Kuka takeyi tun bayan da en tsirarun mutanen da suka rakota suka tafi, kuka take wanda tunda aka haifeta bata taɓa yin irinshi ba, duk da tunda tayi wayau bata taɓa tsallake rana ɗaya ba ba tare data zubda hawayen bak'in ciki ba, yau kukan nata har yaso ya k'arar da hawayen nata, ga wani irin shesshek'a da takeyi,
Sallamar da yayi ne ya sanyata tsagaita kukan, a hankali ta fara k'ok'arin share hawayen nata duk da kukan yak'i tsayawa,
"Har yanzu dai kukannan kike Saude?" ta share hawayenta cikin murya kuka tace "na daina fa"
"Yauwah ko kefa, ay saiki saka kanki yayi ciwo, ga gajiyar hidimar biki kuma"
"Idan banyi kuka ba Uncle Yasseer waya kamata yayi?"
"kina kuka don an haɗaki aure da mak'iyinki ko?" da sauri ta fara girgiza kai "A'ah wlhy ba haka bane, kawai dai abunne na k'onamun zuciyah, ban tunanin duk duniya akwai macen da aka taɓa ma wulak'antaccen aure irin nawa, kayi hak'uri nasan kaima ba sona kake ba lik'a makani kawai akayi, don babu ta inda muka dace"
"Who said so? Ke kyakkyawah ce saude, kina da kyawawan halaye, Ina sonki saude, fiye da yanda kowa zai soki a duniyarnan, kuma ban tunanin akwai macen dana dace da ita bayanke, idan kuma kina ganin akwai inda bamu dace ba ki faɗa mun sai in gyara"
"Akwai babban banbanci fa tsakaninmu, ni ina er k'auye, kai kuma ɗan birni kuma ɗan gayu" shiru yayi yana k'ara mamakinta, maganganun saude, wayonta da zurfin tunaninta sunfi k'arfin shekarunta, ya nisa sannan ya fara bata amsa,
"Tohh yanzu ba gani a k'auyen ba? Kinga mun zama ɗaya kenan, kuma idanna gama bautar k'asana ai dake zan tafi birnin, kema ki zama er birni, ki daina tunanin akwai banbanci a tsakaninmu, babu wanda yafi wani a wurin Allah, sai wanda yafi tsoronshi" ɗaga kanta tayi tana share hawaye, maganganunshi sunyi tasiri sosae a zuciyarta,
Hannu ya saka yana tayata share hawayen "kin daina kuka daga yau Saude, bai miki kyau, hawayen farin ciki kawai nakeson gani a fuskarki" ya jawota zai rungume a k'irjinshi, ta fara togewa tana tureshi, duk da jikinta yayi sanyi tun sanda ya fara share mata hawaye,
"bakison in taɓaki?" ta ɗaga mishi kai,
"Ai ba wani abu an miki ba kinji ki saki jikinki dani kinji, duk sanda kike cikin damuwa, anan ne ya kamata ki kwanta kiyi kukanki, duk da bazan taɓa bari ki shiga damuwa ba" ta ɗago tana kallonshi yana nuna mata k'irjinshi da hannu, ya k'ara jawota zai haɗata da jikinshi, ta mak'ale kafaɗa duk ta takure, ya saketa kawai "shikenan tashi kiyi alwala muyi sallah, nima bara inyo"
"nayi sallah fa"
"wannan ta musammance zamuyi, domin mik'a godia ga Ubangiji, da kuma neman albarka a cikin auren namu" kai kawai ta ɗaga mishi, ya tashi ya fara fita, maida kai tayi ta jinginar tana tunanin rayuwarta ta baya, da kuma haɗuwarta da Uncle Yasseer.
****
Wata rana matar k'anin mahaifinta Gwaggo Bilki, taa aiketa ebo ruwa rafi, tafiyah take a gajiye ga yunwa tun asuba take aiki ko tsugunawa batayi ballantana ta samu damar zaunawa ta huta, tana tafiya tana haɗa hanya har tazo dai dai wata bishiyar magwaro da wasu yara biyu keta faman jefa dutsi yak'i ya faɗo, ɗaya daga cikin yaran ya k'wala mata kira,
"Saude don Allah kizo ki ciro mana mangwaronnan"
Taja ta tsaya tana tunani a ranta, ko a kan lokaci ta koma gida sai gwaggo bilki tayi mata faɗa, ballantana ta tsaya hanya,
"A'ah kabiruwa, ɗebo ruwa nake idanna tsaya gwaggo zatamun faɗa, kayi hak'uri kaji"
"Dan Allah nace fa saude, ni sai in ɗebo miki ruwan" ya taho yana k'ok'arin amsar tulun a hannunta,
"shikenan anma kuyi sauri fa,"
"Tohh anma fa da yawa zaki ɗebo mana"
"naji nace" ta tafi ta fara k'ok'arin hawan bishiyar, duk da ba wani iyawa tayi ba, anma duk k'auyen su kabiruwa na ɗaya daga cikin yaran da basu mata rashin kunya.
Saida ta gama, jefo mangwarorin a k'asa, taa fara k'ok'arin saukowa, taji k'afarta taa zamo, da sauri ta rik'e wani reshe, anma kasancewar baida k'wari taji ya fara ɓallowa gashi har lokacin su kabiruwa basu dawo ba, ta rink'a kuka ta rasa yanda zatayi, saidai taji taa faɗa k'asa tim saman wani abu.
