Faseelat na rungume da amira tana kuka shi kuma yana rungume da Aisha yana kukan,
Dogon lokaci aka dauka sunayi abunda faseelat ta lura dashi fahad beiya rudewa ba dan lissafin kanshi kwancewa yake gabadaya,
Tana kuka ta ajiye amira ta tashi tafita tashiga dakinshi takira doctor faith,
tana gama waya daita ta kira umma har lokacin tana kuka da misalin 3:40 umma ta farka tana nafilfili kira ya shigo gabanta yayi mummunar faduwa ta dauko wayar tana dauka tafara jin kukan faseelat,
Tana kuka take magana "umma amira ta rasu amira tatafi tabarmu"
Jikin umma ya mace zuciyarta ta karye dandanan hawaye suka cika mata ido tasamu tace "innalillahi wainna ilaihi rajiun, Allah ya jikanta yasa me ceto ce kuyi hakuri faseelat"
Faseelat bata iya magana ba saboda kukan dake kara tunkudota ta kashe kiran,
Umma tai zaune tana hawaye suma ajiya duk sunga vedion sunata jindadi ashe ajali natafe,
Faseelat ta kira mommy, tana tsaka da bacci jin ringing yayi yawa yasa ta dauko wayar da bacci a idonta ganin son yasa tadan bude ido ta dauka,
jin sautin kuka yasa tatashi zaune faseelat na kuka tace "mommy amira ta rasu"
diff takashe kiran,
cikin mommy kullewa yayi zuciyarta na harbawa da karfi batsayawa hawaye suka cigaba da zubomata, tatashi dasauri daga ita se zane da vest tasaka hijab tafita dakin da keys ahannu ta shiga dakin su ramlat ta tadasu tana hawaye tafada musu sukaita kuka dukkansu suka fito suka nufo gidan,
faseelat na fitowa taji ana danna door bell taje tabude doctor tashigo dasaurinta hankalinta tashe ta haye sama da dangudu faseelat tabi bayanta tana ta kuka,
Doctor nashiga tasamu fahad yarike Aisha yanata kuka tai sauri ta matsa gunta tafara bata temakon gaggawa,
tana jikinshi tafarko da nishi me karfi kirjinta na dagawa sosai idonta a kulle,
doctor tai mata allurar rage pain ta mata ta barci ahankali jikinta ya koma yasaki,
Sannan takoma gun amira dake hannun faseelat sede tana dubata taga ai ta rasu,
ta girgiza kai hawaye nasan zubomata tace "kuyi hakuri mutuwa dole ne kowa se ya mutu kuyi hankuri "da yar hausarta dabata ida gogewa ba,
Tafita dakin dasauri tabar gidan saboda kukannasu jinshi take kamar me,
Tana fita su umma sukashigo sukai cikin gidan suna kuka,
suna shiga dakin suka tarar har lokacin Aisha na jikinshi yanata kuka ga amira a jikin faseelat mommy taje ta amshi amira tana ta kuka su ramlat suka kama Aisha suka kwantar daita kan bed sunata kuka,
ana haka sega umma da tawagarta suma sunata kuka se lokacin megadi yagane mutuwa akai,
suka shiga ciki suna tayi,
se gaf asuba sannan umma ta amshi amira tai mata wanka aka rufamata zane,
Da asuba fahad yafita yafada a masallaci akwai janaizar diyarshi da karfe 7 na safe, mutane sunata mai taaziya duk yabi ya rikice,
Har yakama hanya liman yabishi yasa meshi cikin nuna tausayi yace "alhaji fahad kuyi hakuri da rashin da kukayi, Allah yana son masu hakuri nasan hawaye dole ne saboda shakuwa da yaro manzon Allah (S. A. W) ma yayi hawaye a lokacin da Ibrahim ya rasu amma kuyi hakuri ku dangana se Allah yabaku wasu masu albarkan dama shiyabaku ita kuma ya amshi kayanshi in kukayi hakuri seyabaku ladar hakurin ya musanya maku da wasu kuma inamaku albishir da cewa yara zasuyi ceton iyayensu ranar kiyama insha Allah zaku hadu a aljanna "yana maganar cikin tausasawa,
fahad seyaji hakuri yazo masa lokaci daya, yace "nagode malam Allah yajikan mahaifa "
liman yace "amin "sukai musabaha ya tafi,
fahad na zuwa gida yakira abokansa na kusa yafada musu, yasa akakawo likkafani akaimata sutura,
dandanan mutuwar amira tabazu cikin garin,
7 dede aka kai amira makwancinta mutane ne birjik don fahad mutum ne me kyauta da muaamala da mutane wasuma besan suba duk sunzo,
kowa yatafi amma shi yana duke wurin kabarin yana kuka,
sabeer da shima mutuwar ta girgiza shi har hawaye yayi yaje yakamashi yasashi mota suka nufi gida,
Ahanya yanata bashi hakuri da nasiha har yayi shiru,
Bayan anfita da amira umma takoma gida itada mommy sauran kuma sunanan dangin mommy kau sun cika gidan,
Faseelat haryanzu bata samu natsuwar yin waya tafadawa yangidansu ba,
Ana haka Aisha tafarfado tana hawaye masu zafi, zuciyarta na matsanancin ciwo,
Anty salma suka medata dakinta suka bata magani takasa cewa komi se hawaye data ketayi baadadi,
Su fahad na dawowa yasamu cikin gidan duk ankafa rumfuna na zaman gaisuwa,
yaje ya zauna mutane sukaita mishi gaisuwa,
Zuwa 12:00pm har yan kasashen waje sunji labarin mutuwar amira yara mate dinta sunata kuka wadanda jiya ta burgesu sunata yi,
Karfe daya da wani abu mutane suntafi sabeer ma yatafi yayi wanka fahad yashiga gidan ta kitchen,
Faseelat suna zaune falo inba kukan ta ba ba abinda akeji anyi rarrashin anyi ban bakin taki hakura,
Da fada Anty salma tace"ke da Allah kimana shiru munafukar banza munafukar wofi kin damu mutane da kukan munafunci dan ace kinason amira to kinason ta din muguwa kawai wa ma yasani ko ke kika kasheta yarinya ba ko ciwon kai sede asamu ta mutu"
su lady duk shiru sukayi, dangin mommy akai mata ca wasu nabada hakuri,
Fahad da yadanji wasu maganganun be gama jiba ma yahaye sama saboda idan yatsaya bakaramar matsala zaasamu ba,
Faseelat ta tashi tahaye bene dagudu tana kuka tashiga daki tai zaune saman kujera ta hade kai da gwiwa tanayi,
fahad da yashigo daukar wayarshi yafito yazo wurinta ya zauna ya medata jikinshi yana rarrashi,
faseelat tai shiru sede hawayen sunki tsayawa,
cikin dauriya ya dago fuskarta yana kallon fuskar yace "kiyi hakuri kidena kuka honey amira yanzu haka tana aljanna kidena zubar da hawayenki ki sawa zuciyarki hakuri, kuma kiyi hakuri da abinda anty tayi kidaure ki kulle idonki da kunnenki a cikin zaman gaisuwar nan har agama domin dangin mommy basuda halin kirki kiyi hakuri kinji kidena kuka yanakara dagamin hankali "
tanata ajiyar zuciya hawaye na kara zubomata, saboda tsananin sonta besan lokacin da yasa harshe yana lashe mata hawayen ba "
lady data biyo bayan faseelat dama kofar nabude ta hangesu kan kujera dayake sun bata baya setaga kamar ma kiss suke, takoma da baya tana tunanin jarabar yayannata,
dakyar yasamu tai shiru tashiga wanka ,shikuma yatafi dakin Aisha,
sadiya na gefenta yahau gadon yana kallonta yace "ki yi hakuri Aisha amira mutuwarta yafi rayuwarta domin tana cikin rahmar Allah ayanzu haka "
Aisha da hawayen sundena ma fitowa saboda tashin hankali ta lumshe ido kawai batare da tace komi ba,
Yatashi yafita yayi wanka ya tafi masjid,
Yan group din su Aisha naganin post na cewar amira ta mutu jikin hotunan jiya an rubuta rest in peace suka rika karyatawa nan suka fara kiranta sadiya tace musu gaskiya ne nan sukaita kira gaisuwa sede sadiya ta dauka,
seda faseelat tagama salla takira umma tafada mata, ba jimawa umma ta zo itada fadila su ya omer ma dasauran suka taho gaisuwa,
bayan ta musu gaisuwa tatafi gidan umma ta mata da gidan mommy sannan takoma gida,
Malaman amira suma segasu mutane anata shige da fice wangame gate din gidan akayi dan samun hanya,
ranar bawanda yaiya shan ko ruwa da faseelat da fahad Aisha ko dole suketa bata magani,
da daddare mutane na jiran cigaban labarin amira wadanda basu saniba sede sukaga sauyi,
yau aichatu Ibrahim mousa itace me gabatarwa suma mutuwar ta basu tsoro tace "Allah yayiwa amira fahad rasuwa yarinyar da ta anshi kyautuka 5 jiya,zamu nuno muku cigaban tattaunawar jiya da wadda mukayi yau da makusantan ta "
Bayan angama labarai tace "a Nigeria Allah yayiwa amira rasuwa a jiyan da daddare ta mutu ne batare da ciwo ba zamu kalli cigaban rahoton jiya da kuma wurin taaziyarta ayau "
Aka nuno malaman su na yabonta wurin meda hankali a karatu da kuma kokari sannan aka nuno sabeer da dazun dole yayi magana da suka sameshi wurin gaisuwa,
sabeer yace "Allah ya mata rahma iyayenta sunyi rashi amira yarinya ce meshiga rai fatan Allah ya jikanta yaba iyayenta hakurin rashi "
se aka nuno anty salma tana ta hawaye tace "ba ciwo bakomi ta rasu munafatan Allah yabasu wadanda suka fita "seaka dauke gun akadan hasko hotunan amira lokacin da take Amsar gift na can baya dana jiya, daga karshe aichatu tace "Allah yajikanta ya mata rahma muna ma iyayenta taaziya, dafatan sauran yara zasuyi koyi daita da haka ni aichatu Ibrahim nakecewa mukwana lpy daganan London "tadan matse lips irin yadda takeyinnan 🤣kafin adauke wurin,
Mutane sunata roka mata gafara aka kuma cigaba da yada vedion ta da pics wasu ma seyau suka gani,
bayan week jamila tagama wanka tahadu ta tsumu, khalil Allah yakara masa budi ya siye mota da dalleliyar motarshi maroon color yaje dauko jamila,jamila batasan da motar ba yadece zezo su tafi sega mota Taita murna suka kamo hanya suka taho,
bakinta yaki rufuwa khalil se satar kallonta yake yana murmushi tana rikeda lil khalil ta kalleshi tace "yaya wannan surprise haka kayi amarya bakafadamin ba wlh nayi murna sosai Allah yakara budi "
Yayi dariya yace "da amarya ce aida bakinnan naki seya tabo batsari daga katsina saboda yadda zaarika kara mishi tsawo"
Tai dariya tace "yaya kenan kishi fa halass ne yinshi "
yace "eh amma bana hauka ba "
Tace "wai miye ma na firar ni kadai zan zauna dakai nasan bazaka min kishiya ba ai saboda kana sona sosai "
Khalil yace "hakane nadade da afkawa cikin kogin sonki, me kika tanadarmin ne? "
Tace "ai yaya baa magana semun hadu kawai "ta rufe fuska tana dariya,
yace "Allah? "
ta daga kai yace "I'm happy yanzu de zamu biya gidan musa semuwuce gidan hjya dan tayi missing naku daganan semu tafi gida"
jamila tace "Tom Allah yakaimu lpy,
bayan sun isa gidan musa aka tarbesu hannu biyu ancika musu gaba da kayan sha da fruit sukadan sha sannan musa da khalil suka fita da jamila da matar musa sukadan taba labari sukai exchanging numbers sannan khalil yamata flashing tayomata rakiya suka tafi,
suna shiga gidan hjy jamila ta bude baki tana sallama "assalamu alaikum hjy ga mijinki nakawomiki "
hjy tafito daga daki tana faraa tace "maraba da ku kunsha hanya sannunku"
jamila ta mika mata lil khalil tana dariya tace "hjy inawuni mun sameku lpy?"
hjy tace "lpy lau ya mijina sarkin kuka koyadena kukan "
Jamila tace "ai yadena hjy "
sega khalil yashigo yakara gaida hjy suka shiga ciki,
Jamila ba kunya tatashi ta zare hijab ta bude fridge ta dauko ruwa da lemu takawowa khalil ta dauka tasha,
hjy na rikeda lil khalil tace"jamila ki dauko muku abinci mana a kitchen "
khalil yace"aa barshi hjy akoshe nake wlh "
hjy tace "to in ita tana cifa "
khalil da ya matsu suwuce gida su hadu chamber yayiwa jamila magana da ido dan yasanta acici tana iya cewa tanaci ,
jamila tace "a, a nakoshi hjy "
sannan sukadanyi fira suka tafi su biyu suka gyara gidansu lil khalil na goye yayi bacci ta kwantar dashi suka shiga wanka ko a toilet sunsha love sannan suka dawo bedroom suka cigaba da faranta ran juna, kunsan in aka dade baa haduba kowa dokin kowa yake kusan 1hr sukayi suna romance and sex,
daganan suka cigaba da rayuwarsu hankali kwance, khalil yabar ma zuwa shago, jamila kuma duk intaje gidan hjy ita take mata girki da share share dan takara samun nasiha wurin mamanta na ta kara kyautatawa uwar mijinta, hakan yasa khalil yakara sonta fiyeda baya, itama hjy sonta take sosai don tayi hankali yanzu,
Saura 2days bikin su lady gyara sukasha ciki da waje, umma me gyara takira ta musamman tana gyaramata yan matanta, faseelat ma tayi iya kokarinta wurin temaka wa lady da kayan matsi itama ladyn tadade da yin wasu da tagani a media sude gidansu faseelat basa wata hidimar biki domin haryanzu basu gama fita daga alhinin rashin amira ba ,
Dasu akai hidima amma sama sama ran biki akadaura aure Lady da Hussein safiiya da Hassan salma da rayyan,
Wurin kai amarya basu faseelat amma faseelat ta musu nasiha sosai ta basu shawara,
Yan kai amare suka hau jirgi se Egypt amma su tarba ta musamman da dare sukai dinner wanshekare aka medosu,
da dare angwaye duk Sun meda amaren cikakkun mata, lalle Allah yayi gaskiya da yace shi me afuwa ne kuma me rahma da jinkai domin ya ma lady rahmar dukda laifinta na baya ,ta gyara kanta sosai mijinta saurayine kuma Allah yarufa mata asiri don be gane komi ba shi yana kukan dadi ita kuma tana kukan murna domin yadda taji yanata kokarin shigarta se da kyar yashiga ko zafin bata ji dukda akwai, shiko da yagama yayita rarrashinta,
Itama safiyya tasha wuya wurin mijinta don begane kofar ba da tsiya yaganota ya afka,
Salma ko tagane kurenta tasha kuka sosai don mijinta yanada mata memakon tasamu saukin abun se yazama tafi dukkansu shan wuya domin rudewa yayi ,yayi zaton da waccan yar hannun yakeyi seda taga likita, wanshekare kuma duk suka tafi Las Vegas honey moon,
Gidan tsit yake kowace na bangarenta basuko san fitowa waje kayan wasan amira na daga musu hankali domin sukan tuno ta yanzu sati biyu da rasuwarta kuma har yau fahad be kara kusantar matansa ba don shaawar ma bayaji dukkansu rarrashin juna sukeyi,
Ba abunda ke hada faseelat da Aisha se a dining su gaisa shikenan, dayake tariga bata sakarmata fuska wannan yasa faseelat bata damuba,
da rana ne misalin karfe 2 suna zaune suna lunch
Sede duk cokalar abincin suke don zaman dining ma yana kara tuno musu amira,
Kowa plate din gabansa kadai yake kallo,
Aisha duk tarasa natsuwarta gani takeyi kamar bazata kara haihuwa ba abincin ma bata kwantar da hankali wurin yinshi wani lokaci gishiri yadan hau wani lokaci tayishi ba gishiri ba magi itace tayi girki yau,
fahad ma yanzu mugun son yara yake yasan da ba amira kadai bace agidan dabasu damu haka ba,
faseelat da so daya tasa abincin bakinta taji zuciyarta na tashi don miyar kifi ce wani irin kanni taji tanayi,ahaka taita cakular abincin amma bata ciba can zuwa taji amai tai sauri ta tashi ta matsar da kujera tana toshe baki duk sukabita da kallo tana isa jikin sink da ke nan dining ta dukar dakai taita sheka amai,
fahad hankalinshi ya tashi yayi sauri yaje wurinta yariketa harta gama aman,
Aisha nata kallonsu zuciyarta na harbawa, saboda taga kamar ciki ne da faseelat,
Yanata mata sannu ya wanke mata baki, duk ta galabaita tana ta nishi ta dafe ciki, ya dauketa yahau sama daita,
Aisha tabisu da kallo hawaye suna tarar mata,
yana shiga ya kwantar daita yace "sannu honey bari nakira doctor"
Tai shiru idonta lumshe don juwa take gani,
ya dauki waya yakira Mary ba jimawa tazo Aisha tabude mata kofa tashiga,
ta dudduba faseelat sannan ta debi jininta tana ta kallonta don tayi wani irin fari nafitar hankali,
ta kalli fahad da yakasa ya tsare tai murmushi tace "congratulation sir madam is pregnant"
ya fiddo ido yana murna dadi ya rufeshi besan lokacin da yarika sakin murmushi ba yace "thank you doctor "
tace "welcome yanzu zan je nayo test din jininta zamu gane ko how many weeks ne sannan ga drugs nan asiyo da drip zansa mata ruwa "
fahad yace "thanks "ya amshi takardar mary tafita,
faseelat jin tanada ciki taji dadi sosai amma hakanan taji gabanta na faduwa,
ya rungumeta yana dariya yace "thank you honey nagode miki da kika samu Ciki adede wannan lokacin nagode nayi murna Allah ya saukeki lpy I really love you "
Faseelat tai murmushi tana ta kallonshi yaushe rabon dataga yana farinciki yana annashuwa se yau,
Ta dora hannu jikinshi tace "I love you too kaiwa Allah godiya "
Fahad yayi murmushi yace "alhamdulillah"
yana rike daita kamar kar ya barta ya tashi ya fito yana ta faraa ,Aisha ta tashi gabanta na faduwa tace "meyasa meta ne yaya? "
yanata sakin murmushi yace "faseelat is pregnant"
saura kirisss numfashin Aisha ya dauke tasamu tai yake tace "I'm happy Allah yaraba lpy "
yace "amin bari naje drip zaasamata yanzu "
yafita yanata annashuwa koda ya kalli kayan wasan amira se yayi murmushi yace "sooon "
yasiyo magungunan ya dawo ,ya rungume faseelat kamar ze medata ciki yanata faraa da fadamata yadda yakeji,
Har mary tadawo da result tana shiga ya tambayeta how many weeks,
tai murmushi tace "it's only 2weeks dole se anrika kula daita sosai har yayi kwari"
Ya kalli faseelat yasaki murmushi ranar da yarasa wata ranar yasamu wani,
mary tasa mata drip tafita,
Aisha daki takoma taita kuka shiru shiru fahad be fito ba seda ze fita masallaci yashiga yasameta kwance yace "Dan Allah Aisha kitashi ki dafa wa faseelat mint tea kisa zuma aciki saboda zuciyarta ke tashi ni kuma zan fita masallaci kar na rasa salla "
zuciyarta cunkushe tace "to"
yajuya yafita dasauri,
tana hawaye ta tashi ta nufi kitchen acan ta dirji kukanta dole yayi rawar kai yanzu bakowa gabanshi yanason yara kuma abun yafito daga jikin gimbiyar zuciyarshi,tadora hannu akai tace "nabani na lalace ni Aisha "
[9/6, 3:52 PM] Ikra Rukayyat: ➰➰➰➰➰
*RAGGON MIJI*
➰➰➰➰➰
By
*MAMAN MAMY*
*(SHALELE)*
✍🏽✍🏽 *GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION*✍🏽✍🏽✍🏽
We are bearer's of so golden a pen🖊
We write assidiously perceiven no pain
So magical
Our creative golden pen🖊
Be hold our words
A product of our pen🖊
Savour our words
For it will cause you no pain.✍🏽
https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/
8⃣0⃣
*Manzon Allah (S. A. W) yace kurika nemawa yayanku tsari awurin Allah ga dukkan abunki,yakan dora hannu akan hassan da Hussein ya musu wannan adduar*👇🏼
*U'IZUKUM BI KALIMATULLAHI TAMMAT MIN KULLI SHAIDANIN WA HAMMA WAMIN KULLI AININ LAMMA*
bukhari da Muslim
Fassara
*ina neman maku tsarin Allah da ayoyinsa gabadaya, daga dukkan shedani da abun cutarwa da kuma dukkan masu kambun baka*
"Before I proceed to my proceeding procedure, I will like to give honour to whom honour due to, by the acknowledgement of Mr. Chairman sir, the moderatore, Accurate time keeper, Distinguished,guest, ladies and gentlemen. Good day to you all.
