PAGE 1
*AJALIN SO TUSHEN lABARIN*
_Mattmacmillan street condominum07 10am:UK_
A cikin nitsuwa yake tahowa sanye da farin rigar sport designer ta companyn NIKE mai dauke da cap da dogon wando alaman daga street warming execise ya ke.
perfectly tailored into his body size yayi matukar kyau kamar kullum"
Tsarin muhallin sun Condominium ce wato jointed rent apartment mai shashi shashi wanda gaba dayan ta na mutum daya ne amma kowa yana da right ya iya siyan part dinsa kamar yadda shima yayi..
Gaban sa kawai yake kallo Ya dauke idanun sa.
Ko ina ya dauki shirun safiyar ranar ga sanyi ya sauko sosai don haka a gurguje ya bude kofar ya shiga..
"ko da ya shigo ya tsaya Da kwalayen picanto,dominos,da clipart pizza su ukun duka ya soma cin karo a kasan floor
ba shakka wanda aka ci jiya ne aka barsu nan don ko da asuba daya fito sallah ya gani kafin ya fice..
"daga jikin kofar ya jingine yana kallo,All three packs din an tattaba ne sama sama ba wani ci sosai akayi ba aka barshi a bude kuma a wulakance.
Dan karamin Tsaki ya ja don ya gama lura ma ba wannan bane ba dai dai ba anan,ga wine glass na drinks da botles hatta trow pillows dake chairs din idan suka zube kasa bata iya dagawa every where is unkept and scatterd ko kadan babu kimtsi
"a hakan ya dauki kusan 5mints yana browsing ko ina da idanun sa "duk dama yasan shiya bada purnishement din hana masu aiki amma ya sha mamakin da babu abunda ya sauya "He's just tired of being her servant....yawan complain din ma ya ishe shi...
Ajiyan zuciya yayi ya dada haurawo bedroom don ya tarkato ta ta taho
Ta tattara gidan dakanta as usual yasan is eida tana bacci ne ko tana kwalliya..
"is a normal size room so Yana bude kofar dakin yaga wayam alaman ba kowa ...nan ma ya ci karo da nitien ta akan gado rabi jelar sa na kasa komai dai yadda ya ke haka ya dawo ya same sa..
"Nimrah!!!!..nimrah ya shiga kwala kira da geek voice dinsa mai dauke da masifa...
Shiru shiru yasa ya shiga bude kofofi yana dubawa amma shol har sai da ya hakura ya dawo ya soma tattara kayan dakin yana ajiye wa mazaunin su.
Sai anan yayi gamo da letter ta agefen drawer inda ta makele shi"
_"Hey mr mohan,kafin kafara cizo na da early morning masifan ka..im sorry,ni natafi..bazan iya jiran ka ba i need to cacht a flight ...mum dakan ta yau tazo she's now in hongkong..,so,ni na tafi wajen ta kawai..call me later kkk?..bye..nimrah._
Tsaki ne ya kufce masa....Zama ya koma yayi daga bakin bed din domin kuwa letter da kanta ta zame daga hannun sa ta fada kasa
A lokacin basai ya furta he was very annoyed ba, sosai yanayin face dinsa ya nuna..."wai meye wannan yarinyar ta dauki aure ne?so she thinks she can just leave bazama ta jira na bata go ahead ba...tsaki ya dada yi yayi shruging kafadar sa alaman zaki dawo ki tarar da ni..
Nan ya sauya zuwa comfy white towels ya shiga batrum..
ya dade anan jingine da glass wall din shower yana tunanin yanayin rayuwar auren sa for the past 2years da suke zaune anan UK this was not even his idea mahaifin sa ne ya sa suka xo nan..
Nishi yake saukewa a hankali domin kuwa Abubuwa dayawa sunyi crosing mind dinsa marasa dadi musamman idan ya tuno da abu biyu zuwa uku
"Yasan Dole ne yayi zaman aure da nimrah sabida umarnin mahaifin sa ne hakan Duk dama yasan a da chan bai taba kaunar ta ta sigar aure ba
But who cares now,shes his wife now..kuma yasan tana son shi sosai
A wajen sa Zama da nimrahn tamkar kashin kifi ne a wuyar sa wanda baisan ranar fitar sa ba maybe hala Sai inyayi ra'ayin fita da kansa..
Shi dai Bawai baya jin komai aransa game da ita bane tunda suka yi auren nan ma yake jin wani yanayi na daban aransa na musamman domin ta..
Sun samu shakuwa shakuwa irin na ma'aurata,infact wani bin yadda yake biye mata bazaka ce asalin auren dole aka masa da ita ba abu daya ya rage wato masifa da rashin da'ar ta,
Shikuwa Sam baya son raini ita ko nan tafi kwarewa
Da a chan baya ma Tare da nimrah suka taso da budurwan sa na yarinta mai suna aysha..
tun aysha tana da shekaru 15 yake son ta shikuma yana first year a medical schl india
Aysha da nimrah ajin su daya a sydney anan suke fafatawa.
Sai ya kasance Bayan ayshah...nimrah ce abokiyar sa na kusa amma Tunda ta kashe masa ayshan yaji ya tsane ta a duniyan sa musamman ma da aka ki daukar matakin komai akan lamarin.
"Toh yau gashi nimrahn ce ta dawo matar sa,in ya tuno haka sai yaji zuciyar sa ya sake shiga damuwa sosai,amma da shike yasan babu ranan da zai samu mafita ko abunda yake so ma ransa sai ya hakura ya kaucar da tunanin tare da sa wa zuciyan sa shaukin accepting cewa qaddar aure dake tsakanin sa da nimrah ya riga yayi AJALIN SO A duniyar sa
Shi dai yana nan ne kawai amma shika dai yasan damuwar sa ta asali.
Ita kam bata damu ba domin asali ta girma ne da mummunan kaunar shi,..shi kuma sam baya yin ta Hakan shiyasa bata iya controling kanta akan sa ba ko kadan..
da suke kananan ma tayi kokarin ganin ta kwace sa wajen aysha amma da ya zo ya nuna zai iya tsanan ta akan son da take masa sai tayi saurin dawowa mace mai fuska biyu kuma a hakan ta kashe aysha ta tafi scot free akace accidently ne
Gashi Ko yanzu agaban sa idan tayi ba dai dai ba ya nuna bacin rai sai tana saurin neman sulhu duk dama babu wanda zai iya kwatanta kasaita da girman kanta awaje
Nimrah ya guda ce wajen wata hamshakiya kuma isashhiyar minister tsaro na kasa wato LADY ZINETA ADAMS, She's a doughter of a royal generation from kingdom of zazzau.
Lady zineta mace ce mai ji da kwarjini
Kasaitacciya ce Azzaluma mai tinkaho da zalunci da mugun ta,don musamman take da dakin tsafin ta a babbn mansion din ta...
Sune irin matan nan na siyasa masu dauke da political powers din da ke take duk wani mahalukin da ya sha musu gaba.
A Shekaru 8 da suka wuce Abin ciken wani mutum mai suna journalist farasat da matar sa dr arjumand saeed...
sun gano gaskiyar wani babban sirrin da aka binne dangane da rayuwar alhaj muamar wato mahaifin dr mohan wanda ya so yayi ajalin sa
Alhj muamar haifaffen dan nigeria ne amma yayi aikin soja na kasa a matsayin babban arc comander na yakin dake ci a kasar syria da pakistan
A cewar jounalist farasat dr arjumand saeed matar Sa halfcast ce amma mahaifin ta indigene na ibadan state ne kabilan yorubawa...
mahaifiyar ta kuma spanish lady ce,so ta mutu kafin suka dawo nigeria da zama da shi da yarsu karama guda daya mace.
sai ya kasance duk da dr arjumand ta auro dan nigeria gaba da baya bata da burin da ya wuce ta ji ana speaking yaren maman ta wato espanol don hakan yana sa taji zuciyan ta ya samo kusanci da mahaifiyar ta a koda yaushe.