©Rabiatu sk msh
[3/7, 12:10 AM] +234 703 962 5239: ♡MATATAH CE♡
♡♡♡♡♡♡
6-10
©Rabiatu sk msh
®NWA
Labari....Ilileee
www.babymsh.blogspot.com
Saman mutum taji ta faɗo, ya tafi zai rik'ota, anma saida suka faɗi tare, k'afarta ta dama ta bugi wani k'aton dutsi, ta saki wata irin k'ara,
Ya tafi inda take da sauri zai rik'ota sai kuma ya fasa,
"Sannu kinji, kema in banda halinku na en k'auye meya kaiki hawan bishiya kina mace?" sai sannan ta ɗago fuskarta wacce tayi kaca-kaca da hawaye, ta tsagaita da kukan da take jin daddaɗar muryarshi a kunnenta, yana magana cikin natsuwa, da zazzak'ar muryarshi mai daɗin sauraro,
Wannan kyakkyawan ɗan gayunne da ake labari duk k'auyen, Ɗan bautar k'asar da yazo musu, sunanshi ma na en gayu ko rik'e sunan batayi,
Ya hure mata manyan idanuwanta data tsura mishi tana kallonshi, tayi saurin sadda kai cikin jin kunya,
"Halan kin daina jin zafinne kika tsuramun ido haka kina kallo?" ba tace mishi komi ba, ta rumtse idonta kawai tanajin yanda k'afarta keta mata raɗaɗin ciwo, dai-dai lokacin su kabiruwa suka dawo, suna hangota tsugune suka nufi inda take a guje, wurin gudu suka yarda tulun nan a hanya ya fashe gaba ɗaya ruwan ya tsiyaye,
Ta k'ara ɗaura hannu akai, "na shiga Ukuna! Kabiruwa kun kasheni"
"sannu Saude, bamusan zaki faɗo ba da bamu rok'ek'i ki ciro mana ba" ya faɗa yana matse k'walla ganin yanda k'afarta ta fara kumbura, anma ita ta tuluntama take, taasan yau Allah ne kawai mai rabata da azabar gwaggo bilki,
"nima bansan zaku fasa tulunnan ba da ban baku ba, shikenan yau kasheni kawai zatayi, in tafi can inda babana da mamana suke" cikin tausayawa yace "wacece zata kasheki?"
"Matar k'anen mahaifina mana, kullum sai tamun kashedi akan tulunnan, ko gurjewa yayi saita dokeni" ba k'aramin tausayi ta bashi ba, ganin yanda take kuka, ga kuma ciwon da k'afarta ke mata,
"ina ake siyarwa? Basai kije mata da wani ba"
"Ba'a siyarwa a k'yauyennan fa, sai cikin gari (birni), nidai na shiga uku na"
"Ki daina ihunnan, kije gidan sai kice mata faɗuwa kikayi, tunda ga shaida nan a k'afarki" shiru tayi kawai tana mishi kallon bazaka gane bane, ita kaɗai tasan bala'in da take ciki,
Ta fara k'ok'arin tashi, anma har k'afarta tayi tsami, ta kusan faɗuwa da sauri taje zata rik'oshi, ta kuma fasa gaba ɗaya ta kasa taka k'afar, sai dai ta tsaya da k'afa ɗaya,
"Sannu" yace mata ganin yanda taketa cijar leɓe, su kabiru na can gefe suna kuka, yaje zai kamata ganin ta kasa taka k'afar ta matsa da sauri, bai saurareta ba, ganin ɓata mishi lokaci take bazata iya tafiya da ita ba, ya sungumeta kawai ya nufi cikin k'auyen da ita, su kabiru suka bi bayansu suna nuna mishi hanya har k'ofar gidansu,
Tun kafin isarsu labari ya kaima gwaggo bilki da kawu Ado, ga Saude can ta faɗi tulunta ya fashe, ɗan bautar k'asarnan ya ɗaukota zai kawota gida, tun kafin su iso taketa kumfar baki tana masifa, kamar ta haɗiye kawu Ado ɗanye, gajiyar da yayi da saurarenta ya sakashi mik'ewa ya nufi hanyar fita, sai gashi sun haɗu da Saude Yasseer na niyyar shiga da ita gidan kamar ya ɗauka en tsana,
Cikin zafin rai kawu Ado ya mik'a hannu zai cakumota, Yasseer ya matsa da ita da sauri, ta fara k'ok'arin sauka, ya duk'a ya ajiyeta,
"Yanzu Saude wulak'ancin naki har yakai haka? Ki faɗi da gangan ki kashema bilki tulu, yauko zakici ubanki a gidannan, Gobe ko mutuwa ce tazo muki kinyi k'ok'arin kare tulun bawai faɗuwa ba, in banda tsabar bak'in ciki ma inji da Ci dake mana, anma saikin janyo mana asara? Wallahi baki isa ba" baba Ado ne keta faman banko mata masifarnan, tunita takure wuri ɗaya, ji take inama mutuwa tazo ta ɗauketa ta huta da bala'in da zata shiga yau, shi bama ta ciwon da taji yake ba, duk da ganin saida aka ɗaukota aka kawota gida, ya saka hannu ya jawota, ta fasa wani uban ihun azaba,
Yasseer bazai iya kallon wannan rashin tausayin ba, cikin muryar tausayawa yace "Haba baba, yanzu ko baka tausayama halin da take ciki ba, ay kaa saurara mata saboda ciwon dake k'afarta, marainiya? Baka gudun hak'k'inta a kanka, saboda abin duniya saika jikkata ta? Wannan fa k'addara ne, don Allah kayi hak'uri ka tausayama halin da take ciki,"
Shiru kawu Ado yayi yana saurarenshi, duk jikinshi ya fara sanyi, ya kalli k'afar tata da tayi wani suntum, ga wani ciwon da taji, sai ga Gwaggo Bilki,
"Malam tsayawa kayi kana saurarenshi? Kama manta da asarar da tamun kenan, tunda ba uban wani zai biyani ba wlhy yau sai jikinta ya gaya mata"
"nawane kuɗin?" Yasser ya tambayeta,
"jikka biyu da rabi (500)"
Ya zaro mik'ak'k'ar dubu ɗaya a aljihu ya mik'a mata, cikin zalama ta saka hannu ta warce, sannan ta ɗaureta a zani, saida ta tabbatar ta ɓoye sannan ta jawo Saude, k'ii tana ihu duk ta fita hayyacinta saboda azaba,
"tahonan, ko an biyani kuɗin ay baza'a maido min tuluna ba, kema sai kinji a jikinki asarar da nayi," ta shiga da ita cikin gidan, tana janta a k'asa sai ihu take, ga ciwon k'afa, ta dinga dukanta da wani iccen girki har k'afar take bugowa duk inda ta samu,
Kasa jurewa Yasseer yayi, ya fita yabar gidan yanajin k'unci a zuciyarshi, hakanan Allah ya ɗaura mishi tausayin yarinyarnan. Shima kawu ado sai fitar yayi
©Rabiatu sk msh
[3/7, 12:11 AM] +234 703 962 5239: ♡MATATAH CE♡
♡♡♡♡♡♡
11-15
©Rabiatu sk msh
®NWA
Labari....Ilileee
www.babymsh.blogspot.com
Saida Gwaggo ta gama dukanta son ranta, ta farfasa mata jiki ko ina zafi yake mata, tun tana ihu har tayi shiru kawai sai dai ajiyar zuciyah, anan ta barta tana jiyyar kanta ta wuce ɗaki tana ci gaba da faɗa, can kuma ta lek'o,
"Saude! Jira kike sai nace ki tashi ki ɗaura girkinnan? Ko wani kika ajje dazai miki wanke wanke da sharar,"
k'ara fashewa tayi da kuka, yanzu banda gajiyar da tayi, ga dukan da tasha, da kuma yunwar da takeji tun safe har bayan sallahr la'asar bataci komi ba, kuma duk ita tayi girkin safe da ranar, kuma yanzu wani aikin zatayi, ta yunk'ura zata tashi, ta kasa, k'afarta ma dak'yar take motsata,
Cikin muryar kuka tace "Gwaggo ina abincina?"