My name is amira fahad, I stand here strongly to support the motion which state that; female education is better than male education.
First of all I will start with the saying of Prophet Muhammad (S. A. W) the truthful and truth worthy that said educating a single female is like educating the whole society,
What's education? education : is the basic terms of facilitating, learning, and acquisation of knowledge, skills, values, beleives, and habit.
Who is female?
Female: is the basic terms applied to member of sex that is biologically Distinguished from male.
With my following point, I want convince you, and for u to support and beleives my statement.
1_Improve health: educated girl or women are aware of the important of health and hygiene. Through health education there are aim to lead a health style.
Educated mother can take better care of both her self and her children.
2_Economic development and prosperity: education will empowered women to come forward and to contribute toward development and prosperity of the country.
3_Improved life: education helps a woman to live a good life. Her identity as an individual will never get lost. She can read and learn about her right. So our mother right will not get trodden down. The life or condition of women will improved alot, if we take a broad out look in the field of female education.
4_Diginity and honour: Educated women are now looked upon with diginity and honour they become a source of inspiration for millions of people (male and female) who make them their role models.
5_Justice: educated women are more informed of their right for justice, it would eventually lead to decline in instances of violent and injustice against women such as dowry, forced_prostitution, child marriage and female foeticide e.t.c.
6_Choice to choose a profession of her choice: educated women can prove be highly successful in the field of life. A girl child should get equal opportunity for education, so that she can plan to become successful doctor, engineer, nurse, air hostesses, cook, or choose a profession of her choice.
In this point I have question to ask, and I'm sorry for asking a such, Mr. Chairman sir will you be happy if your wife handed to a male doctor during birth to Take care of her?.
7_Elevate poverty: Women education is a pre_requisite to elevate poverty. We need to take equal durdel of the massive task of eliminating poverty. This would demand massive contribution from educated women. Their can't be match social and economic changes, unless girl and women are given their right for education.
A bonus Question for listeners: Will you give your child, wife, sister, fiancy( your wife to be) a right for education?
IN Conclusion: until the middle of nineteenth century girls and women were educated only for traditional house hold works, now society is witnessing certain some changes in the role status of women. There is greater emphasis on educating girls and women more than we educate boys and men.
Thank you all, for listening.
Tanayin abunne not that too fast amma da dansauri irin na kwarewar nan domin cikin 4mnt tagama, da muryarta me zaki ta yara tana dan yin bayani da hannu sannan tana yawo a stage din,
tana gamawa rap rap akadau tafi dama tuntanayi wasu ke dariya tayi masifar burgesu,
Takoma ta zauna, a gaba kusa da sauran debaters din,
speaker yakira sauran sukayi performing amma na amira is the best kuma tafi daukar hankali,
Acan gida su fahad suntashi sungama break suka koma falo Aisha ta kunna nta news 24 suna kallon taron,
Basu samu debate din amira daga farko ba amma ta burgesu fahad yakara rungume Aisha dake kan cinyarshi, ganin yadda take abun gwanin burgewa,
sam fahad besan faseelat bata gida ba don yanzu be cika shiga dakinta ba inba girkinta bane,
Aka kira sauran yara sukayi drama itama ta nuna amfanin ilimin macen ta yadda suka gabatar gida biyu ne daya me ilimi mijinta babu, Dayan gidan mijin me ilimi ita kuma babu ,segashi duk da mijin me ilimi yana bakin kokarinsa amma cikin yaran akwai masu shaye shaye da wadanda basuiya komai ba, itako gidan me ilimi yaranta tsaf domin kullum tana kula da karatunsu da tarbiyarsu,abunde yabada maana ankuma sha dariyar tabarar gidan namijin da yayanshi da matar,
Bayan nan aka kira amira akabata kyautar su dansu suka cinye ta amsa sannan suma opposing aka basu donsuma sun kokarta,
se akafara bada kyautar position and other things , har akazo class dinsu amira, itace tasamu kyautar best mark in Islamic and kuran itace the best awurin tsafta itace tai na daya itace tafi duk mates nata iya speak in English saboda yawo da sukai kasashe ,
Speaker yace "and we have amira fahad the best in English in Islamic and kuran, the neatest student and she take the first position in there class ,amira fahad! "ya kira sunanta,
amira tatashi ta hau step cabb gift 5 jere ringisss aka mika mata ta amsa tana murmushi anata daukar vedios da pic, duk wanda akabawa kyauta yakanyi godiya sannan yawuce,
Akabawa amira speaker da murmushi fuskarta ta kalli faseelat daketa jindadi tanajin dama diyarta ce amira, tace "Thank you all I'm very happy to have all this gifts but I don't deserve them, my step-mom is behind all my success she use to teach me after school, encourage me supporting me and give me all her time she love me so much ,she's the one that deserve them I want to donate all the gift to her as my gratitude ,thank you anty I love you "
mutanen wurin sunata kallonta da burgewa su na dariya,
Agida ko fahad yakara baza ido shida Aisha ko kishi kamar tajawota ta kulle bakin,
speaker ya amshi speakar yana murmushi yace "we invite her stepmother to come on the stage "
faseelat da tundazu take murmushi tana ware ido jin ankirata ta mike, masu vedios suka koma haskota,
fahad ya kalli Aisha da itama ta cika tai famm yace "dama faseelat bata gidannan waya bata izinin fita?"
Aisha da tacika da bakin ciki tace "yazaai nasani"
ranshi bace ya meda kallo gun TV din, sunata haskota har takai kan stage,
Amira ta mika mata gifts din da aka jera wuri daya, faseelat ta amsa tana kayataccen murmushi amira ta rungumeta,
mutanen wuri akadau tafi rap rap rap, masu hoto nata kara dallasu anata nuno su,
fahad ya janye Aisha ya mike tsaye yanajin balain kishi, kamar yaje ya jawota yace "faseelat nada hankali kuwa? "
Yafara zagayar falo, Aisha ma jira take amira ta dawo,
sannan su amira suka sauka daga stage din akaita bawa sauran yara kyautukansu,
Amira na rungume jikin faseelat dandanan an hasko gunsu wannan ke karawa zuciyar fahad wuta,
Har akagama basu kyautukan, sannan hjy bilkisu ta amshi speaker tai magana akan yadda abun ya burgeta kuma duk yaran sunyi kokari ta kuma yiwa amira kyautar 50k saboda ta burgeta ta kuma jinjina wa faseelat,
Me magana da bakin gwamna ya amsa yayi nashi jawabin ya kuma yiwa faseelat kyautar mota da kuma biyan school fees na ta harta gama school din,
fahad kamar yashako shi yakeji,
manyan mutane sunyiwa school din kyauta da kuma amira kusan 2millions tasamu,
Sannan akai addua akatashi nan kuma akafara daukar hotuna da yaran school din,
faseelat tasha hotuna da iyayen yara da wanda suka halacci taron harda mata manya sunata yaba mata kuma innace maku bakinta ya rufu bazaku yardaba ,
tuni akadauke hasko taron fahad kamar ya samesu can yanata zagayar falo rai bace, shiru shiru basu dawo ba,
Seda sukasha hotunansu sannan suka shiga mota faseelat na driving tanayi tana kallon amira tana murmushi tace "thank you daughter nagode da kyauta "dukda de na amira ne dan kyaututtukan daga text books da kudi computer yara da kuma digital kuran alkalam se kuma sabbin set na uniform gadagal taji dadin karayin fresh, jin dadin faseelat kawai yadda takirata da kalamanta,
amira tace "anty bansan irin son da nake miki ba inasonki sosai "
faseelat tace "thank you dear I love you too "
Se 12:30 suka isa gida Suna shiga gida suka fito suna murna ta kwashi gifts din ta bude kofa amira dagudu tai ciki ,
fahad dake tsaye yanata raba ido ya bita da kallon takaici taje ta haye Aisha,
faseelat na shigowa faraar fuskarta ta kau dan ganin yanayinsu,
a fusace fahad yaje yasha gabanta cikin fada yace"ashe dama bakida hankali bansaniba? Saboda kina mahaukaciya se kije taron da duk duniya ana gani taron maza da mata, kewace irin dakikiya ce wai? "
faseelat idanunta suka cika da hawaye tace "banje wurin dan kome ba sedan nakara karfafa gwiwar amira kuma na tambaye ka da izininka naje "
atsawace yace "tambayar banza kinsani sarai bazan bari kije irin taronba "
Aisha da amira nata kallonsu,
hawaye suka zubowa faseelat tace "to kayi hakuri danasan baka amince ba da banje ba "
ta gittashi taajiye gifts din akujera ta haye sama,
amira da tundazu tafara hawaye fahad yajuyo wurinta tunkan yaisa wurinta yace "ke kuma who ask you to call her name?"
Kafin yaiso gunta ta tashi ta ruga sama, yabi bayanta da harara da takaici,
Aisha da itama takejin mugun haushin amira tatashi tabita, nide narasa gane wa yafi jin zafin abun ita dashi don duk sun rikice,
amira tasamu faseelat nata kuka, duk kokarinta akan amira amma haushinta ma akeji maybe dabataje ba dabazata yi performing haka ba, amira tazauna tana tayata abun tausayi itada zaa yabamawa aimata kyauta danta kara kokari sema fada akemata,
suna cikin haka Aisha tashigo taja amira dakinta ta zauna tana kallon amira rai bace tace "gulmammiyar kawai ke u don't deserve them ur step mother deserve them ko? ke kilbabba sena dinke wannan shegen bakin inga ta inda zakirika wannan iskancin "ta rike bakin,
amira tanata kuka tasaketa tace "maza kije ki tube wadannan tsigaggun kayan munafuka kawai "
amira tafita dakin tashiga nata ta haye bed tana kuka,
se yazama su duka suna kuka while fahad da Aisha kishi kamar ze halaka su,
ba bata lokaci vedion amira na debate da inda take amsar kyauta suka watsu a media koina kashiga itace da faseelat anhada vedion 8mnt,da kuma hotunan amira dana faseelat a rungume,
fahad duk duniyar ta mishi zafi yashiga dakinshi yayi wanka yabar gidan donji yake kamar ya zane faseelat,
Aisha kasa tashi daura girki tayi tana kwance sema ta bude data sega vedion har a group dinsu na matan aljanna,haushi yakasheta sunata yabon faseelat anata yabon amira "wow Masha Allah dama diyata ce, kai yarinyar ta hadu, gaskiya kishiyar ma tayi ba karya kuma tayi kokari dama zaa samu kishiyoyi haka"
Wata datake da number Aisha tana ganin status nata tai replying "kamar diyar maman amira "
Aisha dake online tace "itace da kishiya ta faseelat "
Caiii yan group suka taso kowa na fadin albarkacin bakinshi wasu na yabon faseelat wasu na tunzura Aisha akan tabar bari tana daukar mata diya koda zata koyi wani abu gunta, ai ta iya ta koya mata mana .
Aisha takara hawa dole tasauka online din tai kwance kanta na ciwo zuciyarta na zafi dukda abun be burge fahad ba amma taji haushin yabonta da mutane keyi,
Kowa na dakinshi har laasar bawanda yaci komi, se 6 amira tatashi bacci ta tafi dakin faseelat,
Amira tace "anty dan Allah kiyi hakuri"
faseelat tace "bakomi amira kinci abinci muje in dafa miki indomie kici "
suka sauko kasa ta dafa mata indomei da kwai taci sama sama itako bataiya cin komi ba suka koma daki,
faseelat ce da girki amma taki tayi girkin bata tabajin haushin fahad ba irin yau kuma tasan kotayi baze ciba,
bayan Maghreb,
fahad suna tareda sabeer, sabeer yaganshi some how yace "lpy dude miye? "
Fahad yace "mtsssw I don't know meke damun faseelat tana abu like mad woman wai takwashi kafa taje taron speech na school dinsu amira abun haushin harda ita akan stage dan hauka wai amira takirata taimata kyauta "
sabeer yace "ai abun jindadi ne yarka tayi kokari, kuma kaga amira taji dadin zuwanta, ace ana speech dukkanku baku halarta ba aigwara dataje "
"ni nama ga pics da vedion se abun yaburgeni naji dama diyata da matata ne "
ran fahad ya baci yace "u see harkai shege kace haka mutane tsinannu nawa zasu ji shaawar matata? natsani wani ya kalli koda fuskarta ce "
Sabeer yanata dariya yace "let me show you something "ya bude insta segashi kusan mutum biyar da yake following sun dora vedion anata comments akai "wow brilliant girl"
"I love this woman inama ace matata ce shes beautiful with good heart"
"abun burgewa yarinyar nada wayo sosai har tasan tayi godiya "
"gaskiya su duka sun burge ba kamar matar data jajirce wurin ilimantar daita "
"Allah kabani family kamarsu "
"nimade I pray so Allah ya bata kamarta "
Fahad ya dauke ido akai yanajin mugun kishi,
Sabeer yace "zancen da aketayi kenan koina abun burgewa kai wlh kagodewa Allah "
fahad yace "u r mad, kana abu kamar ba namiji me kishi ba mtssww"ya shiga mota yakoma unguwarsu,
a masallaci yayi salla sannan yashigo ciki gidan tsit kamar bakowa aciki yazo ze wuce ya duba dining yaga wayam kuma yasan de yanzu basu isa cin abinci ba hakan yakara bata mai rai sosai wato faseelat batai girki ba? Ya tambayi kanshi ya jinjina kai yawuce dan dama baci zeyiba,
Aisha jin zuciyarta nata ciwo yasa tasha drugs nata da yoghurt ta kwanta ba jimawa se bacci,
su faseelat ko sunata kallo adakinta amma ita faseelat tunanin rayuwarta kawai takeyi tundaga gidan khalil zuwa yanzu, tunda tai aure daga wannan se wannan kuma tana bakin kokarinta amma duk a banza,
Faseelat ta dauko wa amira dudu milk tasha ita kuma tasha hollandia yoghurt suka cigaba da kallo,
fahad yanata duban hanyar faseelat amma shiru, tariga tasa ba masa tanabinsa shiyasa yayi kwanciyarsa yasan dukdare zatazo bashi hakuri Ammafa be dena jin haushinta ba akan abinda tayi ,
Karfe goma fahad dake zaune yana kallo ya meda farin wata TV don suna sanya labarai na BBC a Time din,
Alhaji dorikul bali shine megabatarwa ayau, acikin headline harda labarin amira ,
yace "a Nigeria zamuga vedion data yadu a dukkan kafofin sada zumunta inda yarinya yar shekara biyar da ta lashe kyautuka biyar ta yabi kishiyar mamarta "
Idanun fahad sukai jawur yarasa ina zesa kanshi,
har akazo kan labarin alhaji dorikul bali yace "a Nigeria karamar yarinya yar shekara biyar ta lashe kyautuka biyar bayan kyautar debate data lashe yarinyar mesuna amira tayi godiya kuma tayabi kishiyar mamarta wanan yaja hankalin duniya kanta, ga kadan daga cikin vedion "
aka dan hasko kadan daga cikin debate din inda take tambayar Mr chairman koze jidadi in aka damka Wa namiji matarsa ya amshi haihuwar ta ,se kuma complete inda take wa faseelat godiya har inda faseelat tafito ta rungumeta, alhaji dorikul bali yace "wannan abu ya kayatar ya dau hankalin mutane ,fiyeda mutane 2milion ne suka bude vedion ayau, domin abune dabaasa ba ganiba yanzu haka de yarinyar tana cigaba da samun kyaututtuka har munyi fira da wasu malamanta zamu kawo maku tattaunawar gobe amma yanzu ni alhjii... Difffffff fahad yakashe TV besan meke masa dadi ba,
Makoshin shi abushe yatashi yasha ruwa da magani yakoma yazauna yabude system dinshi yadanyi aiki to datar shi na akunne se yadan leka instagram yana following uncle dinsu amira shima yadora vedion da pics din
Anata yabawa anata bata kyautuka,
Aciki harda wani daniskan da yace "Allah yasa mijinta ya saketa na Aura wlh tayimin "🤣
Wani yace "tunda uwarshi ta tsinemishi ko? 😂don inba tsinanne ba bame iya rabuwa da irin wagga matar metarin baiwa "
Wata tace "bakuga vedion bikinsu ba yana kwakume daita kamar ze medata ciki, gaskiya sun matukar da cewa "
wani yace "dani ta dace wlh"
Fahad har jikinshi na rawa ya dauki waya zeyi dialing no din uncle din,se kiran shi yashigo,
Uncle da akamatsa mishi anason account no din faseelat yace ze samo musu ,kuma mutane da dama sunkirashi suna son ganin mahaifinta harda yan America wai sunason amira zasu dauki nauyin karatunta takoma canda karatu, ga account dinshi ma akwai kusan 15million aciki duk na amira kai akwai mutane masu kudi acikin duniya shi abunma har mamaki yabashi se zubosu suke kamar basu sha wuya wurin nema ba,
Fahad yadau kiran a fusace yace "me kukayi haka Muslim? Meye nadora matar aure a media? Saboda ba matarku bane?"
