama tsoron kada wani cuta yaxo ya kamaku?
"to wlh bazan yarda ba yau d'innan xa'ayita takare ko ya canxa maki gida ko yabaki takar danki mu tattara mutafi tare.
"dubifa yadda kika koma kwata kwata aure bewuce shekara biyu ba amma ji yadda kika koma ko suturan arxiki babu, ji wani shegen yar'kunni kamar fulanin kauye ta karisa mgnr ne hade da daka mata tsawa tana cewa dan allah kije kisa daya daga cikin sarkokinki kisa.
"shiru amatullah tai ko gexau bata da alamar tashi.
"Anty tace badake nake yiba.
"amatullah tana mgn ne cike da inda inda tana cewa Anty wannan yaban sha'awa ne kawai yasa nasashi.
"hararranta Anty tai hade da cewa ok to yah sunan baby?
"amatullah tace suna hajiya akasa.
"da sauri Anty Frd tace wahhhh allah ya sauwake hajiya taxo a irin gidan nan.
"wlh amatullah kina bani mmki kodai asiri ne Mahfus yai miki?
"dubifa yadda kika koma ko suturun arxiki baki dasu, ina kayan auranki ko duk sun karene?
"da sauri amatullah tace duk suna ciki.
"Anty tace to muje nagani yanxu ace sbd Allah ki haihu amma suturan arxiki ya gagareki sawa?
"in banda ranshi mutunci da xalinci irin na Mahfus koshi ba xansiye mikiba tunda yanxu yana business kuma yana samu.
"wlh tunda nake bantaba gani mutum mara imani irin Mahfus ba.
"mikewa tai suka shiga ciki amatullah na biye da'ita a baya.
"suna shiga Anty tanufi gun wadrop, amatullah na gani haka tana kuka tana fadin dan allah Anty kibari wlh kayan duk sunanan.
"Anty tace ai bance basunan ba so nake kawai nagani.
"cikin kuka amatullah tace dan Allah kada ki dauke akwatin idan kika sauke ba xan'iya medasu ba.
"Anty tacr eh idan nagama ni xanmeda su da kaina.
"amatullah na gani Anty ta dauko da akwati tasa kuka kamar karamar yarinya.
"matan yya khamis na gani haka sai tace to ke Anty Frd kibari mana.
"Anty bata bariba saida ta bude akwatin daya bayan daya take bude akwatin da haka har taxo kan kid kafin ta bude da sauri amatullah ta dauke tana fadin aa Anty.
"Anty amatullah me xangani kibani ko sai na karba da karfi?
"kuka amatullah taci gaba dayi hade da tura kid din a bayanta.
"hannu Anty takai xata karbi kid din da sauri amatullah taja.
"haushi ya kamata batasan lokacin da ta dauke amatullah da mariba.
"jin xafi mari yasa amatullah sakin kid din yafadi, yana fadiwa da kanshi ya bude.
"babu komai aciki sai yar kananu paper.
"da sauri Anty ta daga kid dan tagani dakyau harda juyawa tagadai tabbas empty ne salati tasa da salalami hade da cewa amatullah mai xangani?
"zama amatullah tai abakin gado tasa sabon kuka.
"kukan da amatullah keyi yasa haushi ya kama Anty Frd kukan kura tai ta shakota tana fadin dan ubanki ina kikakai sarkokinki.
"amatullah najin shaka tasa ihu tana kiran Mahfus.
"jin ihu amatullah yasa zunnurai shigowa da gudu, gani yanda Anty ta shake amatullah yasa zunnurai kuka yana bubuga hannu Anty.
"gani yasa zunnurai fita da gudu gun bbnsa yana cewa bb, mm tana kuka kazo muje.
"ko kafin Mahfus yaxo amatullah taji jiki.
"daki yacika fal da mutani suna bawa Anty hakuri amma taki hakura.
"mikewa Anty tai da tafara xaxxaga masu ba'ina gaba daya suka watsa harda mmn Mahfus.
"babu juyin da Anty batai ba amma amatullah taki fadi.
"suna cikin haka Mahfus yashigo rike da zunnurai, Mahfus yana shigowa Anty tamike tajo kanshi hade da cewa bakin axalumi mugu mara mutunci, Mahfus na tsaye yana cewa me kuma nai miki?
"Anty tace kace haka mana bakin shege wlh yau saika sakanmin kanwata tunda abin naka rashin mutuncine.
"yau kafana kafarta, kuma duk kudin da kasan kaci mata wlh saika biya.
"hannu Mahfus yasa yanajan gemusa yana dibota daga sama har kasa yana xubarwa.
"joyawa yai xai fita a dakin batare da ya tanka mata ba.
"itama kyaleta ta dauka hade da cewa kitashi mutafi.
"amatullah taki mikewa da Anty taga haka danmara tai da kyaleta snn tacewa matan yya khamis ta dauko baby, hannu tasa ta fisgo amatullah xuwa waje hade da cewa dan ubanki idan ya mallakekine ni be mallakeni ba.
"idan kina tsoron ni bana tsoron shi, ko ubanshi be'isheni yiba banle shi.
"babu abinda amatullah keyi sai kuka.
"har sun fita daga dakin karaf Zainab tace badai ubanshi ba saidai ubanki idan kin dauketa kuntafi sai mai?
"akace miki yyan namu yarasa kudin da xaiyi wani aurene?
"shegu matsiyata kawai wanda basu gaji azikiba.
"Anty najin haka sake hannu amatullah tai da ta rarumo Zainab ta hadata da bango saida bakinta ya fashe snn taje xata hau ruwan cikinta.
" aguje Fatima da suwaiba suka shiganwa Zainab.
"itako Anty cewa tai kuxo ko kafatalin danginku ne xasuxo ba zasu hanani yin abinda nai niya ba.
"sai naci ubanku naci uban yya naku.
"mmn junior da taji haka aikawa tai aka kira Mahfus dake waje, tare suka shigo da yaron.
"gani su Zainab suna medawa Anty da mgn wani irin tsawa ya daka masu. yana cewa ashe rashin kunyar naku yakai ga haka?
"tana sa'anku ne?
"ko daku akeyi?
"wlh idan baku tashi kun bani gun ba, karma ace ke Zainab nasan kinfi kowa fitsari idan baki bacemin da ganiba wlh saina miki wanda yafi wanda ita tai miki.
"sunajin haka duk barin gun sukayi suna tafe suna guguni.
"Anty tace garadai da kafadi masu gaskiya mara mutumci kawai.
"Mahfus yace gaki babban mara mutunci banxa wanda batasan ciwon kanta ba.
"banxa wanda batasan abin kunya ba.
"juya kawai ba mmki shiyasa Allah ya hanaki haihuwa sbd bala'inki.
"wani irin kara Anty tasa hade da shako wuyar Mahfus, amatullah na gani haka aguje taxo tana kokarin cirewa Anty hannu a wiyar Mahfus.
"Anty na gani haka wani irin masga takaiwa amatullah gigicewa amatullah tai kadan yarage ta fadi Mahfus ya fisgota jikinshi.
"haushi yasake kama Anty sakin Mahfus tai takoma kan amatullah tana cewa yau koshine autar maza saikin barshi.
"hannu Mahfus yasa ya bugewa Anty nata tasaki amatullah a guje taje bayan Mahfus ta boye.
"dariya Mahfus yai snn yace kingani ko, to ko haka ya'isheki babu uban da ya'isa ya rabani da matata.
"Anty tace karya kakeyi, hannu tasa tasake fisgo amatullah.
"itako amatullah kara kankame Mahfus tai tana kuka.
"Anty sai faman Jan amatullah takeyi tana fadin koda asirine yai kimi yau saina karyashi.
"duk abinda sukeyi mmn Mahfus tana daki yar'uwanta su hanata fita.
"Mahfus janyo motarshi yai xuwa daki hade da rufe kofa.
"matan yya khamis na gani haka itama ta janyo Anty fikabar gidan.
"hade da mmki amatullah matan yya khamis na cewa amma amatullah tabani mmki waya cemata ana nunawa namiji so haka?
"karki damu nasan duk dare dadewa watarai da kanta xata nimemu a lokacin muriga mumata nisa.
"babu abinda Anty keyi sai huci matan yya khamis ta amshi key din mota suka shiga suka hauki hanya.
"saida Mahfus ya tabbata sutafi snn yabude kofa.
"suko masu suna kowa na fadin albarkacin bakinsa.
"amatullah kuka tai harda xaxxabi.
"Mahfus ne yaje ya hado mata maguguna tasha snn taji daidai.
"bayan sallar isha lokacin Mahfus yana daki shida motarsa mmnshi tai sallama inda take shiga ba nan take fitaba rashin mutumci sai wanda tamance, xagi kaf babu irin wanda amatullah bata shaba.
"babu abinda Mahfus keyi sai bata hakuri.
"haka amatullah ta kwana tana kuka, Mahfus yai lailashi har yagaji.
"su Anty basu isaba sai around 12AM suka isa gida.
"sbd dare yayi gidan su hajiya suka sauka.
"tun cikin dare sukabawa hajiya labara abinda ya faru.
"hajiya tai salati ta sanarwa ubangiji hade da mmki yadda amatullah ta lallace haka.
"matan yya khamis tace wlh hajiya asiri yai mata.
"sai hajiya tace babu kowani asiri, idan son mace yafi na namiji abinda yafi hakama xatayi.
"amma tunda ta nuna Mahfus yafimu shikenan mun barta dashi.
"daga yau sisina ba xai sake ciwon kai akanta ba.
"da haka dai sukai ta hiransu har safe.
"da safe bayan Mahfus yafita kasuwa mmn junior tashigo dakin amatullah, bayan sun gaisa ne mmn junior takewa amatullah fada akan abinda tai bata kyau taba.
"tana cewa idan banda abinki amatullah har Mahfus yafi miki yar'uwanki?
"karfa ki mance xaku iya rabuwa dashi amma bazaki iya rabuwa da yar'uwanki ba.
"kuma idan kika shiga wani hali mijinki saiya gujeki amma yar'uwanki bazasu gujeki ba.
"yanxu abin Allah ya kiyaye idan kuka samu matsala da Mahfus da wani ido xaki kalli yyaki?
"gaskiya amatullah baki kyauta ba.
"kan amatullah a kasa tace nagode.
"snn ta dauki baby taje tai mata wanka ita da zunnurai.
"tunda su Anty suka tafi babu wanda yasake kiran amatullah, itama kuma bata kira ba haka taci gaba da zama.
"ana kwana hudu da suna tun dare bilkisu ke kuka, amatullah tai lallashi har tagaji sai ta tada Mahfus daga bcc shima yai irin nashi amma ina.
"dakin inna sukaje Mahfus ya buga mata kofa tana budewa ya mika mata ita.
"inna tace kodai cikine?
"ruwan xafi hade da gishiri aka bata, duk da haka bata daina kuka.
"gani batai shiru ba sukace ko kuma kunni ne?
"man zaitun amatullah ta dauko a daki hade da auduga.
"inna ta diba kadai hade da audugun aka samata shima a banxa.
"da sukaga haka ruwa Mahfus ya dibo yai addu'a a ciki inna ta bata tasha hade da shafa mata, tana gamawa inna ta guyata.
"ko minti goma basuyi inna taji tana ajiyar zuciya, inna naji haka tasa salati da sauri Mahfus yace yah dai inna?
"inna tace babu komai.
"saida inna ta tabbata bilkisu tacika snn ta saukota ta shinfidata a tabarma.
"gani haka yasa Mahfus cewa inna yaya haka kuma.
"inna tace allah yai nashi ikon.
"Mahfus yace yanxu yanxu inna?
"inna tace yanxu yanxu sai Allah ba.
"kuka amatullah tasa.
"gani haka yasa Mahfus jan amatullah xuwa dakinsu, a nan gawa takwana ita da inna da mmn junior.
"da safe amatullah takira hajiya ta sanar da'ita rasuwa, hajiya tace allah yaji kanta.
"tunda amatullah tasanarwa hajiya rasuwa, hajiya babu wanda tafadimawa.
"amatullah har akai uku akai bakwai babu wanda yaxo banle yakira cikin dare tasawa Mahfus kuka.
"hakuri kawai yabata hade da lallashi suka kwanta.
"bayan sati uku amatullah tana kwance cikin dare taji Mahfus yana shafeta.
"da sauri ta bude ido tanaso taja baya Mahfus ya riketa yana cewa haba my wife ina xaki?
"kixo mu kwanta mana.
"amatullah naji irin shafan da yake mata tasa kuka.
"Mahfus yace haka amatullah saikace yau ne farko yinmu abunan munyishi yafi a karga.
"kuka amatullah tasa tana zaiyana masa abinda yaiwa Anty bataji dadi ba.
"Mahfus tunda yana niman biyan bukatarshi be nuna damuwa ba, kara kwantar dakai yai yana bata hakuri.
"ga yaga ta matsa da kuka yace haka amatullah meyasa tun ranar baki nuna damuwa ba sai yanxu?
"kamar wanda aka xugata.
"kara jawota yai ya mannata a kirjishi yakawo bakinshi daidai kunninta yace yauwa matata ta kaina fadimi waye ke xuga minke yakeso ya shiga tsakaninmu.
"yauwa fadimin my amatullah.
"Mahfus yana mgn ne hade da yi kamar yana yimata tausa fuskanta kuma bi yake daki daki yana yimata kiss.
"cikin shagwaba amatullah tace ba mmn junior ne tace bankyau taba, wai ina kallon kanaciwa yyata mutunci.
"cikin dimauta da niman biyan bukata Mahfus yace kyaleta kawai kinfi kowa sani ina matukar sonki ba xan iya bari a daukemike ba.
"kuma inba haka naiba nasan Anty tafiya dake xatai.
"amma kiyi hakuri baxan karaba kinji.
"kai kawai tadaga masa.
"da haka har Mahfus yasamu ya biya bukatarshi.
"har safe Mahfus lallaba amatullah yakeyi, tunda yana samun biyan bukatarshi.
"da safe lokacin Mahfus yashirya fita kasuwa, yafita kenan daga daki xaije dakin inna sukai karo da mmn junior da fara'arta tace maigidan katashi lpy?
"ko kallon bata isheshi ba banxa yai da'ita yashige.
"ita kuma bata kawo komai a ranta ba taci gaba da aikinta.
"koda Mahfus yafito daki inna haka yaxo ya sakai batare da ya kulata ba.
"ita kuma cewa tai maybe yau da gobe ne.
H.S.Z.ce🖊
🌺💦🌺
💦
MATAR FARI
(THE FIRST WIFE)💦
Fasaha online writes F.o.w.
MMN USWAN
H.S.Z.
25
"tana kare aikinta takira zunnurai tai masa wanka yadda tasaba.
"mmn junior tana kyautatawa amatullah ne ba sbd komai ba sbd abin hannu amatullah baya rufe mata ido.
"mafi yawanci lokacin takan taimakawa mmn junior game da kayan abinci suturu daidai abinda baza'a rasaba.