A harzuk'e ta yaye zanin da tayi labule dashi ta fito,
"Kikace me?" tayi k'asa da kanta, "Ban ajje miki ba, tunda ba ajiya kika bani ba, Shi matsiyacin uban naki daya tashi mutuwa meya bar miki? In banda wahalarki daya bar mana, yarinya sai shegen bak'in jini," tayi shiru tanajin yanda gwaggo ke balbalo mata masifa, harta gaji don kanta ta wuce ɗaki,
"Kuma karki tashi kiyi aikinnan har in fito in sameki"
Tana kuka ta tashi da jan jiki ta tafi ta ɗauko tsintsiyar, daga zaune haka ta dinga sharar tana hawaye harta gama don batason taka k'afarta saboda yanda take mata zugi, haka wanke wanke ma a zaune ta yishi, tanayi tana jan k'afa taje ta duba sanwa harta gama, saida akayi sallahr isha'i sannan ta samu ta huta, abincinma ba'a bata ba sai dai tabi dare taci k'amzo duk da gwaggo Bilki ta zuba mishi ruwa, shima bawai don ya isheta ba.
Daren ranar kasa barci tayi, ko ina jikinta na mata ciwo, ga k'afarta ko matsata batasonyi, sai juyi take a k'asa inda ta shimfiɗa tsammokaran kayanta, sai dai taji saukar ruwan sanyi a jikinta, ta murgina a firgice, tana zazzaro ido sai dai ganin Gwaggo tayi tsaye saman kanta, ta jefa mata bokitin dake hannunta.
"Tashi maza ki ɗebo mana ruwan Girki, tunda ke kullum sai ance kiyi" tayi tsaye tak'i tafiya, saida ta tabbatar Saude ta tashi, tanabin bango tana hawaye ta fito daga gidan, kamar mai koyon tafiya, dak'yar ta isa rafin tana haɗa hanya har gari ya fara wayewa, anan tayi sallah sannan ta ɗebo ruwan, duk yanda taso kaasa ɗauka tayi, ta samu wuri ta zauna tana kuka, ga yunwa har wani dishi-dishi take gani.
Ji tayi an dafa kafaɗarta, a hankali ta ɗago daga duk'ar da kan da tayi, suka haɗa ido ya zuba mata shanyayyun idanuwanshi dake k'ara kashe mata jiki,
"Ina kwana"
"Lafiya lau, har jikin naki ya warke ne kika fito da safennan?" ta girgiza kai tana k'ok'arin fara wani sabon kuka,
"Gaskia marik'anki basu da imani Saude ko kaɗan, kinci abinci?" ta girgiza mishi kai, kallonta kawai yake cikin tausayi,
Laida ya mik'a mata da madara da biredi a ciki,
"Ga wannan idan kinje gida saiki haɗa" tun kafin ya ida mik'o mata ta anshe daga hannunshi saboda matsananciyar yunwar da takeji, da taga laidar ma zata mata wahalar kuncewa, sai dai ta yageta kawai taci gaba daci, ya saka hannu ya share hawayen da suka zubo mishi.