Jounalist farasat shine namiji na farko da ya cika mata wannan burin nata na iya yaren da bana shi ba kuma ya bata dama ta koya ma yarsu mai suna BANAFSHA dake da shekara ta 5 zuwa 6 a duniya
dr arjumand sosai ta rike abun aranta don yayi mata dadi marar misaltuwa.
Bata iya mance shi amma bayan sa kuma har yau tana tuni da hallacin da tsohon soja alhj muamar ya mata da chan tana karama
a cewar ta shine sojan daya tseratar da musulamai ayankin syria da yake boader da turkey...
A ranar,Mutane bila adadin sun samu rayuwa ciki har da nata familyn shi baisan ta ba amma ta rike sa sosai arai.
Hakan yasa suka sa karfi da karfe ita da mijin ta jounalist farasat akan gano gaskiyar sa wanda aka riga aka rufe sa da chan.
Kowa yasan Minister of defence Lady zineta gadon mulkin tayi,domin kuwa yace wajen wajen wani shaharran ministern tsaro na kasa wanda da makirci da mugunta ya daura ta akan mulkin bayan mutuwar sa
..lady tana da mulki da iko da kudi na takama.
amma duk da haka ko kadan bata da dukiya da tarin murdaddun connections din da alhaj muamar ya tara ma kansa a duniya bayan sauka dayayi daga aikin sojan...
yana da kashin arziki sosai da farin jini
He's filthy rich and influential.
He's now a co-founder of many power rersouce and industries a zageye da duniya komin sa na tafiya smooth ba matsala
Hakan ya sa lady zineta ta sa masa kahon zuka..
So,a farkon hawan kujeran ta na mulki sai ta so su hada kai da shi suyi harkokin kudi da arziki
"...amma sai ya ki sam sabida zaluncin ta da danne hakkin talakawar ta abu ne wanda baya so yayi arayuwar sa ko kadan.
Abun ya mata zafi duk dama shine mutum na farko da ta nemi abu wajen sa ya gaya mata gatsau bazata samu ba
Amma sai Bata tsoratar da shi da barazanar mutuwa ko ikon ta kamar yadda take ma sauran ba cikin lumana ta barsa ya tafi.
Bayan kwana biyu har an mance rayuwa na tafiya ma kowa Lokaci guda sai kawai yaji sammaci a kotu da laifi manya manya wanda ya nuna hannun sa dumu dumu aciki
Wato kisar babban ogan sa na soja"arc major salem iftiqham wanda aka rufe mutuwar sa da drug dealing business na cocaine da wiwi.
Sai ta sa aka juya case din da cewa retired ac comander muamar shi ya kashe ogan sa ya kuma juya kudin sa na drugs ya gina kansa har yayi kudi haka ba asani ba.
"alhj muamar da ogan sa sun shaku sosai duk da halayen su ya banbata
Sai ta samu gurbi Da ikon power ta ta hade masa gadar zare mai karfi ta bada shaidu akansa ba tare da ya san ita ta aika ta masa hakan ba
Sai da ta ga yana cikin halin ha'ula'i ga ciwon buguwar zuciya da sharrin ya taho masa da shi ga mutanen sa sun fara ja baya da shi..
is a matter of strict international concern sai kowa yana zame kansa a hankali
Har sai da familyn sa ya fara zubewa kasa suna neman taimakon kota halin kaka ne..for the first time kudin su sam bai musu amfani ba...
Toh Anan Gaban lady ta sa hannu akan zata taimake su,nan batare da bata lokaci ba ta nuna ikon mulkin ta a kotu aka rufe maganar da sunan ita ta taimake sa ta rufa masa asiri ya dawo kan kafar sa
Sai ta rufe zargin lamarin akanta ta hanyar amfani da mumumnan son da only doutherr ta NIMRAH take ma only son dinsa MOHAN duk dama lokaciin basu wani girma ba
In exchange of that homage,sai ta nemi alfarman marriage proposal to his only son DOCTOR MOHAN muamar wanda tun da aka fara case din yana india sam mahaifiyar sa ta hana a fada masa komai daga case din gudun kar ta bata masa future sa..
Lady tace'akan idan suka kara girma sai ayi bikin su.
Lokacin mohan yana da shekaru ashirin da wani abu a india ita kuma nimrah ta koma London tana cigaba@18yearz.
A lokacin alhj muamar bai ki mata ba amma sai ya ce lallai sai dansa ya amince da auren kafin ayi masa
Ko da suka hada ranar gabatar wa sai mohan ya nuna bazai yi zaman aure da nimrah ba.
Acewar sa sabida darajar abunda ke tsakanin su yanzu zai cigaba da daukar ta abokiya amma banda matar auren sa sabida baiya son ta kuma harga Allah shi bai yafe mata kashe ayshah datayi ba
Abun yayi musu zafi sosai barin ma nimrah da dama tayi zumudi sosai akan haka har take burin barin karatun ta ta dawo nigeria domin sa.
kin amincewar mohan akan auren nimrah da bin bayan sa da mahaifinsa yayi anan ya sa lady zineta fushi da fusata
Amma agaban su Sai tayi kamar abun bai dame ta ba
So Bayan tafiyar su da yan kwanaki sai ta ta shigo ma alhj muamar da business deal dinta boro boro tare da masa baraza wajen bayyana duk abubuwan data kulla masa a fili akan case dinsa na kotu batare da kowa ya sani ba..
Sai da ta tsoratar da shi ta ko wani hanya ta kuma rufe masa kofar fita daga chawkakiyar sannan ta bashi ultimatum akan cewa idan har basu hada zuria ba,wannan karon zata kaisa jail daga jail ta tura sa kabarin sa sannan ta wulakanta familyn sa..
Alhj muamar baiso dan sa ya kare da wance baiya kauna ba,amma da shike lady zineta ta dage akan batun ta na cutar da su da ma duk wanda yace zai taimake sa sai ya amince mata..
Abubuwa da yawa sun faru cikin shekaru takwas din nan da suka wuce har da mutuwar dr arjumand da mijin ta jounalist farasat.
Sun mutu ne akan gwagwarmayan su na fito da gaskiyan alhj muamar daga shackles din lady zineta ,..
amma tsananin iya zalunci da makirci irin na lady zineta yayi ajalin su..
'Mutuwar su yayi ma alhj muamar ciwo sosai
Amma ba yadda ya iya so,Bayan wani lokaci da komai ya lafa daga Ruguntsimin mutuwar nasu,sai alhj yasa dan sa MOHAN dole ya amince cewa zai aure nimrah witout any reasonable explanations
So Bayan sun kammala karatun su duka aka daure Auren su
Toh,Kafin nan Ko da aka zo daf za'ayi auren nimrah da mohan..
Lady ita tayi amfani da dakin tsafin ta tayi kokari ma yarta sosai wajen taya ta da shafe shafen turare da hayakin sihiri don ta samu rangwamen soyayya wajen dr mohan
duk dama tasan baisan meke faruwa tsakanin ta da mahaifin sa ba tukun Amma yanzu hakan shi kadai ne makamin yarta na zaman gidan mohan hankali kwance..
"Da zata iya cewa shima zata masa barazanan don dole ya so yarta su kuma juya shi yadda suke so"
Tasan ai Yana son mahaifin sa sosai so zai iya yarda da duk abunda zata jawo na mugun ta akan sa don ya kare sa...
Amma kassssh alhj muamar ya riga yayi mata dabaibaiyi tun ranar da aka sanar da mutuwar doc arjumand da jounalist farasat ta
inda bata yi tsammani ba
Wanda Don ta rufe zargin maganan mutuwar su jounalist farasat akanta
Sai Ta amince masa kawai..
Domin kuwa tun kafin a zo maganan daura auren ya sanar mata cewa lallai idan yar jounalist farasat da suka bari a hannun sa ta girma ta kai aure
ya riga ya nemi izini wajen iyayen ta kafin su mutu cewa lallai zai aura ma dansa mohan ko tana so ko bata so.