"harma kudi a lokacin da take dashi takan taimaka mata dashi ko biyawa yara kudin makaranta school feel.
"ko yanxu ma da bata da kudi still bata daina taimaka mata ba.
"tunda mijinta baya aikin komai duk wasu hidimomin gida itace.
"hakan yasa tun daga wayewar gari tana sauka daga gado bata sako komawa har dare tanan tana niman abinda xata rufawa kanta asiri da yara.
"ita kuma uwar mijinsu irin mutaninanne wanda sai kanadashi akeyi dakai.
"shiyasa da taga batadashi miji ma bedashi bata shigewa inna sbd kada ta fadi mata abinda xai dameta.
"itama amatullah da talura da haka duk kyautan da xataiwa mmn junior bata bari inna tasani.
"yawanci lokuta ma inna bataso ta gansu tare da amatullah sbd kada ta sanarwa amatullah wanene su.
"abinda yasa kenan mmn junior bata gani yar'shin yiwa amatullah aiki.
"sbd inba aiki tai mata ba bata da wani abun da zatabawa amatullah a matsayin kyautatawa.
"da yamma lokacin mmn junior tana rabawa yara abinci Mahfus yashigo kai tsaye daki yashiga batare da yai mgn ba.
"ita kuma gani tai irin abinci Mahfus yafi shiyasa ta diba a plate tabawa junior yakaiwa Mahfus.
"saida junior yai sallama amatullah ne ta amsa snn yashigo hade da cewa gashi iji mmn wai abawa uncle.
"amsa amatullah tai hade da godiya.
"da sauri Mahfus yace meda mata dashi cike bazan ciba.
"haka junior ya medawa mmnshi.
"duk da haka bata nuna damuwa ba tunda dama ba'isan su yai ba.
"cikin dare suna kwance Mahfus yake cewa amatullah daga ya hanata hulda da mmn junior, ko tsakar gida ma bece ta rinka fitaba.
"idan ma tagaji da xaman daki taje dakin inna, daga dakin inna bece tashiga kowani daki ba.
"amatullah tace to naji.
"da safe Mahfus yashirya yafito zai tafi kasuwa mmn junior tace maigida jiya na aiko maka da abinci dace bakaci.
"eh kawai Mahfus yace batare daya kallenta ba.
"tun daga lokacin amatullah ta daina fita waje, koda dama ba fita takeyi ba.
"ko wani lokacin amatullah tana daki ita da zunnurai, idan kaji hiranta mmn junior ne tashi mata ko kuma xatayi wanki shine xata fito waje tana gamawa xata koma daki.
"bayan kwana biyu inna tace su amatullah da mmn junior su shirya suje gaisuwan rasawa.
"kamar Mahfus ya hana dan dai babu yadda zaiyine.
"yana fita suma suka shirya xuwa gaisuwan, suna cikin napap mmn junior tace amatullah naji wani mgn a gun bbn junior da gaske ne?
"amatullah tace na mefa?
"mmn junior tace kwanakin baya bbn junior yake min hira ashe kudin kine Mahfus ke juyawa?
"murmushi kawai amatullah tai.
"mmn junior tace ke amatullah meya kaiki?
"meyasa kike abu babu shawara ne sbd Allah?
"wlh inda kin shawarce ni. ba zanbari ki bashi ba.
"kiba tunanin inba mutuwa akawi rabuwa?
"abu allah ya kiyaye akace yau baku tare kina gani Mahfus xai dauki kudinki ya baki,?
"kema kinsan abinda ba xaiyu neba.
"amatullah tace ba haka bane mmn junior gani nayi lokacin yana zaune babu sana'a ne shiyasa.
"mmn Junior tace dan baya sana'a sai me?
"bayai karatu ba?
"mai xaihana baxai dauki takardanshi yaje yanimi aiki ba.
"duk guri yasamu inda yaga baki dashi dole yaje ya nimi aiki ai.
"shiru amatullah tai tana sauraron mmn junior.
"mmn junior tace amatullah har yanxu bakisan waye Mahfus ba shiyasa.
"a lokacin ne amatullah tace mmn junior kenan shekaranmu biyu fa dashi, shine xakice har yanxu bansan waye Mahfus ba.
"mmn junior tace bawai nace yanada wani mugun hali bane amma inaso kisan Mahfus mutum d'an adam ne yana iya sauyawa a kowani lokaci.
"ajiyar zuciya amatullah tai hade da cewa haka ne.
"mmn junior tace wlh amatullah koni da kike gani mu haihu har yara biyar bazan iya daukar kudina nabawa bbn Junior ba, banle har miliyoyi.
"mmn Junior tace amma kiyi hakuri karkice xugaki nakeya.
"amatullah tace aa ba komai nagode.
"bayan amatullah tai arba'in tacewa Mahfus tanaso taje gida.
"Mahfus yace yafiso ya kaita da kanshi bayaso ya sata a motar kasuwa amma akwai kayan da yakesa sa rai za'a kawo masa kwanan nan tabari idan ankawo sai sutafi.
"bata nuna damuwa ba tace allah ya kaimu.
"sati biyu yaxo har yawuce shiru babu mgnr tafiya, har aka shiga sati uku shima shiru,gani anshiga na hudu amatullah tasake mgn.
"wata karyan Mahfus yasake shirya mata.
"kusan kowani lokacin amatullah tai mgn Mahfus yasan irin karyan da xai shirya mata.
"abu da yafi dagawa amatullah hankali shine yanxu gaba daya yar'uwanta babu wanda yadamu ya kirata.
"hatta hajiya da tafi kowa damuwa da'ita yanxu bata ciki kiranta ba, sai sukai wata basu gaisa ba.
"da amatullah taga Mahfus bashi da ninyar barinta taje gida, sai tadai na masa mgnr.
AFTER 1 YEAR
Mahfus yai kudi sosae wani irin mahaukaciyar gida ya gina masu three bedroom plast komai na gidan readymade ne ga kuma boysquater.
"mota kuma ya siyar yacika yasiye wanda yafi wannan tsada.
"dakin amatullah daban sai dakin Mahfus dana zunnurai.
"suna tarewa da wata daya ranar Mahfus bedawo gida akan lokacin ba sai bayan shadayan dare.
"ita kuma amatullah tana zaune tana jiran dawowan Mahfus.
"Mahfus yana shigowa rike da kayan naki naki akwatina ne ya dunga jere matasu lafiyyayu har guda shidda.
"mikewa amatullah tai da sauri tana amsa tana jeresu.
"Jeresu tai kamar kayan lefe.
"snn ta kawowa Mahfus abinci yanaci tana zaune kusa dashi duk da A.C. dake daki behana amatullah yimasa fifita ba.
"saida yagama cin abinci tsaf snn amatullah take tambayarsa wannan kayan menene?
"saida yai gyaran murya snn yace kayan fadi kishiyane....
"a gigice amatullah tai hurgi da maficin dake hannunta tace kishiyafa kace Mahfus me nai maka?
"kyautata makane banayi komai?
"Dan allah Mahfus idan akwai abinda nake makane wanda bakaso kafadimi wlh xan gyara.
"Mahfus yace babu ko daya amatullah nima auren yaxama min kandarace babu yanda zaiyi.
"wlh amatullah cikin lokacin daya na kamu daso fadi ji nake idan ban aureta ba, kamar bazan rayuba.
"fatana ku xauna lpy.
"shiru amatullah tai tana hawaye.
"gani haka Mahfus yace haba amatullah menene abin kuka?
"idan kika kwantar da hankalinki guda nawa fadi take, wlh yarinya nefa.
"banxa amatullah tai dashi tai shigewarta daki.
"tana shigewa Mahfus yakira fadi suka fara waya dakinshi ya shige, sukai kusan karfe ukun dare suna waya snn ya kwanta.
"duk maganganu da Mahfus keyi amatullah tana jinshi.
"ko rintsawa amatullah batai ba har safe tana kuka.
"ana idar da sallah Mahfus yai wanka yafita ko karyawa betsaya yai ba.
"yana fita itama amatullah tafita kai tsaye gidan su nasir taje, lokacin betashi a bcc ba hajiya ne ta tadashi.
"shima kanshi yai mmki da akace amatullah ne taxo gunsa, jallabiya yasa snn yafito a parlour suka zauna hade da cewa lpy kuwa amatullah?
"daga nan amatullah tasa kuka tafara zaiyanawa nasir abinda ake ciki.
"dariya sosae nasir yai snn haba amatullah daga wasa, wasa ne Mahfus yake miki.
"amatullah tace wlh kuwa nasir da gaskene.
"Nasir yace aa amatullah babu yadda za'ai Mahfus yai wani abu batare da sanina ba shiyasa kikaji nace haka.
"amma tunda abin yaxama haka in allah ya yarda idan tanafi kasuwa xan ganshi duk abinda ake ciki xakiji.
"amatullah tace to nagode.
"da haka suka rabu, ta koma gida.
" nasir yaje kasuwa suka hadu da Mahfus bayan su gaisa kafin nasir yai mgn Mahfus ne ya tareshi da mgnr yana cewa dan Allah nasir kai hakuri nai maka laifi.
"nasir yace na mefa?
sai Mahfus yace wlh wani hidima ne ya tasomin nayi kokarin sanar dakai Allah bebani iko ba.
"nasir yace dama hakane sai kaga abu kalilan ya shiga maka ido.
"Mahfus yace wlh kuwa dama mgnr aure nani.
"nasir yace wani irin aure?
"Mahfus yace aure na mana.
"nasir yace haba Mahfus lpyrka kuwa?
"murmushi Mahfus yai snn yace nasir kasan duk abinda allah ya tsara maka a rayuwa baka isa ka canxa ba.
"nima kaina a rayuwata bantaba kawo mgnr kara aure a rayuwa taba amma daayake haka allah ya tsarami bani da yadda xanyi.
"tunda Mahfus yafara mgn nasir ke kallonsa, har yakare nasir bece komai ba.
"saida Mahfus ya kare snn nasir yace allah ya sanya alkairi.
"Mahfus yace amin.
"nasir aina yarinya take kuma yaushe ne biki?
"Mahfus yace anan take xaune amma asalinta shuwace.
"asabar mai xuwane biki, saidai sunce xasu fara program tun ranar laraba.
"nasir yace Allah yasa mukai.
"bayan kwana biyu nasir har gida yaje ya sanarwa amatullah duk yadda sukai.
"amatullah kuka tai sosae, hakuri kawai nasir yabata.
"ana saura sati Mahfus yasakewa gidan fanti ko'ina saida ya gyara.
"ASALIN FADI
fadi yar'asalin barno ce auranta na farko ta haihu yaran uku maza biyu mace daya.
"bayan tarabu da uban yar'yar'ta tasake wani aure nan ma taje tasamu kishiyoyi uku itace na hudu nan ma sukai ta fafatawa daga karshe dai gajiya sukai da bala'inta suka fita suka bar mata gidan.
"da taga bazata iya wahalar yaraba itama fita tai takara gaba.
"daga nan tadawo kano tasake wani auran a nan ne tasamu wanda tafi karfita da taga bazata iya ba fita tai tabar gidan batare da yasake taba, barin gari tai sai bayan shekara biyu snn tadawo tabude sabon shafin rayuwa.
"maida kanka tai budurwa dayake me karamin jikine hade kuma da iya likeke.
"Mahfus yahadu da fadine a bakin wani super market tana niman napap shine ya rage mata hanya daga nan sukai exchange number.
"tun daga lokacin Mahfus keta bibiyanta har soyayya tashiga tsakani.
"duk da gogewa da karatun Mahfus yakasa gane fadi ta taba aure.
"da haka har mgnr aure yashiga tsakani.
"shikuwa Mahfus gani yar fara yasashi gigicewa, hakan yasa yashi alwashin saiya fashe aushi bikinshi da amatullah.
"duk abinda ba'ai ana farko ba yasha alwashin sai yayi ana biyu.
"Hakan yasa yake barin naira kamar besan zafinsu ba.
"duk abinda fadi ta tambaya jiki na bari yake bata kamar yana tsoran ta.
"ita kuma amatullah ido kawai ta xuba masa sbd yadda taga ya canxa daga daya Mahfus ya riga ya gigice mafi yawancin lokuta idan xai kira amatullah sunan fadi yake kira shiyasa amatullah fita harkanshi.
"ana saura kwana biyar yar'uwan fadi na bariki sukaxo danki, suna gamawa suka rufe dakin da key.
"ranar laraba sukai arabiya day ranar alhamis sukai kumbo ranar juma'a kuma sukai wasansu na kanuri asabar aka daura aure.
"da yamma bayan ankawo amarya suka tafi dina basu dawoba sai asuba.
"duk shagulgulan da akasa babu wanda nasir yaje.
"abokan da yasamu ne na gun business dinshi suka rufa masa baya.
"amatullah tai kuka har tagaji,gaba daya d'anginta babu wanda yaxo daga ita sai mmn junior ne a dakin.
"ita ke rufa mata baya koda habaici sukai ita ke meda masu sbd ba komai bane amatullah take fahimta a habaicin da sukeyi.
"kanin Mahfus kuwa abin ba'a cewa komai.
"karma ace Zainab ranar ji tai kamar tazuba ruwa a kasa tasha takeji.
"gara su suwaiba koda xasuyi basuyi a gaban amatullah sai ta kauce.
"da safe kuwa da kawaye amarya suka tashi tafiya dukkani su saida Mahfus yabisu da kudi hade da turmin xani dan murna.
"suna baki har kunni sunga banxa.
"amarya ansha likelike har angaji sbd ko'ina saida ta tabbata ya matse.
bayan isha misalin karfe goma aka rako ango daki shida abonkansa.
"amarya na zaune gefen gado lulube da mayafi sukai sallama.
"a nata na gogaigir yar'bariki kin amsawa tai wai ita kunya.
H.S.Z.ce🖊
🌺💦🌺
💦
MATAR FARI
(THE FIRST WIFE)💦
Fasaha online writes F.o.w.
MMN USWAN
H.S.Z.
26
"kan cushion suka xauna daya daga cikinsu yana rike da leda.
"shiko goga Mahfus bakin gado ya xauna kusa da amaryarsa.
"daya daga cikin abokan ne yafara mgn, saida ya kare snn sauran sukai nasu duk a lokacin fuskan fadi na rufe da kyale.
"bayan sun gama ne Mahfus ya rakasu daga nan ya rufe gida.
"yana dawowa ya dauki leda daya yakaiwa amatullah.
"lokacin tana kwance ita da d'anta zunnurai yariga yai bcc itane idon ta biyu.
"shiga yai da sallama, kasa2 ta amsa ba lailaine kajiba.
"Mahfus yace har kin kwanta ne?
"banxa tai dashi.
"kan side dirowa ya ije mata nata ledan kazan snn yane saida safe.
"Mahfus yana fita Mahfus tasa ko kallon Kazan batai ba kuka kawai tasa.
"da shiko Mahfus dakin amaryansa yashiga, duk a lokacin tana nan zaune inda ya barta.
"yana shiga ya rufe kofa da key snn ya karisa kan gadon.