Ya ɗaukar mata bokitin ruwan, "tashi mu tafi in rakaki" ta mik'e anma ta kasa tashi, "Sannu kinji, bara inzo" ya tafi cikin hanzari ya tafi cikin gari, da tambaya aka nuna mishi gidan wani mai kamu suka taho dashi, har inda take tananan yanda ya barta,
"tashi zaune kinji Saude a kama miki k'afarnan zakifi jin daɗinta"
Tace "tohh" tana k'ok'arin tashi zaune, mai kamun ma kanshi saida yayi mamakinta, ganin batayi gardama ba, ya ɗaga kai yana kallon Yasseer,
"Anma fa sai an samu mai rik'eta"
"Ba matsala, bara in rik'eta" ya zagaya inda take, ya kamota ya rik'e sosae sannan aka fara mata kamun,
Wani irin yanayi ta tsinci kanta a ciki saboda rik'on daya mata, gaba ɗaya ta k'arasa rasa kuzarinta, ko kukan zafin ciwon ma kasa yi tayi, sai k'ara shigar da kanta take a jikinshi tana jin wani irin nishaɗi, ji take daman ta k'arar da rayuwarta a haka,
Shima kwatankwacin halin data shiga, gaba ɗaya ta dagula mishi lissafi er mitsilniyar da takeyi a jikinshi, kaɗan-kaɗan zaice "Baba ba'a gama ba?" da wata irin kasalalliyar murya, shi kuma duk ya ɗauka tausayinta ne yake,
Dubu ɗaya ya bama wanda ya mata kamun, ya dinga mishi godia harya tafi, sannan ya kalli saude,
"Kiyi zamanki nan ki huta, kinga dai baki lafiya" cikin sanyayyar maganarta tace "dukana zatayi idanna daɗe"
"Ay kin riga da kin daɗe, ko yanzu kika koma zata dakeki ne, kinga nima yau bazanje inda nake koyarwa ba don dai in tayaki zama" ta ɗaga mishi kai, don itama hakanan ta tsinci kanta da son zama dashi, wani irin farin ciki takeji da tun zuwanta duniya bata taɓa jin kamarshi ba,
"Kallon ya isa haka, idan kin huta akwai maganar da nakeso muyi dake" ta maida kallonta gefe cikin jin kunya,
©Rabiatu sk msh
[3/7, 12:12 AM] +234 703 962 5239: ♡MATATAH CE♡
♡♡♡♡♡♡
16-20
©Rabiatu sk msh
®NWA
Labari....Ilileee
www.babymsh.blogspot.com
Yaseer ya kalli Saude data tattara hankalinta wuri ɗaya tana saurarenshi,
"Kince iyayenki sun rasu ko?" ta ɗaga mishi kai,
"Da gaske kawu Ado k'anin mahaifinki ne uwa ɗaya uba ɗaya?" ta k'ara ɗaga mishi kai,
"Banson ɗaga kannan, magana nakeso muyi kinji"
"tohh"
"Bayan rasuwar mahaifanki duk danginki babu wanda ya amsa rik'onki sai su?"
"eeh, saboda kawu Ado bai taɓa haihuwa ba, kuma dangin mahaifiyatah suna gudun rik'ona wai hidima zan zamar musu, kuma idan aka tashi aurena dole sai sunmin kaya ɗaki da duk abunda akeyi, shiyasa ma ko zuwa inda nake basuyi, don kar baba Ado yace zai haɗasu dani"
Ya jinjina kai, "Kenan sunsan halin da kike ciki?"
"eeh mana labari yana je musu, anma babu wanda ya taɓa zuwa tun bayan rasuwar mahaifana"
"to meyasa bazaki koma wurin kakanninki ba?"
Duk'ar da kanta tayi ta k'ara fashewa da kuka,
"Babu ko ɗaya, kawu Adon fa shine kawai ya ragemun"
"Ayyah sannu kinji, yi hak'uri daina kuka, Allah yaji k'ansu"
Ya dafe kanshi yana sauraren kukan nata, hakanan yaji yanason ya taimaka mata, anma ta yaya?
Ta mik'e tsaye, "k'afar babu zafi yanzu, bara in tafi gida, ngde sosae da taimakon da kaimun"
"A'ah ni nake da Godia" ya faɗa shima yana mik'ewa tsaye,
"Sabodame?" ta tambayeshi cikin mamaki,
"Saboda kin bani dama na taimakeki mana, harna samu lada" ta ɗanyi daria,
Ya ɗaukar mata bokitin ruwan, tare suka jera suka tafi, duk da tasan abunda zata iske gida, anma yau sai taji hankalinta bai wani tashi ba, idan har tana tare dashi bata da wani fargaba,
Suna tafiya, sun kusa shiga gari, rana tayi sosae ana kiran sallahr azahar, ya katse musu shirun da sukai da cewa,
"naga a k'auyenku auren wuri kuke, ya akai har ynzu ke bakiyi ba?"
"lokaci ne baiyi ba, anma duk sa'anni na an musu aure harma da wanda suka haihu"
"Hmm hakane, aina ɗauka kece bakya kula samarin"
Tayi daria, "A'ah fa, kawai dai kawu Ado ne bai yarda ba har yanzu, anma kaga ɗan gidan sarkin noma ya daɗe yana naci, da ɗan gidan Alh musa duk garinnan babu mai kuɗinshi, harma da manyan mutane, kaga Yayan Kabiruwa ma mun daɗe muna soyayya, ynzu yama tafi birni neman kuɗi, anma kawu Ado yace bai tashi aurar dani ba, kuma nima bansan dalili ba"
"A'a'ahh, tohh kicemun k'anwar tawa farin jini ne da ita" tayi saurin saka hannayenta biyu ta rufe idonta tana dariya,
Kallonta yaci gaba dayi, Saude yarinyace anma ba sosai ba zata kai 15yrs, jikinta ɗan k'arami, anma tana da diri komai nata a cike yake dai-dai, farace tas, kuma duk da a k'auye take tana da tsafta, ga hankali da nutsuwa duk da ba ilmine da ita ba, bata cikin duhun jahilci, tana da kaifin tunani da iya magana,
Shi kaɗai ke tunaninnan a zuci har kawu Ado ya wucesu da k'aton ice a hannu yana muzurai ya nufi rafi, don tsabar masifa ma, bai lura dasu ba harya wuce, har k'ofar gida ya ajiye mata ruwan, sannan ya mata sallama ya tafi,
Bayan sati ɗaya...