Babu wanda yasan haka na faruwa tsakanin su sai mahaifiyar sa hjy saddika 'wanda aka fi sani da hajiya mamah sai kuma nimrah itama har yau dai bata san da maganan auren ba..
Ita dai tunda sihiri ya samo mata kan mohan taga yana biye mata shikenan ta dena damuwa da komai tana bazata ikon ta..
Da shike alhj muamar da matar sa wato
mahaifiyar mohan basu cika zaman nigeria ba sai bai damu su su rike yarinyar da kansu ba..
Yanzu haka yarinyar ta na hannun mahaifiyar alhj muamar din a sydney nan inda mohan ya fara girma
tun tana 8years ta ke rainon ta a boye gashi har ta cigaba da zama acahn tana karasa karatun ta na primary na wanda ya sani..
To yanzu gashi har lokaci yaja anyi auren mohan da nimrah sai da auren ya cika kusan shekara daya hjya mamah ta dawo da ita nigeria tana da shekaru 13years
Anan abuja suka zauna inda family house din alhj muamar yake suka cigaba da rayuwar su
Cikin familyn alhj muamar in banda shi da hjy mamah babu wanda ya san yarinyar a fuska sai last year din ta dawo da ita nigeria
Year din da mohan yake kokarin kaiwa shekaru biyu da auren nasa
Anan kuma har an saka ta makarantar secndry ta kai jss2 tare da adopted sister sa mai suna nusaibah
alhj muamar ne ya maida masa project dinsa na farko achan tare da honeymoon treath a Uk shiyasa ko leko nigeria basuyi ba a 2years din...
Yana fitowa daga shower shirin sa yayi tsaf cikin kana nan kaya batare da bata lokaci ba ya tattatra ina shi inashi ya wuce cape town a kasar south africa..
Follow#surayyahms
Vote
Share
Share ur views
*Surayyahms:wattpad*
*Surayyahms:instgram*
*shafin WATTPAD*
*Seach @SURAYYAHMS*
*🍒🌺AJALIN SO🌺🍒*
_XPLICIT ROMANCE_
*WATTPAD SURAYYAHMS*
_Dedicated to umherny nersallah_
_Sincere love and appreciations to_
_Asmeenat zeeyan_
_Fatima tijjani_
_Zinne tah_
_Mamuh-gee_
_Real mai dambu_
_Siyamah ibrahim_
_Hafsat ay_
_Maryam m Hassan_ .
_leemahty_
_And_
_Halemah twenty_ ..
_Can you imagine kakar ka ta haifa maka dayan kakan ka?hhh Allah ya raya mana baby khadijah dear kakus ummu farhana_ .
PAGE2...
_Atlanta blck bdr107 @4pm Maitama housing estate abuja state nigeria_
Bayan banana island dake ikoyi a jihar lagos wannan anguwa ita ce na biyu a tsarin most luxurious and expensive estate a nigeria domin kowani muhalli is worth $2,687,500 equal to 430million nigerian currency
a wannan layin Wata gatafaren gida ce yelwatacce mai fadi a tsaye chur take kamar shinfedeta akayi ba gine ta ba..
Sabida yanayi na high standard of living anan Ko ina shiru ne sai tarin kyarman tsuntsaye da sanyin rairayin bishiyoyi da furannin zamani da suka kawata ko ina.
Daga wajen gidan ya nuna alaman sashi uku ne sai dai tagaban yafi gefe da gefen girma its a huge designated tringular shape mansion rabi an tsime sa da deep blck bricks wasu site din kuma paints.
Gidan ya tsaru iya tsaruwa kalar shigar security da sauran makaikatan dake jeka ka dawo ma kawai ya isa ya sanar da maka da ana tsananin girmama mutanen cikin ta.
Well dressed in uniforms wanda mafi akasari deep blue ne da brown kowa kalar sa ke banbance aikin sa sai daidaikon security armed forces da basu fi shida ba.
Surutu ne ke tashii Daga ciki a wani katafaren palour na barazana yan mata ne guda hudu zaune suna hira wanda basufi shekaru 13 zuwa 14 ba..
Nusaiba ce ta soma tashi sabida dama black dyes ake sakaya ma farcun hannun ta cijim kaudi ta juyo eye balls din ta tace.."hala ladies"Kunga yadda yamman nan ya rufa ya kamata Kuzo muje bakin pool mu wala
Mmm"Yep..daya siriiriyar cikin su tace sigar rigima da kaudi itama..sauran ma suka ce to muje..
Nan suka mike tsaye Sai da suka fara takawa sannan daya daga cikn su ta ja musu birki"
Nussy ,..hope akwai chilled strawberry juice a wajen,i need to relax my windpipe u know...
Dariya duka sukayi sabida maganan take a langwashe cike da rigima kamar wacce take addresing wasu top fashion models ..
"Naaa..but kar ki damu i will get some..ee" bata karasa maganan ba ta tsaya don taga wulgawar banafsha zuwa site din kitchen
Kuje ina zuwa... tafada musu da sauri ta biyo bayan ta..
Itako banafsha a Lokacin har ta dauke bottle water zata rufe fridge ta dauko glass cup..
Kallon kallo suka watsa ma juna As usual babu wanda ya tanka sabida ko sallama nusaibah batayi ba itama ta zo gaban fridge din
Its been a year data zo gidan nan amma ba karamin wulakanci da cin zarafi nusaiba take mata ba
Nusaibah Sam bata son a dinga dai dai ta su duk dama itama ba asalin yar cikin su bane amma bata kaunar a daidaita banafsha da ita.
Yanzu haushin ta baifi da hjy mamah ke dakatar da ita akan banafshan ba don ko makarantar da suke zuwa tare yanzu ma sam baso take yi ba aganin ta ai itace yar gida so she shud be above anyone else
A takaice ta shiga jero drinks ta hade four walah cups na chilled drink tayi musu yadda suke so..
Banafsha na tsaye tana kan shan ruwan ta bata ko kalle ta ba..
Itama tana gama hadawa ta bari anan ta fice..tabe baki kawai banafsha tayi tayi zugum tana tunanin rayuwar ta...
Ta tabbata in ba don darajar hjy mamah ba da tuni ta gudu ta shiga uwa duniya..don nusaiba ba karamin kai ta makura take ba yanzu haka ba abunda yafi damun ta kamar gorin iyaye da take mata gashi ta ruga ta zubda mata mutuncin ta a makaranta da fade faden banza kawai don ace ita ba yar gidan su bane.
Cikin wannan tunani taji ana sake turo kofar"
Nannnah?....ta fada tana kallon Hjy mamah da ta shigo nusaiba ce a bayan ta ta makale hannu tana yamutsa fuska
Wato ke banafsha bazaki ji magana na bako?ke kin fi son kullum sai na mike wuya ina masifa
To yanzun Meyasa bazaki taimaka mata ba bana hana ku cece kuce ba?
Baki a wangale banafsha tace nannah"me nayi kuma wani taimako akace nayi banyi ba.
Dan karamin nishi nusaiba ta sake tace munafuka,kinga zata juya kan maganan ko hjya mamah? Tun tuni nace ta taimaka ta daukar min farantin zuwa waje amma taki kuma wallhy hannu na ne ke min zafi ....ta dada langwame hannun ta na yamutsa fuska.
"Ohhh tanann kuma ta bulllo?Banafsha ta raya a ranta don bata sha mamaki ba..
Ita dai tana ganin salo salo na munarfci wajen nusaiba...
Tabbas zai iya yuwa don hjy mamah na dakatar da ita yasa ta sauya sakon taka...amma ta haka zata fito?..hmmm bakomai duk nisan jifa wata rana dai kasa zai fado..
"instead tayi fushi sai ta sauke kanta cike da taushin murya tace"kiyi hakuri toh banji bane..ina kike so na kai miki..