"hannu yasa ya bude fuskanta.
"da sauri fadi tasa hannu ta rufe fuskanta alamar kunya.
"hannu Mahfus yasa ya bude mata fuska yana fadin haka amaryata har yanxu kunyata kakeji?
"shiru fadi tai kanta a kasa taki yarda su hada ido dashi.
"rike mata hannayen yai da nashi hannu, sbd kada ta sake rufe fuskan.
"matsowa Mahfus yai dab da'ita yana cewa haka amaryata kirage kunyanga mana kunyan yai yawa.
"hannu Mahfus yasa ya dago mata habanta hade da kashe mata ido.
"da sauri ta kauda fuska.
"gani haka yasa Mahfus sauka daga gadon kamo hannunta yai yana cewa xomuje xuyi alwala amarya ta.
"suna shiga yace tai yagani saida tai takare snn shima yai nashi, suka fito ya jasu sallah raka'a biyu bayan sun sallame Mahfus ya dora hannu akanta yai addu'a snn yai mata tambayoyin akan wanka da tsarki.
"duk ta amsa masa.
"snn Mahfus ya jawo ledar kaza.
"budewa yai ya ware yage manar yai xai kaimata baki da sauri ta kauda baki.
"babu yadda Mahfus beyiba taki yarda yabata saidai tasa hannu ta ci da kanta.
"da haka sukaci suka koshi snn Mahfus yace suje suyi wanka, nan ma kin yarda tai suyi tare a acewarta saidai yafarayi idan yagama saitai nata.
"Mahfus yace tashiga tai, har tashiga Mahfus ya mika mata kayan bcc.
"tana gamawa tasa kayan bcc, dayake tasha maguguna gyara nono dama kuma ba lailai bane kagane ta taba shayarwa sbd irin nonuwar nan ne da basu xubewa a tsantsaye suke.
"saidai kwaskwa rima da yakara yi.
"tasnasa kayan tafito suna hada ido da Mahfus da sauri tashige cikin labulaiya ta boye.
"Murmushi kawai Mahfus yai snn yashige toilet.
"yana shiga da sauri fadi ta dauko handbag dinta tasake dibo magani matsa tasa hade da d'an like2 snn takoma inda ya barta.
"Mahfus yana fitowa ya ganta inda ya barta da sauri ya karisa gun yana cewa xomuje amaryata mu kwanta.
"tsayawa tai tana kame2 kamar yarinya.
"gani haka yasa Mahfus daukarta yai tsaf xuwa gado snn yakashe wuta.
"shafeta yakeyi da haka duk suka tube, kiss Mahfus yake mata hade da goge goge.
"jin Mahfus xai shigeta wani irin ihu tasa masa hade da shure shure na karya.
"dayake tasha managi sosae dana matsi shiyasa Mahfus be ganeba.
"sbd matsan da tai sosae, tun fadi nayin na karya da taji gurxa komawa na gaske tai.
"sbd ba karamin shiri tai ba, hakan yasa Mahfus yaki sauka a kanta tabkar mahaukaci yakoma Mahfus harda ihu.
"da taga haka tureshi tai daga kanta, wannan dare babu wanda ya rintsa daga ita har Mahfus.
"hakan yasa basuyi sallah ba sai goman safe, duk da haka Mahfus nanan like da'ita.
"amatullah tana tashi ta hada masu abin breakfast ta jere masu a dinner snn takoma daki.
"koda fadi tace tanajin yunwa hanata fita Mahfus yai towel ya daura yaje dinner ya dauko abinci da kanshi yake bata har takoshi.
"snn yakwashi kayan yakai dinner yana ijewa yakoma daki.
"shiru shiru amatullah tana jiran shigowar Mahfus amma shiru har karfe biyu mikewa tai tashiga toilet tai alwala har tafara sallah saiga kiran Mahfus.
"bata daga ba saida ta'idar da sallah snn takirashi, babu ko gaisuwa cewa kawai yai kingama mana abinci kuwa?
kashe wayar kawai tai taci gaba da addu'ar ta, da Mahfus yaga haka towel ya daura ya biyota dakinta.
"tana kan sallaya tana addu'a gani shigowarsa ne yasa ta shafa,
"zunnurai na ganin bbnshi da sauri yaje ya rungumeshi, daukarshi Mahfus yai hade da cewa katashi lpy?
"kawai zunnurai yadaga yana murmushi.
"saida amatullah tashafa snn Mahfus yace naje dinner banga abinci ba lpy?
"me yahanaki girki?
"amatullah tace bance nayi bane shiyasa.
"Mahfus yace haba amatullah sbd Allah sainace kiyi girki?
"idan bakiyi dan muba ai zakiyi d'an zunnurai ko?
"yanxu haka kika xauna kika barmi yaro da yunwa bayan ga komai enough a gida.
"to wlh baxan yarda da irin wnn abu ba, maza kitashi kije kin mana abinci dan tsabar wala kanci sai kibar mutani da yunwa.
"kimewa tai batare da musuba tana gaba yana baya saida tashiga kitchen snn ya dauke zunnurai ya koma dakin amaryansa.
"kafin amatullah tagama girki tea suka hada suka sha.
"ita kuma bata gama girki ba sai bayan la'asar.
"amatullah na girki tana hira da d'anta har takare.
"tana gamawa takai dinner ta jere saida takoma daki snn takira Mahfus ta waya ta sanar dashi.
"fitowa sukai tare Mahfus yana rungume da'ita saida ya gyara mata kujera ta xauna snn shima ya xauna.
" dibawa a plate yai da kansa yake bata har takoshi snn shima yaci nashi.
"sunayi suna hira da dariya kusan duk abinda sukeyi amatullah najin su.
"suka gama suka koma ciki.
"da yamma ma hakane, tana gama girki takoma daki.
"bayan kwana biyu fadi harda koyawa Mahfus style takeyi wasu abubuwan ma a gun ta yake gani.
"hakan yasa daya koma dakin amatullah taga sabon salo, duk yadda yai kokarin yin hakan da'ita amma amatullah taki.
"shiyasa tunda daga lokacin idan ran girkin amatullah ne Mahfus yaba dawowa da wuri sai bayan goma kuma koda yadawo asace yake shiga gida sbd saiya raba dare a dakin fadi yake shiga snn xaishiga dakin amatullah.
"wani lokaci ma saita falka take ganishi kwance a bayanta, kuma tunda sasafe yake fita.
"amatullah tun tana hakuri har tagaji tai mgn amma duk a banxa gashi har yanxu fadi bata amshi girki ba, a cewar Mahfus sai takai wata snn xata fara girki.
"shiyasa amatullah ta daina girkin rana tunda Mahfus benan na dare kawai takeyi.
"Mahfus yanada sati hudu da aure bayan yadawo daga kasuwa yacewa fadi ta shirya sutafi gidan inna, haka ta shirya suka fita saida suka biya tacewa Mahfus yasiyewa inna gasassun kaji.
"haka Mahfus yasiye hade da juices kala kala snn suka karisa.
"suna shiga dakin inna suka wuce kai tsaye, mmn junior tana masu maraba har fadi tatsaya su gaisa da sauri Mahfus yaja hannunta suka shige.
"gaisuwar da xasuyi ba kenan.
"inna shiga har kasa fadi ta duka ta gaida inna, gani dakin duk kasa yasa ta daukan tsintsya tafara shara.
"inna tana aaa amma saida tai, tana gamawa ta ninke kayan dake kan gado ta jeresu gefe.
"ita ko inna sai faman shimata albarka takeyi.
"Mahfus ya dauki ledar kaza yace inna gashi inji itace ta siye miki.
"da sauri inna tace kai fa harda wani dawai niya kuma to Allah yai albarka yabaku masu saka maku, kagani kenan Mahfus yanxu kasan kai aure ka auro yar' mutunci wanda ta gaji arxiki ba'irin su amatullah ba d'angi bala'i....
"sallar mmn junior ne ta katsesu, itama tana gani haka gaisawa kawai sukai tabar dakin.
"hade da mmki sbd tasaci jin wasu mgnr da inna kenan.
"suna sallama sukai suka koma gida, duk da ranan amatullah ne keda girki amma bedamu Mahfus ba.
"suna shiga yarufe gida dakin fadi yashiga bekoma dakin amatullah sai karfe biyun dare.
"ita kuma duk a lokacin tana zaune xaman jiranshi.
"yana shiga gaya idinta biyu saida yaji wani irin amma yamatse, batare da yai mata mgn hayewa yai gado ya kwanta hade da rufe ido.
Mafi yawancin lokuta yanxu Mahfus bedamu da yabawa amatullah hakkinta ba, koma kwananta ne yanda ya kwanta haka xaitashi.
"tun tana damuwa har tasaba, idan har kaga Mahfus yasadu da'ita to ko tabbas ita ta matsa masa.
"kuma bazata samu yadda takeso karshenta saidai akare da bacin rai.
"shiyasa ta hakura dashi.
"Mahfus yana kwanciya ya juya mata baya, amatullah tana zaune tace masa yatashi tanaso suyi mgn.
"Mahfus yace tai mgnr kawai yana jinta.
"amatullah tace aa tafiso dai yatashi.
"tashi Mahfus yai hade da jan tsaki yace ina sauraronki.
"sai amatullah tafara da dama mgnr makarantar zunnurai ne gani nai yanxu shekara uku yake nima kuma gashi bayakinshi yabude sosae da mgn shine nace gara tun yanxu asashi a school sbd yanxu ne xai rinka picking abubuwa da dama.
"Mahfus yace eh nima ina sane da haka xansashi amma saiyakai shekara uku ko hudu sbd ba xan'iya asaran kudina yaje a banxa ba.
"kinga idan yakai wnn age din xaifi listening da understanding sosae.
"cikin fushi amatullah tace haba Mahfus kai haka akai maka sbd Allah tunda haka kace to ni kabani duk kudina da kasan yana gunka ni xankai yarona school.
"shima Mahfus taso mata yai da bala'i yana fadin ashe bakida kunya amatullah kinsan dawa kike mgn?
"to bari kiji dake da kudin da zunnurai din duk a karkashin ikona kuke....
"wani irin tsawa amatullah ta daka masa hade da cewa wlh baka isa ba kayi kadin.
"hannu Mahfus yasa ya wanka mata mari..
"itama amatullah tarama.
"mmki yakama Mahfus sake dauketa da wani mari yayi.
"duk da xafin da taji behana amatullah ramawa ba.
"da Mahfus yaga haka igiyar soket yaciro yafara xuba mata.
"amatullah tana gani haka nade igiyar tai ta tsintsika snn takamo masa kwalar sgilet dinsa.
"da Mahfus yana haka nushi yafara kai mata.
"itama ramawa takeyi, yana sauketa tana dora masa duk da baxaka hada karfin mace da namiji ba.
"gani hakan yasa Mahfus dukan mahaukata rufeta da duka yai hannu bibbiyu kamar allah ya aikoshi gareta.
"da taji wiya dan kanta ta tsuguna a gabansa tana ihu, snn yasa kafa yafara tokarinta.
"da rarrafe ta gudu tana niman gun buya.
"saida Mahfus ya tabbata tayi laushi snn yafita a dakin nan yabarta kwance.
"ashe duk abinda sukeyi fadi na labe tana jinsu,
"shikuma zunnurai jin ihu mmnshi yasashi zuwa bakin kofar yana kuka hade da buga kofar.
"ita kuma fadi jin motsin Mahfus yana fitowa yasata komawa dakinta a guje.
"Mahfus yana bude kofa yafita, kadin yarage ya buge zunnurai parlour yanufa kan three ster ya kwanta.
"zunnurai hawa jikin mmnshi yai yana kuka.
"kwanciya Mahfus yai yana ajiyar zuciya hade da mmkin amatullah a rayuwansa betaba tunani koda a mafarki xata iya yimasa haka ba.
"da haka har bcc yafara daukarsa jin kawai yai anhaye masa jiki.
"da sauri ya bude ido fadi yagani kwance a jikinshi.
"ko kafin yai mgn tariga tafasa yimasa kiss hade da kamo kan nonuwarsa tana murjewa.
"nan danan hankalin Mahfus ya tashi gabansa ya mike.
"tana gani haka hannu tasa ta xare masa wando snn ta tura gabansa cikin nata.
"Mahfus yana jin haka ta maza yai ya dauketa xuwa daki.
"suna shiga ko kofa basu rufe ba barinsa tai yanda idan kazo wucewa xaka gansu.
"kwanciya Mahfus yai ita ke sarrafashi ta yanda takeso.
"style kala kala da kanta hade da ihun wayyo Mahfus dan allah kada ka sauka wlh kanada dadi.
"kuji makira fa😳bayan ita ke kayanta.
"Himm allah karabamu da makirar kishiya.
"shima Mahfus din ihu yakeyi sbd mahaukatan magugunar da tasha.
"gaba daya Mahfus yamance bakin cikin da yake cikin.
"duk abinda sukeyi amatullah najinsu, dama fadi tayine dan tajisu.
"da bakin ciki ya ishi amatullah tashi tai tarufe kofa.
"da safe kanta tashiga kitchen tahada masu abin breakfast tana gamawa taje ta sanarwa Mahfus.
"tare suka fito snn fadi taje taiwa amatullah knocking.
"amatullah na jinta tai banxa da'ita.
"Mahfus yana gani haka yace dan allah kirabu da banxa kin tsaya kinata yimata knocking taji jinki tai banxa dake.
"daga yau bance kikara kulata ba,idan tafito in taga dama ta xauna.
"wani irin dadine fadi taji, tun daga lokacin wani sabon kissa da kisisina fadi ta bude, maguguna kuma ba'a mgn harda na karfin maza cikin dabara takebawa Mahfus yasha.
"hakan yasa Mahfus ya kwashe kayansa gaba daya a dakin amatullah ko pan bebariba.
"baya kulata banle d'anta.
"da'ita da banxa daya suke a gidan.
"itama da taga haka daxaran lokacin dawowar Mahfus yayi daki take shiga ita da zunnurai tarufe kofa, sbd a duk lokacin da Mahfus yadawo idan zunnurai yaje masa oyoyo kaucewa yakeyi ya shige dakin fadi.
"da haka amatullah taci gaba da xama a gidan Mahfus harna tsawon sati uku, tana cika sati na uku tunda asuba ta dauki zunnurai suka fita daga ita sai naira dari.
"lokacin su Mahfus sunyi sallah sukoma bcc.
"tana zuwa bakin titi tasamu napap ta hau gidan su nasir taje.
"lokacin shima yana bcc mai gadin gidan tasa yai mata sallama dashi.
"tare suka fito nasir yai mmki ganinta haka, yana karisowa suka gaisa hade da cewa uwar gida rai gida.
"murmushi kawai tai, snn tace nasir gunka naxo.
"nasir yace lpy ko?
"sai tace dan Allah wani taimako nake nima.
"nasir yace Allah yasa befi karfina ba.
"amatullah tace dan Allah rance dubu biyar nake nima idan zansamu.