Uncle da abun yabashi mamaki yakasa cewa komi yasa fahad zemasa godiya ne amma se fada, abun mamaki mata da katuwar hijab baa ganin ko kayan jikinta sede dankwalin kanta daya fito amma yake wannan masifar,
Yace "sorry sir ayi hakuri hakan baze kara faruwa ba "
fahad yayi shiru zuciyarshi na kuna ,
Muslim yacigaba da cewa"dama mutane sunturowa amira kudi ne wasu kuma sunason number dinka da account number din matarka suna son...... "
Fahad da karfi a harzuke yace "to hell with ur money "yakashe wayarshi gabadaya, ya kwanta akan bed kamar yayi ihu
Muslim yadade yana tunanin kishin fahad seya share yace zetura musu account number dinshi daga baya inkomai ya lafa ze turamusu kudinsu ,
suna kallo amira tai bacci faseelat ta medata kan bed tashiga wanka tafito tasa yar rigar baccinta ta kwanta sede bacci kasa ko sama yayi kaura a idonta,
Cande bacci ya dauketa,
Fahad nacan yagama shan takaici harya saduda seyafara tunani inde faseelat lpyarta lau bazata kyaleshi ba, yatashi da sauri ya bude kofa ya nufi dakinta,
ya tura yashiga sunata bacci abunsu, yayi tsaye yana kallonsu faseelat tadora hannu ajikin amira sunata bacci,
Ya kurawa faseelat ido rigar jikinta agaban shara shara kana ganin breast dinta, yabi kugunta da kallo rigar duk tai kwance sama , nan take yaji matsananciyar shaawarta ba bata time ya sungumeta ya nufi dayan bedroom daita,
tana bacci taji kamar an dauketa tabude ido taga fahad tameda ta kulle yana shiga yasawa dakin key, ya kwantar daita ya zare short da singlet dake jikinshi,
Yaje yafara romancing dinta duk yadda takejin dadi taki bashi hadin kai, se yaji abun badadi ya dago fuska ya kalleta yace "I'm sorry honey kina fushi dani ko? Meyasa zakimin haka kinsan yadda nake matukar kishinki amma zakije irin wannan wurin"
ta bude ido Taita kallonshi batace komi ba ,
Ya kwantar dakai saman cikinta yace "to kimin hakuri I shouted at u kuma namiki fada akan abunda kike ganin kinyi dede I'm sorry "
Tace "meyasa zakamin haka agaban amira? kaida anty duk bawanda yayi murna akan sakamakonta, yanzu kun kashe mata gwiwa Allah yasa takara yin abun kirki nangaba "
Yace "habade my kankanaty kishinki ne yaja amma kiyi hakuri, kuma karkiga laifina yanzu haka anbazaku a duniya wai wani shege harda cewa Allah yasa nasakeki ya Aura wani yace sede inni tsinanne ne "
faseelat me zatai inba dariya ba tadingi kyalkyatawa,
fahad yayi murmushi yace "yaude har vedion bikinmu seda taita yawo kamar yau akai auren"
Faseelat tace "kayi hakuri to banyi tunanin abun ze girman haka ba "
ya tabe baki yace "bayan yau ko dan rarrashin bansamu ba seda nazo biko "
Tace "haba mana my jarumi" ta tura mai nono setin baki tace "ishiru ishiru sha ummanka"
fahad na dariya ya kafa kai yafara kwankwadar madara medadi 😂🙈
can kusan 2:30 amira tarika mugayen mafarkai kala kala dama tundare tafara ganin biji biji, duk tai zufa tafarka a firgice, sede idonta sam bata gani gashi bude amma duhu,
Tafara kuka tana kiran" anty ,anty anty!!!! "
Faseelat da suke tsaka da sex taji kukanta Hero nasamnta tace "hero dagani kamar kukan amira nakeji "shiko bayaji don baya duniyar kuma nafadamaku be damu da kukan yara ba in ana sex,
amira dakejin ana hura mata wuta ajiki da lalube ta sauko tana neman kofa tana kuka, tana kiran anty,
Faseelat dataji abun dagaske tafara ture fahad daga kanta shikuma yana kara riketa da kara mata nauyi cikin muryar kuka tace"hero amira na kuka Dan Allah kadagani inje wurinta Dan Allah "
amma ina be san tanayi ba,
Amira harta kai bakin kofa taji kamar anajan jininta ta zube akasan tiles tana nishi, tana kiran anty kasa kasa,
Faseelat nata faman yadda zata tada fahad akanta amma ina se bayan 30 mnt sannan ya dagata, ta tashi dasauri jikinta na rawa ta zura riga tai kofa dagudu ta bude tashiga dayan bedroom din,
sede me amira sheme a mike tsakiyar dakin tayi fari fat kamar ba jini jikinta gawani jinin dan kadan agefen baki,
Jikin faseelat na matsanancin rawa zuciyarta na bugawa da karfi ta zauna ta rungumo amira jikinta tana kuka me sauti da tashin hankali "amira! Amira kitashi amira Dan Allah kitashi "amma ina amira tadade da tafiya aljanna,
Fahad dayaji yayi sauri ya diro daga kan bed yasa short yabi kofar,
Faseelat Ta kurma kuwwa da duk karfinta tana jijjiga amira tana kuka,
Kafafunshi kasa daukarshi sukayi yayi zaman dirshan gabansu jikinshi a mace kamar anzare Mai duk kuzarinshi,
Faseelat nata kuka ta tallabo kan amira tana bubbuga fuskarta "amira, amira gani nice anty kibude idonki 😭 kibude idonki gani nazo "Allah sarki amira ta rasu dasunan anty abakinta,
fahad da hankalinshi yadan dawo cikin tashin hankali yace "daukota mutafi asibity daukota "
Ya mike tsaye yana nuna mata tatashi,
Faseelat ta kifa kai jikin amira dake jikinta tana kuka mecin rai tace "amira ta mutu amira tatafi "
fahad kamar ansoka mishi mashi yaji yayi sauri ya amshi amira yana dubawa amma ina ta rasu ya kwartsa ihunda seda Aisha tatashi duk karfin maganin datasha kuwa,
Yana kuka yana kiran amira,
Faseelat nata kuka kamar zaa fidda mata rai take cewa "seda nace kadagani, kadagani "
Aisha jin yanata kiran amira yasa zuciyarta bugawa da karfi, kukan dadi daban na tashin hankali daban baa taba hadasu, dagudu ta hito tayi cikin dakin,
Tana shiga taga fahad rungume da amira yana ta ihu da kuka faseelat kuma tana gefen kafafuwan amiran tanata kuka kamar ranta ze fita,
Aisha zuciyarta na up and down very faster ta kalli gefen bakin amira taga jini, ga fahad nata girgizata bata motsi,
Diff komai yatsaya mata tai baya tafadi kasa a su me ,
Sede sukaji karar faduwarta fahad yadago kai da sauri ya ajiye amira yayi wurinta yana girgizata amma shiru yarika kuwwa yana girgizata yana kuka da magana ,
"Aisha kitashi Dan Allah kutashi plssss Aisha!!!! "
Allah sarki rayuwa kullu nafsin zaikatul maut,
amira de antafi Allah yasa meceton su Aisha da fahad ce, 😭
*R. I. P* *our meera we will surely miss you*😭
*da haka kuma nike kira gareku mutane murika kula da yiwa diyanmu addua karmu rika mantuwa, sannan mudena yada diyan mu a media irinsu Insta dasauransu don bamusan iya wadanda zasugani ba har gwamma status me contact dinka kadai zegani kuma nasan inbaka da relation da mutum ba yadda zaai yayi saving number dinka tunda batai mishi amfanin komi ,domin akwai masu kambun baka tun azamanin manzon Allah (S. A. W) wlh wani ko yabon abu yayi sekaga abun ya lalace ko ya mutu gabadaya, balle yanzu duniya tacika da matsafa yan mafiya yan asiri yan tsubbu dasauransu wanda kana nesa se suiya cutar da kai in Allah yaso, yanzu de gashi amira tatafi Allah kadai yasan dalilin mutuwarta, inafatan andau darasi acikin mutuwar amira, nide fatana akoyaushe a novel dinnan ku dauki darussan ciki masu amfani kubar Wanda basu dashi, inafatan ana tsintar wasu darussan boye da basu fito fili ba amma nasan masu hankali sun gansu kuma zasuyi amfani dasu, raggon miji dasauran tafiya ahaka inaganin ina maku tsallake banbi daki daki amma alhamdulillah tunda kuna ilmantuwa da nishadantuwa*
*mudage yiwa diyanmu adduar neman kariya insun girma mukoya musu surikayi da kansu*
*ina mika sakon taaziya ta ga amira fans Allah yajikan mamatanmu musulmai maza da mata amin kuma ina baku hakuri da yadda labarin ze cigaba da tafiya duk kansu akwai darasin da nakeso adauka akansu sede ayi hakuri akan yadda abun ze kasance kuciga da nishadantuwa amma karkumanta kuna ilmantuwa da abinda kaga yayi dede*
*😂nasha wuyar page dinnan ba page din dayaban wuya kamar shi awa 4 ina typing nashi ya kukaga debate yayi? Ayi hakuri da turancin candidate🤣 ahankali muna kara koyo ,acikin maza kukawo oppose na debate din ,ko cikinku mata wadda take mutuwar son mijnta takawo nata debate na opposing that female education is better than male education🤣 ko kuma wadda bata yadda da hakan ba, thank you all enjoyed*
*don't forget to comment saboda aradu na wahala na gwagwatu harseda na nemi temako*😂💃🏼
[9/6, 3:52 PM] Ikra Rukayyat: ➰➰➰➰➰
*RAGGON MIJI*
➰➰➰➰➰
By
*MAMAN MAMY*
*(SHALELE)*
✍🏽✍🏽 *GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION*✍🏽✍🏽✍🏽
We are bearer's of so golden a pen🖊
We write assidiously perceiven no pain
So magical
Our creative golden pen🖊
Be hold our words
A product of our pen🖊
Savour our words
For it will cause you no pain.✍🏽
https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/
8⃣2⃣
*Bazan manta da wadanda sukamin alheri ba daga fara buk din zuwa yanzu tundaga wadanda suka sa kudi a account dina, da wadanda sukamin data,da wadanda suka samin recharge card,da wadanda sukabarmin kudinsu time din da raggon miji ya zama free, bazan manta alherinku ba ina rokon Allah yakara maku budi na alheri yakara maku lpy da tsawon rai me amfani godiya ta tayi kadan sede nai maku addua,wannan page din naku ne jimla, ku zauna ku mike kafa kusha karatu naku ne halak malak son so harabada💓*
Tasha kuka har tagama ta wanke fuska ta hau sama don kaiwa faseelat tea din,
Ta shiga da sallama bakinta, faseelat na kwance ruwa nata shiga jikinta ta amsa tana kallon aishar koba afada ba tasan tasha kuka don fuskarta da idonta sun nuna,
Taje ta ajiye tea din akan bedside ta juya zata fita batare da tace komi ba,
Faseelat bataji dadin ganin ta ahaka ba don hakanan taji cewar kishin cikin jikinta ne takewa kuka,
Ahankali tace "anty ki kara hakuri akan jarabawar rayuwarki ki mika lamarinki ga Allah insha Allah ze haska miki rayuwar ki a lokacin da bakiyi tunani ba "
Aisha dake tsaye bakin kofa tana jinta ta karasa fita daga dakin tanajin mugun haushinta ,
Faseelat ta lumshe ido sam batajin dadin yanayin zamansu da Aisha meyasa bazata yi hakuri ba meyasa bazata dauki kaddara ba se yaushe zasu fuskanci juna ne?
Aisha daki ta wuce tashiga toilet tayo alwala tazo ta kabbara salla tanayi tana hawaye, data gama sosai ta daga hannu tana adduar Allah yabata wasu yaran nan kusa,
Fahad na shigowa dakin faseelat ya wuce da dubara ya tada ta zaune tana jikinshi yabata tea din yanajin matsanancin sonta na ratsa koina na jiknshi ya dade beji shaawa ba amma yau segashi kallon ta da yake tayi yasa yaji joy stick dinsa ta motsa,
Faseelat jin abu yana zungurinta ta dauke kai ahankali tace"nakoshi kwantar dani "
Ya medata ya kwantar da ita yadora kanta akan cin yarshi,
yanata kallonta yanajin shi some how,
ya dora hannu acikinta yana shashafawa yana lumshe ido yace "honey alkawarinki na nan fa triplets plss "
amira ta fado mata arai idonta cike da hawaye tai shiru kawai,
Ahankali ya rika matsawa da hannunshi zuwa kasa yatura shi cikin skirt dinta,
faseelat ta rike masa hannu tace "kabari plsss bana so "
yace "nike bakiso plss kibari bawani abu zanyi ba "
Tace "a, a katafi wurin anty plsss wlh banajin dadi kokadan katafi wurinta kabarni nayi barci "
Yace "ba inda zanje inanan ke ko missing dina bakiyi ba 2wks fa "
faseelat tace "hero se yaushe zakagane bako yaushe mutum ke son irin abubuwan nan ba nazata 2wks dakayi yasa kagane haka, hero plsss ka temakamin awannan karan kabarmin ciki na karkayi wani abu daze tabashi don wlh bazan jura ba na roke ka "se kuka,
Jikinshi yayi sanyi yasa hannu yana share mata hawayen in cool voice yace"im sorry, faseelat inasonki sosai kome da yafito agunki inasonshi wlh waccan karan bansan nayi ba, kuma na miki alkawari bazanyi wani abu da ze taba lpyan cikinki ba, abinda baki sani ba shine yanzu nafison cikin jikinki akan ki inason yara honey, kiyi hakuri ki bar kuka "
Tai shiru tana ajiyar zuciya,
Dukkansu sukai shiru kowa da abinda yake sakawa aranshi,
har ruwan suka kare ya cire mata ya dauketa ya yo mata wanka yanata hadiyar miyau,
ya dora mata zane ta hau carpet zatai salla,
tana kabbarawa yabar dakin ya nufi dakin Aisha,
yasamu tayi bacci yaje ya kwanta bayanta yafara zuge zip dinta tabude ido, ya sakarmata murmushi yace "gwara nakara bada himma ko kincikamin gidan da yara,inafatan kema soon kisamu "
tai karamin murmushi yace "I miss your sweet hQ "
tai murmushi yanata kallon idonta yarika matsar da fuskarshi gunta har suka hade ya kama lip dinta yana kissing,
daganan suka cigaba da romancing suka fara sex,
faseelat nagama salla tajuya taga wayam babushi se tajiyo ihunshi daga dakin Aisha ta tabe baki ta girgiza kai, ta koma kan bed ta kwanta hannunta daya kan maratta dake dan motsawa kadan,
ita kadai ke ta tunani she wish tasamu mace asa mata amira amira tadawo su cigaba da rayuwa she's missing her everyday every time,
bayan Sun samu natsuwa fahad ya rungume Aisha yana shafar gashinta yana kallon fuskarta yace "wai miye sirrin? Se kara dadi kike kin sauya sosai yanzu fa kullum da wet kuma kema kinajin dadi unlike before da bakiji ,sosai kike rikitani yadda kike nunamin kinajin dadin wani lokaci fa har sambatu kike (ahhhhhh immmmmmm ashhhhh thank you God for giving me the best man in the world)"
Aisha tafashe da dariya ta rufe fuskarta da hannu tace "kai dinne kaiya rikita ni, ina jindadi sosai u r d best"
yanata kallonta yanajin dadi yace "Aisha kece? Kece kike fadin haka"
tai murmushi yace "naji dadi sosai heart beat kicigaba da fadamin haka I love it "
tace "anything for you my hubby "
yayi dariya ya dauketa suka tafi toilet sukayi wanka sunata wasanni,
Suna fitowa a gaggauce ya shirya ya fita wurin faseelat Aisha ta tabe baki,
da daddare girkin faseelat ne gashi bata lpy, shi kuma ya fita se dare yadawo wayam ba komai a dining ,
dakin Aisha yashiga tana kwance tana chatting yace "Aisha meyasa baki mana dinner ba? "
hankalinta kan wayarta tace "ai ba girki na bane"
rai bace yace "kamar ya?amma Kinsan bata lpy ai ko? "
ta dago ta kalleshi tace "eh bata lpy amma hakan baze hana ta bude ma kafa ba don haka ita zataiwa kanta girki tunda har tana iya sex girki bazeyi wuya ba "
yanata kallonta yanajin kamar yaje ya mazgeta yanxu tunda taga yadena bugunta shikenan komi yafito bakinta se ta fada masa yace "I don't care karki girkin amma kirika kula da abinda zaki rika fadamin,idan kinga dama inbaki ga dama ba seki cigaba amma bazakiji da dadi ba "ya juya ya fita
Tace "matsalarka ai gwara narika rage takaicinka inba haka ba bakin cikin ka ze kasheni yau akafara samun ciki a gidannan duk kabi ka rude ko cikin amira bakai murna haka ba "
fahad yafita ya shiga dakin faseelat yana bude dakin yaga wayam se wani kamshi medadi da ya bugi hancinshi ya lumshe ido yakarasa ciki duk ta gyara dakin gadon yayi luff yaje ya kwankwasa toilet yana kiran "may I come in? "
Yaji shiru ya kanga kai yaji shiru ya tura kofar yaga bata nan,
yafita yashiga kitchen se yasamu tana shirin dora tukunya,
yaje ya rike tukunyar ya meda ya aje ya kalleta daka ganta kasan batada kuzari yace "meyasa zakimin haka? kirika ba kanki wahala hakanan, kibar girkin zan fita yanzu me kkso kici? "
tai murmushi tace "da kabarni nifa kishin cin abincin waje nake na anty ma don yazama dole kaci da bazan bari ba, kabari bawani abu me wuya zan makuba "
yace "naki tunda kince haka bari naje na kwabe nazo nayi girkin ,kefa me zakici? "
tai shiru tana murmushi,
Yace "ehmmm me kkso?nasan special abune kinsan abincin masu ciki is very special "
Tai shiru tadan sosa kai, ya rungumeta ta baya kanshi akan kafadarta yace "tell me mana "
Ahankali tace "umma ta taba kawomin tuwon shinkafa miyar gyada shinake shaawa kuma kaga bazan samu ba, kade yi nakun ni zansha tea kawai "
yace"ina sekinci tuwon shinkafar umma ayau dama ban fada mata good news ba yanzu zataji kuwa "
faseelat tai dariya ya fiddo waya yayi dialing no dinta tana dauka yace "hello umma I have good news for you ur daughter is 2wks pregnant "
umma taji dadi sosai tace "wow Masha Allah ,I thank to Allah the giver for giving us another blessing I'm very happy "
yayi dariya yace "umma kuma zai fara baki wahala tun yanzu don tace tuwonki takeso irin wanda kika taba kawomata tuwon shinkafa miyar gyada"
umma tace "wane irin wahala kuma nida aka zaba yabani 40 minutes yananan isowa "
yayi dariya yace "thanks umma we love you so much "
tace "don't mind "takashe kiran tana murna tashiga kitchen,
faseelat taja mishi kunci tace "baka kyauta ba zakaba umma wahala"
yayi dariya yace "bakiji me tace ba, wannan babyn dangata ne ko zaki yace yanaci ubanshi seya kaso zaki yakawo mishi "
faseelat tafashe da dariya harda rike ciki shi kuma yana tayata,
Aisha data sauko zata kitchen tahada indomei taci taji su kishi ya kara tokareta yanzu shikenan ita tazama yar kallo, ta juya takoma daki tai kwance rufda ciki tana hawaye,
a kitchen fahad ya tube ya rage short ya mika wa faseelat kayan ta nufi sama dasu yadora tukunya yanata murna ya fara kokarin dafa simple jellop supergetti,
faseelat nadawowa taji kamshin girkin zuciyarta tafara tashi ta cire dankwalin kanta ta daure hanci ta shiga kitchen din yanata hanata amma seda takama mishi suka gama tahau sama tashiga dakin Aisha,
aishar na kallo daga kwance, tace mata "anty kifito dining angama dinner"
Aisha batako kalleta ba ta juya tafita,
afili Aisha tace "nifa wlh ban yarda da mutuwar amira ba who knows koke kika kasheta don naki dan yazama babba agidan "
tagama surutun ta tafita dining din don tanajin yunwa saboda surkudarta da fahad yayi dukda de bawani cin kirki zatai ba "
tana zuwa taja kujera ta zauna,faseelat ta tashi ta zubamusu suka fara ci, dukkansu bame kallon kowa kuma tun fitowarta fahad ya hade fuska,
Faseelat ta tashi ta haye sama don kiran ummin ta tafada mata labari me dadi,
tana tafiya fahad ya kalli Aisha dake cin abinci haushi ya kamashi ya janye plate din gabanta ya medashi gaban shi,
Aisha ta rike spoon tana kallonshi, ta mika hannu zata jawo ya kara matsar dashi fuska ahade yace"kije ki dafa kici naki wannan nina dafa dakaina kuma be zama dole nai miki girki ba "
Aisha tafashe da dariya ya daga ido yana kallonta,tarage dariyar tace "haba yaya nifa kanwarka ce ina laifi ma kasamu ina cin wanann jagolgolan naka "
yace "so what karki ci mana "
tace "Tom kayi hakuri da maganganun dazu Allah yahuci zuciyar jarumi acikin matanshi"
Ya tabe baki, setaji ana knocking ta tashi taje tabude sega yar aikin umma da warmers kusan guda ukku ta amsa tashiga dasu ta zauna falo, ta bude daya tuwo daya miya daya farfesun kafar sa, ta tabe baki tace "shikenan fa zatai ta tsirface tsirfacen tsiya ita me ciki "ta bude kular farfesu tasa hannu tana yago nama tana ci,
jin shiru bata iso dining ba fahad ya taso yaganta rungume da kula tanata cin namanta,
ranshi ya baci yace "wai mike damunki ne Aisha, kinsan fa banaki bane donme zakici mata abu,ko tausayin ta bakiji aike yakamata ma ki tausaya mata kafin kowa"