Ajiyan zuciya hjy mamah tayi feeling impressed da reaction din ta ayayin da nusaiban taji haushin rashin defending kanta da tayi..taso ace idan ta fadi gaskiyar nan sai ta dada karyata har sai ta cimma burin ta na sa hjya mamah dena yarda da ita kwata kwata agidan...
Pool zaki kawo mana ta kumburo baki ...
Inda hjy mamah tace toh anji jeki...ni dai bana son hayaniya,banafsha
Zan fita ki kula min da daki sai na dawo
Da tray din a hannun ta Tayi murmushi tace ok nannah sai kin dawo...
Nusyyn ce ta soma barin su anan
Nan suma suka fice duka tana biyo nusssy da kayan lemon har bakin pool..
Yana da dan nisa da zageyan haraban gida
Pool din Makake ne mai shegen kyau da tsari
already,teemah da amina sun tsunduma kafar su suna wasa da ruwan
Siyama da rahma na zaune akan pool relaxing chair sun sake suna ta raha ana dariya
Ganin nussy na tahowa ga banafsha a bayan ta da tray yasa suja tuntisire da wata mahaukaciyar dariya teemah tana cewa here comes our beautiful servant..
Behaving like a typical spoilt rich kids suka tsame baki suna mata kallon raini..
" anya ma zan iya sha kuwa....jezzz i dont wanna get contaminated suka sake kwashewa da dariya ayayin da nusyy ke basu hannu suna eleee suna tafawa One by one
A lokacin Zuciyan banafsha kamar zai fashe amma haka ta daure ta ajiye tray din agaban su tayi saurin mikewa zata juya..
Ssssssss ke tsaya
...kawo mana nan amina tayi mata signl da yatsu tare da watsa mata Harara..
Shiru tayi tana neman amsar da zata basu don karyan da nussyn tayi ma hjya mamah don ta sa ta dauko mata tray din ba wai bai bata mata rai bane...
Kafin ta bude baki nusyy tace "wai bakiji ne? Akace ki kawo nan are u deaf?
Ko sai naje na samu hjy hajiy mamahn ne,dont wrry this time i wll make sure u get what u dersve munafuka kawai..
Hakan da tace ma ya dada kular da banafsha amma bataso tayi garaje
Wajen Daukar mataki tasan munafurci mummnan abu ne..
a yadda take fama da kanta bata so ace ta rasa yardan hjy mamah ta wani hanya...
Shiru tayi ta taho ta dauke 2 cups daga kann tray din ta raba masu teemah abakin pool.
Su siyama kam sun dauka tuntuni Suna sha suna dariya suna bin ta da maganan banza
Tana mika ma amina ta kargame hannun ta ta turo ta cikin pool din ta fanjama
hawaye ne suka sauko mata ba zata tana kicin kicin din fito da kanta waje din bata iya ruwa sosai ba .
Sai Suka mike tsaye baki dayan su suka dada kwashe wa da dariya har suna tafawa..
"Wai sai yaushe wannan bakauyiyar zata waye ne Kallo na fa take"
...aminan tafada mockngly suna dariya..
Cikin haka saiga sautin taku abayan su anty rawiya ce ke tahowa a 400hundred level cousin sis din mohan ta bangaren mahaifiyar sa amma ta dan manyan ta sosai..
Baka ce yar duma duma mai dauke da natural facial beauty da manyan manyan kayan duwawu da nono.
She's very simple and gentle duk dama unfotunate widow ce.
Mijin ta soja ne so ya rasu last 2years on 10thyear of her marriage itama auren wuri akayi mata tun tana 15 so she's just 27years now
Ganin banafsha acikin ruwa tana kicin kicin yasa ta fara magana cikin tsawatar wa tun kafin ta iso
Meye hakan? Ta dan ture nusaiba gefe a fusace ta miko hannun ma banafsha da ta soma kuka cos she's deeply annoyed
"Kawai daga cewa ta bada drink shine zata sake baki tana kallon mutane ai dole ne ta fadi
Nusaiban ta fada
"Ke da Allah yi ma mutane shiru,wawiya mai katon baki...meye hannun ki yake da bazaki bada drinks din dakanki ba. .
C'mon nafsha zo nan muje daki...anty rawiyar ta tallafo ta suka fito..
yatsine da harara su nusyy ke bin su da shi basu ce komai ba har suka fara tafiya
Bai hana su sake fashewa da dariya ba da sukaga yadda banafsha ta jike sosai har tana diga.
Haka sukaci duniyar su
Anan ba abunda suke sai zagin ta..
Ita ko anty rawiya Har daki ta kai banafsha" jeki shower ...tafada mata sofly ..
Da gefen idanun ta take bin jikin nata da kallo ita haka kawai take jin kaunar yarinyar aranta
Sosai take son su kulla alakar yan uwan taka amma ta lura banafsha isnt the easy type ..
Itama Last month ta zo ITn ta a abuja ta tare da su agidan..
Tayi ta kokarin taga ta jawo ta ajiki amma yaci tura
But now it seeems like tunda nusaiba ta bude mata hanya zata yi kokari ta ja hankalin banafsha wajen karbe mata yancin ta sosai..
Don Haka ta zauna har ta fito ta taya ta shiryawa tana yi tana rarrashin ta da kalamai masu dadi har ta sake ranta
Washe gari da safe da suka je makaranta still haka su nusaiba suka sake taso da maganan aka sake mata wani sabuwar tijaran sai dai bai dame ta ba
Nan kuma kafin su dawo anty rawiya ta samu hjy mamah ta gaya mata gaskiyan abun da ya faru jiya don haka yau ranta a bace yake matuka da nusaiba..
By 1.35 pm itace gaban seat banafsha na baya ana sauke su banafsha ta sauka ta wuce ciki .
ita kam nusaiba ta hakimce a dole sai anxo an bude mata kofa
Kafin ta sauko.
A falor ta tarda hjy mamahn" she looks very tired amma bata wuce ba ta dawo ta dan rusuna a sakalce tace Ina wuni nannnah?..
Tausayin ta da kaunar ta ya sa ta shafo kanta cike da kulawa tace"lpya lau banafsha
Har kun dawo ya makarantar ?
Ta amsa da lpya kalau..ayayin da nusyyy take shigowa kai tsaye zata wuce jikin shan qamshi da sakalci ta furta"sannu hjya mamah...im back
Bata amsa ba ta bita da ido.....itama bata damu ba sai data sa kafa daya akan step tukun taji muryan hjy inda take cewa"
"nusaibah Idan kuka kimtsa ku zo ina da magana da ku
tayi kamar bataji ba ta wuce..ayayin da banafsha ta amsa mata da cewa toh sannan ta mike itama ta shiga ciki.
Kallon ta kawai tayi ta koma ta sauke ajiyan zuciya...
Sai yanzu ta dada ganin hikima aciikin hukuncin da alhj muamar ya yanke dazu da sukayi waya
Gani take idan har aka daura auren banafsha da mohan tun yanzu abubuwa zasu fi sauki
Tasan yanzu kam ko nusaiban ma dole ta san limits din ta tadena jawo hayaniya tsakanin su
...don sam bata jin dadin abubuwan dake faruwa tsakanin sun duk dama wani bin ma sai daga baya take sani.
But she knew that banafsha bata jin dadin zaman gidan tunda suka zo and is all bcoz of nusaibah.
Bayan sun kammala duk abunda suke yi wajen cin abinci hjy mamah ta tara su har da anty rawiya wacce ke jan banafsha da hira kadan kadan.
Gyaran murya hjy mamah tayi tace"yawwa dama nace zamuyi magana daku gashi Allah ya sa kowa na nan sai ku saurare ni da kyau kuji..
Gulma ya sa nusaiba ajiye spoon ta dago ido
Daure fuska hjy mamah tayi tace "toh zan fara dake nusaiba naji duk abubuwan da kikayi ma banafsha jiya kuma sam banji dadi ba
,..a iya zama na da ku da nake yi anan gidan bantaba banbace ku ba don haka banga dalilin da ke kike neman raba kawukan ku
"Ko so kike ke ki baude min dan kinga iyeyan ku sun barni da ku sun tafi wato ke kin raina ni ko..?