"nasir yace amatullah kenan dubu biyar ne xan gagari Mahfus shine har saikin fito niman rance.
"Shiru kawai tai idanunta duk sun ciki da kwalla.
"Gani haka Mahfus yace kodai akwai matsala ne?
"kai kawai ta girgixa.
"Nasir yace to jirani ina xuwa.
"ciki ya koma ya dauko dubu goma yadawo yace gashi kyauta na baki.
"amatullah harda tsugunawarta wajan godiya.
"nasir yace babu damuwa kinfi karfin haka a guna.
"snn sukai sallama, da sauri amatullah ke tafiya harda karawa da gudu.
""Tana komawa tai sa'a har a lokacin basu tashi ba.
"dakinta tashi ta hada kayanta cikin jaka dana zunnurai a gurguje ta dauki jakarta tabar gidan.
"tana fita tasamu napap shiga tai batare da tambayar ko nawane ba.
"kai tsaye tasha yakai ta, tana xuwa tai sa'a mutum daya ake nima tana shiga suka tashi.
"suna tashi amatullah ta kashe wayarta.
H.S.Z.ce🖊
🌺💦🌺
💦
MATAR FARI
(THE FIRST WIFE)💦
Fasaha online writes F.o.w.
MMB USWAN
H.S.Z.
"koda Mahfus yafito tafiyarsa kawai yai kasuwa.
"ita fadi batasan amatullah tabar gidan ba ta dauka tana ciki ne.
"shiyasa harda rungumar Mahfus hade da kukan a parlour ta dauka amatullah tana aikine shiyasa take mgn da karfi d'an amatullah taji.
"shima Mahfus rungumarta yai yana yimata kiss.
"da kar tabarshi yafita kasuwa.
"bayan Mahfus ya fita dakinta ta koma, can dai da taji shiru yai yawa fitowa tai kofar dakin amatullah tana kwada mata kira hade da knocking.
"shiru da taji yasa tagano babu amatullah a gidan.
"dakin zunnurai taje nan ma taga wayab babu kayansa.
"wani irin dadi taji a acewarta gida ya xama nata.
"kafin la'asar amatullah ta'isa gidan su, kai tsaye tashiga lokacin hajiya tana parlour a guje taje ta rungumi hajiya tana kuka.
"shikuma zunnurai tsayawa yai yana kallon hajiya.
"sai hajiya tace lpyrki kuwa amatullah daga xuwa kuma saikisa kuka?
"kodai akwai abinda ya farune?
"kuka kawai amatullah keyi sbd takasa mgn.
"gani irin kukan da amatullah keyi yasa hajiya cewa haba amatullah wani irin kuka kikeyi haka?
"kamar wanda akaiwa mutuwa?
"koda abbanki ya rasu bakiyi irin wannan kuka ba.
"idan bazaki mgn ba toni gaskiya saidai kibarmi gida tsakani da Allah ina cikin zamana hankali kwance bakixo ki tamin da hankali ba.
"jin haka yasa amatullah tsaida kukanta sai ajiyar zuciya da takeyi.
"gani ta tsaida kuka yasa hajiya tambayarta meya faru tasan dai haka kawai amatullah bazataxo gida babu sanarwa ba.
"wani sabon kuka tasan tana kiran sunan Mahfus.
"jin suna Mahfus yasa hajiya cewa meya sameshi?
"mutuwa yai?
"amatullah tai girgixa kai?
"hajiya tasake cewa sakinki yai?
"girgixa kai tai hade da cewa Mahfus mugune hajiya, Mahfus yaci amanata, Allah ya'isa....
"da sauri hajiya ta rufe mata baki, hade da cewa haba amatullah mijinki nefa.
"kuma uban d'anki.
"idan allah ya la'anceshi kema saikin shiga wani hali.
"shi baki basai lailai na iyaye ba, bakin mata yana kama miji karma ace matar fari.
"hakama bakin miji yana kama mata.
"dama tun farko irin abinda ake guje miki kenan amma a lokacin idonki yarufe da soyayya yanxu waye gari yawaya?
tashi zakiyi ki koma sbd banida inda xan ije a nan...
"amatullah naji haka tasa wata uwar ihu tana fadin nashiga uku, na lalace dan Allah hajiya kiyi hakuri kiyafemin wlh nima nasan nayi kuskure.
"hajiya cewa tai himm a yau da kikaji wuya ko?
"amatullah kara rike kafar hajiya tai taci gaba da magiya.
"har saida hajiya ta huce tace dauki jakarki kishiga ciki.
"da sauri amatullah ta mike hade da jan jakarta.
"ita kuma hajiya daukar zunnurai tai ta rungumeshi.
"shima zunnurai kallon hajiya kawai yakeyi.
"itako hajiya sai faman shafe masa kai takeyi.
"Mahfus yana dawowa daga kasuwa dakin fadi ya shige saida yai wanka snn yafito dinner, kafin yafito fadi tariga ta xuba masa a plate yanaci tana janshi da hira.
"har yagama cin abinci beji motsin zunnurai ba yasashi cewa halan zunnurai yai bcc ne?
"karaf fadi tace wani zunnurai?
"wanda basu kwana a gidan ba.
"Mahfus yace wani irin mgn kikeyi haka?
"ina sukaje?
"fadi tace oho ni ina nasani?
"Mahfus yace lailai amatullah wato har ta'isa da kanta kenan ko?
"toma watasani a garin nan?
"amma tunda haka tace shikenan koda bata tai babu inda xani kafar da yafitar da'ita daga idan nan shi xai dawo da'ita.
"fadi tace amma...
"Mahfus yace amma me?
"babu ruwanki.
"shiru fadi tai bata sake mgn ba, a zuciyanta tana cewa yafi nono fari.
"washe gari da safe kafin Mahfus yaje kasuwa saida yabiya gidan inna bayan sun gaisa yake sanar mata cewa amatullah tai yaji ta tafi garinsu.
"inna tace fada kukayi?
"Mahfus yace ni babu abinda yahadani da'ita, banma San taba gidan ba saida nadawo kasuwa da banji motsin zunnurai ba shine nake tambaya fadi take cewa bata kwana a gida ba.
"sai inna tace kyaleta ba komai ne ba kishine.
"duk inda taje da kanta xata dawo.
"Mahfus yace nima abinda nace kenan.
"duk abinda sukeyi ashe mmn junior najinsu jin motsin Mahfus xaifito ne yasata barin gun da sauri.
"tunda amatullah taxo babu wanda hajiya ta sanar mawa, tanada kwana uku da xuwa yya khamis yaxo gaida hajiya a nan suka hadu bayan sun gaisa yace cewa mutani kano yaushe kikaxo?
"hajiya tace kwananta uku kenan.
"yya khamis yace shine ko taxo ta gida ta gaidamu?
"murmushi hajiya tai snn ta xaiyana masa abinda yakawota.
"shiru yai yana me jijina mgnr sai daga baya yace Allah ya kyauta.
"bayan yakoma gida snn yakira Anty Frd yake sanar da'ita amatullah na gida sun samu matsala da Mahfus.
"allah ya kyauta itama tace tun daga sannan bata sake cewa komai ba.
"Mahfus yana zaune a shagonshi nasir yashigo bayan sun sake gaisawa nasir yake tambayar zunnurai.
"Mahfus yace yau kwanansu biyu kenan bansan inda sukaje ba, shida mmnshi.
"nasir yace what?????
"Mahfus kasan abinda kake fadi kuwa?
"cikin nuna halin ko inkula Mahfus yace nasir kenan amma kafi kowa sani amatullah xamata takeyi kuma tana karkashin ikona ko.
"nasir yace kwarai da gaske.
"Mahfus yace to shine xatai gaban kanta tai tafiya batare da ixini naba.
"hakan yasa nasha alwashin babu inda xanje duk inda taje xata dawo ta sameni.
"nasir yace Mahfus kenan idan kai haka baka kyauta ba, kai namijine bazaka hada tunaninta da nakaba.
"banlema nasan amatullah tana sonka haka kawai bazata gudu ba, batare da wani dalili mai karfiba.
"Mahfus yace ok dama ashe xargina kakeyi a tsakanin zamana da amatullah.
"nasir yace haba Mahfus wani irin mgn kakeyi haka?
"Mahfus yace hakane mana kwata2 idan mgn tsakanina da amatullah ne kullin nine mai laifi.
"bansan meyasa ba nasir kodai akwai abinda na tsare maka ne?
"nasir yace niko me xaka tsaremin Mahfus?
"kaidai kace kana fushi da bansamu xuwa gun bikin kaba.
"Mahfus yace wannan ba damuwata bane.
"nasir yace ni dai shawarata dakai shine koda wayane kabuga gidan su amatullah kaji ko can taje.
"Mahfus yace kai idan tadameka xaka iya tafiya kadawo da ita.
"nasir yace kaima kasan inda matata bama xakasan anyiba.
"Mahfus ko yanxu xaka iya medata matarka ai sbd naga kafini damuwa da'ita.
"da mgnr ta xafi nasir cewa yai ko xaka gwada sakin tane.
"Mahfus yace ai basai na saketa ba.
"gani ranshi xaibaci da yawo yasa nasir fita daga shagon.
"saida amatullah takai kwana bakwai snn Anty Frd taje gidan su hajiya.
"bata dade da xuwa ba yya khamis yashigo itama amatullah tafito duk suka hadu a parlour.
H.S.Z.ce🖊
🌺💦🌺
💦
MATAR FARI
(THE FIRST WIFE)💦
Fasaha online writes F.O.W.
28
"suna hada ido da Anty amatullah tace Anty ina yini.
"klau kawai tace batare da ta kallenta ba.
"yya khamis ne ya juyo gun Anty Frd yace Frd ga amatullah nan taxo wai sun samu matsala da mijinta.
"babu abinda yafito bakin Anty Frd sai to ni ina ruwana, can tamatse masu.
"yya khamis yace be kamata kice haka ba, kefa babbace tamkar uwa kike a gunta.
"Anty tace ai batasan da haka ba, idan tasan da haka da bata tayi mijinta ba.
"kaga koba komai ta nuna yafini kenan a gunta.
"dan haka babu ruwana taje can su kara rata.
"Anty tace gaba da cewa wlh yya khamis bafa son Mahfus ne batayi ba, nasan wiya ne yasa ta gudo.
"idan yanxu xai kirata yai mata dadin nasan komawa xatai...
"amatullah tanajin haka tafashe da kuka tana fadin dan allah Anty kiyi hakuri wlh nagane kuskure na.
"Anty cewa tai himm da kikaji wiya ba?
"amatullah rike kafar Anty tai tana fadin dan Allah sister kiyi hakuri.
"gani irin kukan da takeyi yasa yya khamis cewa ya'isa haka amatullah karki damu babu inda zaki in allah ya yarda muna nan tare.
"a lokacin ne hajiya tace to ai ba sakinta yai ba.
"yya yace wata sabuwa.
"juyawa yai gun Anty snn yace toke Frd ta'ina kike tunani za'a bullo wa lamarin..
"Anty tace wahhhh ni himm.
"yya yace himm ba mgn bane Frd.
"yazed dake gefe cewa yai wlh Anty kotu yakamata akaishi yabata ta kardanta kawai.
"wani irin mugun kallo Anty tai masa.
"daga snn besake cewa komai ba.
"snn yace nidai a nawa shawaran komawa yakata tai.
"yya yace sbd me Frd.
"sai Anty Frd tace sbd idan har da gaske ne tagani da xama dashi ita da kanta zata nimi hanyar da zasu rabu amma ba taxo tana mana kukan karyaba.
"wlh yya idan har kasake ka kashewa amatullah aure daga baya xataxo tana kuka dakai.
"idan har mace tagaji da xama da namiji lokacin da xata kashe aure basai ta shawarci wani, duk macen da ta tsaya niman shawara to wlh akwai rayuwar soyayya a tsakaninsu.
"dan haka tashi xatai ta koma idan har ta amsa sunanta mace inaso tadawo da takardan sakinta gidan nan, batare da wani ya tayata ba.
"mgn ya gagari amatullah sai kuka.
"su hajiya da yya khamis sukace kuma mgnrki gaskiya ne Frd.
"yya khamis yace tunda yau dare yayi abari gobe idan Allah ya kaimu sai yazed yakaita har gida.
"shiru hajiya tai batace komai ba.
"saida sukai hira sosae snn yya khamis da Anty Frd suka mike yya khamis ya dauki fifty thousand yabawa amatullah itama Anty Frd twenty thousand tabawa amatullah hade da fatan ta sauka lpy.
"godiya ya gagari amatullah sai kuka.
"saida suka sallami hajiya snn kowa ya kama kansa.
"tunda nasir yakoma gida babu abinda yakeyi sai tunani mgnr Mahfus,
"sai faman juyi yakeyi akan gado hade da mmkin Mahfus yanxu ya canxo.
"washe gari da safe suna karyawa hajiya tace sufito su tafi, amatullah kuka tasa kamar karaman yarinya.
"dakar tafito hajiya tabawa zunnurai su sweet bobo chocolate har xai shiga mota hajiya tasake daukar kudi tasa masa a cikin aljihu snn ta rungumeshi.
"zunnurai yana shiga mota ya dagawa hajiya hannu yana yimata bye bye har saida mota yashige.
"itako amatullah kasa sallamar hajiya tai sbd kuka.
"zunnurai saida yaga yadai na hango hajiya snn ya sauke hannu.
"suka fara hira da uncle yazed, basu dade suna hiranba bcc ya daukeshi.
"tun wayewar gari fadi take ta Jan hankalin Mahfus hakan yasa ya kasa xuwa kasuwa 24 hour tana nan available duk lokacin da waywayeta sbd magugunar da ta bashi yasashi bayajin kasala kowani lokacin suna like da juna.
"tun bayan tafiyar amatullah mmn Junior take ta kokarin kikarinta ta waya amma bata samunta da tagaji ta hakura.
su yazed basu isa ba sai bayan azahar.
"lokacin Mahfus sunyi nisa wajan wasa shida fadi guje guje sukeyi a parlour kamar wasu yara kananu.
"gateman yana gani amatullah ne da sauri ya bude mata gate.
"suka shiga tana gaba yazed yana rike da zunnurai suna biye da'ita.
"suna isa bakin kofar falo yatsaya sallama, su Mahfus basu jiba sbd su sautin da suka sa.
"da taji shiru kai tasa tashiga, tana shiga Mahfus yaje kamo fadi karaf yai ya kamo amatullah, amatullah tana gani haka hannu tasa da karfi ta igije Mahfus da baya yaje ya fadi akan cushion.
"ko kallonsu batai ba kai tasa ta shige dakin ta yazed yana biye da'ita zunnurai yana gani bbnshi xamewa yai ya sauka a jikin yazed da gudu yaje ya rungume Mahfus.
"fadi tana gani haka shigewa tai dakinta itama, Mahfus yana gani tashige da sauri ya dauke zunnurai yabita.
"tana shiga gefen fado ta xauna hade da xabga uban tagumi sbd har cikin xuciyarta bataso dawowar amatullah gidan ba.