Aisha ta tsame hannu tace "ni banga abun tausayi a rayuwarta ba ni din dece abar tausayi ta yaudare ni ta shigo gidana ta mallake min miji ta amshe min diya daga karshe ta kashe min ita, itakuma tayi wani cikin se in wani ji tausayinta, wlh natsane ta bazan dena tsanar taba har lokacin da zan mutu "ta ajiye kular ta gittashi ta wuce, yabita da kallo kamar ya shakota yayi ta jibga,
ya dauki abincin ya kaiwa faseelat lokacin har tagama waya da ummi tafito wanka yashigo,
Yabita da mayen kallo ya ajiye kulolin yafita ,tasaka rigar bacci ya dawo ya rungumeta ya zuba abincin yana bata abaki, so ukku kadai taci tatashi dagudu tashiga toilet Taita sheka amai yabita yana ta mata sannu kamar yayi kuka,
ya wanke mata baki ya daukota ya kwantar daita a bed, yana gefenta yanata kallonta ba jimawa bacci ya dauketa,
Yayi shiru yanata tunani inde irin wancan laulayinne to yabani don jiyake kamar yayi kuka inyaga tana wahala ba kamar wancan ba da bedamu sosai ba,
ya tashi ya meda abincin kitchen a freezer ya dawo yayi wanka ya kwanta, ya rungumeta tsam jikinshi,
da safe shi yayi musu breakfast don faseelat ma da zazzabi ta tashi, tana kwance abed yazo yayi feeding dinta, yanata rarrashinta da nuna tausayinta,
Karfe 9 umma ta aiko mata da danmalele (shashshaka)taji mai da yaji da veggies faseelat miyonta ya guda zuciyarta ta ji shaawar cin abincin sede tana ci se amai harta hanci duk tabi ta galabaitu, fahad kuka ne kawai beba yakasa fita koina,
da rana ko leko falo beba yana ciki yana jinya, Aisha ta fito ta soya indomei da kwai takoma daki taci, dukda bawani cin kirki ba,
Da Maghreb tafito ta dora girki don girkinta ne,
sede faseelat bashi ta ciba don cewa tai bazata iyaci ba tace ice cream takeso ya fita yasiyo mata da yawa yaajiye a fridge,
Shi kanshi bewani ci abincin kirki ba yatashi yakoma gunta ,Aisha tagama takoma daki tai shirin bacci, shiru be shigo ba se 12:am yashigo,
fuska ba walwala yaje ya kwanta,yabata baya, tanata kallon bayanshi tace "yaya baka min adalci kiri kiri kafifita faseelat akaina kana shiga hakkina sosai seyanzu zaka shigomin? "
abun yabashi takaici beko juyoba yace "kede anyi marar imani Aisha kin sauya yaushe zuciyarki takoma haka, faseelat bata lpy ko rantsuwa nayi haryanzu baki mata sannu ba, baki jin ko tausayin wahalar da take yanzu haka nabaro ta tana ta makyarkyata wlh daita ce bazata bari na kwana can ba zata barmiki kwanan amma ke dayake bakida hali har korafi kike Aisha! Aisha!! Anya wannan halin naki ze barki zama lpy, cikin data samu samm baki farin ciki dashi sema bakin ciki da kike lokacin da nasameki ai kuka kike,wanda nasan faseelat bazata miki bakin ciki ba don kinsamu ciki ita batadashi ,adalcin da kike cewa ayi bazaai ba, zuciyata ta fison faseelat ba jikinta kadai nakeso ba harda zuciyarta da halayyarta me kyau wadda ke kika rusa taki, inason faseelat ina tsananin sonta insha Allah zata samu lpy kuma zata haihu lpy lau sede masu bakin ciki su mutu "
tun kafin yadasa aya tafashe da kuka me taba zuciya har sarkewa takeyi tana kuka tace "I pray so Allah yadauki raina na mutu tunkafin bakin cikinka yakasheni u hate me yaya tunda kasamu faseelat baka ganin kyaun komi nawa while abaya kasha yabon halina da komai nawa nagode da wadannan kalaman "
haryanzu be juyo ba yace "kin sauya hali ne Aisha kisamu ki medo kyawawan halinki nada kuma koda zaki medosu wlh faseelat tafiki aguna , saboda tana son duk abunda nakeso, tana sonki Aisha ke kina wulakantata taso amira fiyeda tunani donme bazan fi sonta ba nace I love her I love her badly itace rayuwata "
Aisha tatashi numfashinta nason daukewa tafita tana kuka ta sauka falo tai hanyar kitchen,
Jin yadda numfashinta yasauya yasa yaji tsoro tana fita yabita,
ta na shiga kitchen ta dauko wuka ta dagata sama tazo zata sokawa cikinta yayi sauri yarike hannunta,
Jikinshi har rawa yake saboda tsoratar da yayi saura kirisss ya kwasheta da mari, idonshi jawur yake kallonta,
Itako tanata kuka idonta kulle ta gaji da rayuwa gwara ta mutu kowa yahuta,
Ya amshe wukar ya tillar murya sarke yace "Aisha kashe kanki zaki? So kike ki mutu kafira ki dawwama awuta? Aisha meyasa baki amfani da ilimi da hankalinki, nayi zaton maganganun da nake miki zaki koyi wasu abubuwan da nafiso kirika yinsu segashi kinason kashe kanki ki karamin bakin ciki akan rashin amira, waya fadamiki banasonki? I love you so much Aisha"
Se hawaye zarrr a fuskarshi zuciyarshi na zafi yacigaba da cewa "ina sonki sosai Aisha ina kuma girmama sonda kikemin domin ke masoyiyace, kina sona tsakani da Allah na shaku dake ya kike tunanin zan iya jure mutuwarki? donme zaki zabi mutuwa akan rayuwa? Yesss I know myself ina shiga hakkinki ina nuna fifikon son faseelat, meyasa bazakimin uzuri ba meyasa bazaki rokamin Allah in rika adalci tsakaninku ba se kizabi wannan hanyar ?ya kkso nai da rayuwa ta ne ina bakin kokarina wurin dedeta ku amma nakasa kullum nakan roki Allah amma shiru Aisha in kika kashe kanki mezan cewa mommy ta rikeni kamar danta ta goyani tamin duk gata "
(kai wlh makoshina har wani tururin bakin ciki yake)
Aisha daketa kuka zuciyarta na harbawa dasauri numfashinta nayin kasa tazo zata zube yayi sauri ya tallabeta jikinshi,
Yana duba fuskarta ta suma kuka ya kwace mishi ya rungumeta yana kuka wai ya zeyi ne ya zeyi da rayuwarshi,
yasamu ya dauketa ya haye sama daita, ya kwantar daita ya dauko ruwa a fridge masu shegen sanyi yazo ya kwaramata,
taja dogon numfashi ta cigaba da nishi zuciyarta na matsanancin ciwo tanata sheshsheka, a tsorace yakira doctor,
ya zauna ya rungumeta yana kuka yana mata magana "Aisha inasonki sosai dan Allah kiyafemin bazan sakeba"
(shege yo bakai kace ta mutu ba🤨)
Likita na zuwa ta dubata tai mata allurar bacci, sannan tadago fuskarta daure da takaici tace "Sir meyasa ake bata mata rai bayan namaku gargadi Adena bata mata rai ,in aka cigaba da haka very soon zuciyarta zata buga, ku bincika abinda takeso arika yi mata shi batada lpy sosai zuciyarta ta kumbura sannan bp dinta is high kukula sosai, ga wannan drugs zuwa gobe asamo mata su they will help I mean help not to cure "
ta tafi ranta bace yananan dafe dakai har 4:30 na dare sannan yatashi yashiga dakin faseelat tana ta bacci amma jikinta rau yake, yajuya ya fita ya koma gun Aisha,
Da safe Aisha ta farka kusan karfe tara lokacin har yagama bawa faseelat breakfast yayi wanka yana zaune gefenta don yaga bata farka da wuri ba hannunta cikin nashi ya rike, ahankali ta bude ido ta kalleshi,
fuskarshi jawur yace "kimin hakuri Aisha bazan sake bata miki rai ba kiyi hakuri ki rayu ki kara haifamin yara "hawaye suka zubo mishi,
ta lumshe ido tabude tace"kadena kuka yaya ,zansha ruwa"
Dasauri ya debo ruwa yabata tasha yakaita toilet ya wanke ta yadawo yasa mata kaya ta kabbara salla, tana gamawa yafara bata tea abaki,
be fadawa faseelat Aisha bata lpy ba donkar ta damu kanta, itama jikinta yayi tsanani shi yayita jinyarsu duka biyun,
bayan 3days Aisha tasamu sauki seta rika yin girki harda na faseelat,domin faseelat jikinta basauki kullum amai, zazzabi daya sauka yadawo,
in girkin faseelat ne yana dakinta inna Aisha ne har tsakar dare daya falka seyaje ya dubo faseelat hakan bakaramin bata ran Aisha yake ba,
Har akayi week kuma lokacinne akayi bikin sabeer da fatouma, radiya tayi kuka daren amma dan karfin hali wanshekare ita tai musu girkin breakfast ta aika me aiki ta kaimusu gidansu, sam fahad bewani bada gudumuwa wurin bikin ba don rashin lpyar faseelat bata bari ba,
Yau de faseelat yana shigowa da dare wurin 2am wurinta idonta biyu ta riga ta tsaya tayi tunani gwara takoma gida shima yahuta yasamu ya rika aikinshi yadda yakamata,
yana shigowa yaga idonta biyu yaje yazauna gefen bed yakai hannu yataba jikinta yace "sannu honey "
murya irin ta marassa lpy tace "Dan Allah Hero kamedani gida idan nawarke sena dawo"
wani banzan kallo yake jifarta dashi yace "da lpy suka ba nike sena medaki can don baki lpy?meke nan hakan? kiyi hakuri plsss "
Tace "naga kana shiga hakkin anty ko girkinta ne har dare sekaita shigowa kuma nasan hakan baya mata dadi "
yayi shiru yayi kawaicin yayi kawaicin ko Aisha zata dan bashi dan lokaci yarika jinyar faseelat amma ina taki fahimta,
yace "dole narika zarya dan sanin halin da kike ciki, kuma wlh yanzu ko bacci nake tunanin cikin jikinki nake banason wani abu yasameshi, kiyi hakuri zan rage shigowan amma kirika kula da kanki hakan yayi?"
tadaga kai amma badan yayi ba,
yace "Tom seda safe kikula min da kanki"
ya mata kisss aciki ya fita,
Aisha data ji fitarshi ta tashi zaune tayi tagumi yana shigowa ya ganta zaune,
ya hau gadon ya zauna yana kallonta yace "Aisha kiyi hakuri da maganar da zanmiki ki kuma fahimceni "
tanata kallonshi taji me zece kuma,
Ya dafe kai ya furza iska irin maganar ta zama dolennan yace "Dan Allah inaso kibani 1wk inyi jinyar faseelat saboda tana cikin ciwo ahaka kuma kamar bana kyauta miki, ki daure kibani 1wk insha Allah in ma ta samu sauki kafin time din zan dawo "
zuciyar Aisha na kuna take kallonshi wato ita ta mutu wata ta rayu,
Hawaye cike da idonta batare da tabari sun zuboba tace "
Follow me akwai cakwakiya fa agaba to Aisha zata yarda? Anya zata cigaba da jure wanann rashin adalcin nasa? Me zefaru gaba kubiyo shalele kusha labari,
up up up my brain kici gaba da kawo light please 😂⛹🏻♀🤸🏻♀➰➰➰➰➰
*RAGGON MIJI*
➰➰➰➰➰
By
*MAMAN MAMY*
*(SHALELE)*
✍🏽✍🏽 *GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION*✍🏽✍🏽✍🏽
We are bearer's of so golden a pen🖊
We write assidiously perceiven no pain
So magical
Our creative golden pen🖊
Be hold our words
A product of our pen🖊
Savour our words
For it will cause you no pain.✍🏽
https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/
8⃣2⃣
*Bazan manta da wadanda sukamin alheri ba daga fara buk din zuwa yanzu tundaga wadanda suka sa kudi a account dina, da wadanda sukamin data,da wadanda suka samin recharge card,da wadanda sukabarmin kudinsu time din da raggon miji ya zama free, bazan manta alherinku ba ina rokon Allah yakara maku budi na alheri yakara maku lpy da tsawon rai me amfani godiya ta tayi kadan sede nai maku addua,wannan page din naku ne jimla, ku zauna ku mike kafa kusha karatu naku ne halak malak son so harabada💓*
Tasha kuka har tagama ta wanke fuska ta hau sama don kaiwa faseelat tea din,
Ta shiga da sallama bakinta, faseelat na kwance ruwa nata shiga jikinta ta amsa tana kallon aishar koba afada ba tasan tasha kuka don fuskarta da idonta sun nuna,
Taje ta ajiye tea din akan bedside ta juya zata fita batare da tace komi ba,
Faseelat bataji dadin ganin ta ahaka ba don hakanan taji cewar kishin cikin jikinta ne takewa kuka,
Ahankali tace "anty ki kara hakuri akan jarabawar rayuwarki ki mika lamarinki ga Allah insha Allah ze haska miki rayuwar ki a lokacin da bakiyi tunani ba "
Aisha dake tsaye bakin kofa tana jinta ta karasa fita daga dakin tanajin mugun haushinta ,
Faseelat ta lumshe ido sam batajin dadin yanayin zamansu da Aisha meyasa bazata yi hakuri ba meyasa bazata dauki kaddara ba se yaushe zasu fuskanci juna ne?
Aisha daki ta wuce tashiga toilet tayo alwala tazo ta kabbara salla tanayi tana hawaye, data gama sosai ta daga hannu tana adduar Allah yabata wasu yaran nan kusa,
Fahad na shigowa dakin faseelat ya wuce da dubara ya tada ta zaune tana jikinshi yabata tea din yanajin matsanancin sonta na ratsa koina na jiknshi ya dade beji shaawa ba amma yau segashi kallon ta da yake tayi yasa yaji joy stick dinsa ta motsa,
Faseelat jin abu yana zungurinta ta dauke kai ahankali tace"nakoshi kwantar dani "
Ya medata ya kwantar da ita yadora kanta akan cin yarshi,
yanata kallonta yanajin shi some how,
ya dora hannu acikinta yana shashafawa yana lumshe ido yace "honey alkawarinki na nan fa triplets plss "
amira ta fado mata arai idonta cike da hawaye tai shiru kawai,
Ahankali ya rika matsawa da hannunshi zuwa kasa yatura shi cikin skirt dinta,
faseelat ta rike masa hannu tace "kabari plsss bana so "
yace "nike bakiso plss kibari bawani abu zanyi ba "
Tace "a, a katafi wurin anty plsss wlh banajin dadi kokadan katafi wurinta kabarni nayi barci "
Yace "ba inda zanje inanan ke ko missing dina bakiyi ba 2wks fa "
faseelat tace "hero se yaushe zakagane bako yaushe mutum ke son irin abubuwan nan ba nazata 2wks dakayi yasa kagane haka, hero plsss ka temakamin awannan karan kabarmin ciki na karkayi wani abu daze tabashi don wlh bazan jura ba na roke ka "se kuka,
Jikinshi yayi sanyi yasa hannu yana share mata hawayen in cool voice yace"im sorry, faseelat inasonki sosai kome da yafito agunki inasonshi wlh waccan karan bansan nayi ba, kuma na miki alkawari bazanyi wani abu da ze taba lpyan cikinki ba, abinda baki sani ba shine yanzu nafison cikin jikinki akan ki inason yara honey, kiyi hakuri ki bar kuka "
Tai shiru tana ajiyar zuciya,
Dukkansu sukai shiru kowa da abinda yake sakawa aranshi,
har ruwan suka kare ya cire mata ya dauketa ya yo mata wanka yanata hadiyar miyau,
ya dora mata zane ta hau carpet zatai salla,
tana kabbarawa yabar dakin ya nufi dakin Aisha,
yasamu tayi bacci yaje ya kwanta bayanta yafara zuge zip dinta tabude ido, ya sakarmata murmushi yace "gwara nakara bada himma ko kincikamin gidan da yara,inafatan kema soon kisamu "
tai karamin murmushi yace "I miss your sweet hQ "
tai murmushi yanata kallon idonta yarika matsar da fuskarshi gunta har suka hade ya kama lip dinta yana kissing,
daganan suka cigaba da romancing suka fara sex,
faseelat nagama salla tajuya taga wayam babushi se tajiyo ihunshi daga dakin Aisha ta tabe baki ta girgiza kai, ta koma kan bed ta kwanta hannunta daya kan maratta dake dan motsawa kadan,
ita kadai ke ta tunani she wish tasamu mace asa mata amira amira tadawo su cigaba da rayuwa she's missing her everyday every time,
bayan Sun samu natsuwa fahad ya rungume Aisha yana shafar gashinta yana kallon fuskarta yace "wai miye sirrin? Se kara dadi kike kin sauya sosai yanzu fa kullum da wet kuma kema kinajin dadi unlike before da bakiji ,sosai kike rikitani yadda kike nunamin kinajin dadin wani lokaci fa har sambatu kike (ahhhhhh immmmmmm ashhhhh thank you God for giving me the best man in the world)"
Aisha tafashe da dariya ta rufe fuskarta da hannu tace "kai dinne kaiya rikita ni, ina jindadi sosai u r d best"
yanata kallonta yanajin dadi yace "Aisha kece? Kece kike fadin haka"
tai murmushi yace "naji dadi sosai heart beat kicigaba da fadamin haka I love it "
tace "anything for you my hubby "
yayi dariya ya dauketa suka tafi toilet sukayi wanka sunata wasanni,
Suna fitowa a gaggauce ya shirya ya fita wurin faseelat Aisha ta tabe baki,
da daddare girkin faseelat ne gashi bata lpy, shi kuma ya fita se dare yadawo wayam ba komai a dining ,
dakin Aisha yashiga tana kwance tana chatting yace "Aisha meyasa baki mana dinner ba? "
hankalinta kan wayarta tace "ai ba girki na bane"
rai bace yace "kamar ya?amma Kinsan bata lpy ai ko? "
ta dago ta kalleshi tace "eh bata lpy amma hakan baze hana ta bude ma kafa ba don haka ita zataiwa kanta girki tunda har tana iya sex girki bazeyi wuya ba "
yanata kallonta yanajin kamar yaje ya mazgeta yanxu tunda taga yadena bugunta shikenan komi yafito bakinta se ta fada masa yace "I don't care karki girkin amma kirika kula da abinda zaki rika fadamin,idan kinga dama inbaki ga dama ba seki cigaba amma bazakiji da dadi ba "ya juya ya fita
Tace "matsalarka ai gwara narika rage takaicinka inba haka ba bakin cikin ka ze kasheni yau akafara samun ciki a gidannan duk kabi ka rude ko cikin amira bakai murna haka ba "
fahad yafita ya shiga dakin faseelat yana bude dakin yaga wayam se wani kamshi medadi da ya bugi hancinshi ya lumshe ido yakarasa ciki duk ta gyara dakin gadon yayi luff yaje ya kwankwasa toilet yana kiran "may I come in? "
Yaji shiru ya kanga kai yaji shiru ya tura kofar yaga bata nan,
yafita yashiga kitchen se yasamu tana shirin dora tukunya,
yaje ya rike tukunyar ya meda ya aje ya kalleta daka ganta kasan batada kuzari yace "meyasa zakimin haka? kirika ba kanki wahala hakanan, kibar girkin zan fita yanzu me kkso kici? "
tai murmushi tace "da kabarni nifa kishin cin abincin waje nake na anty ma don yazama dole kaci da bazan bari ba, kabari bawani abu me wuya zan makuba "
yace "naki tunda kince haka bari naje na kwabe nazo nayi girkin ,kefa me zakici? "
tai shiru tana murmushi,
Yace "ehmmm me kkso?nasan special abune kinsan abincin masu ciki is very special "
Tai shiru tadan sosa kai, ya rungumeta ta baya kanshi akan kafadarta yace "tell me mana "
Ahankali tace "umma ta taba kawomin tuwon shinkafa miyar gyada shinake shaawa kuma kaga bazan samu ba, kade yi nakun ni zansha tea kawai "
yace"ina sekinci tuwon shinkafar umma ayau dama ban fada mata good news ba yanzu zataji kuwa "
faseelat tai dariya ya fiddo waya yayi dialing no dinta tana dauka yace "hello umma I have good news for you ur daughter is 2wks pregnant "
umma taji dadi sosai tace "wow Masha Allah ,I thank to Allah the giver for giving us another blessing I'm very happy "
yayi dariya yace "umma kuma zai fara baki wahala tun yanzu don tace tuwonki takeso irin wanda kika taba kawomata tuwon shinkafa miyar gyada"
umma tace "wane irin wahala kuma nida aka zaba yabani 40 minutes yananan isowa "
yayi dariya yace "thanks umma we love you so much "
tace "don't mind "takashe kiran tana murna tashiga kitchen,
faseelat taja mishi kunci tace "baka kyauta ba zakaba umma wahala"
yayi dariya yace "bakiji me tace ba, wannan babyn dangata ne ko zaki yace yanaci ubanshi seya kaso zaki yakawo mishi "
faseelat tafashe da dariya harda rike ciki shi kuma yana tayata,
Aisha data sauko zata kitchen tahada indomei taci taji su kishi ya kara tokareta yanzu shikenan ita tazama yar kallo, ta juya takoma daki tai kwance rufda ciki tana hawaye,
a kitchen fahad ya tube ya rage short ya mika wa faseelat kayan ta nufi sama dasu yadora tukunya yanata murna ya fara kokarin dafa simple jellop supergetti,
faseelat nadawowa taji kamshin girkin zuciyarta tafara tashi ta cire dankwalin kanta ta daure hanci ta shiga kitchen din yanata hanata amma seda takama mishi suka gama tahau sama tashiga dakin Aisha,
aishar na kallo daga kwance, tace mata "anty kifito dining angama dinner"
Aisha batako kalleta ba ta juya tafita,
afili Aisha tace "nifa wlh ban yarda da mutuwar amira ba who knows koke kika kasheta don naki dan yazama babba agidan "
tagama surutun ta tafita dining din don tanajin yunwa saboda surkudarta da fahad yayi dukda de bawani cin kirki zatai ba "