"huhhhh? Ta bude baki........Kai hjya mamah wani magulmaci ne ya fada miki haka.....ta furta a take tana sunkuyar da kanta alaman taji haushi
sam bata so ayi mata fada musamman idan agaban banafsha ce..
Kut!!!!Nice magulmaciyar ki ko nusaibah? Hjy mamah kinji ta ko?
Anty rawiya ta dan bata rai...
kyale ta kawai rawiya inaga zan soma bari kuna fasa mata baki sannan zata dawo da labban ta dai dai
Cikin fushi ta mike a fusace zata bar tebur din
"Come back here" ...hjy mamah ta daka mata tsawa take ta dawo ta zaune ta harde hannu tana kukuni..
"Kiyi hakuri nannah..insha Allahu bazamu sake ba..
A takaice banafsha ta furta gami da dan marairacewa ita sam bata son hayaniya musamman idan akanta ake yi
"Kar ki damu nafsha ai ba laifin ki bane..anty rawiyan ta dube ta tana fada cikin kulawa.
"Bata rai hjy mamah tayi tace"nusaiba wallhy gwara ki nitsu agidan nan idan ba haka ba zanyi maganin ki kuwa da kaina..
Kuma ki saurare ni da kyau wannan da kike gani ba abar rainin ki bane sabida kwananan nan Babban yayan ki zai auro ta ta zame miki matar wa aban girmamawan ki..
As off free advice maza ki sauke haukar dake dawainiya dake ki fara girmama ta tun yanzu kinji na fada miki....
ba zallan banafsha ba har anty rawiya da nusyyn shiru sukayi in shock suna bin bakin hajya mamah da ido
Aure?....banafsha ta furta a gigice har jikin ta rawa da kansa.
"Cike da nitsuwa hjy ta dawo da kallon ta kanta tace "yes my dear."..
Shiyasa dama na tara ku anan wajen yau
"the thing is Dama chan da alkawarin auren ki da mohan tsakanin iyayen ku tun kafin su rasu and its high time a cika shi tunda kinga girma yazo.
Dan takaitaccen murmushi anty rawiya tayi out of tension tace "tubarkallah masha Allah ....kai!!Allah ya sanya alheri banafsha..ta dafa kafadun ta lighty duk dama bata koyi motsi idanun ta ba duk sun ciko da ruwa ..
"hjy mamah yaushe za'ayi bikin kenan"
Ko sai yaya mohan din ya dawo?
Hjy tace" oho nima bansani ba rawiya dan jiya mahaifin sa yake sanar da ni suma nan da sati biyu zuwa uku zasu dawo baki daya..
A hankali banafsha ta zame daga kan table din zata wuce sama
"Ina zakije amaryan yaya? ...anty rawiya ta riko hannun ta tana mata murmushi again
Don Lokaci guda ta hade plans din ta a kwakwalwr ta na zamowa mai kula da ita ta wannan fannin
She was not wrong afterall kanta take gani a rayuwar banafshan sosai
Hawayen data ke danne su ne suka fetso tace daki zance anty...
Anty rawiya bata amsa ba don kuwa tayi nisa wajen tuno da lokacin da itama aka ce za'a aurar da ita a 15yrs..
slowly banafsha ta fauce hannun ta ta wuce daki da sauri.
Karamin tsaki ne mai dauke da mummunan bakin cike nusaiba ta sauke da wani mummum murya tace :hjy mamah ina dai kin gama ni zanje daki na koshi..
Itakam Tayi nisa wajen tunanin yadda taga banafshan ta fara reacting yanzu amma dole ne ayi auren nan so sai ta cire maganan tausayi tasa aran ta zata rarrashe ta kawai ta shawo kanta amma aure kam dole ne ayi shi.
Jin hjy bata amsa ba yasa ta kama hanya ta haura sama a fusace
Kan gadon ta tafada ta sake Kuka mai ciwo ta tana surutai
wai har wannan shegiyar ce za'ace zata auri yaya mohan? Ita datake Allah Allah ta bar musu gidan su shine har da maganan aure. .Kawai Tasan laifin hjy mamah ne duk ta kwallafa yarinyar aranta
She just cant take it abun yayi mata zafi sosai
Sai ta sa ranta ba matar brother ba ko matar uba ne sai ta dawo mata da rayuwar ta leaving hell agidan nan she dont care .
Waye ma iyayen nata da za'a ce sai an hada zuriar da su ..
Cikin haka saiga anty rawiya ta shigo bata ma sani ba tana kan hade hade tace" nusaiba lpya kuwa kike kuka ko kina taya yar uwan ki ne?
" wot!!!!Allah ya kiyaye ta dawo yar uwata God forbid ta karashe furiously tana dagowa
Anty rawiya was shock ta tsaya kallon ta
Habawa anty Wai akan me za'a aura ma yaya mohan wannan kazamar for what...wai babu mata a duniya ce she's just 14 fa?
Ai wannan ma insult ne
Zama Anty rawiya tayi tare da tabe baki cikin mamaki....
Tace and you? Ai kema 14 din ne me kika sani game da abunda ya dace da wanda bai dace ba..and if i might ask auren yaya mohan da banafsha ne.. so, how does that affect you nusaibah?
Ko haushin rashi dai? Ji yadda kike wani tada jijiyan wuya kamar wake za'a aura mashi msww..
Maganan yayi mata zafi sosai amma ta shanye"But stiil,Yaya mohan is my bro i care about him sam bai dace da ita ba wallhy ya fi karfin ta....tafada adan hatsale
"hmmmm I know he's ur bro malama...amma yaci ace ki barsa yayi wannan borin bake ba,..ke kanki kinsan fa idan su hjy mama suka yanke hukunci ita da abba to magana ya kare..
Tace tabbbb wallhy bai kare ba dan wallhy sai na sata ta dakanta tace bazata aure yaya mohan ba..infact she wll leave this house soon
Cikin rashin kulawa Anty rawiya tayi tsaki....irin ke asuwa? Tace
Nusaiba ki fa sa ma kanki ruwan sanyi don wallhy naji hjy mamh tana cewa wai iyayen nafsha sun sadaukar da ransu ne sabida abban mohan kinga kuwa zama da ita daram daram..
Tace what???Maganan ya bata mamaki matuka sun sadaukar da ransu? But for what?
Ta tanbaya...
nima bansani ba gaskiya...but its like mahaifin ta jounalist ne maman ta kuma dr i just overhead it from the stairs dazu hajy mamah tana waya da anty mahnoor(mahaifiyar mohan...So maza ki kama kanki tun wuri ina fada miki
Cahbbbbb dijam "...nussy ta furta tana juya maganan aranta..
Haka suka karace zaman su anan har anty rawiya tagaji Mikewa tayi ta bar mata dakin gaba daya.
Fannin banafsha kuwa ba irin kukan da bata yi ba tunanin iyayen nata ne ya dawo mata sai taji gaba daya duniyar nan ta ishe ta..
How can she just get married to wanda ma bata taba ganin sa ba at her age ko gama secndry baza abari tayi ba..
Ko dan bata da gata ne?
Ai dama nusaiba tasha fada mata hakan..Sai yau ta dada gaskata cewa idan babu iyayen ka aduniya gatan ka da duk wani yancin rayuwar ka ya kare ..
she was just 8 rabuwar ta da iyayen ta a duniya amma yanzun its feel so fresh in her memory.."whats all this ta ke tambayar kanta a rude tana rusa kuka..
Its almost 30mints kenan da barin su falo
Bawanda ya biyo ta sai chan bayan ishai hjy mamah ta aika aka kirawo ta..
Fuskan ta yagama kumbura zuciyan ta yayi nauyi da rauni wajen tunani musamman akan iyayen ta..