Kullum Yasseer cikin tunanin yanda zai ceto Saude daga halin da take ciki yake, ko kaɗan baida wani nutsuwa ko wurin aiki yaje, gaba ɗaya tausayinta ke kamashi idan yana tuna halin da take ciki,
Yau ya shirya ya tafi gidan, tun daga soro yake jiyo ihun kukanta, ba shiri ya ɓurma cikin gidan, canya hangota wurin murhu, Gwaggo Bilki na k'ok'arin saka hannunta cikin wutan, sai kuka take tana son janyewa, ganinshi ya sanyata dakatawa,
Ranshi ya ɓaci, ga saude nan duk'e tana zubar da hawaye, suka jiyo sallamar kawu Ado daga waje,
Tun kafin yaji abunda tayi, ya daddage ya kwaɗa mata mari, "Shegiya wahalalliyar banza, ai tunda ba wani ya bamu ajiyarki ba, baki gaji da shan azaba ba"
Yasseer ya rumtse idanunshi, yanajin kamar shine aka mara, kawu Ado ma baisan da zuwanshi ba, tunda ba shiga gidan yake ba,
Bai san sanda bakinshi ya suɓuce mishi ba, sai dai ya tsinci kanshi da cewa "Baba zaka bani auren Saude?" su duka suka maida kallansu kanshi, ba kamar Saude data buɗa baki cikin mamaki, shi kanshi saida yayi maganar sannan ya gano wautarshi,
Gwaggo bilki tayi wani malalacin murmushi, don tasan yanda yake ɗan birninnan iyayenshi bazasu taɓa amincewa da Saude ba, "Mizaisa mu hanaka aurenta kuwa? Aymu jin daɗinmu nema zaka rabamu da jaraba, ko Malam?"
Ya kalleta da mamaki, ganin yanda ta amince da wuri haka duk da yaron ɗan birni ne, "eeh, eeh mana, duk sanda ka tashi ka turo iyayenka kawai"
Shiru yayi, tayaya ma zai iya kaima iyayenshi maganar auren er k'auye daga zuwa bautar k'asa? Yasan bazasu taɓa amincewa bama,
"Tohh Baba nagode," sannan ya juya ya tafi jikinshi a sanyaye, Kawu Ado ya juya yana kallonta,
"tayaya zaki saurin amincewa dashi? Bayan bamusan danginshi ba, bamusan asalinshi ba"
"tohh ina ruwanmu da wani asalinshi? Ya tafi da ita birnin mana a yanke mata kai, ai dai mun huta, ni wallahi na gaji da ganin yarinyar nan"
"Hakane kuma, harma mun huta"
Tace "eeh mna," Saude dai na duk'e tana jinsu, hakanan ta kasa gane farin ciki ne take koko mamaki, anma dai tashin hankali yafi mata yawa,
Sai bayan kwana biyu da maganar ya k'ara dawowa gidan, ya faɗa musu iyayenshi bazasu samu zuwa ba, bazasu ma amince da auren ba,
Kawu Ado yace "Toh mu ina ruwanmu da sai sunzo? Nidai na baka auren Saude, kuma nasan kai kayan ɗaki ba damunka zasuyi ba, indai ka samu inda zaka ajjeta, kazo kawai a ɗaura aure"
"k'waraima kuwa, sadaki ai shine aure," inji gwaggo Bilki,
Jikinshi duk yayi sanyi, ya musu sallama ya tafi,
Wani ɗan k'aramin gida da yafi kama da bukka, ya samu ya kama haya, katifarshi da kayan girkinshi, komai dai nashi ya kwaso ya maida a gidan, Cikin sati ɗaya aka ɗaura aure, ba tare da sanin iyayenshi ba, babu wanda yasan daga inda yazo, babu wani bincike, duk don SANADIN K'IYAYYAR da Gwaggo bilki, da kawu Ado suke mata,
Ranar ɗaurin aurenma tsirarun mutanene suka taru aka ɗaurashi, wani Abokin kawu Ado ya samu yayi ma Yasseer ɗin waliyyanci, anma fa shagali sosae gwaggo Bilki tayi kodan ta samu kuɗi safga, da dare aka ɗauka Saude aka kaita gidanta, ko abunda basu so basu haɗata dashi ba,
****
K'arar Vibrating ɗin wayarshi ne ya dawo da ita daga tunanin da take, duk ta jik'a fuskarta da hawaye, ta zabura ta koma wuri ɗaya ta dunk'ule , tana kuka jikinta sai kyarma yake,
Daga can waje yace "lafiyarki kuwa?" Kasa magana tayi saboda tashin hankalin data shiga jin katifa na girgizawa saima ta k'ara 'karfin kukan,
"Meya faru dake Saude? Kimun magana mana" tayi shiru dai duk ta haɗa zufa ju take kamar ginin ɗakin zai faɗo mata, kuma tsabar tsoro ya hanata ta tashi ta gudu, gashi da katifar taa ɗan daina girgizawa sai taci gaba,
jin kukan nata yak'i k'arewa ne ya sanyashi tahowa ɗakin.
©Rabiatu sk msh
[3/7, 12:13 AM] +234 703 962 5239: ♡MATATAH CE♡
♡♡♡♡♡♡
21-25
©Rabiatu sk msh
®NWA
Labari....Ilileee
www.babymsh.blogspot.com
Da gudunshi ya shiga ɗakin, harya kusan tuntuɓe, can ya hangota rakuɓe k'arshen katifa sai haɗa zufa take, ya haye inda take,
"Meya faru wai?"