"Mahfus yana shigowa rungumarta yai yana fadin haba baby menene abin damuwa kinfi kowa sani bafa ninace tadawo ba, idan haka babu ruwana da'ita.
"ke kadaice tilo a raina daya kike tamkar da goma haba matata ta kai.
"fadi najin haka wani irin murmushi tai kanta yakara kato abin nima yasamu.
"yazed dakin amatullah yashiga, yana shiga kan cushion ya xauna zunnurai ya haye masa jiki yana wasa.
"kitchen tashiga ta bubude foodplast shikafa da miya tagani dayan kular kuma farfesun nanan kaji tagani.
"plate ta dauko guda uku ta karkasa shinkafan saida taga yakare snn ta ije kular snn ta dauko na miya shima duk taxuba shiko na kaji dauka tai gaba daya takai daki.
"snn takoma ta dauko juice da ruwan sanyi a frg hade da cups takoma daki.
"sunaci suna hira har suka gama ci, suna gamawa yazed yace xaije sallah.
"itama mikewa tai tahada kayan abincin gefe guda sbd akwai raguwa snn tashiga toilet alwala.
"tana fitowa tasa key tarufe dakinta snn tafara sallah.
"zunnurai yana zaune yasa wasa.
"gani magrib yai yayi yazed bedawo ba, hakan yasa amatullah kiransa ta waya.
"a bunka da samari cewa yai Anty ki kwanta kawai saida safe, be saurari me xata ceba ya kashe wayar.
"itama batai tunani sake kiransa sbd hayaniyar jama'i da taji.
"tana ije wayar ta dauki ragowar abincin taci ita da zunnurai, suna gamawa sukai wanka suka kwanta.
"ana idar da isha fadi taje kitchen daukowa Mahfus abinci taga wayab babu komai a kula hatta farfesun kajin da tamasa shima babu.
"raita yabaci sosae, komawa tai tasanarwa Mahfus.
"a fusace yabufi dakin amatullah, koda ya murda hannu kofar gam yajita sai yakoma bugawa Mahfus yabuga har yagaji amatullah tana jinshi amma tai banxa dashi.
"da Mahfus yaga batada niyar budewa yasashi komawa dakin fadi babu yadda Mahfus beyi da fadi ba akan tasake wani girki amma taki tace saidai susha tea.
"Amatullah tana idar da sallar asuba tashiga kitchen ta hada masu abin breakfast aris da kwai tana gamawa ta kwashe xuwa dakinta.
"ashe Mahfus yana dawowa daga masallaci ya ganta a kitchen duk a nashi tunani harda ta hada kayan breakfast din shiyasa sukai kwsnciyarsa a daki.
"itama tana shiga dakinta ta medaki ta rufe kofe da key.
"zunnurai yana tashi sukai wanka suna gama shiri yazed shigo, a parlour ya xauna sai amatullah tace yashigo bedroom.
"anan ya xauna ya karya bayan yagamane sukai sallama har bakin gate amatullah ta rakashi saida yatafi snn tadawo ciki.
"lokacin da yazed yashigo Mahfus yana toilet yana wanka shiyasa fadi tasamu damar fita kallon amatullah da kanita.
"duk da taga kama a fuska amma besa tabar wa zuciyanta ba.
"komawa da daki Mahfus yana fita daga toilet fadi take fadi masa amatullah takawo wani kato har dakinta...
"da sauri Mahfus yace kinga fuskanshine?
"fadi tace eh sbd batasan ina kallansu ba saida na kare masa kallon.
"sai Mahfus yace yah subfabshi yake?
"nanda nan fadi tai described dinshi.
"murmushi Mahfus yai hade da cewa kanitane wanda yakawota.
"rai fadi yabaci sbd burinta becika ba.
"sai tasake cewa idan kanitane aina suka samu irin wannan dankareriyar motan da har za'a sakarwa yaro karami yanaja.
"murmushi kawai Mahfus yai, snn yace jeki ki hadomin abinci.
"batare da musuba taje kitchen daukar abinci taga babu komai.
"dawowa tai ta sanar dashi.
"Mikewa yai dagashi sai towel yaje dakin amatullah samuta yai zaune tana wasa da zunnurai.
"Mahfus yace amatullah ina abin breakfast dinmu.
"shiru tai babu amsa.
"Mahfus yace badake nakeyi ba.
"nan ma shiru tai.
"Mahfus da yaga bata da ninyar mgn fita yai yakoma dakin fadi yace taje ta hada masa.
"haka ta tashi tashiga kitchen akwai kawai ta soya masa hade da breed sai gasanshen nama, tana gamawa ta xuba a tire.
"ita kuma amatullah tana dakinta zaune sai zunnurai yace xaisha ruwa.
"dubawa tai taga ruwa da take ije masa a daki yakare hakan yasata fita xuwa kitchen dibo masa wani.
"ta fita har xata shiga kitchen a daidai bakin kofa sukai karo da fadi gaba daya abincin ta watse a kasa.
"da sauri amatullah ta duka tana kashewa hade da cewa kiyi hakuri bansan kina fitowa neba.
"a fusace fadi ta wuce taje ta fadiwa Mahfus, tare suka fita inda Mahfus yake shiga ba nan yake fitaba harda cewa muguwa yar bakin ciki idan kinyi haka dan kihadani da amaryata ne to wlh ta Allah ba takiba.
"dama malamai sunsha fadi akwai mata masu bakin ciki da maxajensu ashe kina daya daga ciki bansani ba.
"wlh amatullah fadi tafi karfinki wawiwa kawai dabba mara zuciya wanda ko kwanciyar aure bata iya ba.
"wlh amatullah bantaba jin dadin aure ba saida Allah ya hadani da fadi, shine nasan nayi aure.
"amma dah ina zaune da mace kamar ina zaune da jaka.
"fadi tace yau baby fadi mata tasan cewa bata da muhalli a zuciyarka.
"Mahfus yace kwantar da hankalinki honey inda tanada hankali hakan da nai mata ya'isa tagane haka.
"amma dayake jakace kinga bata gane ba...
"wani irin tsawa amatullah ta daka masu hade da cewa ya'isheka haka Mahfus,
"banxa jaki butulu wanda besan me sonsaba, matsiyacin banxa wanda be'iya cin duniya ba.
"acikin yar'iskan ma kai karamine mugu alxalumi maci amana.
"amatullah bata ankara taji daukan mari a fuskanta.
"daga hannu tai xata rama fadi taja Mahfus hade da cewa sweet xomatafi karka bata lokaci taxo tai mana asaran ciniki, kasan duk inda matsiyaci yake saiya nuna halinsa.
"rungumarsa tai har bakin mota yana shiga ya fisgi mota yafice.
"kafin tadawo amatullah tashige daki.
Zama tai abakin gado tasa kuka.
"itako fadi koda makka da madina aka biya mata iya kacin murnara da xatai kenan.
"tunda amatullah tashiga daki bata fitoba saida zunnurai yace zaici abinci.
"tana rike da hannunshi suka shiga kitchen indomie ta dora masa har ya tausa taxuba jin wayarta na ringing tacewa zunnurai yajirata ta dauko.
"dama fadi na makale a bayan kofa, amatullah tana fita fadi tashigo hannu tasa tai hurgi da tukuyan abincin kadin yarage ya xubawa zunnurai a jiki da sauri ya kauce hade da ihu.
"amatullah najin ihunsa a guje tafito gani indomie din a kasa yasata cewa zunnurai wayace kadawo tukiyar?
"cikin isa fadi tace nine nan.
"amatullah tace haba fadi menene haka?
"fadi tace ubanki ne...
"da sauri amatullah tace ubanafa kikace fadi?
"me nai miki?
"fadi tasake cewa nace ubanki ne banxa jaka wanda miji besan da xamanta ba.
"ni wlh inda nineke da tuni nafita nabar gidan.
"murmushi amatullah tai snn tace fadi kenan idan baki saniba to yau xansanar dake koda dakina Mahfus yai saidai yakwashi kayansa a gana masgo yabar gidan nan.
"kinga gida mota shagunan da yake gadara dasu rabkatakaf mallakinane.
"idan naga dama yau xankaishi kotu kuma dole yabani kayana...
"cikin kaukausan murya fadi tace karyane yar matsiyata.
"amatullah tace gakunan babban matsiyata daga ke harshi wanda basusan mutunciba.
"hannu fadi tadaga xata wankawa amatullah mari, da sauri amatullah tarike mata hannu hade da juya wa.
"daga nan danbe yatashi danbe sukai sosae, garin danbe duk sun wargaza kayan ciki zunnurai sai faman kuka yakeyi.
"da fadi taga bazata in'ma amatullah ba wuka ta dauko ta halbawa zunnurai, a guje amatullah tasaki danbe tai kan d'anta.
"gani besameshi ba wani tasake daukowa ta halba sai hannu amatullah.
"a guje amatullah ta dauki zunnurai xuwa daki.
"tana gudu fadi na binta tana fadin saina halakaki yau ko ke ko d'anki.
"duk da uban jinin da hannu amatullah keyi besa ta tsaya ba, har saida tashiga daki tasa key snn ta dauke zunnurai.
"gani jini a hannu mmnshi yasa ihu.
"ita ko fadi tana bakin kofa tana fadin saidai in bazaki fitoba wlh yau sainaga bayanki.
"toilet amatullah tashiga ta wanke hannu gani jini be tsaya ba tsunma tasamu ta daure hannu dashi.
H.S.Z.ce🖊
🌺💦🌺
💦
MATAR FARI
(THE FIRST WIFE)💦
Fasaha online writes F.o.w.
MMN USWAN
H.S.Z.
29
"da fadi taga tsayuwar bazai in mata ba, komawa parlour tai ta xauna.
"tunani takeyi kala2 ita ina xata bullo wa amatullah?
"can daga baya wani tunani yaxo mata a take wani murmushi keta tai tashi tai takoma daki.
"Itako amatullah tana daki da kar tasamu jini ya tsaya snn ta kwance tsunman.
"fadi saida tabari yamma yayi daidai lokacin Mahfus ya kusa dawowa snn ta dauki wuka ta hanke hannunta jini yana fara xuba ta gwagoga a jikinta snn taje ta kwanta duk xani gado saida ta bata da jini.
"jin shigowar Mahfus tasa wata uwar kara hade da kuka.
"Mahfus yana shigowa tun daga parlour yafara gani jini.
"salati yasa da sauri ya karisa ciki gani yai kofar amatullah kofar fadi hanyar kitchen duk jini yasashi lekawa kitchen yaga gaba daya sun warga kitchen.
"mmki ne ya kamashi komawa yai yaje yashiga dakin fadi, fadi na ganishi tasake narkewa taci gaba da kuka.
"da fadi kwance cikin jini yasa Mahfus karisawa gunta da sauri hade da tambayar lpy me yafaru?
bata tambashi amsa ba.
"gani jinin kota ko'ina yasa Mahfus cewa ta tashi sutashi asibiti.
"hannu yasa ya dagata hade da samata hijab suka tafi asibiti.
"a hanyar dawowa ne yake tambayarta abinda yafaru, fadi najin haka tasa sabon kuka.
"da kar Mahfus yasamu tai shiru, snn tace dama duk lokacin da katafi kasuwa haka takeyi tasani a gaba.
"ni bansan abinda na tsare mataba a gidan nan.
"motsi kadin nai sai ta hau xagina da gori, har cewa takeyi wai koda mutuwa kai banida gadon ka.
"sbd gaba daya kudin da kake business dashi da gida da motar da kake hawa wai duk kudin tane.
"yau ma hakane tunda katafi kasuwa take ta zage zage wai saida nafita nabar mata gidan tunda bada kudin ubana aka gina gidan ba.
"da taga bantanka mata shine ta dauko wuka wai kona fita ko takasheni.
"idan ma karya nai kashiga dakinta xakaga hannunta da ciwo garin ta sokamine ta yanke hannunta.
"kullin haka takeyi yau ma banso kasani ba, sbd banason gani bacin raika amma saida tajawo abinda xai bata maka rai.
"karisa mgnr tai da kuka tana fadin dan Allah ka taimakeni wlh Mahfus nagaji da xaman gidan ka dan Allah ka medani gidan mu.
"tun kafin ta kasheni sbd tace yau a gidan koni ko'ita.
"kuka takeyi sosae harda shasshaka.
"cikin zafin rai Mahfus yace kada kidamu fadi ni nasan kina sona shiyasa har kike gudun bacin rai na.
"amma kinga ita da bata damuba kullin niman abinda xai batamin rai takeyi.
"garama da Allah yasa tai haka kinga yau na babbata tana bakin ciki dani.
"da sauri fadi tace wani irin dakai.
"Mahfus yace eh mana fadi duk mutumi da yace baya sonki to ai nine beso, kodan bakisan yadda nake sonki bane fadi.
"Dan Allah fadi kiyi hakuri wlh bazan iya rabuwa dake ba koba second daya ne, banle na kwana.
"fadi tace nidai in har tana cikin gidan wlh bazan iya kwana a ciki ba sbd tsoro nakeji kada cikin dare taxo ta yankani.
"da sauri Mahfus yace idan mgnr amatullah karki damu tun nariga na yanke hukunci akanta.
"jin haka wani irin murmushi keta fadi tai batare da Mahfus ya gantaba, taci gaba da cewa hatta zunnurai ma idan bakanan hanashi xuwa guna takeyi.
"koda hannunsa na rike da sauri xata fisgeshi sushiga daki, idan har kaga tabarshi yaxo guna to kana gida ne.
"Mahfus cewa yai duk ki kwantar da hankalinki.
"itako amatullah jin shiru da tai ne yasata fitowa ta hadawa zunnurai tea sbd yadameta da kukan yunwa.
"kafin tafito daga kitchen din da tashiga zunnurai yaje ya kunna TV yana kallon, koda tadawo tayi2 sukoma dakin amma zunnurai yaki sbd kallon yariga ya dauke masa hankali.
"tana zaune zunnurai yana shan tea suka shigo ko daga ido batai ba banle tace tanuna tasan da shigowar su.
"kan three ster fadi ta kwanta tana jiran result.
"tsayawa Mahfus yai akan amatullah wani irin tsawa Mahfus ya daka mata yana cewa keeeee da sauri ta daga kai ta kalleshi Mahfus yace tashi kifita min daga gida.
"amatullah ko gexau idon ta yana kan zunnurai.
"Mahfus yace ko bakiji abinda nake fadi bane?
"nan ma shiru tai.
"hannu ciwon Mahfus ya kamo yafara janta xuwa waje.
"mikewa tai tana kokari fisge hannuta.
"zunnurai yana gani haka mikewa shima yai yanabin su yana kuka, garin tashi tea din yaxube.
"nan suka kama kokuwa suna danbe da Mahfus, duk da haka Mahfus be saketaba saida ya fitar da'ita waje.
"duk inda sukai zunnurai yana biye dasu, gani Mahfus ya tura mmnshi waje shima fita yai yana kuka.