Zama tayi gefe ta yi shiru batace uffan ba..
Cikin tausayi Da muryan lallami hjy mamahn tace"ki daure ki fadi abunda ke damun ki banafsha"cikin nitsuwa take duban ta...
Itakam She cundt help it ta sake sauke hawayen ta murya na rawa tace "Nannah meyasa zakiyi min aure tun yanzu?im just 14.. i tot sai na gama karatu na kika ce min..yanzu gashi ni ban ma san shi ba kuma kince na zauna da shi ?
toh akan meye ya zama sai ni za'a ce ya aura ko dan ni ba yaaa bace agidan nan?naga ai ga anty rawiya itace ta kai akara mata aure why not her...ta sake sautin kukan ta a shwgabe gwanin tausayi.
disasshen Murmushi hjy mamah ta sake ta matso kusa da ita" tasani sarai bata jin dadi ne aranta
Amma fa auren nan ya zamto musu dole ayi shi tun yanzu.
Gashi dama ita Sam bata so ta girma tafara hango wasu mazan a waje komai yazo ya lalace
Gyaran murya tayi ta riko hannun tace"ohh su banafsha kenan"pls kiyi hakuri ki daina cewa ke ba yaaa bace agidan nan babu abunda zaki fada yayi min ciwo kamar wannan kalma..
i raised you tun kafin muzo nan ko dai ban baki kulawar da ya dace dake bane?
....tayi saurin girgiza kanta alaman a'ah..tana tare hawaye
"idan ba haka bane...To Kar ki sake furtawa.. idan ma nusaiba ce take fada miki ki dena kulata har kina sawa aranki fallin balaga ne ke kan damun ta har yanzu
Ke kuma daban kike.. na yarda da tarbiyan da iyayen ki suka baki da wanda ni kaina na daura ki akai shiya nake ganin yadda zan so ma dan ciki na alheri Haka zan so miki...ko ban cancanci nayi gadara da ke bane banafsha?
Ta dago sofly ta girgiza kai in response
kenan din an zaba miki raya sunnan ma'aiki SAW ya zamto ni da hannu na zan cutar dake?wato don Bani da matsayin uwa agare ki kike ganin zan zalunci rayuwar ki ko banafsha..?
"ta sauke hawaye bata dago ba ta furta "Kiyi hakuri nannah kina da shi...ammmma
Shhhhh ta dakakatar da ita" tsaya kar kice komai anan..
idan har kin amince da na isa dake sai kiyi fatan hakan shine mafi alheri awajen ki ..nikam na dade ina miki adduar haka kuma bazan fasa ba ...kinga iyayen ki ma sun sa albarka tun kafin su rasu so theres no need for you to feel oda wise are we clear now ?
Ta dage kai ta amsa da yess nannnah".
Umm nannah nace ba, ko kinsan meyasa iyaye na suka amince ayi min auren a haka"kuma lallai sai da shi ne?...what really happen nannah pls ki fada min i want to know.. ta pouting lips din ta gaba a sakalce
"ohh kaji min ikon Allah ,Wai shin Banafsha ko Kina da wani wanda kike so ne?
Tayi saurin girgiza kai alaman ah'a duk dama tambayar ya sammace ta ne..
Boyayyen ajiyan zuciya hjy tayi"toh Nima I dont know gaskiya...and dont ask too many questions ok?kije ki huta abunki nasan idan iyayen mijin ki suka dawo kafin ayi auren zasu sanar dake komai da kike so kisani insha Allahu..
.
A hankali ta gyada kai cikin girmamawa ta mike ta fice .
Cikin kwanankin Haka banafsha take jigilan maganan aranta always trying to find out why.
Meyasa dole sai ita kuma meye musabbabn wannan alkwarin..gaba daya she's confused dan babu abunda ta sani kwakwara game da mutuwar iyayen ta
Anty rawiya ce ke dawainiya wajen kwantar mata da hankali a duk rana idan suka samu time sai ta sata agaba da nasiha da zimman preparing mind din ta tasan cewa aure fa kamar wata sabuwar rayuwa ne zata dauka
Duk dama tana jin dadin maganganun antyn amma kuma hankalin ta baiya jikin ta sosai..
Nusaiba kuwa tun ranar bata sake mata magana ba ko dan gaisawa sama sama da ake yi yanzu ta dena bata fuskan haka ma ko sunje schl sai dai tayi ta zunde akanta da abokan ta suna fade fadan maganganu.
Tsoro take ji sabida ranar data gwada ma banafsha tsiwa akan auren hjy mamah ta hada ta alhj muamar a waya har yayi scolding din ta akan banafshan shine kawai ta dan dakaata
Bayan sati biyu..
Shiri ake yi sosai tsakanin hjy mamah da su alhj don Ana saura sati guda dawowar sa da matar da hjya mahnoor dakuma uwa uba daurin auren banafsha da dr mohan wanda zai kama ranar jumuah
_Hongkong dsvr_
"kwance take a makeken exceptional royal bed din ta tana juyin ta a nitse cikin wani yanayi mai cike da kasaita da dauke hankalin mai kallo.....
White lacy tight top tasa wanda ya matso jarkunan nonuwar ta gaba akan wata lallausan Champaing gold skirt kanta babu dankwali
Hakan ya bayyana gashin dokin data sanya mai shegen tsada da aka fi sani da malaysian straight hair tsawon sa ya kai karshen bangon mazaunan ta da shike ma bata da tsawo sosai kuma yar duma duma ce baki kirin a mike sai juya shi take da hannuwan ta cike da rigima
duk dama bana ta bane amma bakaramin amsar
Kim kardashian skin tone din nata yayi ba.
But She's tensed and disturbed"a Yadda ta ajiye fusknta kawai zai sanar da kai tunani take"
Yau sati uku kenan rabuwar ta da Uk amma
Mohan bai ko yi yunkurin neman layin ta "
Kusan dai itace tafi kowa sanin halin sa amma abun na damun ta sosai..
...kenan yayi fushi da ita? ...hmmm to inba ma ina mugun kaunar ka ba akwai namijin da zan zauna masa ne yana juya ni ? Hmm shidai mohan shegen girman kai ne dashi' to in kaga dama kar ka kira ni zan cigaba da zama na and i wont call you eida... ta buga tsaki mai sauti wanda bai kai har ranta ba sabida ta damun sosai
Nimrah?...taji an kira ta bazata ta juyo suka hade ido
Wata hadaddiyar macece yar dai dai shigar ta da yanayin ta abun burgewa matuka.
She's very beautiful to the point that cikin sauri bazaka dago cewa mahaifiyar nimrah bace don kuwa duk da shekarun ta tafita kyaun tsari nesa ba kusa ba.
"Ai Mumy dama kece"...tafada a sakalce tana sako kafarta kasa.
Ayayin da lady ta karaso ta zauna gaban ta sai yanzu ta lura da takardan dake hannun ta tace mumy lpya kuwa?....
Fuska ba yabo ba fallasa tace ke zan tanbaya nimrah ya kira ki .....
Da har za tayi karya sai kuma tafasa ta girgiza kai alaman a'a..
Tabe baki lady tayi tace let it be" kar ki kuma neman sa..,yanzu dai i have a suprise for you my dear fatan zaki bani hadin kai.
Gyara zama tayi tace yess of cous mum menene ne"
Nan ta dawo daf ta dafa kafadun ta tace kalle ni nan nimrah"kirjin ta ya buga kam amma sai ta daure ta juyo a take suka hade ido "nasan kina son mijin ki mohan sosai kuma nayi alkawari zanyi duk abunda zanyi a duniya don ki samu abunda kike so"im i right?
Tace yes mumy what is it yayi miki wani abu ko?
Tace ah'a..ke dai ki nitsu ki fahimce ni
"nimrah,nasan baki manta yadda na sa alhj muamar ya bada dansa auren ki ba ko?