tana zuwa taja kujera ta zauna,faseelat ta tashi ta zubamusu suka fara ci, dukkansu bame kallon kowa kuma tun fitowarta fahad ya hade fuska,
Faseelat ta tashi ta haye sama don kiran ummin ta tafada mata labari me dadi,
tana tafiya fahad ya kalli Aisha dake cin abinci haushi ya kamashi ya janye plate din gabanta ya medashi gaban shi,
Aisha ta rike spoon tana kallonshi, ta mika hannu zata jawo ya kara matsar dashi fuska ahade yace"kije ki dafa kici naki wannan nina dafa dakaina kuma be zama dole nai miki girki ba "
Aisha tafashe da dariya ya daga ido yana kallonta,tarage dariyar tace "haba yaya nifa kanwarka ce ina laifi ma kasamu ina cin wanann jagolgolan naka "
yace "so what karki ci mana "
tace "Tom kayi hakuri da maganganun dazu Allah yahuci zuciyar jarumi acikin matanshi"
Ya tabe baki, setaji ana knocking ta tashi taje tabude sega yar aikin umma da warmers kusan guda ukku ta amsa tashiga dasu ta zauna falo, ta bude daya tuwo daya miya daya farfesun kafar sa, ta tabe baki tace "shikenan fa zatai ta tsirface tsirfacen tsiya ita me ciki "ta bude kular farfesu tasa hannu tana yago nama tana ci,
jin shiru bata iso dining ba fahad ya taso yaganta rungume da kula tanata cin namanta,
ranshi ya baci yace "wai mike damunki ne Aisha, kinsan fa banaki bane donme zakici mata abu,ko tausayin ta bakiji aike yakamata ma ki tausaya mata kafin kowa"
Aisha ta tsame hannu tace "ni banga abun tausayi a rayuwarta ba ni din dece abar tausayi ta yaudare ni ta shigo gidana ta mallake min miji ta amshe min diya daga karshe ta kashe min ita, itakuma tayi wani cikin se in wani ji tausayinta, wlh natsane ta bazan dena tsanar taba har lokacin da zan mutu "ta ajiye kular ta gittashi ta wuce, yabita da kallo kamar ya shakota yayi ta jibga,
ya dauki abincin ya kaiwa faseelat lokacin har tagama waya da ummi tafito wanka yashigo,
Yabita da mayen kallo ya ajiye kulolin yafita ,tasaka rigar bacci ya dawo ya rungumeta ya zuba abincin yana bata abaki, so ukku kadai taci tatashi dagudu tashiga toilet Taita sheka amai yabita yana ta mata sannu kamar yayi kuka,
ya wanke mata baki ya daukota ya kwantar daita a bed, yana gefenta yanata kallonta ba jimawa bacci ya dauketa,
Yayi shiru yanata tunani inde irin wancan laulayinne to yabani don jiyake kamar yayi kuka inyaga tana wahala ba kamar wancan ba da bedamu sosai ba,
ya tashi ya meda abincin kitchen a freezer ya dawo yayi wanka ya kwanta, ya rungumeta tsam jikinshi,
da safe shi yayi musu breakfast don faseelat ma da zazzabi ta tashi, tana kwance abed yazo yayi feeding dinta, yanata rarrashinta da nuna tausayinta,
Karfe 9 umma ta aiko mata da danmalele (shashshaka)taji mai da yaji da veggies faseelat miyonta ya guda zuciyarta ta ji shaawar cin abincin sede tana ci se amai harta hanci duk tabi ta galabaitu, fahad kuka ne kawai beba yakasa fita koina,
da rana ko leko falo beba yana ciki yana jinya, Aisha ta fito ta soya indomei da kwai takoma daki taci, dukda bawani cin kirki ba,
Da Maghreb tafito ta dora girki don girkinta ne,
sede faseelat bashi ta ciba don cewa tai bazata iyaci ba tace ice cream takeso ya fita yasiyo mata da yawa yaajiye a fridge,
Shi kanshi bewani ci abincin kirki ba yatashi yakoma gunta ,Aisha tagama takoma daki tai shirin bacci, shiru be shigo ba se 12:am yashigo,
fuska ba walwala yaje ya kwanta,yabata baya, tanata kallon bayanshi tace "yaya baka min adalci kiri kiri kafifita faseelat akaina kana shiga hakkina sosai seyanzu zaka shigomin? "
abun yabashi takaici beko juyoba yace "kede anyi marar imani Aisha kin sauya yaushe zuciyarki takoma haka, faseelat bata lpy ko rantsuwa nayi haryanzu baki mata sannu ba, baki jin ko tausayin wahalar da take yanzu haka nabaro ta tana ta makyarkyata wlh daita ce bazata bari na kwana can ba zata barmiki kwanan amma ke dayake bakida hali har korafi kike Aisha! Aisha!! Anya wannan halin naki ze barki zama lpy, cikin data samu samm baki farin ciki dashi sema bakin ciki da kike lokacin da nasameki ai kuka kike,wanda nasan faseelat bazata miki bakin ciki ba don kinsamu ciki ita batadashi ,adalcin da kike cewa ayi bazaai ba, zuciyata ta fison faseelat ba jikinta kadai nakeso ba harda zuciyarta da halayyarta me kyau wadda ke kika rusa taki, inason faseelat ina tsananin sonta insha Allah zata samu lpy kuma zata haihu lpy lau sede masu bakin ciki su mutu "
tun kafin yadasa aya tafashe da kuka me taba zuciya har sarkewa takeyi tana kuka tace "I pray so Allah yadauki raina na mutu tunkafin bakin cikinka yakasheni u hate me yaya tunda kasamu faseelat baka ganin kyaun komi nawa while abaya kasha yabon halina da komai nawa nagode da wadannan kalaman "
haryanzu be juyo ba yace "kin sauya hali ne Aisha kisamu ki medo kyawawan halinki nada kuma koda zaki medosu wlh faseelat tafiki aguna , saboda tana son duk abunda nakeso, tana sonki Aisha ke kina wulakantata taso amira fiyeda tunani donme bazan fi sonta ba nace I love her I love her badly itace rayuwata "
Aisha tatashi numfashinta nason daukewa tafita tana kuka ta sauka falo tai hanyar kitchen,
Jin yadda numfashinta yasauya yasa yaji tsoro tana fita yabita,
ta na shiga kitchen ta dauko wuka ta dagata sama tazo zata sokawa cikinta yayi sauri yarike hannunta,
Jikinshi har rawa yake saboda tsoratar da yayi saura kirisss ya kwasheta da mari, idonshi jawur yake kallonta,
Itako tanata kuka idonta kulle ta gaji da rayuwa gwara ta mutu kowa yahuta,
Ya amshe wukar ya tillar murya sarke yace "Aisha kashe kanki zaki? So kike ki mutu kafira ki dawwama awuta? Aisha meyasa baki amfani da ilimi da hankalinki, nayi zaton maganganun da nake miki zaki koyi wasu abubuwan da nafiso kirika yinsu segashi kinason kashe kanki ki karamin bakin ciki akan rashin amira, waya fadamiki banasonki? I love you so much Aisha"
Se hawaye zarrr a fuskarshi zuciyarshi na zafi yacigaba da cewa "ina sonki sosai Aisha ina kuma girmama sonda kikemin domin ke masoyiyace, kina sona tsakani da Allah na shaku dake ya kike tunanin zan iya jure mutuwarki? donme zaki zabi mutuwa akan rayuwa? Yesss I know myself ina shiga hakkinki ina nuna fifikon son faseelat, meyasa bazakimin uzuri ba meyasa bazaki rokamin Allah in rika adalci tsakaninku ba se kizabi wannan hanyar ?ya kkso nai da rayuwa ta ne ina bakin kokarina wurin dedeta ku amma nakasa kullum nakan roki Allah amma shiru Aisha in kika kashe kanki mezan cewa mommy ta rikeni kamar danta ta goyani tamin duk gata "
(kai wlh makoshina har wani tururin bakin ciki yake)
Aisha daketa kuka zuciyarta na harbawa dasauri numfashinta nayin kasa tazo zata zube yayi sauri ya tallabeta jikinshi,
Yana duba fuskarta ta suma kuka ya kwace mishi ya rungumeta yana kuka wai ya zeyi ne ya zeyi da rayuwarshi,
yasamu ya dauketa ya haye sama daita, ya kwantar daita ya dauko ruwa a fridge masu shegen sanyi yazo ya kwaramata,
taja dogon numfashi ta cigaba da nishi zuciyarta na matsanancin ciwo tanata sheshsheka, a tsorace yakira doctor,
ya zauna ya rungumeta yana kuka yana mata magana "Aisha inasonki sosai dan Allah kiyafemin bazan sakeba"
(shege yo bakai kace ta mutu ba🤨)
Likita na zuwa ta dubata tai mata allurar bacci, sannan tadago fuskarta daure da takaici tace "Sir meyasa ake bata mata rai bayan namaku gargadi Adena bata mata rai ,in aka cigaba da haka very soon zuciyarta zata buga, ku bincika abinda takeso arika yi mata shi batada lpy sosai zuciyarta ta kumbura sannan bp dinta is high kukula sosai, ga wannan drugs zuwa gobe asamo mata su they will help I mean help not to cure "
ta tafi ranta bace yananan dafe dakai har 4:30 na dare sannan yatashi yashiga dakin faseelat tana ta bacci amma jikinta rau yake, yajuya ya fita ya koma gun Aisha,
Da safe Aisha ta farka kusan karfe tara lokacin har yagama bawa faseelat breakfast yayi wanka yana zaune gefenta don yaga bata farka da wuri ba hannunta cikin nashi ya rike, ahankali ta bude ido ta kalleshi,
fuskarshi jawur yace "kimin hakuri Aisha bazan sake bata miki rai ba kiyi hakuri ki rayu ki kara haifamin yara "hawaye suka zubo mishi,
ta lumshe ido tabude tace"kadena kuka yaya ,zansha ruwa"
Dasauri ya debo ruwa yabata tasha yakaita toilet ya wanke ta yadawo yasa mata kaya ta kabbara salla, tana gamawa yafara bata tea abaki,
be fadawa faseelat Aisha bata lpy ba donkar ta damu kanta, itama jikinta yayi tsanani shi yayita jinyarsu duka biyun,
bayan 3days Aisha tasamu sauki seta rika yin girki harda na faseelat,domin faseelat jikinta basauki kullum amai, zazzabi daya sauka yadawo,
in girkin faseelat ne yana dakinta inna Aisha ne har tsakar dare daya falka seyaje ya dubo faseelat hakan bakaramin bata ran Aisha yake ba,
Har akayi week kuma lokacinne akayi bikin sabeer da fatouma, radiya tayi kuka daren amma dan karfin hali wanshekare ita tai musu girkin breakfast ta aika me aiki ta kaimusu gidansu, sam fahad bewani bada gudumuwa wurin bikin ba don rashin lpyar faseelat bata bari ba,
Yau de faseelat yana shigowa da dare wurin 2am wurinta idonta biyu ta riga ta tsaya tayi tunani gwara takoma gida shima yahuta yasamu ya rika aikinshi yadda yakamata,
yana shigowa yaga idonta biyu yaje yazauna gefen bed yakai hannu yataba jikinta yace "sannu honey "
murya irin ta marassa lpy tace "Dan Allah Hero kamedani gida idan nawarke sena dawo"
wani banzan kallo yake jifarta dashi yace "da lpy suka ba nike sena medaki can don baki lpy?meke nan hakan? kiyi hakuri plsss "
Tace "naga kana shiga hakkin anty ko girkinta ne har dare sekaita shigowa kuma nasan hakan baya mata dadi "
yayi shiru yayi kawaicin yayi kawaicin ko Aisha zata dan bashi dan lokaci yarika jinyar faseelat amma ina taki fahimta,
yace "dole narika zarya dan sanin halin da kike ciki, kuma wlh yanzu ko bacci nake tunanin cikin jikinki nake banason wani abu yasameshi, kiyi hakuri zan rage shigowan amma kirika kula da kanki hakan yayi?"
tadaga kai amma badan yayi ba,
yace "Tom seda safe kikula min da kanki"
ya mata kisss aciki ya fita,
Aisha data ji fitarshi ta tashi zaune tayi tagumi yana shigowa ya ganta zaune,
ya hau gadon ya zauna yana kallonta yace "Aisha kiyi hakuri da maganar da zanmiki ki kuma fahimceni "
tanata kallonshi taji me zece kuma,
Ya dafe kai ya furza iska irin maganar ta zama dolennan yace "Dan Allah inaso kibani 1wk inyi jinyar faseelat saboda tana cikin ciwo ahaka kuma kamar bana kyauta miki, ki daure kibani 1wk insha Allah in ma ta samu sauki kafin time din zan dawo "
zuciyar Aisha na kuna take kallonshi wato ita ta mutu wata ta rayu,
Hawaye cike da idonta batare da tabari sun zuboba tace.... ✍🏽
Follow me akwai cakwakiya fa agaba to Aisha zata yarda? Anya zata cigaba da jure wanann rashin adalcin nasa? Me zefaru gaba kubiyo shalele kusha labari,
up up up my brain kici gaba da kawo light please 😂⛹🏻♀🤸🏻♀
[9/6, 3:52 PM] Ikra Rukayyat: ➰➰➰➰➰
*RAGGON MIJI*
➰➰➰➰➰
By
*MAMAN MAMY*
*(SHALELE)*
✍🏽✍🏽 *GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION*✍🏽✍🏽✍🏽
We are bearer's of so golden a pen🖊
We write assidiously perceiven no pain
So magical
Our creative golden pen🖊
Be hold our words
A product of our pen🖊
Savour our words
For it will cause you no pain.✍🏽
https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/
8⃣3⃣
*dedicated to me dambu,kinasani jindadi walle ,comment dinki nasani dariya sosai nagode Allah yabar soyayya😘me dambures🤣azubo mana idan ya gama turara 😂,*
*manzon Allah (S. A. W) yace wanda yaje wurin boka ko dan duba Kuma ya gasgata shi hakika ya kafirta abunda aka saukarwa manzo (S. A. W)* muslim
👇🏼
*Manzon Allah (S. A. W) yace wanda yaje wurin boka ko dan duba ya tambayeshi wani abu bazaa karbi sallar shi ba ta kwana arbain* Muslim
*adede wannan gabar dole ne nayi kira ga yanuwana mata, mata! Mata!! muji tsoron Allah musani cewa duniya ba matabbata ba ce, mu gyara halinmu mu gyara zukatan mu,manzon Allah (S. A. W)dama yace mafi yawa acikin wuta mata ne, meyasa bamu aiki da ilimi da hankali meyasa wasunmu basuda imani?saboda namiji kin yarda musulunci kin tuge imaninki sister kin shirya zama cikin wuta ko? zaki iya kisa saboda namiji ,yanzu haukan har mijin kashewa ake anya anya munaso mugama da duniya lpy kuwa ?kin watsa mishi ruwan zafi kin cire mai 🍌wata ta mishi yankan rago kin yanka jariri, kinyi zina, kinyi madigo kai tirrrr wlh ,mata idan har bamu gyara ba tun anan duniya semunga sakamako, zakiiya zuwa wurin boka kisa aiwa kishiyarki kurciya ko akasheta don kisamu miji,ko mijinku yana bakin kokarinshi wurin yi muku adalci kisa a juya tunanin shi yadawo sonki ke kadai saboda zalunci kirika juyashi son rai, ko mijinku baya muku adalci kikaishi yadawo ke kadai yakeso su sauran suma yadena musu anya muna son kanmu kuwa? Meyasa bazamu rika yiwa mazajen mu addua ba? Akan surika adalci, meyasa baza muyi hakuri ba akan jarabawar da muke fuskanta kinsan ladar da Allah yake rubuta miki saboda hakurinki? Baki sani ba amma seki kwashi kafa ki tafi wurin katon kafiri neman biyan bukata kin yadda imaninki kin Yi shirka, saboda namiji shi adalci ne beyi muku ba, kuma Allah baze barshi ba seya fiddawa kowacenku hakkinta sannan ranar kiyama zetashi da paralyzed,to shifa paralyzed ze tashi daita maybe Allah ya mishi rahma ya tafi aljanna ko yasamu ceto awurin manzon rahma, kefa? katuwar kafira mushrika me hada Allah dawani direct wuta kikai hjy ,domin Allah baya yafe shirka idan kinmutu akanta sede yakan iya yafe miki in kin tuba idan yaso, to kinada tabbacin zaki kai lokacin tubar? idan kika mutu agun bokan fa kafin ma kibaro wurinsa?idan kika mutu kafin ki tuba fa? To inamiki albishir da cewa ke yar wuta ce, idan har baki tuba ba ,maza ki tuba kafin lokaci ya kure miki, maza ki koma ga Allah kafin malaikan mutuwa yazo gareki, duniya mun dauketa kamar zamu dawwama acikinta,mundena Tuna lahira munata aikata aika aika kuma kina tunanin Allah ze miki rahma dan bacewar basira, idan aka tambayeki ma huwal iman cewa zakiyi laadari,bakiiya komai daga addininki ba amma kin iya biyar malamai da bokaye,abu daya kikarike (innallaha gafurur rahimm)inbaki tuba ba fa hjy? Ko ahakan kina tunanin shiga aljannar, kishin me? duniyar kanta Nawa take dukkanta ,donme baza mu hakura mu koma ga Allah da bukatun muba shine me biyan bukata ba wani ba, Allah(SA) yace bakomai bace rayuwar duniya se lokaci kididdigagge, bakomai bace duniya se rayuwa yar kadan , yace rayuwar lahira itace rayuwa , ya kuma cewa kafirai kuji dadi kadan sanan makomar ku wuta ce kuna me dawwama acikinta*
*ya Allah kakaremu daga aikata kowane sabo ka kara mana imani da tauhidi da tawakkali ya rabbul alamin*😭
*Allah yace mutuwa zata zo muku kuna masu shagaltuwa da duniya sekuce ya Allah ajinkirta mana se yace Allah baya jinkirtawa bawa idan waadinsa yayi*
*mu tuba kafin ranar da hannuwanmu da kafafuwanmu zasu bada shaida akan abinda muka aikata,ranarda zaa bijrowa kowace rai da abinda ta aikata,aranar ne kafirai zasu rika kuka suna cewa amedosu duniya zasu aikata aikin kwarai*
*Allah yace wadanda sukai imani kuma sukai aikin kwarai zamu sakamasu da aljanna koramu na gudana daga karkashinta suna masu dawwama acikinta ladar abinda suka kasance suna aikatawa,yace sune wadanda sukayi hakuri kuma ga Allah kadai sukai dogaro*
*mudage mu zama daga cikinsu yanuwa cikin wadanda hakurinsu da dogaro da Allah ze kaisu ajanna*
Hawaye cikeda idonta batare da tabari sun zuboba tace "nabaka kwana bakwan in ma bata samu sauki ba zakaiya wuce haka na amince"
Ya fiddo ido yace "dagaske? "
Tace "eh na amince"
ya rungumeta yace "nagode Aisha Allah yakara miki hakuri yakara rage miki kishi ya barmu tare har gobe kiyama"
tace "amin" tana yatsina fuska tade amsa ne kawai amma bawai don tana so ba,
Ya fara aika mata da kisses tai lamo tana jinshi yagama kidansa da rawarsa ya rungumeta har bacci ya daukeshi ita kuwa idonta biyu takasa bacci hawayen da batai ba seda tayisu zuciyarta na zafi ta tashi ta sha magani takoma ta kwanta har bacci ya dauketa,
tunda asuba da yayi wanka ya fita masallaci yana dawowa be kara komawa dakinba ya na dakin faseelat koda yafada mata Aisha tabar mata kwana 7 yake kawai tayi amma tasan Aisha bazata iya barin mata ba hakanan dole ranta beso ba tabayar,
can da rana zazzabin ya sauka, tace"hero muje falo mana mudanyi kallo kafin zazzabin yadawo yaushe rabon da na ko leka shi "
yace "angama sarauniya acikin zuma, yawwa dan Allah atemakamin plsss yau 1month inagani sede nahade miyau tunda yanzu da sauki kidan budamin kafin jikin yadawo I'm very sure da daddare bazan samu ba"ya kwabe fuska
ta yunkura ta tashi daga kan bed din tafara tafiya majestically yabita da kallo tana cikin tafiyar takusa kai kofa tace "nagudu dan yanzunnan duk yar lpyar dana samu seka kwasheta duk ruwan dake jikina se sun kare kan kabarni.."
bata rufe baki ba taji ya rungumeta ta baya ya dagata sama yana dariya yace "niba ruwan da lpyar dazan kwasa keda zan temakawa in kara miki ruwa da fresh milk medadin gaske "
Faseelat tana dariya tace "plssss banaso kabarni nayafe dadin nan"
Aisha tazo kiran fahad lunch taji sunata gaggabar dariya,
zuciyarta na harbawa ta juya daki idonta cike da hawaye, azuciyarta take magana "wai wannan ce zaace ma marar lpy tana ta kwasar dariyarta ahakan ciwo take, sunata soyewarsu a matsayin jinya ni ina kwasar aiki da bakin ciki ,bazan iyaba tafiya ta zanyi "hawaye suka wanko mata a fuska ta kwashesu da hannu ,ta bude wardrobe tasa hijab ta fita daga gidan,
suko sunsha dariyarsu da wasanni don kan bed suka koma hardasu jefe jefen pillows da bugu da wasa,
suna gamawa suka fita shi yawuce dining ga kuloli nan amma ba Aisha yahau yashiga dakinta be ganta ba yafita har garden koina bata, yayi tsaye yarike kugu yasande tana gidan mommy to meyasa bata fadamishi ba? ya daga kafada ya koma wurin faseelat beko ci abincinba,
Aisha na shiga gidansu tafita daga mota da gudu tana kuka tashiga gida,
Mommy tai zaman dirshan kasa sadiya auta na kwance kan cinyarta Tanai mata tsifa Aisha ta shigo tafada jikin mommy tana kuka, sadiya tai wuffff ta tashi zaune,
mommy na raba ido tace "Aisha menene kuma kede matsala bata karewa daga gareki "
Aisha numfashinta na sarkewa take magana "mommy yaya yadena sona yadena kula da rayuwata, faseelat ciki ne daita yaya namin gori yana fadamin ina bakin ciki nake daita "tafashe da kuka tacigaba da kuka tace "mommy yaya yazo yace nabashi kwanaki har seta samu lpy ze dawo gareni gabadaya hankalinshi yana kan cikinta kuma lpyarta lau wlh "
Mommy ranta bace take kallon Aishar,tana dasa aya tace "ubanshi yaci uwatai ita me ciki harwani lokacin lpy ne daita, saboda tana da ciki seya ida kashemin ke, dan ubanki meyasa baki fadamin tuntuni ba seyanzu "?