"hannu Mahfus yasa ya dauki zunnurai hade da cewa xomuje ciki yarona.
"zunnurai kuka yakeyi yana fadin momi xomuje ciki, kinji momi xomuje wajan dady.
"Mahfus yace kyaleta kawai my son rabu da'ita ga mominka a ciki' kaji.
"zunnurai yace aa dady xanje momi.
"bude masa ido Mahfus yai yana cewa dan Allah kaimin shiru ko...
"kafin ya karisa amatullah fisge d'anta tai daga hannu Mahfus.
"nan suka kama kokuwa tanaja shima yanaja.
"shiko zunnurai sai faman rabka ihu yakeyi.
"duk da tokari hade da nushin da Mahfus kekaiwa amatullah besa ta saki zunnurai ba.
"saida ta kwace shi daga hannu Mahfus snn ta nunfasa.
"gama Mahfus abinda yasa ya saki zunnurai sbd irin kuka da yakeyi ne.
"bankade Mahfus tai xata shiga ciki, gani haka yasa Mahfus yai babakere a bakin kofa ya hanata shiga.
"duk inda tasakai sai Mahfus ya tare, yana cewa ina xaki?
"amatullah tace ciki xan shige.
"Mahfus yace tunda ba ubanki ne ya ginamin ba saikiyi hakuri kibarmin gida na ko.
"amatullah tace eh naji ba ubana ya gina makaba amma da kudin ubana kagina gida..
"kafin ta karisa Mahfus ya wanka mata mari a baki.
"a take bakinta a fashe, gani haka yasata ije zunnurai a gefe shakeshi tai hade da kamo gashin gemusa ta nannade tanaja.
"xafin da yaji yasashi kwashe mata kafa tafadi kasa gwiwarsa yasa ya d'anne ta yakama xuba mata nushi, amatullah na ihu amma besa ta sakeshi ba.
"duk abinda sukeyi fadi na kallansu ta window,ji take kamar ta xuba ruwa a kasa tasha sbd murna.
"gani irin dukan da Mahfus kewa amatullah yasa zunnurai yakama dukan bbnshi a baya yana kuka.
"gaba daya idanu amatullah yaci da jini sbd nushi da yake yimata kuma besa ya daina dukan ta ba.
"sbd shakan da amatullah tai masa dakar Mahfus ke numfashi.
"jin ihu yaki karewa yasa bb maigadi xuwa gani irin barnar da sukeyi yasashi banbaro Mahfus daga jikin amatullah.
"da kar Mahfus ya daga dagakan amatullah bb yarikeshi hade da yimasa fada.
"amatullah na mikewa juye juye takeyi can gefe ta hango wani katako a duje taje ta dauko batare da Mahfus ya ankara ba ta kwada masa akai.
"a take kan Mahfus ya fashe sai jini, gani haka yasa Mahfus sake rarumar amatullah yana niman shakota.
,"itama amatullah tana gani haka sake daga katakon tai xata sake buga masa, da sauri bb yashiga tsakani hade da rike katakon.
"jini ne jaci karfin Mahfus gani jira na niman daukarsa yasashi dukawa yana tallafe da kansa.
"gani haka yasa amatullah daukar d'anta a guje tashige ciki jakarta ta dauko hade da kudinta goya zunnurai tai snn ta dauki kyaleta.
"ko kalmi bata tsaya sawaba haka tabar gidan.
"shima Mahfus fadi yai sbd idanshi yarufe.
"a guje fadi tafito tana fadin muguwa da kashemi miji na shiga uku.
"bba maigadi yace ashe dama kina ciki, cewa yai tasa hannu su daukeshi akaishi ciki.
"fadi tace aa asibiti xata kaishi.
"a mota suka sashi da kanta ta tuka duk da batagama kwarewa neba.
"wani chemis takaishi akai masa treatment snn suka dawo gida.
"amatullah tana fita tarasa ina xata dosa, wani zuciya yace kije gidan su mmn junior.
"wani zuciya yace kada kije koda kinje idan har inna taji yadda kukai da Mahfus korenki xatai.
"wani zuciya yace kije gidan su nasir idan kika kwana da safe saiki kama kanki.
"hakan yasa tanufi gidan su nasir.
"ko kafin ta'isa goma yayi sun riga sun kwanta.
"tana isa taga gida a rufe ji tai kamar takoma gani gidan rufe, har tajuya sai wani zuciya yace idan kika koma ina xaki.
"shiru tai tana hawaye can dai gani kuka ba xai finsheta ba, karisawa tai tafara knocking takai ten minutes tana knocking snn gateman yatashi yafito a bakin kofa ya tsaya hade da tambayar waye?
"amatullah tace nine.
"yana kecewa?
"amatullah tace dan Allah kabude.
"yace nabude kamar yya?
"amatullah tace idan kabude xai maka bayani.
"sai yace aa basai na bude ba, kiyi bayaniki ina jinki.
"amatullah tace dan Allah ka taimakeni ka bude.
"yace waike waye kike nima?
"amatullah tace nasir nake nima, nice amatullah matan abokinsa Mahfus.
"shiru yai snn yace to bari na duba miki shi allah yasa be kwanta ba.
"koda yaje sun riga sun kwanta.
"dawowa yai ya sanar da'ita.
"amatullah najin haka wani irin kuka tasa.
"jin irin kuka da takeyi yasashi bude mata gate tashigo.
"gani jikinta duk jini yasashi cewa lpy?
"hatsari kikayi?
"amatullah bata tanka ba ci gaba da kuka tai.
"kukan da amatullah keyi yakai kunni nasir, tashi yai daga bcc yafito hade da bude kofar parlour yana tambaya malam audu kai da wayene?
"da sauri malam audu ya kariso yana cewa ranka ya dade wlh wata matane taxo cikin datenga wai gunka taxo.
"mmki ya kama nasir yace wata mata kuma?
"muje na ganta.
"suna karisawa yaga amatullah ne, da sauri ya ce amatullah lpy hatsari kukeyi?
"ina Mahfus din?
H.S.Z.ce🖊
🌺💦🌺
💦
MATAR FARI
(THE FIRST WIFE)💦
Fasaha online writes f.o.w
MMN USWAN
H.S.Z.
30
"amsar zunnurai nasir yai suka shiga cikin gida.
"a parlour suka tsaya nasir yaje ya tado hajiya daga bcc.
"tare suka fito tare.
"gani amatullah da tai jini duk jini ga fuska ya canxa yas hajiya salati hade da cewa hatsari kukeyi?
"ina Mahfus din?
"nasir yace wlh hajiya nima tambayar da nake mata kenan.
"kuka ne amatullah tasa snn tafara xaiyana masu duk abinda da yafaru.
"salati hajiya tasa tana cewa a gaskiya idan Mahfus be kyauta ba.
"ni bansan Mahfus da haka ba yaro mai kirki da natsawa amma ace yai haka.
"himm kawai nasir yace.
"hajiya tace tashi kije ki kwanta.
"bayan dawowar su Mahfus asibiti fadi ta kira inna ta sanar da'ita, salati inna tasa tana fadin na shiga uku shikenan ta kasheminshi ta huta.
""jin ihu tane yasa mmn junior da bbn Junior fitowa da sauri suna tambayar lpy?
"inna tace shegiyar ta kashemin shi.
"bbn junior yace shiwa?
"inna tace Mahfus.
"ta karisa mgnr ne hade da daukar kyaleta tafita.
"suna binta sukai da sauri, mmn junior komawa daki tai ta dauko hijab snn tabisu.
"Bakin titi sukaje suka samu napap.
"Kai tsaye gidan su Mahfus suka nufa.
"lokacin Mahfus yana daki kwance kanshi ya aune halintanshi ya canxa fadi na zaune kusa dashi tana masa fifita.
"Kamar daga sama tajiyo sallamar su inna da sauri ta mike taje tai masu iso har cikin bedroom ta kaisu.
"suna gani yadda Mahfus ya canxa duk salati sukasa inna ta fashe da kuka tana fadin garin yya?
"fadi tace kumuje waje.
"parlour suka koma nan ta kwashe karya da gaskiya banlema karyan yafi yawa ta fadi masu.
"harda cewa wlh inna kullin aikinta kenan tace saitaga bayansa yauma hakane tunda ta tashi daga bcc take nimansa da masifa amma Mahfus be kulata ba.
"da yace na hada masa tea har nahada ina fitowa kenan taxo ya bankade yaxobe haka Mahfus yafita be karyaba.
'"bayan fitarsa ne nake mata mgnr abinda tai bata kyauta ba nan ma ta hauni da xagi ban ankara ba ta dauki wuka ta yankeni.
"kinga ma gun.
"nuna masu hannu tai.
"a lokacin ne bbn Junior yai mgn yace kama mahaukaciya?
"da sauri fadi tace eh dama kullin sai tace saitaga bayanmu nida Mahfus.
"wlh da kar na kwaci kaina a gun ta.
"ta karisa mgn hade da nuna masu hannu.
"Allah ya kyauta kawai bbn Junior yace sbd kwata kwata be yarda da mgnr ta shiyasa tunda tafara mgn ya xuba mata ido.
"itama kan ta mmn junior jinta kawai tai.
"gani dare yayi sukace mudai xamu tafi.
"inna tace kutafi kawai sbd be kamata a barta ita kadai da jinya ba.
"bayan fitarsu ne fadi taci gaba da cewa wlh inna narasa abinda Mahfus yaiwa amatullah gashi yana iya kokarinsa a kanmu amma bata gani.
"Kullin cikin cin mutunci da toxarta take masa.
"idan kina gun saiya baki tausayi.
"Hatta zunnurai ma ta hanashi xuwa guna.
"idan nai mgn sai tace nabari na haifi nawa.
"karisa mgn fadi tai da kuka.
"inna tace kiyi hakuri ki daina kuka in Allah ya yarda kema xaki samu naki.
"in banda rashin kai irin na amatullah ina aka taba yiwa budurwa gorin haihuwa.
"yanxu ina take?
"fadi tace tunda ta aikata hakan tafita har yanxu bata dawo ba.
"ina tace Allah ya raka taki gona.
"mikewa fadi tai takoma daki.
"gaba daya maganin da akabawa Mahfus ta dauko rabashi biyu tai taje toilet tai puloshing din magani saura kuma ta meda ta ije.
"bbn junior suna hanyane yace mmn junior tace naam.
"yace wlh nidai banyarda da mgnr fadi ba.
"mmn junior tace sabodame?
"bbn junior yace kinfi kowa sanin yadda amatullah keso Mahfus wlh bazata iya aikata masa haka ba.
"idan ma kinga ta aikata hakan to tabbas akwai abinda ya hadasu dan ruwa baya tsami banxa.
"da haka sukai ta hira har suka isa gida.
"da safe bayan su amatullah suyi wanka sun shirya hajiya tacewa nasir yafara kaita asibiti dsga nan ya karisa da ita gida.
"komawa daki amatullah tai ta dauko jakarta da kyaleta.
"shikuma nasir ya dauki zunnurai har xasu fita sai hajiya tace su tsaya mayafinta ta dauko tace suje tare.
"saida sukaje asibiti doctor ya dubata ya bata magani snn suka karisa gidan su Mahfus.
"har ciki suka shiga nasir ne a gaba sai hajiya follow by amatullah.
"da sallama suka shiga inna da fadi da suke parlour suka taresu da murnarsu.
"nasir yafara shiga sai hajiya amatullah nasa kafa da sauri inna taxo ta igijeta waje.
"tana fadin ina xaki?
"batare da ta tanka ba sake ta kafa tai.
"inna tasake tureta waje.
"gani sufara kokuwa da inna yasa hajiya shiga tsakani.
"jin muryan hajiya ne yasa Mahfus fitowa daga daki.
"hajiya tace dan Allah Dan annabi inna kibarta tashiga.
"inna tace babu inda xata shiga tunda ba gidan ubanta bane.
"gani hajiya ne a gun yasa Mahfus cewa inna kyaleta ta shigo.
"snn inna ta barta ta shigo.
"bayan sun gaisane hajiya tai masa allah ya kyauta.
"Mahfus yace amin.
"snn hajiya ta juya gun inna tace dan Allah inna kada kisake kokuwa da amatullah wlh ba girmanki bane.
"idan kince batada kunya ne yanxu yaxama ruwan dare.
"in kuma ana biye na haka muma yar'yar'mu suna wani gida bamusan abinda suke aikatawa ba.
"dan Allah inna kada kikara amatullah amanace a gun ku batada kowa a garin nan saiku.
"dan Allah ya kiyaye.
"kai Mahfus kaine shugaba a gidan nan dan Allah banda daukar jita jitan mata.
"amatullah amanace Allah ya baka idan kaci amanarta Allah ba xai barka ba.
"Mahfus harda dukawa yace kwarai da gaske hajiya nagode.
"snn hajiya tace kuma inaso taci albarkacina ka kyaleta ta xauna a dakin ta..
"da sauri Mahfus yace amma hajiya..
"Hajiya tace banason jin komai daga gareka.
"nidai alfarma nake nima.
"kunyane yakama hajiya yace to shikenan babu damuwa.
"hajiya tace nagode.
"snn tajiya snn amatullah itama fadi tai mata sosae.
"fadi kuwa tunda Mahfus yace amatullah yashigo shine tabar gun sbd bakin ciki.
"hajiya tace to mu xamu tafi.
"duk mikewa sukai suka rakasu Mahfus ya duka har kasa yai mata godiya.
"bayan su hajiya sun tafine amatullah takoma parlour ta xauna.
"Mahfus yana shigowa yacewa amatullah tunda ba ubanki bane ya ganamin gida tashi kifita.
"amatullah tace badai ubana na wlh.
"Mahfus yace sai ubanwa?
"amatullah tace kai kasani..
"kafin ta karisa ya wanka mata mari a baki.
"kafin tace xata mike Mahfus ya shaketa.
"itama tana gani haka kamo masa gaba tai tana murdawa.
"jin zafin murdawan da takeyi yasa Mahfus xuba mata nushi.
"itama kara murdawa takeyi hade da ja.
"wiya yasa jikin Mahfus ya hau rawa hade da xufa.
"ihu sai fama ihu takeyi tana kuka.
"da Mahfus yaga tanada ninyar hallakashi, wani irin nushi ya xuba mata.
"wani irin ihu tasa batasan lokacin da tasskeshi ba, jin ta sakeshi dagawa yai yana gyara wando.
"komawa tai gun TV taja ta tsaya, Mahfus yace xokifita dan ubanki.
"amatullah tace ba ubanaba saidai ubsnka kuma babu inda xani.
"Mahfus yace good saina nuna maki kuskurenki kuwa yau dinna.
"saida ya cire jallabiyarsa snn yafara tunkarota.
"amatullah na gani haka tukuyar flowers dake gefen TV ta dauko ta halba masa tai.
"tsalle Mahfus yai da sauri.
"sake dauko wani tai tasake halba masa.
"gani haka yasa inna daukar zunnurai a guje suka shige daki.
"duk da haka Mahfus kokarin kamota yakeyi.