Duk a tsorace take ta nuna mishi inda vibrating ɗin ke tahowa, lokacin an sake kira, wani abu ya tokare mishi zuciyah, bak'auyen mutum ma baiyi ba,
"Wayatah ce aka kira Saude, Mamana ce ke kira" yana niyyar mata kashedin idan ya ɗauka waya karta yi magana yaga ta duk'a duk taa tattara nutsuwarta wuri ɗaya,
"Mama ina wuni," sakin baki kawai yayi yana kallonta, ita a gaske gaishe da surukarta takeyi, "Zauna kinji, ina zuwa"
"Alwalan zanyo"
"tohm jeki dawo inanan ina jiranki" ta tashi ta fita, sannan ya kira Maman tashi,
Bayan ya jasu Sallahr, suka gama ya kwararo musu addu'o'i sosai suka shafa, sannan ya juyo ya fara mata tambayoyi akan addininta, ba laifi tasan wasu abubuwa, tunda tana ɗan zuwa makarantar Allo, in dake da gyara yaɗan gyara mata, sannan ya jawo musu ledar kaza,
"Nasan kinajin yunwa, taho kici"
"A'ah na k'oshi" duk da a ranta tana so, anma cikin zuciyarta tace 'taɓ! Wazaici maka kazar? Ay su hinde suna bani lbr indai naci kazar nan kaima saika rama,
Ya katse mata zancen zucinta da cewa "meyasa bazakici ba? Nasan dai bakici komi ba"
"Nifa na k'oshi dai" lallashinta ya shigayi yasan tanajin yunwa, anma ta nace bazataci ba, ya ɗebar mata farar tsoka, ya nufi bakinta dashi, ta duk'e, ya matsa gaf da inda take har tana jiyo numfashinshi. ta ɗan matsa shima ya k'ara matsawa,
"ka koma inda kake"
"Sai kince sannan"
"Nifa na k'oshi"
"Naji wannan ay baa abinci bane, ki buɗa bakinki" da taga dai baida niyyar matsawa, gashi duk yaa takura mata, ta buɗa bakin ya saka mata,
"Yauwah ko kefa, tohh saka hannu kici da kanki, ko ni zan baki" a kunyace ta saka hannu ta faraci, gabanta sai faɗuwa yake, don dai ba yanda zatayi ne, duk da harta manta rabon da taci nama, bataci da yawa ba ta tashi ta koma gefe,
"Barci?" ta ɗaga mishi kai, sannan tayi kwanciyarta k'asa, shima bai daɗe ba ya gama, ya fita ya wanko hannu sannan ya dawo ya kwanta,
"tashi ki dawonan Saude"
"A'ah, a gidanmu ma k'asa nake kwana"
"Tohh ai nan gidanki ne,"
"Nidai A'ah" ya gyara zama yana kallon ikon Allah,
"dawonan, ni sai in kwanta a k'asa"
"A'ah"
Bazai iya da rigimarta ba, ya tashi ya sungumeta ya ɗaura saman katifar, can jikin bango yanda bazata iya sauka ba,
"kiyi kwanciyarki, ba abinda zan miki" tayi shiru tana saurarenshi, duk taa takure wuri ɗaya, ya juya mata baya kawai,
Shi tun farko tausayin Saude ne ya sakashi aurenta, bawai don so ba, ko kuma don yana sha'awarta, to mezaiyi sha'awah ma a wurin er k'auye? Shi yarintarta ma yake gani, anma hakan data nuna ya sanyi shi tunanin tasan ALAK'Ar (Littafin ililee mai zuwa) dake tsakaninsu kenan? Bazai iya saita kanshi ba gaskiya, tunda dai taa zama halaliyarshi, kuma shi cikakken mutum ne mai lafiya,
"Saude" Yasseer ya kira sunanta, anma bata amsa ba, hakan ya tabbatar mishi da tayi barci, yasa hasken wayarshi ya hasketa, idanunta a rufe tana barcinta cikin kwanciyar hankali, ta baje saman katifa, ɗan zanin data ɗaura yayi gefe, rigarta taa ɗan yage (da yake tsaffin kayanta ne ta saka ba'a mata sabo ba), k'irjinta yaa ɗan fito, baisan sanda yakai hannunshi ba,
Da yake barcin yayi mata nisa, ji take kamar a mafarkine, sai shafata yake hankalinshi ya fara tafiya, ganin bata farka ba, ya sanya ya fara jagwalgwalata yanda yakeso,
Shesshek'ar kukanta ya fara jiyowa can k'asa, ya fara lalubar fuskarta yaji koda gaske kukan take, hawaye ya jiyo,
"In daina bakiso?" tayi shiru, jin babu amsa sai ci gaba da tayi da kukanta ya sakashi juyawa kawai ya k'yaleta,
"Kayi hak'uri akwai zafi ne"
Sai sannan ma hankalinshi yakai, yanda yake mata dolene ma zataji zafi, ya manta k'aramar yarinya ce
"Shikenan ki kwanta ki barcinki"
Ta k'ara murginawa can k'arshe, bata daɗewa ba wani barcin ya kwasheta, shikam dai kusan ido biyu ya kwana,
©Rabiatu sk msh
[3/7, 12:13 AM] +234 703 962 5239: ♡MATATAH CE♡
♡♡♡♡♡♡
31-35
©Rabiatu sk msh
®NWA
Labari....Ilileee
www.babymsh.blogspot.com
Yasseer ya sake kallonta,
"Ki tashi ki dawonan, magana zamuyi" ta tashi a hankali kamar bataso, ta koma kusa dashi, zata zauna ya jawota ta faɗa jikinshi,
"tahonan mu kwanta kiyi barci kafin lokacin Sallah" shiru tayi tana lafewa jikinshi, "yau ranarki ce, babu inda zanje, don haka fira zamuyi,"
"kina zuwa makarantar Allo ba?" ta ɗaga kai,
"an taɓa faɗa muku hak'k'ok'in miji akan matarsa?" tayi shiru tana tunani,
"na manta, sai dai na mata akan mijinta"
"lallai k'anwata wannan son kai ne, shikenan ni kin manta da hakk'ina a kanki?" ta sunnar dakai jikinshi tana daria,
"koda yake, ba mantawa kikai ba, don a ɗan zaman da mukai dake, zan iya shaidarki a ko inane, kinamun biyayya sosae, kuma kina kyautatamun"
Shiru suka k'arayi yama rasa ta inda zai fara mata magana, sai dai kawai ya share,
"Meyasa bakiyi makarantar boko ba?"
"Daa inayi, baba Ado ne ya hana wai ina barin gwaggo da aiki, daman ba kullum nake zuwa ba"
"Aji nawa kika tsaya?"
"Na manta"
"Kinason karatun?"
"Da sauri ta ɗaga kai"
"Tohh shknan zanna koya miki," ta washe baki sai murna take sosai.
A gida ya yini ranar, bai fita ko ina ba, shinkafa da wake ta musu da rana, shi taa iya, kuma daman abincin dayafi so ne, har dare shi sukaci,
Da dare ma kamar jiya, yana fara taɓata ta saki kuka, haka ya hak'ura ya juya kawai yaci gaba da barcinsa,
Washe gari monday, ya shirya ya tafi wurin aiki, daga can gari ya wuce ya musu siyayyan kayan abincin da yasan su ta iya girkawa, dai dai k'arfinshi, da duk abinda yasan zata buk'ata, sai marece sosae ya dawo harta fara damuwa da rashin dawowarshi,
Tashi tayi tana mishi sannu da zuwa, ta duk'a har k'asa sannan ta mik'a hannu ta rage mishi kayan daya shigo dasu, sannan tabi bayanshi suka shiga ɗaki,
"Sannu da dawowa"
"yauwah Saude ya gidan?"