Aisha tana ta kuka tace "baniso in tayarmiki da hankali ne mommy shiyasa nai shiru"
mommy tace "aiko shegen cikinnan baze zo duniya da rai ba share hawayenki kingama kukan bakin cikin shi daga yau wlh "
"Ke sadiya tashi daukomun waya ta daki",
Tatashi ta tafi sama dasauri, Aisha nata ajiyar zuciya hawaye na kara zubomata mommy tace "shi har yaisa ya miki gorin haihuwa shegen cikin ze bare kuma dole yarabu da shegiyar nan"
sadiya ta dawo da waya hannunta ,mommy ta latso number anty salma takara akunne tace "auta kishirya wurin katon boka nakeso kikaini kowani jibgegen malami wanda dana fadi bukata ta tagama biya "
anty salma tace "tofa anty lpy meyafaru? "
Rai bace tace "kome ma yafaru fahad so yake ya kashemin Aisha kawai wai dan kishiyarta nada ciki shine yake mata gori harda cewa tabarmishi kwanakinta wlh bazan bari ba wannan karan kishirya gamunan zuwa"
anty salma tatabe baki tace "ai dama zuba maku ido nayi tuntuni yakamata ace anwuce wurin base yanzu ba da Aisha tagama wahala, niko keda malaman da zan kaiku gunsu aiki kamar yankan wuka, akwai boka gumurzun duniya ya kware da aikinshi ga lasting, akwai malan halilu megani har hanji kina zuwa ze biya miki bukatunki cikin sauki "
Mommy tace "gamunan tafe nagaji wlh ni kaina abun yana affecting dina some time bana barci idan nakira likita yana fadamin jinina yahau sede munzo "takashe kiran,
Aisha najin abinda tace tai tsit ita gabadaya hankalinta ya gushe mijinta kawai takeso yadawo gareta ta kowane hali,
Sadiya datun dazun take zare ido tace "mommy bade wurin boka zakuba?"
Mommy na harararta tace "can muka nufa ko sadiya "
sadiya tace "mommy kinsan fa Wanda yaje wurin boka yayi shirka kamar hada Allah da wani ne, kuma fa bukatunku bazasu biya ba seya so, meze hana anty takara hakuri kuyita addua in ma wani asiri aka masa seya kare amma karkuje wurin boka plss mommy "
mommy tace"ke sefa munje sena kwato mata yancinta duk wa yaja inba itaba danubanta inata bata shawara taki dauka, tunda nake ko malamin zaure bantaba lekawa ba amma yau dole ne se munje wlh "
sadiya zatai magana mommy ta kai mata bugu, ta janye tana tunzuro baki,
mommy tace "sena ci ubanki da shiga maganar manya tashi kidaukomun gyalena ke Aisha da jikka ta ki duba a closet ki daukomun rapar 1k guda 3 tashi maza "
Aisha ta tashi tana share hawaye ta haye sama jim kadan tafito da kayan tabawa mommy tasaka suka fita,
Suna fita sadiya tafashe da kuka tace "Allah yaganar daku gaskiya"
Basu tsaya koina ba se gidan salma suna shiga ta sabo mayafi suka fito a motar ta suka nufi gidan boka gumurzun duniya suka lula kamar zasu tafi jibiya sannan sukabi hanyar datayi dankama suka cigaba da tafiya,
Sunayi suna labari mommy tace "inta haihu aini nabani bare inta haifi namiji shikenan ita zata cigaba da ruling gida in ita wannan banzar bata kara haifuwa ba shikenan natashi atutar babu nayi renon banza"
Anty salma tace "ki kwantar da hankalinki anty kome yazo karshe"
Sunata tafiya suka tsaya a bakin titi suka sauka sukabi wata yar karamar hanya tundaga kan titin kana hango rufin bukkar bokan, bawata tafiya sosai suka iso wurin yana bakin bukkar wurin ba rufi amma bakikirin yake kamar anyi rufin kwano gawani mugun wari dake tashi gawasu layu da kawunan dabbobi gefenshi, tunda suka tunkari wurin suka rikajin ihunshi da maganganun shi da bakaken aljanu wadanda yake musu hidima su kuma suna biya mishi bukatocinshi,
dukkansu ba wacce ta tsorata har gara mommy danshi kanshi bokan abun tsoro ne shirgegen kato ne baki wulik daga shi se dan bante ya rufe kugunshi,
Anty salma ta bude baki tana fadin "gafara de gafara de,"
Suka zo zasu zauna gabanshi nesa dashi,
Tunkan su zauna ya kwasa masu tsawa dukkansu seda suka tsorata muryarshi na amo yace "Allah ya gaza? Ya gaza ne "?
Dukkansu suka rika gyada kai suna fadin "eh yagaza"
ya kwashe da dariya yayi yan surutanshi da aljanu dawani kalar yare,
Duk suka samu wuri suka zauna,
boka ya kallesu daya bayan daya idanunshi kore kore yellow yellow yanata zaresu, ya nuna Aisha yadaka mata tsawa yace "me kkso a musu?"
Aisha ta girgiza ,jikinta na rawa tace "so nake a zubar da cikinta asa mishi tsanarta amma karya saketa yanzu harse ta kamu da ciwon zuciya"
boka ya babbake da dariya "hahahahahahahahaha bukatarki zata biya yarinya amma dan dukununu nason ganin tsiraicinki aljani betau yanason shan maniyinki,aljani mugu yanason ya sadu dake daganan kuma bukatarki tagama biya har'abada hahahaha "
mommy ta zaro ido waje jikinta yana rawa ta kalli salma ta banka mata harara,
Aisha zatai magana mommy tai karaf tace "muna zuwa boka zamuyi shawara"
Yayi ta dumumuwanshi kamar beji taba yanata juya hannuwa,
ta wurga musu harara duk suka mike suka bar wurin seda suka kai gaf titi, mommy ta kalli salma tace "amma wlh salma bakida hankali kirasa wurin wanda zaki kawomu se wannan bakin arnen wanda in ance rabonshi da wanka yafi shekara baa gardama ,ahakan ze kwanta da diyata wlh batayiwu wa dan nasan duk cutukan duniya babu wacce bazaa samu a jikinshi ba "
Salma tace "aa anty bawani ciwo kuma seme dan ya kwanta daita inde bukata zata biya Allah anty aikinshi na lasting wani lokaci mutu karaba"
Mommy tace "keni inason diyata ban shirya ganin gawarta ba bazan bada ita shida aljanunshi suyi wartambe da jikinta ba wancan katon idan yahaye ta na tabbata seta ji kamar bata taba sanin namiji a rayuwarta ba "
taja hannun Aisha tace "mutafi wurin dayan mugani"
Aisha ta riko gyalen mommy tace "mommy kibari plssss "
Mommy ta balla mata harara tace "inbari wancan laanannen Allan ya tumurmusheki? Lalle bakida hankali Aisha nida sauran hankali na"
Taja ta da tsiya suka shiga mota suka bi ta ring road sunata tafiya seda suka bullo cikin batagarawa suka kutsa kai can ciki can wata unguwa daba mutane sosai se daidaya suka faka bakin wani gidan bulo,
suka firfito salma nagaba tanajin haushin mommy ta bude labulen dake wani daki awajen gidan suka shiga,
wani dattijon mutum ne zaune da katon tray da kasa cike dashi ga casbaha yanaja zut zut kai kace ba abinda yake fada casbahar kadai yake ja,
suna shiga yadago yabisu da kallo da daidaya,
suka samu wuri suka russuna,
Sukai tsitttt, ya dukar dakai yayita jan carbi sannan ya dago ya kalli aisha yakura mata ido yace "mijinki yafi son amaryarki, yanzu tanada ciki yakara fifitata akanki?"
Aisha ta girgiza kai kamar kadangaruwa,
yasa yatsa yafara zane jikin kasar yace "ba'ita ce ta kashemiki diya ba dodon matsafa ya bukaci jininta suka bashi, bataiwa mijinki komi ba sonta kawai yake, me kkso a mata? "
tace "so nake yaji ya tsaneta sannan azubda cikin jikinta kuma data kamu da ciwon zuciya ya saketa"
ya cigaba da rubutu yana jijjiga kai,
mommy de shiru tayi wato Aisha seta dau fansa takeso ya saketa lalle Aisha ta azabtu sosai,
bayan lokaci ya dago yace "ze tsaneta bazeso ko hada ido daita ba, sede cikin jikinta baze zubdu ba saboda tana adduoi kuma cikin na yan baiwa ne dole se sunzo duniya sede akwai mafita idan cikin ya tsufa yakai watan haihuwa zakizo nabaki wani magani data fara nakuda ki mata turarenshi cikin kwana ukku yaran zasuyita ciwo su mutu su duka "
Aisha ta daga kai alamun ta yadda,
ya bude wata kwarya dake gefenshi ya dauko magani daya tallin tall kulle a leda ya mika mata jiki na bari ta amsa,
Yace "da kinkoma Gida kiyi turarensa akoina acikin gidan ki tabbatar ya shaki hayakin kafin awa biyu dayinsa daganan kuma aikinki zefara "
Mommy tace "mungode sosai tome zaa bada? "
Yace "zakubada 100k idan wata takwas sukayi zata dawo ta amshi cikon maganinta"
abun yawa mommy sauki da yawa, ta zuge zip na jaka ta fiddo 200k ta ajiye agabanshi tace "ga wadannan idan aiki yayi kyau yaran suka mutu zan kawo maka wasu 200k din "
malam yace "da kyau se kundawo"
Suka tashi suka fita sunata godiya,
Suna fita mommy ta kalli salma tace "keda kinsan wannan yafi sauki kika kaimu can? "
Salma tace "Ai kuma waccan aikinshi yafi lasting kuma dashine har cikin seya zube amma wannan ma semujira lokacin da yace "
Aisha na murmushi tace "nagode anty "
anty salma ta harareta tace "shasha seki meda hankali kiyi yadda yace, kuma kita abubuwan da shegiyar zuciyar ta zata buga karshen ciwo ma"
Aisha tai dariya suka hau mota sunata labari suka koma gidan anty salma daga nan suka dau motarsu suka wuce gidan mommy,
Lokacin marece yayi sosai acan gida faseelat suna zaune da hero a main falo tana jikinshi da shagwaba tace"hero ice cream vanilla essence plss "
yace "akwai fa acikin fridge bari na dauko miki"
Tace "nide bashi ba vanilla nakeso"
Ya dafa cikinta yace "baby kacika shan sanyi ka rage kar mura takama minkai"
faseelat tai dariya tace "yaji plsss yanzu nakeso sena sha nakejin dadi"
Yace "bari nafita na siyo miki bayanshi seme? "
Ta langwabe kai tace "mutafi tare mana kaga senaga wani abun danikeso din "
yace"bafa ki lpy honey kiyi zamanki"
tace "nide senaje "tai kamar zatayi kuka,
yace "no don't cry bari na daukomiki hijab "
ya hau sama ya dawo da hijab tana zaune yasa mata yakamata suka fita,
Suka shiga mota se oasis bakery ,
suna fita ya bude mota yafita yabude mata murfi tafito tana mai murmushi tace "thank you "
suka jera yana rike da hannunta suka shiga ciki,
khalil da yaje siyo musu bread da zasuyi breakfast gobe,yana ciki a upstairs sukuma suna down,
suna shiga tafara dube dube abinda ze burgeta bayan ice cream din,
sega khalil ya sauko seya hangeta, ya kura mata ido tsohuwar soyayyar da yake mata tuni ta dawo,
faseelat batasan dashi ba tana juyowa taganshi, yana payment, ta kalli dressing dinshi yana cikin maroon yadi black hula da takalma black kayan sun masa dede batasan lokacin da murmushi ya kwacemata ba, sannan tai sauri ta juya wurin fahad dake mata magana ita kuma hankalin na wurin khalil da yayi sororo yana kallonsu ganin hannunta cikin na fahad,
fahad zuciyarshi cunkushe yanata kokawa da kishin dake cin shi,
dandanan faseelat ta waiga ta kalli khalil gaskiya she's happy yadda rayuwarshi ta sauya,
khalil yaji yakamata su gaisa ya doso inda suke faseelat na ganin yataho ta daburce gabanta na faduwa,
Har khalil yazo gabansu da murmushi kan fuskarshi ya mikawa fahad hannu su gaisa,
Zuciyarshi na zafi memakon yabashi hannun seya wanka mishi mari
wanda seda khalil yakusa kifewa, idonshi jawur ya dago yasa hannu ya shafo gefen bakinshi yaga jini, ya meda kallonshi ga fahad daketa huci, ya kuma Kalli faseelat tana ta girgiza kai,
Be wata ba ya kaiwa fahad naushi a hanci nan take se jini yafara zuba,kobin jinin dake zuba jikinshi beba da zafin da yakeji yakara wankama khalil mari, tassss khalil ya rama,
Faseelat tafashe da kuka mutanen dake wurin suka taso suka ririkesu suna basu hakuri,
khalil ya fita daga wurin batare da yabibiyi ledar bread dinshi ba,
rai bace fahad ya jawota kiiiiii suka fito daga wurin ya buda mota ya wurgata ciki ya rufe ya zagaya ciki ya zauna, ya fiddo handkerchief yana goge jinin dake kara fitowa daga hancin shi,
faseelat nata kuka ta matso zata rike mai kai cikeda tausayinshi,
Cikin fada yace "karki tabani munafuka ina tare dake ma amma kina yiwa wani murmushi, marar kamunkai banza ballagaza sokuwa"yanata goge hanci yake maganar
tanata kuka tace "call me with every name hero amma wlh ba abinda kake tunani bane wannan shine khalil tsohon mijina"
kalmar tsohon mijina ta tabashi yace "kinsan kina sonshi meyasa kika rabu dashi?kika zo kika shiga rayuwa ta kika sani dole nafara sonki,meyasa baki tsaya gareshi ba tunda u love each other"
takara volume na kukanta tace "wlh bahaka bane ni kai nakeso...."ya katseta da tsawa" kimin shiru"
tai shiru tanata kallonshi yatada mota dagudu ya doshi gida,
daga gidan mommy Aisha ta dauko motar ta tadawo gidan tana ta murna, tunda tashigo taji gidan tsit taje kofar dakin faseelat takasa kunne taji tsit, tace "to ina sukaje? "
tace"amma hakan ma yayi bari nazo nai aikina kafin sudawo nasan kafin Maghreb dole su dawo,
jiki na rawa tashiga daki ta ajiye gyale da waya tafito da maganin taje falo ta jona burner dandanan tai jawur ta zuba maganin kaffff dandanan hiyaki ya turnuke gidan ga kauri dagaji anhada tsurface tsurface dayawa aciki,
ta zare wayar tarika yawo dashi tana turara gidan tana ta murmushi ,
harta gama shiru shiru basu shigoba tace "nabani karsuki shigowa fa "tana ta duba wall clock,
taji budewar gate tasaki murmushi ta tashi ta haye sama,
fahad na ajiye mota yabude yafita dasauri ya shige gida ranshi bace ba bismillah bakomi,
Yana shiga tsakiyar falon yaji kanshi na juyawa, yayi tsaye wuri daya ya dafen kan yana yamutsa fuska,
faseelat ta bude tafito tanajin juwwa na daukarta saboda kukan data sha, tana kuka tashiga gidan yana tsaye yaba kofa baya taje bayanshi tana kuka tace "Dan Allah Hero kayi hakuri bazan sake ba "
yayi mata shiru yanajin maganarta kamar kukan jakai,
ta dawo gabanshi tana kallonshi hawaye na zuba tace "kayi hakuri Dan Allah kadena fushi dani, banjin dadin ganin fushinka naci albarkacin cikin dake jikina "
yanzu a duniya ba halittar daya tsana kamar ta, ganin ta yake kamar karya agabanshi tana mishi haushi ya tsaneta he hate her like hell bayason ganinta bare jin maganarta,
ta bude baki zatai mishi magana ya dauketa da gigitaccen marin da seda ta zube awurin a sume, yaja dogon tsoki ya haye sama yashiga dakinshi, dashi ma yasha turare ya wuce toilet yana wanke fuskarshi da jini yabata yanayi yana kallon madubi seyakeji kamar bashi ba,
faseelat dama gata sauran ciwo tananan kife cikin hijab se 7:5 Aisha tafito tanata rera waka ta Abdul d one "kasani aranka kar infita inka barni abaya zansha wuya"
Tun kan ta sauko daga step ta hangi faseelat kife, ta tabe baki takarasa wurin tana tsaye tace "ke!!! Ke!!! "taji tsit,
ta duka ta dagota taganta sume tace "innalillahi ba yanzu ba my kishiya ina son ganinki a raye "
ta aje ta ta ruga da gudu ta dauko ruwa tazo ta sheka mata,
faseelat ta farko da tari da kuka hawaye masu zafi nabin fuskarta"
Aisha tai fuskar tausayi tace "sannu faseelat meyasa meki ne haka"?
batace mata komi ba tatashi tana dafe da cikinta ta haye sama zuwa dakin hero dinta.