"speaker na woofer ta dauka tana fadin wlh idan kamatso saina buga maka.
"ok kawai yace.
"gani haka yasata kwadawa TV dake bango atake TV yafado yafashe.
"kananu kwalaben da akai dressing dashi a bango amatullah ta duga banlowa tana halbawa Mahfus.
"duk inda ya kyauce saita binshi dashi.
"kamar mahaukaciya ta koma, a guje Mahfus ya shige daki hade da rufe kofa.
H.S.Zce🖊
🌺💦🌺
💦
MATAR FARI
(THE FIRST WIFE)💦
Fasaha online writes F.o.w.
MMN USWAN
H.S.Z
31
"tunda inna suka shiga daki da zunnurai sai faman ihu yakeyi xaije gun mmnshi.
"amatullah naji ihu zunnurai da sauri taje bakin kofar dakin inna tana bugawa.
"inna taki budewa kuma tanajin bugun da amatullah keyi.
"zunnurai yanajin muryan mmnshi ya kara sautin kuka.
"amatullah sai faman kiran inna takeyi ta bude amma inna taki.
"jin muryar zunnurai yafara canxawa da sauri ta shiga kitchen taje ta dauko tabarya tafara buga kofar.
"inna najin bugun bana hannu bane tasa ihu tana kiran Mahfus.
"shima Mahfus yanajin ihu inna da sauri yanufo bakin kofa.
"fadi na gani haka rikeshi tai tana fadin dan Allah karka fita taxo ta illataka.
"Mahfus yace babu damuwa kedai ki tsaya a daki kawai.
"a hankali ya bude kofar ta daga kenan yarike ta baya.
"yana cewa haba amatullah kanki daya kuwa meye kikeyi haka kamar mahaukaciya.
"amatullah tace kace mata ta fitomin da yaro.
"Mahfus yace yanxu duk akan zunnurai kike haka amatullah?
"nimafa d'anna ne inada iko dashi.
"baxan dashi amatullah tai, gani xai bata mata lokaci fisgo tabaryan tai xata cigaba da buga kofar.
"da sauri amatullah yace dan Allah ki tsaya idan akan zunnurai ne, bugawa inna kofar yai yana cewa kibude inna nine Mahfus.
"duk yana yine hannunshi a rike da tabaryan.
"Inna na budewa a guje zunnurai ya fito ya rungume mmnshi.
"daukarsa amatullah tai hade da kokarin shiga dakinta.
"da sauri Mahfus ya tare hade da cewa ina xaki?
"bata tanka masa ba sai faman kokarin shigewa takeyi.
"amatullah tace kabani hanya na shiga daki mana.
"Mahfus yace wani dakin?
"ai nariga na haramta miki wannan dakin, ke ba dakiba gaba daya cikin gidan na haramta miki.
"da sauri inna tace kaimin daidai, rubutawa shegiya takarda ta tafi ta bamu waje shegiya jini masifa duk yadda akai a nono suka sha.
"karaf amatullah tace ni inda ma xai sakeni wlh dana huta da wannan auren lalura.
"da sauri inna tace kajiko rubutawa shegiya ta karda muhuta da bala'i.
"Mahfus yace inna ki barni da'ita basai na saketa ba amma da kaina xan hukutata.
"amatullah tace kinji kenan banxa mara zuciya, wlh idan har kaga nabar gidan nan kabani takardata.
"a lokacin ne fadi dake makale tace ina xai iya bata takarda inna tunda ta shanyeshi.
"Mahfus yace fita.
"amatullah tace babu inda xani.
"Mahfus yace fita tun kafin na illataki.
"wani irin mugun kallon amatullah tai masa hade da jan tsaki, sakai tai kadan yarage ta buge inna da sauri inna takoma bayan Mahfus.
"shegewa dakin tai da sauri Mahfus yabinta yana fadin xokifita.
"xani ta dauka ta goya zunnurai snn ta kwashe xani gado duk mgnr da Mahfus keyi idan ta tanka kasa ya tanka.
"tana gama gyara gado saida ta daidaici Mahfus yana kusa da bakin kofa batare da ya ankara ba tana xuwa kusa dashi ingijeshi tai yana fita da sauri tasa key ta rufe kofa.
"Mahfus yaso ya kamata da kokuwa gani tana goye da zunnurai ne yasashi kyaleta kai kawai ya kada.
"gefe ya koma yana kallon ikon Allah inna dake zaune a kan cushion dake parlour tana gani amatullah ta tunkarota da sauri ta mike.
"jakarta ta dauka da kyaleta snn takoma daki.
"tana shiga ta rufe kofa da key snn ta sauke zunnurai saida tai masa wanka snn itama tai nata.
"tun daga lokacin kowa na gidan ya kiyayeta, itama bata shige masu.
"yaran shagon Mahfus dukkansu sukaxo gida gaidashi, lokacin amatullah tana wanka zunnurai bude kofa yai yafita har parlour.
"suna ganinshi daya daga cikinsu yace oga amma wannan yaranka neko?
"murmushi kawai Mahfus yai.
"fadi dake zaune kusa da Mahfus ji take kamar ta hadiyi zuciya ta mutu takeji.
"suko sai faman daukarsa sukeyi suna cewa oga ai wannan shine photocopy din ka.
"dariya Mahfus yai yakara kallon zunnurai da kyau.
"fadi na gani haka tsaki tai hade da mikewa tabar gun.
"da sauran xasu fita kyauta sukai tabawa zunnurai mai 500 mai 1000 haka sukai ta bashi zunnurai sai faman godiya yakeyi.
"dama haka amatullah ta koya masa koda bbnsa ne idan yabashi abu saitace saiyayi godiya hakan yasa ya saba.
"hannu zunnurai cike da kudi yadawo jikin bbnshi ya xauna.
"mutani biyu suka rage sbd cinikin da aikai a kasuwa suka kawo masa daga nan kuma xasuyi lissafi.
"da manager da assistant manager suka rage.
"amatullah na fitowa wanka bataga zunnurai ba da sauri taleko gani bakine yasata komawa saida ta sanyo doguwar riga ta jallabiya hade da hijab snn ta fito.
"tana isa parlour gun tasamu ta xauna snn tace ina yiniku.
"duk suka amsa cike da fara'arsu amatullah tace ya kasuwa?
"sukace kasuwa alhdumll hajiya, ya kuma me jiki?
"amatullah tace jiki da sauri.
"sukace Allah ya kara sauki.
"amin tace hade da mikewa tace bari a kawo maku ruwa ko.
"murmushi kawai sukai hade da nuna jin dadin tarban da tai masu, sabanin irin wanda fadi tai masu.
"ita jirama tai su gaisheta, koda suka gaidata babu amsawar arxiki.
"kitchen ta shiga ta bude frg ta dauko ruwan swan hade da 5life duk ta xuba a babban tire har ta dauka can gefe ta hango gasanshiyar kaza.
"ije tire din tai ta dauki kazar tasa wuka ta yayyake su snn ta dauko plate ta zuba duk ta hada ta kaimasu.
"tana ijewa sukace hajiya sannu da kokari.
"murmushi kawai tai snn ta juya gun Mahfus tace kawoshi naga kuna aiki kada yasaku ku rinka bata.
"hannu tasa ta dauki zunnurai snn tasa kai.
"tunda amatullah ta tsaya a gaban Mahfus yake kallonta hade da yimata murmushi na nuna jin dadin kulawar da tabawa yaran aikinsa.
"itako amatullah ko'a jikinta dauke kanta tai kamar bataga abinda yakeyi ba.
"suma yaran shagon cin namar sukai sosae hade da juice din, saida suka gama tass snn suka fara lissafi.
"kasa kunni fadi tai sbd taji abinda sukeyi.
"itako amatullah suna shiga daki tasa key ta rufe kofa snn ta dauke zunnurai fadi tai masa sosae akan fitar da yai snn tace idan yasake fita sai tasa wuka ta yankeshi.
"gani yadda take masa yasa zunnurai xaiyi kuka.
"kara bude masa ido tai hade da hanashi kukan.
"kama baki yai besake kukan ba.
"amsar kudin hannushi tai taxubasu a gefe.
"suna gama lissafi suka bawa Mahfus kudin, amsa yai hade da godiya snn yacire wani abu daga ciki yai masu insani.
"suma godiya sukai sosae har bakin gate yai masu rakiya.
"yana dawowa ya dauki kudin yashiga dakin fadi.
"dayake tasan kudi ne a hannushi sakin fuska tai sabani daxu da da daure fuska.
"durowar dake gefe ya bude yasa kudi snn yasa key ya rufe.
"gani ya xauna sai fadi yah dai ply?
"Mahfus yace me kika gani.
"fadi tace gani nai ka xauna shiru ko kana bukatar wani abune?
"murmushi kawai yai yace dibomi juice.
"da sauri ta mike ta nufi kitchen.
"fadi kawai yai amma har acikin xuciyarsa ba haka bane tunani abinda amatullah tai masa kawai yakeyi.
"dubi duk irin abinda yai mata na ranshi kyautatawa amma dubi yadda ta daga masa daraja a gun yaran aikin shi.
"fadi ma da yake kyautata mata amma dubi abinda tai masu gaisuwa ma kawai ya gagara, su gaishetan ma bata amsa ba.
"fadi ne ta katse masa tunani hade da cewa gashi.
"amsa yai ya ije a gefe.
"sai fadi tace kayi hakuri kaga na dade ko?
"wlh kaza ne na gasa maka amma yanxu naje dauka bangani ba.
"Mahfus yace maybe shine amatullah tabawa baki...
"da sauri fadi tace kazan nawa?
"ta karisa mgnr ne hade da mikewa ta kami hanyar kofa.
"Mahfus yace ina xaki?
"tace xanje na same ta.
"Mahfus yace dawo ki xauna.
"tace mai?
"yace forget about that.
"xama tai tana makosune.
"shima Mahfus ko kulata beyiba be kuma sha juice din ba, ya xabga uban tagumi hannu bibbiyu.
"tunda Anty Frd taji shiru take cewa hajiya, hajiya kingani ko?
"dama amatullah tanaso mijinta inda a lokacin wani ya kashe mata aure da tananan tana kuka dashi.
"dariya hajiya tai snn tace gaskiya ne.
"nan dai sukai ta hiransu.
"lokacin da kabari yakai kunni alhji Ibrahim yai fada sosae akan koranta da akai.
"hakan yasashi kiranta bayan sun gaisa alhji Ibrahim yake cewa naji abinda yafaru meyasa lokacin da kikaxo baki kariso guna ba?
"shiru amatullah tai.
"sai yace amma yanxu babu komai ko?
"idan kinsan akwai matsala ki sanar dani, ni nasan yadda xan bulowa al'amarin.
"amma yanxu komai yai daidaita ko?
"shiru amatullah tai..
"amatullah tace babu komai abba.
"alhji yace alhdumll haka akeso, dan Allah amatullah duk abinda kike bukata ki sanar dani kada kiji kunya ko nawin.
"amatullah tace to naji abba nagode.
"suna sallama alhji Ibrahim yai mata transfer na dubu dari.
"tana gani alert yashigo murna tai sosae kiranshi tai tai masa godiya.
"barin kudi tai a cikin account dinta sbd akwai kudi da tadawo dashi daga gida a hannunta kuma babu abinda tasiye dashi.
"cikin dare lokacin bcc yaiwa fadi dadi Mahfus ya tashi ya raba kudin biyu ya canxa masa ma xauni.
"da safe bayan su karya sai fadi tace xataje unguwa gaida wata Anty bataji dadiba kwana biyu.
"Mahfus yace bari na kaiki mana...
"da sauri fadi tace aa kai da bakada lpy, nima fitan yakamani dolene shiyasa.
"inba haka ba ta yaya xanfita nabar mijina babu lpy.
"dariya inna tai hade da cewa gaskiya ne.
"shima Mahfus murmushi yai snn yace nagode saikin dawo.
"fadi tana fita gun areas boys dinta tanufa kai tsaye.
"suna ganinta sukace yahh dai hajiya ehhhhh yana, wata ta samune?
"murmushi fadi tai snn tace tunda har kunkaga nazo ai kunsan tasamune.
"ba'a taba samu matsala ba wannan ma banaso asamu matsala.
"idan kuka shigo duk wanga yanimi kawo maku yawa kuci ubanshi ko wayene bance ku ragawa kowa ba.
"dauko address din gidan tabasu snn ta bar gun.
"tana komawa gida inna tace har kindawo?
"fadi tace nadawo inna bansameta bane shiyasa amma xuba jibi xankoma.
"inna tace Allah ya kaimu.
"tana ije kyale kitchen ta shiga ta hadawa inna ferfensun kaji.
"har parlour takawo wa inna, inna taci tana santi, Mahfus yani to ni baxa'a baniba.
"fadi tace aa sbd inna nai.
"inna naci fadi namata tausa.
"duk abinda sukeyi amatullah tana daki tana jinsu.
"sukai shadaya suna hira snn suka kwanta.
"misalin karfe biyun dare saiga barayi abu na farko da sukai shine kashe light din gida.
"snn suka kama bbn maigadi suka daure hade da cusa masa abu a baki.
"suka karisa cikin gida master key sukasa suka bude kofa, suna shiga sukai karo da inna rike da touch light tana kokarin haska masu ido.
"babban cikinsu ne ya watsa mata mari, a gigice inna tasa wata uwar ihu.
"da sauri suka danneta a kasa igija sukasa suka daureta item rufe mata baki sukai da abu.
"amatullah naji haka tashi tai takara rufe kofarta da kyau snn ta xauna bakin gado tana addu'a.
"kai tsaye dakin su fadi suka shiga, suna shiga suka karawa Mahfus bindigar karya a kunni.
"janshi sukai xuwa parlour a tsaye Mahfus ya tsaya daya daga cikinshi ne ya kwashe masa kafa Mahfus ya duka.
"ita kuma fadi wuka suka samata a wiya.
"sukace ina ka ije kudi?
"Mahfus yace ni banida kudi.
"sukace karya kakeyi aina suke.
"Mahfus yasake cewa banida kudi.
"dayan su yace kashirya wa mutuwa kenan.
"banxa dasu, daya daga cikinsu wuka ya dauko zai cakawa Mahfus kenan fadi tasa ihu.
"tana cewa aa Mahfus kabasu kawai dan Allah karsuxo su kasheka a banxa.
"wanda yake kan fadi yace tashi muje ki dauko mana.
"sata a gaba yai suna shiga ta kwashe ta basu.
"Mahfus can gefe ya hango inna tana murkusu2 hawaye ne yake xubo masa.
"su fadi suna fitowa a guje barayi sukabar gidan.
"suna fita a guje Mahfus yaje kan inna yana kuka yana kwanceta.
"fadi na gani haka ihu tasa harda suman karya.
"itama amatullah fitowa tai daga daki.
H.S.Z.ce🖊
🌺💦🌺
💦
MATAR FARI
(THE FIRST WIFE)💦
Fasaha online writes F.o.w.
MMN USWAN
H.S.Z.