Nan ma ta gyada kai
Karamin ajiyan zuciya lady tayi Tace" toh dani da mahaifin mijin ki mohan mun taba reaching wani agreement nasan baki san da shi ba
Alho its all about ur marriage don haka na amince masa...
Tace ok mum wani agreement ne
"Maganan shine jiya nayi waya da shi kuma ya sanar min yanzu lokaci ya kawo mu na cika wancen alkwarin na sa "
so my dear nimrah,im pleased to inform you that mohan mijin ki is getiing married this weeek.
'Juyowa tayi suka tsare juna da ido Tabi ta karashe da wani irin de-meaning and devilish smirk..
Tsaye nimrah ta mike cikin razana da firgici tace... what?
au..au..aure? mohan din?
Follow#Surayyahms
🅱RILLIANT WRITERS ASSO
Vote
Share
Share ur views
wattpad/instgram *surayyahms*
*S.MOH*
*🍒🌺AJALIN SO🍒🌺*
_XPLICIT ROMANCE_
*WATTPAD SURAYYAHMS*
_Dedicated to umhny nersallh_
_PAGE3_
"lady zineta tace....Yes,mohan din fa?..!
A rikice nimrah ta hatsala ta mike tsaye, Hannu tasa aka ta fasa ihu wani irin jiri ne ya tsastsafo mata nan ta karkace luiii zata fada kasa...
Cikin sauri lady ta rikota tare da daka mata tsawa tace control urself nimrah,im not done yet...
"But mummmy... ta dago a rikice...aure fa kikace zaiyi..ahhhhhhh noooooo...ta dada fasa ihu tace"wallahy bazai yuwa ba "wacece wannan din? i will surely kill her sai nayi ajalin ta..dole ma sai ta bar duniyan nan how dare she....ta wani sake gurnani mai zafi tana huci..
Gefen gado lady ta ajiye ta cikin masifa tace"toh sai ki tashi kije ki kashe ta" nima kinga daga yau na cire hannun na akanki tunda ban isa dake ba..
Saketa tayi Taja tsaki a fusace zata fice da sauri ta riko hannun ta ta sauke hawaye tace...
"Mum kin san bazan iya ba kuma kika yarda? Wat sort of agreement wll go againts ur doters happiness ni bangane ba ...mohan is mine alone how can i evn share him..ita wacece haka da zaki fifita ta sama dani..
Lady Tace just shut up nimrah ke bazaki nitsu ba....?
Ina dai fatan kina sane da yadda nayi nasa alhj muamar ya cika miki burin ki na auran nan?
Ta gyada kai a shakure
Did you even know that asirin mu ya kusa tonuwa akan wanannan maganan,i only accept this agreement sabida na cece rayuwar mu baki daya...
Ita dai nimrah bata cikin hankalin ta sai rawa jikin ta yake tana taro hawayen masu zafi
zama lady ta dawo tayi gefen ta nan ta bata labarin yadda iyayen banafsha suka yi barazanar tono mata asiri akan alhj muamar da kuma yadda ta kashe su har da labarin yadda alhj ya rike banafsha da maganan agreemnt din auren nasu da mohan..
Tace lokaci ne yayi shiyasa na barsa ya cika nashi alkwarin,amma kisani nima ina da shiri na sosai akan haka nasan kuma zanyi nasara only if....sai tayi shiru batace komi ba
Only if what mum? ...nimrah ta kalle ta jiki a muce duk ta karaya..
Karbi wannan ki karanta ta mika mata letter .
In 10secnd ta karance ta dago cikin mamaki da rudewa tace mum?
Mo..mohan kuma?kenan za kice sabida mohan aka kashe iyayen ta kuma akan kudi?.....
Lady tana shiru amma ta tabe baki a kasale ta saki ajiyan zuciya..
Kallon leterr nimra ta sake yi zata sake jefo tanbaya lady tace" wait nimrah komai cikin hikima da basira zamuyi shi this time i want things to go naturally na lura alhj muamar is not sooo easy to deal with....
Nan ta mike tsaye" ni ina da tabbacin yarinyar tana cikin 13 to 14years din ta ne so bazasu damu su fada mata komai da komai ba,.. ofcous shes too young to hear all that ..
Naji labari ance iyayen ta sun ajiye mata sako wajen mai rainon ta"Wancen letter zai iya zamowa evidence akaina nimrah...sun rubuta mata komai dake faruwa game da ni da alhj muamar har da batun auren ta da mijin ki
"But thank god i handle that nasa anje fashi gidan nannyn nata an dauko min takardan gashi nazo na rubuta nawa tatsuniyar da salon rubutun iyayen nata..
I wll foward it today zuwa makarantar su ,za'a bata..She will only read my words hencefoth
kuma abubuwan da nake so ta rike aranta kenan sabida ta samu nisanta daga mohan..
I want her to hate him for her parent's sake..
Lokaci guda ta juyo ta dubi nimra"Shiyasa na sa boldy akan cewa contract din akan mohan ne ba mahaifin sa ba,ke kanki kinsan
Mohan komin sa a rufe yake sannnnfuskan sa murde take kinga kenan Yarinyar zata dauka cewa kowa tsoron sa yake ji shiyasa ba wanda zai iya dakatar da shi.
She's a little girl u wll see zata bi duk wani salon mu..
daga gobe yarinyar zata san cewa wanda ya aure ta yayi life deal ne da iyayen ta akan farashin aurar musu da yarsu akan kudin sa idan har basu ci nasara ba...
Daga wannan lokacin it will be between mohan and banafsha
"So nake sai alhj muamar yayi dana sanin hada wannan auren dakan sa kuma dole zai warware ya barki da mijin ki.
"Wani murmushi mai taushi nimrah ta sake,.. tun tuni sai yanzu ta dawo duniyar mutane take jin kanta dai dai
"i love this plan...ta riko hannun lady idanun ta cike da zaguwa da jin dadi
Yes "Wannan shine makamin mu nimrah i have no choice but to wait da tuni na kashe miki ita.
Kema zaki daure ki cire wani haukan kishi tsakanin ki da ita for now ko barta da shi..
Bana so agane mu acikin hidiman ko kadan kin fahince ni?
Tace yess mumy..
Kar ki damu Nima inada nawa shirin akan sa nayi miki alkawari bazai taba gane ma auren nan nasa ba"
He will have no peace of mind har sai ya roka a raba shi da ita kafin nadawo masa dai dai..
"Goood....lady ta fada cikin yabawa..
sai ki zauna nan immieditly after the weeding fatiha zaki koma gidan ki
Tace yess mum..nan suka rabu ta koma ta kwanta tana hade haden abubuwan da zata fara aiki akan su.
Bangaren su banafsha kuwa da ciwon kai ta tashi yau don haka ma take jin kamar baza taje schll din ba..
Gashi an gama shirya komai na tarban su alhj yau saura kwana uku su dawo gidan ayi biki
Sai dai da sassafe anty rawiya ta zo tayi kiran su ita da nusyyy
Kayan lefe ne aka turo da su daga waje tun kafin su sauko
36 designer boxes black,gold sai baby pink mai kyau da dauke idanu kowanne set an cike sa tammm da kaya iya kallon idanu...
Nan aka taru Hjy mamah da anty rawiya kowa nasan barka ba tantama hjy mahnoor ce tayi wannnan collections din
Kirjin nussaiba kuwa Kamar zai fado kasa tsaban bakin ciki amma haka ta sa ido tana dubawa da kyau shes actually burning in anger yau kam gani take bazata iya dannewa ba ai cin arzikin yayi yawaa kuma.
Dan haka ta ja tsaki ta haura sama ta cigaba da shirin ta...
sam banafsha bata jin dadi amma don karta zauna suyi ta damun ta da maganan auren ya sa ta shirya itama suka tafi makarantar kawai.
Ciwon kan na tsanan tawa don haka yau batayi magana da kowa ba
Dama wata yarinya ce zainab suke shiri amma ajin su ba daya bane ita tana gaba da ita.