"Alhamdulillah, ya hanya?"
"lafiya lau, kin jini shiru, daga can gari na wuce"
"Buɗa ki gani kayan abincine, idan akwai abinda babu"
Tace "Angode Allah ya k'ara arzik'i"
"Ameen Saude, buɗa wannan ma kiga ko zasu miki" ta ansa tana kunce laidar.
Kayan sakawa ne a ciki anma na Gwanjo masu kyau, ta fara ɗagawa tana murna, rigunan duk masu kyau da buje shima dai dai ita, wani wando ta ɗaga shima mai kyau, ta ɗaga kai ta kalleshi cikin farin ciki suka haɗa ido, ya sakar mata k'ayataccen murmushinshi, ya ɗauka ma ko bazata iya sakawa ba, yace "Kinaso?"
Ta ɗaga kai duk tamafi murna dashi, "Eeh yayi iri ɗaya da wanda Hanne ta taɓa bani, Gwaggo bilki ta saidashi, amma wannan ma yafi kyau"
"Aikam ga wanda ya fishi kyau kin samu, zaki saka ko?"
Ta ɗaga kai tana daria,
"Yauwah anma nawa ne ni kaɗai, bazaki fita dashi ba"
"ni ay babu ma inda zanje"
"Yauwah k'anwata, yanzu maidasu a ledar, idan kin samu ruwa mai ɗan zafi ki jik'a kinji, kafin inje garinmu in sawo miki wasu, naga bakizo da kaya bane kuma dai bani da isassun kuɗin siya miki Sabbi"
"wannan ma sunyi, Allah ya k'ara buɗi,"
"Ameen" ta fara tattara kayan ta kwashe tayi waje dasu, nan take ta tafasa ruwa, saita sirkashi yayi ɗumi ta jik'asu da dare ta wanke, daman kala ɗaya ne jikinta tun wanda aka kaita dasu,
Harta kwanta tana mishi Godia, taji daɗin kayan sosae, shima kwanciyarshi kawai yayi, don baison ta mishi kukan data saba.
Bayan kwana biyu, suna zaune yana cin abincin rana bayan ya dawo daga wajen aiki, itama kuma tana can tana sharar tsakar gida, na uku kenan tayi sharar a ranar, k'wala mata kira yayi, da sauri ta taho, ta duk'a a gabanshi
"Yanzu muka gama magana da mamanah" ya ɗanyi shiru, itama tayi shiru tana saurarenshi ya k'arasa faɗi,
"Ina ganin wannan satin zanje gida, kinga wata na uku kenan da zuwa banje ba" tayi shiru duk fuskarta tayi alamun damuwa, a ranta tace 'kuma ko sati bakayi da aure ba zaka tafi ba', sai tunani dai take, duk zuciyarta bata mata daɗi ba,
"Kinyi shiru ko kar in tafi?"
"A'ah nina isa in hana ka"
Cikin sigar zolaya yace "in tafi kenan kin gaji da gani na?" ta ɗago tana daria.
"A'ah nifa ba haka nake nufi ba"
"Hakane mana, kullum dare ina takura miki" hannu ta saka tana rufe fuska, ta tashi zata fita,
"Ki dawo mana" ta dawo ta zauna ba tare data buɗa fuskar ba, ɗan matsawa yayi inda take, ya fara mata raɗa a kunne, nidai gani nake kawai tana daria kota ɗaga kai,
"yanzu tohh faɗamun abubuwan da kike buk'ata, kafin in tafi sai in siyo miki"
"Komai akwai"
"Kin tabbata?" ta ɗaga mishi kai,
"tohh shikenan ai zan gani da kaina" ta mik'e tayi waje, indai yananan bata cika son zama ɗakin ba,
Da dare suna kwance kamar yanda suka saba, kowanne ya kalli wuri daban, duk dare sai zuciyar Yasseer ta cika da haushi, daman haka masu auren sukeji? Auren er k'auye ma sai a hankali, shi kaɗai yake tunani yana can tsoki cikin zuci, duk da ba son Saude yake ba, tausayinta ne kawai ya sakashi aurenta, anma ai shi ba katako bane, kuma duk inda mace da namiji sun haɗu sai sunji wani abu a ransu, ballanta shi da take matarshi,
"Saude" ya kira sunanta, a hankali ta amsa,
"Ya maganarmu ta ɗazu?" tayi shiru babu amsa,
"Kina jina fa" gabanta sai faɗuwa yake tace "Duk sanda kakeso"
"Ko yanzu ma?"
"Banda yanzu"
"anjima kenan"
"A'ah ba yau ba"
"in hak'ura dai, jibi fa zan tafi" shiru tayi, shima sai bai k'ara mata magana ba, ya k'yaleta, duk da yau cikin buk'atarta yake sosae, anma baiso ya mata dole,
"Na yarda tohh"
"Da gaske?"
"eeh"
Tsabar farin ciki ɗaukota yayi ya ɗaura samanshi, ya fara haɗa bakinshi da nata don abunda yafiso kenan, shiyasa kullum yake nuna mata tsabtar baki, tsotsarshi yake kamar zai ciro mata harshe, yana shafa ko ina a jikinta, ita dai duk yanda yayi da ita bi take, tanajin yanayinda bata taɓaji ba,
Ji da tayi yaa sauka k'asa, batasan sanda ta saki kuka ba, ta rirrik'eshi, ya dakata kawai, duk da yanayin daya shiga.