[9/6, 3:52 PM] Ikra Rukayyat: ➰➰➰➰➰
*RAGGON MIJI*
➰➰➰➰➰
By
*MAMAN MAMY*
*(SHALELE)*
✍🏽✍🏽 *GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION*✍🏽✍🏽✍🏽
We are bearer's of so golden a pen🖊
We write assidiously perceiven no pain
So magical
Our creative golden pen🖊
Be hold our words
A product of our pen🖊
Savour our words
For it will cause you no pain.✍🏽
https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/
8⃣4⃣
*Dedicated to Lipton girl (nuriyya) writer ,Allah yakara miki basira sister,yakara hada kanmu*
*gaisuwa da jinjina ga yan golden pen writers association*
👇🏼
*omer dalhat* we miss you,
Beelat
Princess mazadu
Feaner
Deajer one love
Oum deedat
Fatima batula
Fareeedaty
Bintu
Dr fatee
Lipton girl
Ummee yusuf
Harira aliyu
*And all ina maku fatan alheri Allah yakara maku basira yakara hada kanmu*
Golden pen tsintsiya daya madaurinki daya 🤝🏼
Aisha ta tabe baki tace"kya fito yar issss ke matar so kullum kina nuna ke ta Allah ce dan kinga yana sonki yanzu ma gani ina kilbibin naki da kissar zasu kaiki"
Faseelat ta tura dakin ta shiga kwance ta hangoshi ya rufa da duvet ta matsa tana tunkarar bed din dayake kwance,
Kamshinta kadai yaji yaji duk ya rasa natsuwar shi, tunkan ta karaso muryarshi na rawa domin zazzabi ya rufeshi yace "karki sake ki karaso kusa dani I hate you and all about you dan Allah stay away from me natsaneki natsaneki leave my room now"
Tai still, hawaye nata zarya a kumcin ta anya taji dede kuwa bakinda ya saba fada mata so shine yake fadamata tsana saboda karamin laifi wanda be kamata akirashi laifi ba,
taja zuciya muryarta na sarkewa tace "hero it's me fa ur honey ur life kake fadawa haka kadawo cikin hankalin ka kishi be kamata yarika fidda kai tunaninka ba "
kamar ya dade kunnenshi beson jin muryarta yace "who's my life? U? God forbid ni banma taba tsanar wani abu kamar yadda na tsaneki ba just get out from here banason jin muryarki da gwara haushin kare daita "
Faseelat ta zaro ido waje tafashe da kuka batasan lokacin da ta ida matsawa wurinshi ba ta zagaya taga banshi ta haye gadon dasauri ta bude duvet din tana kallon fuskarshi idonshi a kulle ta kai hannu ta tallabo fuskar shi, hawaye na cigaba da zubo mata,
Ya bude ido yana watsa mata kallon tsana, kallon da yake mata yabata tsoro domin tana hango tsantsar kiyayyar da yake mata bata taba ganin kallonnan a idonshi ba yasaba fushi daita jibgarta amma takanga tashin hankali ne da fushi amma ba kiyayya ba,
Hannunta na rawa tace "meke damunka ne? I'm ur faseelat ni kake hadawa da karya? hero me kakeso ka zama? "
yaja dogon tsoki ya kabe mata hannu a fuskarshi dukda yadda yake ba lpy yatashi yajata tana ta turjewa tana kuka tana fadin "plsss kayi hakuri ka saurare ni " ya bude kofa ya turata waje tatai zata kaiwa bango karo tai sauri ta dafe bangon,
Ta waigo tana nishi tana hawaye hannunta dafe da cikinta take kallonshi,
idonshi kasa be kalleta ba yace "don't ever come to my room again I don't want to see you cos I hate you"gammmm ya meda kofar ya rufe,
Faseelat takara fashewa da kuka tana daga murya ta zame tai zaune wurin tana tayi ,
Aisha da tagama salla tana addua tai murmushi tace "yanzu kika fara kuka zaki ji yadda nakeji lokacin da yake wulakantani saboda ke"
Seda tasha kuka sosai sannan ta tashi, ta goge fuska ta shiga dakin Aisha da sallama bakinta,
Aisha ta amsa tana bin fuskarta da kallo,
Faseelat da muryar ta tagama shakewa tace "anty Dan Allah ki kira doctor ya duba hero bashi lpy"
Aisha ta aje remote tace "meyasa me shi ne? "
faseelat tace "zazzabi yake idan likitan yazo ze mishi bayani"
Aisha tace "Tom"
Ta dauki waya zata kira faseelat ta juya ta fita, Aisha ta kira likita tafada
Mai ya kamo hanya,
dasauri ta fita dakin ta shiga nashi yana rufe ta haye gadon ta bude duvet din ta kai hannu wuyanshi zafi rau tace "subhanallahi sannu yaya ga doctor nan zuwa "
yayi shiru ta kalli fuskarshi da tayi jawur tace "yaya meyasa meka a hanci fuskarka duk ta sauya" hankali tashe take maganar,
ahankali yace "I don't know "
Jin karar door bell ta zo zata sauka taje ta bude kofar ya riko hannunta idonshi a lumshe yace "stay with me please "
tace "yanzu zan dawo ga likita can yazo ze duba ka "
Ta cire hannunshi tafita dasauri, tabude wa okato suka hau zuwa dakinshi,
yana kwance okato ke dubashi yaga hancin shi jawur sosai,
Ya rubuta drugs yace "sannu ko,"ya kalli Aisha yace "madam let me gate him the drugs I will be back soon "
ya tashi yafita, Aisha takoma ta zauna, ta meda kanshi a cinyarta tana shafa gashin kanshi,
Faseelat na zuwa daki tayo alwala tazo tayi salla tun kafin tagama taji tanajin sanyi sosai, jikinta kuma tun dazu yayi zafi, bata damu da ciwon ba ta dauko kurani tana karatu,
Khalil ko da yafita yana cikin mota yana tuki yanata doka tsoki ,ya bugi sitiyarin mota yafi sau biyar yanajin mugun haushi da kishin fahad,
daga gaisawa?who knows koshine yarabashi daita ya dauke mata hankali,ina ma zega wanda yake communicating daita a that time, da seya mashi jina jina,
Yanata tunanin irin murmushin da take mishi da taganshi, yasaki murmushi unknowingly, he miss mace me kyau me halin kirki,abunda hjy tayi ya dawo mishi t
Yaja tsoki,
yana zuwa gida ya shiga jamila tataso tana "oyoyo yaya ina breadin? "
Yace "ban siyo ba, zande siyo din"
takura mai ido tace "meyasa mu lips dinka kamar sun kumbura"
Ya shafo wurin yace "nothing na dan bugene, ina khalil? "
tace "yana daki na kwantar dashi yanzu nakeso na goya shi Maghreb ta kusa "
Yace "OK bari nai alwala natafi masjid"
Dakyar faseelat tasamu ta gama karanta suratul mulk ta koma saman bed ta haye ta rufa da bedshit ,
Hawaye masu zafi sunata yawo a fuskarta,
Doctor ya dawo kawo maganin Aisha tabawa fahad,
bayan ishai,
Tareda aisha fahad yayi salla suna gamawa takamashi ya koma kan bed ya kwanta ,
tana jin tausayin shi tace "yaya me zaka ci? "
Yace "nothing "
tace "plsss mana kaci wani abu "
idonshi lumshe yace "OK just a tea with honey "
Ta tashi ta fita, ba jimawa ta dawo da tea din yatashi zaune tana bashi a baki tana kallonshi, shekara fiyeda 15 amma bata taba gajiya da kallonshi ba,
seda ya shanye sannan ta aje cup din yakoma ya kwanta,
Ta mike tsaye tace "seda safe Allah yabaka lpy "
ya bude idonshi da har yanzu suke jawur yace "what are you saying Aisha? tafiya zakiyi kibarni cikin ciwo, plsss kizo ki kwanta anan "
Aisha tace "ayya yaya kamanta nabaka week awurin faseelat, kuma koba haka ba yau girkinta ne, tafiya zanyi nasan tana nan zuwa kowane lokaci "
yace "plsss kidena fadin sunanta Agabana I hate her banason kina maganar ta just come back and sleep here"
Dadi ya kasheta tace "to bari naje nai wanka zan dawo give me only 15minuntes"
Yayi shiru, ta juya tafita aranta tace "ban zuwa kai zaka kawo kanka "
Tana fita ta hau dining tai nattt da abincin da ta dafa tadade bataci abinci irin haka ba, takora da lemu tace "alhamdulillah"ta tashi ta haye sama tai wanka tai kwanciyarta a bed ta Kunna data tana chart,
Jin shiru bata dawo ba har kusan 10pm ya tashi ya koma dakinta, tana kwance yaje ya kwanta bayanta ya rungume ta,
ta juyo ta lulluba mishi bedshit,
Se 12am faseelat ta tashi tanajin jiki tasha magani tai salla, tana kwance kan carpet ta tashi ta nufi dakinshi sede dakin wayam bakowa that mean yana dakin Aisha, ta koma dakinta ta kwanta tana ta tunani se tsakar dare bacci ya dauketa,
wansafe shiru babu fahad be saba mata haka ba ko yayi fushi yakan dubata idan bataje ba,
Aisha seda ta hada breakfast ta hau sama tashiga dakin faseelat,
tana kwance Aisha tace "kifito muyi breakfast ta juya "
faseelat dako yunwa bataji ta tashi tabi bayanta,
Ta samu Aisha na feeding dinshi,
Taja kujera ta zauna, tanata kallonshi amma ko kallonta beba,
Aisha tace"sarve your self plss "
Faseelat bata zuba abincin ba tana kallonshi tace "Hero dan Allah kayi hakuri kadena fushi dani bazan sake yin komai da ze bata maka rai ba "
Yayi shiru,
Faseelat tace "kadaure plsss I'm begging you "
ranshi bace yace "Aisha idan har kinason in rika cin abinci a dining tokibar gayyato wannan halittar anan natsaneta natsani komi nata banason jin muryarta bare na kalleta kidena gayyato ta kusadani "ya tashi ya haye sama,
Faseelat tana ta hawaye ta Duke jikin dining table tana kuka,
Aisha tace "wai meke faruwa ne? "
faseelat tana kuka ta dago tace "anty na mishi laifi kibashi hakuri plssss, maganganun dayake fadamin sunyi muni da yawa plss kibashi hakuri "
Aisha tace "toke me zesa ki damu kanki inace kinsan halin kayanki idan yahuce ze neme kine,zan bashi hakurin amma kinsan ni bakowa bace awurinshi"
Ta tashi ta haye sama tana yatsina fuska,
Shiru shiru Hero yayi hakuri amma bayayi kullum tana kuka tana begging amma beji takasa gane akwai wani asiri jikinshi, dan bata taba tunani wani ze Mishi kawai abinda ranta kebata yadena sonta ne,
yau ciwo gobe lpy ita ke kula da kanta kullum dakin Aisha yake kwana kuma in girkinta yazo tana aikinta dakyar, agabanta suke soyewarsu, umma time to time takan kirata taji lpyarta kuma tana aikomata da kayan kwadayi,
Bayan sati, se daddy yafara rashin lpy me tsanani farko akace typhoid akace sugar karshe de akagano yana dauke da hipatitis ,ba jimawa suka tafi Sudan jinyarshi ,
Umma har gida tazo ta mata bankwana sannan suka tafi, abun ya dameta matuka bata bacci sosai saboda damuwa,
After another week, da daddare ne sosai kusan 2:30am ta farka da matsiyaciyar yunwa tana yamutsa fuska ta sauko ta fita zuwa kitchen,
Tunda ta tunkari kasan takejin ihun aisha da karar kisses da tsotse tsotse, zuciyarta na zafi hawaye suka cika mata ido kamar ta juya se takarasa kasan duk yadda taso karta kalli gunsu amma seda idonta ya kallesu yanata sucking Aisha takoina, zuciyarta na bugawa ta karasa kitchen tana hawayen bakin ciki, yunwa takeji sosai tana son indomei saboda zuciya ta dauko indomei ta yamutse ta ta bude ledar ta rika dibarta danyarta tana kaiwa baki tana taunawa tana kuka tana korawa da ruwa seda ta cinye danyar indomie din tasss tai kwance a store din tana ta kuka har bacci ya dauketa,
Da safe su fahad suka tashi sunata farin ciki,
Faseelat kuma seda asuba takoma daki tai wanka tasa kaya yanzu ko shafa batayi bata lpy ga ukubar da fahad ke ganamata,
Ta fito ta samesu sunata dariya akan dining ,tarabu da zama a dining din tai tsaye hannunta dafe da kujera tana kallon fahad da yasha toka tunda tazo wurin tace "hero se yaushe zaka dawo da kula dani? nifa matarka ce ka ajiye ni baka bani wani hakkina kowata kulawa, yakamata ka sauko hakanan yanzu fin sati ukku kana fushi da abu daya, Dan Allah kayi hakuri horon yaisa haka, ko kamanta da cikin dake jikina ne idan ni kadena sona yakamata naci albarka cin shi, ya kakeso naida rayuwa ta ne nabaka hakuri nayi kuka, na azabtu haka kayafemin mudawo rayuwarmu kamar baya plssss"
So daya ya kalle ta ya kauda ido yace "ke bacewa mutane daganan"
Aisha tace "haba yaya tunda tabaka hakuri ka hakura mana,kodan cikin jikinta "
Ya kalli Aisha yace "ni natsaneta ne kawai tsanar da nake mata harta shafi abinda take dauke dashi, wlh Aisha jinake idan akabani wuka akace na kasheta zan iya, banason ganin gifcinta kwatakwata "
faseelat daketa hadiyar kuka ya kufcemata ta dafe zuciyarta dake mata ciwo hannunta daya nakan fuskarta tana rage hawaye tace "ka cigaba da tsana ta hero nikuma bazan gaji da furta maka inasonka ba, zaka iyason mutuwa ta amma ni inason rayuwarka ,baka son gani na amma ni inason ganinka kullum, na tabbatar watarana zakayi nadamar abunda kakemin zakayi nadamar kalamn da kake gayamin lokacin kuma bazaka samu gani na ba"ta ruga da gudu ta haye sama tafada kan bed tana kuka mecin rai,
Aisha ta kalleshi batare da tanuna jindadin abinda yayi ba tace "u see so kake ka kashemusu diya kome? Lalurar jikinta zaka kalla ka tausaya mata mana"
ya mike tsaye ya dauki keys nashi yace "u r not serious niko cikin nata ma I hate him "
ya tafi office abunshi,
Aisha tafara kwasar kaya tana kai kitchen tana shan dariya tana kyalkyatawa "me ciki anata ladabtuwa ni haryanzu I'm not happy tunda baki fara suma ba "
Faseelat taci kuka sannan ta tashi zaune kanta na tsananin ciwo ta dauko wayarta ta rike zuciyarta nabata ta kira ummi tafada mata ko adddua ta mata, dayar zuciyar tace a, a yanzu tace kidawo gida ko tazo tama daukeki susa yasakeki, tace ya omer zuciyarta tace cabbbb sokike yau dinnan kizama bazawara don bazaki kwana da aure ba, tace umma, zuciyarta tace haba ki tausaya mata ita dake jinya kuma batama kasar zaki daga mata hankali ne kawai,
Ta sharce hawaye tace "to wa zankira?i need help and advisor saboda abun yafi karfina"
Zuciyarta tace "adede wannan lokacin bakida me baki shawara se kanki u knew it danginki basa sanshi ke kuma haryanzu u love ur husband yakamata ki kara hakuri ki daure zuwa lokacin da ze dawo gareki yasha fadamiki he loves you yasha fadamiki u r his life kibashi time, kuma bakida Wanda ze temaka miki fiye da Allah, shi zaki koma mawa kina sanya faseelat dan kina ciwo kina cikin damuwa be kamata ki manta da addua ba so nawa kika tashi kika kai kukanki awurin Allah akan ya dedeta ki da mijinki baki taba ba anya kuka will help you? adduar bayan salla daban yakamata kirika tashi kina samun precious time dinnan kashi ukku nadare time din da Allah yake kira yana cewa Wake da bukata na biyamishi ,wake neman gafara ta na gafarta mishi"
Faseelat ta bude ido tace "yesss ban kasance me sallar dare ba, kuma kohakanan tanada kyau don samun matsayi awurin Allah, yanzu dole narika tashi sallar nan,thanks my heart for giving me the best advice, "
Se hawaye suka cika mata ido ta kalli hannunta da tafin hannun tayi fayau kamar batada jini kuma jikinta yazama very weak tace "I'm sick and weak but duk da haka I will try my best, ya Allah help me give me strength to face all the difficulties of my life "
Ta kai hannu kan cikinta tana shafawa tace "I love you dear kana ragemin kewar babanka koyaushe na Tuna da I have his blood in my womb nakanji dama "
Karfe biyu fatouma ta kirata bayan Sun gaisa tace "sannu me ciki anjima zamuzo ganinki nida anty tunda safe ina nan ina hutawa kamar kar in koma gida nafada mata zanzo tace zatazo itama taga kawarta zamuzo wurin laasar haka "
Faseelat tai dariya tace "sekunzo "takashe kiran
Aisha na dakin fahad yadawo daga aiki sunata rikita juna, faseelat ta rika jin ihun su harda na aishar tai murmushin bakin ciki don ita samm sex dinma baya gabanta tun mutuwar amira rabonta dashi yanzu laulayinta bama tajin desire ga kuma tashin hankali sede tanajin ciwo sosai yadda takejin ihunsu dariyarsu amma ita da ta matsa ze hade fuska,
Da laasar su fatouma suka taho radiya na tuki domin fatouma bata kware ba tanade koyo ,
radiya tana tuki tace "amarya ki kokarta ki samu ciki soon don oga duk zubin da kkga yadage yanayi yara yakeso ni shiru saboda ciwon mara kede lpyarki lau yakamata ki haifomana twins seki bani daya ni yar baiwar Allah "
Fatouma tana ta dariya tace "anty kina da abin dariya maybe ma kinada ciki, to nide babu amma I promise idan har nariga ki haihuwa dana yaye dan zan kawomiki shi kece mamanshi idan macece zansamata radiya narika kiranta my rival, "taida tana dariya
Radiya tace "kamm diyar tawa zaki sawa My rival?wlh fatouma bakida kirki ina laifin kisamata habibaty don nasan kina sona "
fatouma tana dariya tace "Allah yabamu gabaki daya nagode anty kullum kina sona kin daukeni sister Allah yakara hadakanmu, wlh kusan kullum se darling ya yabeki maganarki kullum Nifa har kishi nake wani lokaci "
Radiya tace "to ya kika iya nice fa uwargida sarautar mata ,ta gaban goshin, kefa cewa yayi temaka miki kawai yake yana kulaki musamman in muna sex sekiji yanata Ihu yana cewa wayyo dadi radiya kinfita wlh kinfita komi lami take kamar koko babu sugar"ita kanta dakyar takai aya tanata dariya, Fatima itama tanata dariya kamar kawaye ko cousin suka isa gidan,
Sunata labari suna danna door bell Aisha tazo ta bude fatouma ta tsaya seda radiya ta shiga sannan tabi saboda she respect her tana da hakuri da kawaici sosai most of it yadda ta sakarmata jiki,
Aisha ko tana ganinsu tare ta tabe baki tanajin haushin radiya yadda ta saki jiki har suna wani wasa kamar wata doluwa, she wonder ina ajin radiya ya tafi,
suna zaune suna labari main falo fahad yafito ya dandasa wanka yana cikin light ash jeans da shirt light purple fuskarshi tamau yazo yawuce su yafita,
duk suka bishi da kallo radiya tace "Aisha kuna fama wlh"
Fatouma ta tashi ta hau sama tasamu faseelat kwance don cikinta ke ciwo,
Suka gaisa Fatouma tace "meyasa bazaki koma gida ba ne can kinfi samun kulawa sosai "
faseelat tace "ya hana yace da lpyata akabashi ni"
Tace "to Allah ya sawwake inde kinji kwadayi irin namu na yan Niger u should contact me "
Faseelat tace "thanks" suka taba labari sannan suka tafi,
da dare ita keda girki ta musu tai setting dinning ta komawarta daki ,ummi takirata bayan sungaisa faseelat tace mata gobe zatazo gidan,
kamar kowane dare banda karar AC se surutan su Aisha da ihunsu yafito haka yauma, ita kuwa kullum takan kwanta da wuri har tasamu baccin yazo karfe 3-4 take kaiwa tana salla tana addua wani lokaci daga zaune wani lokaci a tsayen,
da safe, karfe goma tafita falon fahad dagashi se boxer ita kuma Aisha daga ita se ladies short da vest yana kwance kan cinyarta yana latsa system ita kuma tana wasa da kanshi tana kallo,
duk lokacin da yaji ko motsinta se gabanshi yafadi,
Taje ta zauna kujerar dake facing dinsu tana hadiye duk abinda takeji,
Bayan minutes idonta lumshe tace "hero zanje gida idan ka amince"
Yayi banza seda ta memeta sau ukku sannan da kakkausar murya yace " mtswwwww u r free to go anywhere it's ur life not mine who care,"
Ta bude ido tana kallonshi yanata aikinshi, har yanzu abun yaki sakinta gani takeyi kamar anmata musanyarshi ,
Zuciyarta na kuna tatashi zata bar wurin,
Aisha dake ta son zuciyar ta buga tace "faseelat!!! "
Faseelat ta waiwayo tana kallonta tanajin haushinta don ita bazata bari yayi mata haka ba,
hankalin Aisha akan TV tace "around 3pm jirginmu ze tashi zuwa Malaysia daga can zamu wuce dubo daddy, so kila bazaki same mu ba, ga gidannan akula dashi idan kinason wani abu u should ask mommy sannan se bayan 2-3 month zamu dawo kila muwuce calipornia daga can to sede kinganmu kawai "
Faseelat tai murmushi it's better ai da wannan bakin cikin da take gani,
Tace "Allah yakiyaye Allah ya medoku lpy"
ta juya tahaye sama,
Aisha ta yamutsa fuska bataso ta nuna I don't care haka ba,
taso tai kuka sanin dataje ummi zata gane yasa ta hakura, sunanan har tayo wanka tazo ta wuce su wannan karan Aisha rungume ajikinshi ta fita tashiga mota ta nufi gidan ummi tana ta tunani barkatai,
We have only one heart but divided into two, one has good thoughts and other is negative ,
Always follow ur good heart not the bad that tell you to do something bad or make you thought about that
[9/6, 3:52 PM] Ikra Rukayyat: ➰➰➰➰➰
*RAGGON MIJI*
➰➰➰➰➰
By
*MAMAN MAMY*
*(SHALELE)*
✍🏽✍🏽 *GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION*✍🏽✍🏽✍🏽
We are bearer's of so golden a pen🖊
We write assidiously perceiven no pain
So magical
Our creative golden pen🖊
Be hold our words
A product of our pen🖊
Savour our words
For it will cause you no pain.✍🏽
https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/
8⃣5⃣
*Godiya da ban girma ga anty ta anty hanne ado writer of fini a uba nafiki a miji,wacece uwa,and now iyayen ko mazan, ina rokon Allah yakara miki budi yakara miki lpy ya shiryamiki zuriar ki, ya kara miki basira da daukaka yasa kigama da duniya lpy a karshe ya tsunduma ki aljanna, ke masoyiyace nagode da soyayya Allah yabar kauna*
*readers🗣kunemi novels na anty hanne akwai darussa da dama,zakuji dadinsu*
*ni shalele wlh inajin dadi na 😂💃🏼sede naji bugul alert ya shigo daga masoya, kamar kunsan ba abinda yafimun dadi kamar naji alert😂 kai ina godiya Allah yabiyaku yakara maku budi kuyita cikani da alheri nagode😘😘😘😘*
Tana zuwa tai parking ta shiga sedata tattaro duk sauran kuzarinta da faraa sannan tai sallama ummi tafito tana amsa sallamar, tai tsaye baki hangame tana kallon muguwar ramar da tayi, faseelat nata murmushi taje ta rungumeta ,tana cewa "I miss you so much ummi "
Ummi ta cirota daga jikinta tace "faseelat duk laulayin cikin ne haka? kinbi kin kanjame kin fada dubi skin dinki yadda duk ta yamutse kode baki lpy ne? "
faseelat tai murmushi tace "ummi se ahankali wlh banijin dadi sosai laulayi nake ba kadan ba ina wahala sosai bana bacci sosai bana iya cin abinci sosai sometimes ma tea kadai nakesha ga amai, kimin addua ummi Allah yaragemin wahalar nan "
ummi tace "amin to amma kin canza kinga idanunki kuwa? "
faseelat ta shafo su tace"me sukayi ummi? "domin ko madubi bata cika dubawa ba,
Ummi tace "sun karayin luhu luhu fuskarki kuma tai firit "
faseelat tai yake tace "ummi lubiya nakeso kimin yau inanan har dare yanzu kimin lubiya da dare kimin tuwon dawa miyar kuka plsss "
Ummi tace "seme kuma Kikeso? kinsan ke shalele ce komi kikeso zakisamu "
faseelat tace "su kenan ni ai banso kina wahala"
ummi tai murmushi tace"kishiga ki kwanta ki huta yanzu zan shiga namiki "
faseelat tace"nagode ummi "
ta nufi daki ummi tabi bayanta da kallo duk yan kugun sun zube tace "to Allah ya kawo sauki"ta shiga kitchen ,
faseelat nashiga dakin tai kwance akan 3seater sede ba bacci ne idonta ba, ta kulle idonta gammm tana tunanin different moments da takeganin fahad yana wa Aisha abubuwa romantically, tunaninta yatsaya akan tafiyar su, yanzu Hero zeyi tafiya baze fadamata ba? saboda dan karamin laifi yanata gana mata azaba dama duk kalaman da yake fadamata karyane kenan, da yanzu ze tafi yabarta cikin ciwo da damuwa shiko ko ajikinshi, wai ko hero naso yagama da duniya lpy? Idan na mutu fa Kafin su dawo?baze yiwuba nasan dole ze sauko hero bazeiya wata ukku yana fushi dani ba "
Tanata tunani abinka dame ciki se bacci,
seda ummi tagama tazo ta tadata taje tayo brush tazo cin lubiyar, sede me? takasa cin ta kirki tanajin dadinta amma damuwa bata barinta cin abinci ta dauka tameda kitchen, tadawo
ummi tace "tunda bakiiya ci me zaki ci? "
tace "bakomi nakoshi dayake bama wani cin kirki nake yanzu ba "
ummi tace "Allah yaraba lpy, ai inajin yanzu yakai 2month nanda 2month zaki ragejin laulayin daya fara girma "
faseelat tai murmushi tace "ummi gidan yaya zanje nagano anty fadila "
Ummi tace "keda baki lpy? kibari harki samu sauki mana shi haryanzu be barinta fita daganan se gidan alhaji babba yace setayi 3month wai, "
Faseelat tace "ummi gwara naje tun biki fa bari natashi na shirya"
ummi tace "tow kibi sannu Allah ya kiyaye"
Tace "amin"tatashi ta wanke jikinta tasa hijab tafita, ummi tai shiru tana ta nazari gaskiya tana wahala mutum yayi fesss ga kasusuwa,
Faseelat tashiga mota ta tafi gidan ya omer,
Tana shiga gidan tafara knocking a bakin kofa, omer yazo ya bude,
Waze gani his sister acikin mummunan yanayi, gabanshi nafaduwa yace "sister meke damunki amma baki lpy ko? "
faseelat tai murmushi tace "yaya ciwo ne kawai mushiga daga ciki "
yabata hanya tawuce ciki yabi bayanta da kallo,dama laulayi haka yake ma wasu?