32
"saida Mahfus ya gama kwance inna.
"snn ya juya kan fadi gani bata numfashi aguje aje ya dibo ruwa ya kwara mata.
"amatullah gefe ta koma ta tsaya tana kallansu.
"a burkice fadi ta falka snn taci gaba da kuka tana fadin a sanarwa police tunkafin su nisa.
"a guje taje daki dauko waya tana fitowa tafara danne2 karya acewarta tana kiran police ne.
"da sauri Mahfus ya karbi wayar hade da cewa kibari kada ki sanar masu.
"fadi na kuka tana cewa yanxu shikenan Mahfus.
"be tanka bata ba kan inna ya koma kamota yai ta hau kan cushion.
"Shima kan cushion ya xauna hade da xabga uban tagumi hawaye ne wani kebin wani.
"kusa dashi fadi ta dawo ta xauna itama kukan taci gaba dayi.
"ita ko inna kukan ma yaki xuwa kurum baka kawai tai.
"amatullah na kare masu kallon tace Allah ya kyauta dakinta ta koma.
"da safe Mahfus ya sanarwa bbn Junior dasu suwaiba da nasir.
"yana sanar dasu duk suka hadu sukaxo, basu dade da xuwa ba bbn Junior da mmn junior suma sukaxo.
"duk a parlour suka hadu bayan su gaigaisa hade da Allah ya kyauta.
"Fatima take tambayar amatullah.
"Mahfus ne yace tana ciki.
"ita da suwauba da mmn junior suka bita har daki lokacin tana kwance.
"nata ganinsu ta tashi da fara'arta suka gaisa sukai mata Allah ya kyauta, tace amin.
"saida dasu dan xauna snn suka fito amma beda mmn junior, bayan fitan sune mmn junior take tambayar amatullah meyasa ta xauna a daki ita kadai?
"amatullah tana kuka ta sanar mata irin rashin mutunci da Mahfus yai mata harda inna.
"shiru mmn junior tai tana jijina lamarin.
"amatullah tace shiyasa ma na daina fita parlour idan kinga nafita kitchen ne kawai kuma ina gama abinda xanyi nake dawowa daki.
"mmn junior tace to abinci fa?
"amatullah tace tunda ya daina kwana a dakina nima na dauke yimasu abinci.
"idan kinga nai abinci daga ni sai zunnurai.
"mmn junior tace kinyi daidai amma dan Allah kikara hakuri wataran sai kabari.
"abinda yasa kikaga sun dade haka sbd bata haihu bane amma tana haihuwa komai xai daidai ta.
"babu abinda amatullah keyi sai hawaye.
"hakuri mmn junior tai ta bata, shigowar Zainab ce ya katsesu.
"batare da ta gaida amatullah ba tacewa mmn junior wai kixo inji yya kutafi.
"bayan ta fitane sukai sallama, mmn junior tana fita amatullah ta koma ta kwanta.
"gani bbn Junior xasu tafi inna tace itama gida xata koma.
"babu yadda ba ai da itaba akan ta tsaya amma taki, da taga suna niman matsa mata kuka tasa masu.
"Hakan yasa suka hada mata kaya suka tafi tare.
"su inna basu dade da tafiya ba su suwaiba suka tafi.
"suna fita hajiya ta kira amatullah sun dade suna hira.
"shiko Mahfus daki suka shiga da matarsa suka kwanta.
"duk da dadewar da sukai da hajiya suna hira amma amatullah bata sanarwar hajiya ba.
"nasir besamu xuwa ba saida ya tashi daga kasuwa snn yaxo bayan sun gaisa ne Mahfus yace su fita waje.
"suna fita can gefe suka koma suka xauna.
"ashe fadi tana makale taji abinda da xasuce gani sun fitane itama tabi ta kitchen tafita ta sito din abinci taje ta makale cikin flower sbd taji abinda mgnr da xasuyi.
"bayan sun xauna ne nasir kecewa Mahfus kaima Mahfus in dan bandakai wake ije kudi masu yawa haka a gida.
"Mahfus yace kaima nasir kafi kowa sani halin yaran shagon baka sani cikinsu shiyasa nace duk cinikin da akai su rika kawomin idan muyi lissafin abinda yashiga da wanda yafita da safe sai akai bank.
"nasir yace hakane amma daga yanxu kada sukara kawo maka kudin gida.
"daga manager har mataimakinsa su rika hada duk cinikin da akai susa a bank duk bayan wata shidda ko karken shekara sai kuyi lissafi kaga abinda kasamu da kuma abinda da karasa.
"Mahfus yace hakama xaifi.
"mikewa Mahfus yai hade da cewa ina xuwa.
"ciki ya koma ya dauko kudin da yaraba biyu ya kawowa nasir.
"nasir yace menene wannan?
"saida Mahfus ya rage murya kayar yasa fadi na makale tana jinsu, snn yace dama da suka kawomin kudin rabawa biyu ne nai na boye rabi kadan din ne na barshi a durowa shine suka dauka.
"Ga me yawan nan kaje dasu.
"fadi tayi iya kokarin dan taji mgnr da sukeyi daga karke amma batayi ba hakan yasa ta ciji yatsa ta koma ciki.
"suma sukai sallama nasir ya tafi gida.
"washe gari fadi tace xataje gidan Anty ta ta gaidata.
"Mahfus be musa ba yace Allah ya kiyaye hanya.
"tana fita gun abokanin tafiyarta taje.
"fadi na fita Mahfus yaje yana bugawa amatullah kofa.
"amatullah tana jinshi amma tai banxa dashi, sai Mahfus yace pls idan baxaki budemin na shigo ba,to dan Allah kituromin yarona inajin ganinshi.
"Mahfus yai mgn har yagaji amma amatullah bata bude ba, saida taji Mahfus yabar gun snn ta budewa zunnurai.
"Mahfus najin fitowar zunnurai da sauri ya bude hannu yana cewa oyoyo my son.
"a guje zunnurai yaxo ya rungume bbnshi, shima Mahfus daukarsu yai yana yimasa kiss.
"sashi a cinyarsa yai hade da kunna masa game a wayarsa suna bugawa tare.
"fadi tana isa gun su suka fito da kudin suka mika mata.
"fadi na budewa bayan ta kirga taga eight hundred thousand ne bude bakin fadi tace har kincire naku kasone?
"Tana mgnr ne fuska a daure.
"hada baki sukai sukace wani irin mucire namu?
"fadi tace nidai kudin da nasani yafi haka ta yaya xaku dauko wannan kudin kubani kamar bansan abinda nakeyi ba.
"daya daga cikinsu yace dan Allah malam idan xaki bamu kasonmu kibamu, idan kuma baxaki bamuba mudibi uwar watsi uban kowama yarasa.
"fadi ta yarasa mana kai ne sabon shiga a harkan, wlh sisi baxan bakuba.
"babban cikinsu yace ku rabu da'ita tasan koni waye dauki kudin kitafi tashi.
"amma kisani wlh binlahi aximu in har kika tafi dashi a yau din nan saina sami maigidanki na sanar dashi ke kika turomu, kuma na sanar da auran wani akanki xarra kikai masa.
"da sauri fadi tace to saime?
"dan tonan asiri dama nasan bakada mutunci.
"dariya yai hade da cewa rashin mutunci ya kare a gunki tunda har kika iya turowa mijinki barayi.
"dariya fadi tai hade da cewa kaidai bakada dama.
"to yanxu ya xa'ayi kasan dai inada bukatar kudi ko.
"tabawa tai ta dauki 75% su kuma tabasu 25% da kar suka amsa, tace karku damu wata aikin tananan xuwa wanda tafi wannan.
"sukace Allah.
"tace Allah kuwa.
"duk kansu dariya sukasa snn takami hanya.
"banki ta nufa direct.
"gani shabiyu tayi kuma tasan yanxu zunnurai xai iya jin yunwa yasa amatullah shiga kitchen ta dafa jollof rice.
"Mahfus na gani amatullah tashiga cikin dauke zunnurai yai daga kafarsa ya barsa da wayan a hannu yana game a hankali yake sanda yana kaiwa dab da kitchen din a guje yaje ya rungume amatullah ta baya.
"amatullah najin haka tasan ba kowa bane sai Mahfus sake spoon din hannunta tai tana kici kicin kwace kanta amma takasa sbd da karfi ya riketa.
"ya jin haka kara riketa yai hade da kwantar da kansa a bayan ta yana shafeta.
"kyaleshi amatullah tai yaci gaba da abinda yakeso sbd ta riga da dora spoon din akan tukuyar da kan wuta saida tabari Mahfus yai nisa wajan shafeta snn ta dauki spoon din dake kan wuta ta nana masa a hannu.
"da sauri ya cire hannun hade da ihu hade da cewa muguwa kawai.
"fadi na shiga bank taga layi yai yawa, kamar ta juya ta koma gida sbd kada Mahfus yaga ta dade.
"amma kuma idan ta koma gida da kudi Mahfus ya ganta da kudi tace masa wa yabata?
"dole yasata ta tsaya bin layi.
"amatullah tana gamawa ta kwashe duk abincin a kula ta xubawa zunnurai nashi a plate ta kai dakinta.
"saida ta wanke duk abinda da ta bata snn taje parlour daukar zunnurai.
"har tasa hannu xata daukeshi da sauri Mahfus ya rike mata hannu hade da cewa ina xaki kaiminshi?
"banxa tai dashi.
"fisge hannunta tai taja zunnurai.
"da sauri Mahfus ya mike yana rike da hannu zunnurai da yaga dai xata tafi dashi da sauri yasha gabanta.
"gani yana kokarin riketa da sauri tace kabari mana, Mahfus yace to ina xaki kaiminshi?
"amatullah tace abinci ne xaici.
"da sauri Mahfus yace ok muje to kamar kinsan dama yunwa kakeji.
"himm kawai amatullah tace hade da da sa kai.
"tana tafe Mahfus yana binta a baya tana shiga hannu tasa xata rufe kofar kenan da sauri shima yasa hannu ya dafe kofar.
"yana shiga yasa key ya rufe kofar.
"gani irin murmushi da yake mata yasa amatullah ta daure fuska kusa da'ita ko kallonsa amatullah batai ba.
"plate ya ta dauka ta xubawa zunnurai nashi snn ta meda murfi ta rufe kulan.
"Mahfus yace nawa fa?
"banxa dashi tai.
"gani haka yasa Mahfus rungumeta yana kokarin yimata kiss, hannu amatullah tasa buge masa baki yukurawa tai zata mike.
"da sauri Mahfus ya jawota suka xube a kan gado,
"hayewa jikinta yai yana shafeta hade da yimata kiss.
"amatullah tayi kokarin tuje Mahfus, Mahfus yana jin haka kara narkewa yai a jikinta yaci gaba da shafeta hannu ya cusa cikin rigarta yana wasa da nonuwarta.
"shiko zunnurai hankalinshi yai nisa besan abinda suke ciki ba.
"itako fadi tana can gaba daya hankalinta ya koma gida.
"hankalin Mahfus ya tashi sosae wajan buka tuwa ga matarsa.
"amatullah tanajin haka igijeshi tai ta mike.
"binta Mahfus yai yana kokarin jawota, gani haka yasa amatullah xama hade da daukar zunnurai ta dora akan ciyarta.
"xama Mahfus yai yana fuskantarta snn ya dauko spoon yasa yafara cin abincin zunnurai, daure fuska amatullah tai snn tace tashi ka fita.
"Mahfus yace ina xani da yunwa.
"plate ta dauko ta xuba masa snn ta mika masa tace to fita.
"murmushi Mahfus yai snn ya dauki abincin da zunnurai yace xomutafi my son tunda mom dinka tana koranmu.
"suna fita ta rufe dakinta.
"parlour suka koma sukaci gaba da cin abinci, suna gamawa Mahfus ya kwashe kayan yakai kitchen.
"yana dawowa fadi tai sallama duk da gani Mahfus da makiyinta besa ta nuna damuwa ba, da fara'asa ya tareta da sannu da dawowa.
"fadi tace kayi hakuri kaga na dade ko? wlh..
"Mahfus yace babu damuwa tunda kin dawo lpy.
"cewa tai nagode takarisa daki, tana shiga Mahfus ya bita.
"yana shiga rungumeta yai yana shafeta da haka yasamu ya kashe kishin ruwan da yadibo a dakin amatullah.
"baya wata biyu fadi ta samu ciki, gashi yana bata wuya komai bata iya yi.
"tun daga lokacin Mahfus gaba daya hankalinsa ya koma kan amatullah, duk yadda Mahfus xaiyi dan amma amatullah taki bashi fuska.
"shiyasa duk lokacin da yafita kasuwa idan har xai dawo gida saiya biya ya siyewa zunnurai su sweet da ice crime itama kanta amatullah be barta a baya ba duk wani abu na sha'awa idan yagani saiya siyewa amatullah.
"yana dawowa gida saiya daidaici lokacin da ba fadi a parlour snn yake shiga masu da kayan.
"yana shiga kai tsaye dakin amatullah yake fara shiga kafin ya shiga na fadi.
"itama kanta amatullah tai mmkin gani yadda Mahfus ya canxa, amma duk da canxawar da yai amatullah taki bashi ido sbd baya tashi xuwa dakinta sai cikin dare.
"shiyasa koda xai kwana yana bugawa bazata bude ba.
"bayan kwana biyu lokacin Mahfus ya dawo kasuwa har daki ya sami amatullah.
"ita kuma lokacin tana sallah xama yai ya jirata har saida ta'idar snn yace dama xuwa nai mushi shawara.
"amatullah tace namefa?
"sai Mahfus yace makaranta nakeso nasa zunnurai ko yah kika gani.
"amatullah tace duk yadda kagani.
"sai Mahfus yace da safe ki shirya muje kixabi school din da yai miki sai a sashi.
"amatullah tace idan kai niya basai naje ba.
Mahfus yace kedai ki shirya nafiso ki xaba da kanki.
"amatullah tace Allah ya kai.
"da safe bayan Mahfus ya shirya shigewa dakin amatullah yai yace idan kin shirya kifito mutafi.
"itama dama ta shirya shi take jira kyale kawai ta dauka, shikuma ya dauki zunnurai fika fita.
"har sukai parlour saiga fadi ta fito daga dakinta ganisa da tai da sauri tace ina xaku?
"banxa da'ita amatullah tai, Mahfus ne yace unguwa xamu.
"mmki ne yakama fadi sbd a dakinta Mahfus ya kwana amma be iya sanar da'ita xai fita da amatullah ba amma a fili cewa tai sai kun dawo.
"suna fita Mahfus ya budewa amatullah gaban mota ta shiga snn ya rufe a baya yasa zunnurai ya rufe shima ya xagajo ya shiga.
"yana shiga yaja motar suka fita.
"duk abinda sukeyi fadi na makale a window tana kallansu.
"wani irin bakin cikine ya mulmulo ya tokareta a zuciya ji take kamar da hadiyi zuciya ta mutu sbd bakin ciki.
0 comments:
Post a Comment