Cikin wata irin murya tace "Kayi hak'uri don Allah na daina kukan, Allah bansan sanda yazomun ba"
"Tohh anma kiyi duk abunda nace kinji ko"
Tace "tohh" murya a shak'e,
Hakan kuwa ya k'ara rikitashi, shima lokacinshi na farko ne don haka baimasan yanda zai lallaɓata, yana jintama tana kukan da ihun, anma bai tsaya saurararta ba, har duka take kai mishi, iyayenta kam sunsha kira, harta da kawu Ado da Gwaggo bilki sunsha kira duk da tasan ko cutarwa ne bazasu kawo mata agaji ba, tsabar ruɗewa dai kawai.
Sai da hankalinshi ya fara dawowa ya kalla gefen da take, tana kwance ko motsi bata iya yi, a ruɗe ya fara jijjigata, ya ɗauka ko suma tayi, ta buɗa idanu dakyar tana kallonshi, hankalinshi ya tashi sosae, ya fita yama rasa yanda zaiyi mata, gashi a k'auyen babu asibiti,
©Rabiatu sk msh
[3/7, 12:13 AM] +234 703 962 5239: ♡MATATAH CE♡
♡♡♡♡♡♡
26-30
©Rabiatu sk msh
®NWA
Labari....Ilileee
Wannan shafin naki ne Aunty khadija, (Maman Majeeda), lol naaga en RAZ NOVELLA sun fara fiddo ido kamar Yasseer yaga dahuwar indomie,😄 daman Maman Majeeda na group ɗinnan muke ta bama Majeeda rashin gaskia? @Haramtaccen Zama, hhhh duk taa jiku fa😜
www.babymsh.blogspot.com
Washe gari tunda Yasseer yadawo daga masallaci, ya koma ya kwanta, bai farka ba sai wurin 11 saboda k'arancin barcin daya samu da dare, ya duba inda Saude take batanan, ya mik'e ya fita wajen ɗakin, can ya hangota tana kwashe shara, daga inda yake yanata kallonta tana aiki.
"Sannu k'anwata, aiki kikasha?"
Juyowa tayi anma bata yarda sun haɗa ido ba, har k'asa ta durk'usa,
"Ina kwana"
"lapia lau ina gajia?"
"Alhmdlh, babu"
"Haba duk wannan aikin da kikasha, waya faɗa miki amarya na aiki?"
"uhm" tace, ta wuceshi zuwa ɗakin daya tashi,
Shima gyaranshi ta shigayi, komai tsaf, daman gyaran katifar ya rage mata da shara, tana cikinyi ta jiyoshi yana kiranta, ta tafi da hanzarinta sai gashi sun haɗu a hanya,
"Saude ina muka samu ruwa? Naaga ko ina a cike"
"Nice na ɗeboshi da asuba"
Da mamakinshi yace "ke kuma? Dagayin auren saiki fita ɗebo ruwa?"
Ta k'ara k'asa da kanta, "babu ruwan da zanyi amfanine, kuma sanda na fita ma harna dawo babu mutane"
"idan fa wani abu ya sameki? Banson ɗebo ruwannan daga yau, zan dinga sawa a ɗauko miki"
"tohm bazan k'ara ba"
"Yauwah, bara in samo mana abun kalaci, nasan kina jin yunwa"
Harya juya tace "Nayi girki fa"
"Kuma dai Saude? A ina kika samu abinda kika girka?"
"Cikin kayanka"
"Kinci abinci kenan?"
"A'ah fa"
"tohh kawomun in gani" ya koma ɗakin, tabi bayanshi, tukunyar abincin ta ɗauko, ta ajje mishi, sannan ta kawo mishi kwano da cokali,
"sannu Saude, mantawa nayi ince miki basai kinyi girki ba, kinga ni bani ma iya break fast idan ba da tea ba" ta ɗaga kai tana kallonshi, don ba duka maganarshi ta gane ba,
"zubamun inci tunda ke kika girka," tace "tohh" sannan ta buɗa tukunyar zata zuba mishi, ya k'walalo ido yana kallon cikin tukunyar,
"menene kika girka?" donshi yamafi mishi kama da tuwon da yayi ruwa, sai kallo yake yaa rasa gane menene, ga k'amshin daudawa kuma yanaji, kodai jallof ɗin tuwo ne?😉
"taliyarnan ce ta cikin leda?" ta bashi amsa,
"taliya kuma?" ya tambayeta da mamaki don duk cikin kayan abincinshi babu taliya,
"ɗaukomun in gani," ta tafi da sauri ta kwaso mishi ledojin indomie, yana gani ya maida kallonshi cikin tukunyar, ta wani dafe, gashi taa huce harta sandare,
"Yanzu wannan taliyarce kikama dahuwar haka?"
Ta ɗaga mishi kai tana murmushin, "eeh mana tafi daɗi idan aka mata dahuwar daudawa"
"nina gani kam, bara in fita in samo bread"
"Abincin fa?"
"kici kawai, anjima zanci"
"Tohh a dawo lafiya"
Yana fita ta zuba indomie ɗinta, ta faraci, itadai tayi mata daɗi, sai da taci sosae taji cikinta ya ɗauka, sannan ta koma ɗaki, ba abinda zatayi, anma bata saba zama hakanan sai tayi ta neman aikin da zatayi.
Bai daɗe ba ya dawo da bread da kayan tea, yace ta ɗaura mishi ruwan zafi, ta haɗa icce ta dafa ta kawo mishi, ya haɗa musu cup biyu,
"tohm taho ki ɗauka naki"
"naci abinci cikina ya cika"
"tohh taho ko tean kisha"
"A'ah na k'oshi"
"Gardama ko Saude?"
"Da gaske Allah"
"tohh shknan",
Saida ya gamasha ya k'oshi, ya koma saman katifan ya kishingiɗa, tana can gefe taa zauna wurin k'ofa, su duka sunyi shiru,
"taso kizo nan Saude" cikin bin umarni ta tashi har inda yake ta tsuguna,
"nan zaki zauna" ta kalli inda yake nuna mata, sannan ta sadda kai bata tashi ba,
0 comments:
Post a Comment