faseelat tashiga ciki tai zaune kan kujera tana meda numfashi take kiran" anty !anty!! Fito fito yau manyan baki gareku agidan"itako fadeela tana toilet wanka
jikin omer mace yazo ya zauna kujerar dake facing tata,yana kallonta yace "sister kode akwai abinda ke damunki ne? bayan laulayi "
faseelat tasaki murmushi tace "Dan Allah yaya karka damu kanka wlh ba abunda ke damuna, cikin ne kawai kuma lokaci ne nanda wasu watanni kome zezama labari "
yayi shiru yanata kallonta but he smell something fishy,
Fadeela tafito tanata faraa tace"sannu da zuwa anty maraba "
faseelat tabita da kallo har ta zauna tayi fesss Abunta tayi mulmul cikin kankanin lokaci,
Faseelat tace "yawwa anty, ya gida ya kuke? "
fadeela tace "lpy lau ya jiki jiki? Allah yaraba lpy"
faseelat tace "amin" tana harararta tace"anty kema fa akwai Alamar tambaya kode yaya yagama cika aiki? "
fadeela ta dukar da fuska tana dariya,
faseelat tajuya wurin omer taga yanata murmushi yana wa fadeela kallon kasa kasa, tai murmushi tace "hakane ko yaya? Munkusa samun baby"
yace "ihhm amma not very soon"
faseelat tace "I'm happy sis akula da mu sosai"
Fadeela ta bugar da maganar ta hanyar cewa "me zaa kawomiki akwai white vegetable rice da stew akwai sakwara, sobo zakisha ko kunun aya ko mango juice? "
faseelat ta zaro ido tace "anty kuna shagali walla wannan jerin abincin fa shiyasa duk kukayi kiba"
omer da fadeela sukai dariya ta cigaba da cewa "toshi ke tayaki ko? "
fadeela tace "anty duk shi ya girka tayashi kawai nake baya bari na yin kome "
faseelat tai murmushi tace "yar gata, to yanzu ni a koshe nake sede duk inda naga kunun aya bana bari akawomun nasha nasa albarka"
fadeela tai dariya ta Tashi,
Faseelat tai shiru se tunanin soyayyarsu da fahad ya fadomata yadda yake tayata abubuwa kullum yana fadin banso kina wahala,
Omer yaga ta tafi tunani yace "hmmm I knew it theres something behind it"acikin ranshi,
ya tashi ya haye sama yanajin haushi yasanta komun nacinshi bazata fada ba tunda tasan baya yin mijinta, tunda Allah yadora mata wahala base tai tayi ba,
Fadeela ta dawo ta ajiye plate da cups asama da robunan Faro biyu cikeda kunun ayar, itako tanata tunani,
ta koma ta zauna tace "anty ga yanan "
faseelat tai sauri ta dawo tace "OK nagode" ta dauka ta shanye roba daya, tanata santi,
Sunanan ta daga kai ta kalli agogo 3:30 tasan yanzu Sun daga,
se karfe 5 tafito ta tafi gidan baba babba sannan tadawo gida seda akai ishai takoma gidanta,
gidan tsit se tsoro ma yakamata katon gida ita kadai aciki ,ta tsaya tunani gidansu de ba yarinya gashi ma bataso asan bakowa gidan seita don duk Wanda zeji yasan baa kyauta ba tunda bata lpy,
Hakanan ta daure ta haye sama tayo wanka tai shafai wuturi sannan ta dauko kurani tafara karatu daga bakara da niyyar tanason ta sauke tunda yanzu tanada lokaci available,
Tanata karatu har 11 sannan tayo alwala ta kwanta bacci kuwa ya dauketa,
suko su fahad tuni suka isa Sudan jikin abba de gashinan sede ace dasauki, umma koda taganshi da Aisha tayi tunanin don faseelat bata lpy ne bazata iya tafiya ba,
Data tambayeshi ita seyace tana gidansu wannan ya kwantar mata da hankali,
ranar sunyi saa khadija da lady da safiyya sunzo sunanan,
dasafe suka wuce Malaysia,
Tunda faseelat ta tashi tai salla tai karatu ta gyara gidan ta dan kwanta bacci tana tashi batajin yunwa tai wanka ta kunna data se kuma ta sauka tafita garden shan iska,
gidan jinshi take badadi samm ashe har gwara tana ganin shi yana wulakanta tan da rashin ganinshi gabadaya, kewar shi data addabi zuciyarta ne yasa kullum tana like da waya tana kallon pic nasu da nashi shikadai dana marigayiya amira,
ita kadai take rayuwa kuyum kamar mayya, wani lokaci su Mubarak sukan leko ta,
Itake fita tasiyo abunda take bukata 5million de itace taketa amfani daita, Kafff maganinta sun kare taje tasiye wasu da abubuwan da takeso,
cikin sati biyu takeyin saukar kurani bayaga nafilfili datakeyi duk dare,
Bayan wata daya,
Lokacin kuma cikinta yana wata ukku cifff sosai yake motsi damuwar da take ciki bata hanata kula da kanta ba hakan yasa tatafi asibity donyin antenatal bayan da aka duba cikin akai mata blood test da alluran da akeyi se akamata scanning tana kwance tana kallon abinda ke wakana acikin TV din,
Itakam ta gansu rututu abun yadan bata tsoro har takasa kilga yawan abinda take gani, bayan angama ta tashi akabata results nata, they're 4 in number dadi yagama kasheta taita ma likita godiya kamar shi yabata baby's din sannan takoma gida,
Kullum jira take taga fahad ya kira amma shiru wata daya da sati biyu bawasa bane, yanzu takan samu sauki kafin ciwon ya motsa mata hakan yasa takanji bukatar mijinta akusa daita, kuma ba yadda taiya sede ta hakura
Zaune take a garden tai zaman dirshan kafafunta mike tana ta kallon pic na Hero awayarta, tana ta hawaye yadena sonta yanzu bayayin ta idan bahaka ba bayadda zaai yakai haka beko ji muryarta ba,
Tana kallon pic din take rera wakar novel din raggon miji wadda shalele ta raira wadda taiwa suna da *(kewa)* wakace me ban tausayi da karya zuciya tana wakar tana hawaye, ga kadan daga cikin baitocin wakar"duniya babu tabbaci, rayuwa seda hakurii,ni faseelat ya zanyi ne da raina, don fahad yadena so aguna"
*(fans shalele naji daku dan jindadinku na rera muku waka zan turomuku ita bayan kunsha karatu kuji ta zakuji ta very sweet muryar cakwai😂se abi ahankali banda group na maza don kar asamu matsala🤣seriously waka donku fans💃🏼*
abun gwanin ban tausayi,
tadade nan sannan ta tashi takoma bedroom ta kunna sunna TV tana kallo, idan tana kallonta takanji saukin abinda ke damunta saboda malamai dake waazuzzuka da dama,
Tana cikin kallo ne wani malami(sheik gombe) yana waazin mata, akan bin bokaye Wanda ya gabatar a sokoto abun yadaga mata hankali,
yace" se kina zaune da miji lafiya lokaci daya kiga ya sauya ya tsaneki anjuya mai kwakwalwa anjuya mai tunani bakomai bane ankaishi wurin boka ne kowani ka surgumin dan tsubbu yahadashi da bakaken aljanu sunata watangariri da rayuwar shi, mata sekun dage da addua dake da yaranki gabadaya dan wasu cikin ku shedanu ne basuda imani ko kadan, zasuiya yin komi dansu samu biyan bukatarsu"
Waazin yake ita kuma tana tunani da zuciyarta take shawara"akwai fa alamar tambaya akan al'amarin fahad daga samun yar matsala se sumar dani se tsana haka kawai? to idan asirinne wazai mashi asiri? duk nan kusa ?"
Tace "to nasan abinda zanyi nasan komin laifin da nai masa bazaace ya kwashi 2month baya ganina ba kuma ya dawo da fushi dani ,Nide nasan mijina na sona bazemin irin wannan kiyayyar ba kuma baze iya 2month bama batare dani ba ,zanjira lokacin dawowarsu I wish ba asirin bane ,"
Shiru tanata kewar mijinta har ,2weeks sukayi kuma basu dawo ba hakan na nufin 3month zasuyi yanzu kam abun yamata yawa kukan ma ta dena ,
Takoma awo cikin is 4months amma yayi girman ban mamaki ga yawan motsi, fatar cikin tabude tayi wasu line kugunta yakara girma ,she complain about the movement doctor yafada mata lpy lau cikinta yake sede tarage damuwa don bp dinta yahau sosai ,
Bayan 1 month takoma awo su fahad jirginsu yasauka Nigeria batanan lokacin kusan karfe 11 na safe ita kuma tun 9 tabar gidan ,sunyo kibarsu hankalinsu kwance,
Koda suka shigo gidan kwasss dashi ,hannuwansu cikin na juna suka shiga dakin fahad wanka kawai sukayi suka kwanta da niyyar yin bacci fahad beiya baccin ba seda yadan huta da aisha,
Karfe 12 faseelat tabaro wurin doctor tadawo gida ganin sabuwar mota fa ke yasa tagane sun dawo farin ciki yarufeta don ganinshi kawai takeso tayi kotaji dede aranta,
Dasauri ta shiga ciki bakowa falon ta wuce daki ta fesa wanka ta saka doguwar riga black color ta fesa turare sannan tafito ,tasan karfe 1:30 dole yafito zuwa masallaci ,tashiga kitchen ta dafa kuskus fari already tanada stew takwashe ta kai dining sannan ta zuba tafara ci domin yunwa takeji don yanzu bata iya 30 mnt bataci wani abu ba ,
Tanaci tana duba wall clock dake jikin dining ,
Bayan ta gama takoma falo ta zauna ,
1:35, segashi yafito ta naganin yafito tamike tsaye ko kallonta beba zewuce tace "sannu da zuwa"
Yaja dogon tsoki yafita,hawaye suka gangaro mata yanzu kenan asirin aka mishi takoma ta zauna tafashe da kuka mecin rai ,tana kuka take cewa"waye yamin haka ?saboda me ? Ya cutar dani ya cutar da hero dina Allah yaisa bamu yafeba"
Seda tasha kukanta sannnan ta tashi ta haye sama dasauri dukda hawan step namata wahala segashi tafito da hijab jikinta da key na motor a hannu tazo bude kofa yabude yashigo beko kalli inda take ba yawuce tabi bayanshi da kallo zuciyarta na zafi,hawaye suka zubo mata ta sharesu da hannu ta fita ,
Tashiga mota tafita ba inda ta tsaya se arriyad islamic center ,ta shiga tayi saa tasamu malan yahya tamishi bayani yace"asiri ne akamishi amma insha Allah zamu temaka ze samu lpy"
Yabata magunguna masu hadi na sha,na turare, dana shafawa,ta amsa tai godiya akai list kudin maganin nera 15k kamar anbata kyauta taita godiya tafita, tana ta Sauri ta koma gida ,
Da shigarta tasamu aisha zaune a main falo aisha tajuyo tana kallon cikinta da yayi kato kamar me cikin yan biyu wata tara ,ta dauke kai zuciyarta na zafi ,
Faseelat ta shigo ciki da ledarta rike ahannu ta matsa wurin aisha tace"anty kundawo lpy ?"
Aisha tace "lpy lau"inshort
Faseelat tajuya ta haye sama ,don ta dena mamakin Aisha tunda tana gani kome ke faruwa,
Hijab kadai ta cire ta fidda sauran maganin a ledar tabar nashan tafita kitchen ta wuce direct ba drinks daze rufa asirin magungunan inba zobo ba ta hada zobo tajuye magungunan ciki ,tahada shi sosai yaji kayan kamshi takai fridge,
Akan dining kulas kadai tagani sun cinye abincin ta dauka ta meda kitchen,tawuce daki tai laasar tana fitowa taga aisha da keys zata fita ranta yayi dadi,
ta shiga kitchen ta dauko jug takoma daki tanada ganyen magarya tasan amfaninshi bayan sit birth,guda bakwai ta tsinka ta wanke tazubasu a jug cikin ruwa tamurje su ,ta bude kurani ta karance suratul bakara kafff aciki ta rufe tatsaya tunanin yadda zatai dasu tunda wankan dole se awuri me tsarki,dabahaka ba da a tanki zata bawa baba tsoho ya zuba kowa yaita wanka, ta tashi ta sa a fridge tana fatan in yadan fara dawowa dede tabashi yayi wanka dasu,
Kusan karfe5:40 tsit da alamu duk basunan ,
Tashiga kitchen tadora girki da man habbatus sauda da zaitun ta soya miya domin hadasu cikin na shafawar tahada tuwon shinkafa miyar ganye a wahalce tagama ta dora dining tahaye sama ta sake wanka tai Maghreb ta dauko kwalin maganin da akace na hiyaki ta aje kwalin tafita dashi,
A falo ta jona burner seda tai ja sosai ta kwarara maganin falon ya turnuke da hiyaki ta dauka tana haki ta zagaye wurin dining dashi zuwa sama dataje dakinshi seda takara zubawa sannan ta kullo dakin ta fito ,
Takoma daki tana ta tunani kanta na matsanancin ciwo har akayi ishai tayo alwala tazo ta kabbara tana salla tana kuka ,
Bayan ishai fahad yadawo daga gun abokanshi har lokacin aisha bata dawo ba ,
Yana bude gidan yaji wani kalar kamshi badadi ko kadan kanshi yayi nauyi,dasauri ya haye sama ya bude dakinshi nan kuwa yafi koina samu yabude windows ya kure fanka shaf shaf ya shige toilet yayi wanka ,ya fito yasa boxer ya zauna bayason fita falon sega aisha tazo ta rungumeshi tana cewa"nadade ko ?im sorry"
Yayi shiru saboda tunda yashigo kanshi yafara matsanancin ciwo,
Tace"ya de?"
Yace"normal kikawo mana abinci anan sama plsss banason fita falon"
Tace"to shikenan"ta juya ta fita ta dauko abincin ta medo sama ,
Tayi serving dinsu a plate daya tafara bashi abaki tana cewa "kamar bakajin dadi?"
Ya samu ya hadiye na bakinshi dakyar yace"im not well"
Tazo zata kara masa ya kauda kai ya dauki jug ya tsiyayi sobo cikeda cup ya shanye ,
Seya fara jin juwwa juwwa ya tashi yana layi yafada saman bed nantake bacci ya daukeshi ,
Hankalin aisha yatashi taje ta birkito shi taga yana sauke numfashi ahankali yana bacci ta gyara mai kwanciya ta koma taci abincinta takoma dakinta tai wanka ta haye bed tana charting se 11 takoma taga har lokacin yana bacci ta juya tafita ,tana ta kalonshi wata zuciyar nabata takira likita wata zuciyar na cewa tajira yatashi,
Takoma daki ta kwanta se bacci ,
Faseelat kam yau kokadan bata rumtsa ba daga zaune take ta salla tana adduoi a sujud tana hawaye ,sosai takejin jikinta ya mata nauyi amma hakanan tadaure tai tayi,
Karfe 4am ya farka da faduwar gaba yanajin kamar.....
What i want u to understand asiri ma ciwo ne bayan addua dole se antashi tsaye da neman magani har Allah yasa adace ,Allah yabawa marassa lpy ,lpy amin.
Karkumanta da wakar kuma banda dariya 🤣
0 comments:
Post a Comment