Idan tayi tagumi zuciyan ta yakan gaya mata Its probably 3days to her weeding "damuwar hakan ya gama shake mata wuya..
Nan ma Nusaiba na kan taro maganganu da ta shirya zata gaya mata masu cin rai..she juzt hate to think that banafsha zata auri yayan ta
Abunda ya fi daga mata hankali ma yanzu shine yadda su hjy mamah da anty rawiya ke jan ta ajiki yau ace tayi wannnan gobe ace tayi wannan har wankan amarya an fara mata da su gyaran jiki da gyaran gashi
Wani Qamshi mai sanyi ke bin ta a duk inda ta zauna har yakai yanzu tana yawan kebe kanta sosai a makaranta
So washe garin wannan rana.. games da sport kawai akayi inda kowa ya fito a games wear sa
But Sabida gyaran jikin anty rawiya ta bata wando ta saka yau instead of normal skirt fa suke sawa sabida dattin kura da sauran su.
Itakam ma bata je filin wasan ba don da sassafen Allah aka aika a kirata daga offishin academics nan aka bata wannan sakon letter.
Lokacin nusaiba ta gama tara gang din ta yau take shirin basu labarin karya da tozarci da ta shirya akan auren banafsha da yayan ta dama ta riga ta sanar tuntuni cewa banafsha ba yar gidan su bane..
Anan kuma zuciyar ta kamar zai fice akirjin ta tayi gudu taje bayan aji har ta na haki..she cant believe this post mail daga nany lalah ne...Kuma gashi taga rubutun mahaifiyar ta wanda tasan ko a mafarki ne brain din ta bazai mance ba...
Hawaye sun sauko mata har sun gaji dan kansu suka dena "takai miniti 5 tana claiming breath din ta tsaban murna da bugun zuciyan yau zataji koma miye ne ...
A mind din ta tayi tambayar ina zata samu nanny lalah din face to face yafi sau dubu biyu
shes not sure if letter ba da dadewa aka turo sa ba...but ya kayi suka san tana nan makarantar? Abun ya dame ta amma bata damu ba she's already eager sai ta tsuguna ta bude letter ta shiga karantawa.
Kalmomi na farko sun rufe mata idanu"she was doom!!..gani take kamar tana karanta kalmomin wata macen ne na daban bana mahaifiyar ta ba
gashi There was no emotional connections a zuciyar ta da kwakkwalrta hakan ya sa ta dada shiga rudanin ganin abunda ke rubuce"...innalillhi wa inna ilahi rajiun ta furta bakin ta na bari ,da sauri ta rike kayin ta sabida banging din da yake yi duk murnan ta sai ya dawo bakar bakin ciki....
How cud thy do this to me?ta furta a fusace cikin zuciyar ta...
Wasu rin zafafan tururiin kuka ke tsatssafo mata tungada jijiyoyin jinin ta bata iya toshe wa ba ta sake muryan ta tayi sosai idanun ta arufe
Har sai da taji ta rage wani percentage daga zuciyarta sannan ta dago letter ta kure sa da ido"a zuciye tace
" duk akan kudin banza da wofi rayuwar iyaye na zai tabu? Sabida basu da kudi irin nashi ko me?
Ohhh no wonder hjy mamah bazata taba fada min gaskiya ba ashe tasan an cuce ni ne...
Ko boye mata yake yi..
Nasan Hjy mamah bazata bari hakan ya faru ba ai ita tace tana so na ko...ohh nooo..wani hawayen mai turiri ne ya biyo bayan outbust din tears din ta
kanta ta kife da gwiwarta cikin kukan ta firta ina kewar iyaye na sosai ashe duk akan so call mijin da zan auran suka mutu?
nasan da basuyi deal da shi ba yanzu da suna raye tare da ni da kuma bazan aure sa ba...kuka ne ya sake kufce mata tare da rungume kuncin ta cikin zafin rai "tace
Wai meye mutane suka dauke kansu ne? so bcoz he has all that sai akace masa zai iya aure na at xpense of my parents life..
Toh Wani irin deal ne haka?
Meyasa mamah bata rubuta min komai ba i want to know why how and when this hapen,meye musabbabin wannan deal din toh shi meyasa yace zai aure ni akan deal din kudin da yasan zai dauke rayuwar iyaye na...isit intentional? Ko dama hakan ne business din nasu?...ohhhh my god He must be so wicked and selfish.... i dont even wanna see him anymore i hate him..i hate him sooo much...
Ta mike tsaye a zuciye tace"I can neva be his wife! Ko a lahirah ni ba matar sa bace
Papah...my mamah ".. Ta fadhe da kuka cikin tsumayi..."yayi min AJALIN SO a rayuwa ta..bcos of his stupid deal..he took them away
he has compltly ruined my life..ta furta....a hankali ta sake jiki anan ta jingina da bango tana zubda hawaye masu sanyi da daci..
Takai minti 50 anan tana kuka tana maganganu out of childish hatred and intense anger"hala ma nusaiba ta sani ne shiyasa ta tsane ni aKan dukiyar su"ya kaskantar da ni
Duk ba irin tinanin da batayi ba..
Jakarta ta bude ta nemi dan karamar spanish dairyn ta ta dura letter aciki ta taso ta taho fili har yanzu sheesheka bai daina nunawa aface dinta ba
Gashi ta karanta a letter cewa bazata iya fada ma kowa maganan nan ba sabida za'a akashe ta.
A lokacin She just promise her self idan auren nan har ya yiwu zata rayu da shi ne sabida tasan sauran dalilin komai akan sa game da mutuwar iyayen ta ..
yadda yayi ajalin so arayuwar ta itama haka zatayi anasa ko shi waye ne.. Hakan tasa aranta cike da fushi tana huci silently
Gaban tap ta wuce straight dan gaba daya take jin wani sabon taurin rai da bakin taurin kai na tohowa azuciyar ta..
Tana isa ta kunna ruwa ta wanke face din ta sai yanzu take lura da taron mutane da akayi domin ta
Banafsha bata son hayaniya kowa yasan idan aka mata bata cika amsawa ba sai dai ta bar wajen
Nan Kowa yayi tsuru tsuru ana binta da ido,toh bata jin kanta adai dai sai Ta daure fuska zata bar wajen da gudu siyama ta sha gaban ta tace ke!!
ashe kuma auren sadaka za'ayi dake shine bazaki fada mana muzo tayaki murnan cin garaba sa ba?
Aka kwashe da dariya..
Ba tace komai ba ta sake yunkurin zata wuce nan take ta tsinkayo muryan nusaiba daga crowd din
Let her be siyah!! kinsan yanzu girman kai ne da ita sabida burin ta ya cika zata auro yaya na mai kudi.
Wani dammmm kirjin banafsha ya buga...sai ta tsaya chak tanajin yadda mafi akasarin kawayen nusyyn suke kiran ta gold digger Suna spitting
Zainab kawarta ce ta shigo fili da shike yau kowa na wajen cikin habaici tace eh aje koma miye ne ai yayan ki zata aura ko?...kuma adole ko zauna kasar ta,domin kuwa antyn ki ce
"tsaki nussy tayi ita sam Bai dame ta ba don dama nan tafi so azo
Cike da neman tsokana mai ban haushi tace yaya na dai zai siye ta,kinsan aure kam ya riga yayi kuma yana da very special wife din sa kyakkwa,wayayya yar gidan masu ji da arziki da asali
Ke zainab ,ki kiyaye ni ..Har kina wani cewa yaya na zata aura to bari kiji rokon sa iyayen ta sukayi wai don ya aure ta ke har da sadaukar da ransu sukayi sabida kawai ta shigo familyn mu..
Unxpectly nusaiba taji an cahkumo ta wani irin gigitaccen mari mai zafi
Banafsha ta sake mata sai da tayi kasa zata fadi..
Tsit wajen ya yanke in shock ana duban banafsha dake bari ita kadai...
Bata lura ba ta dago ta tace" ke nusaiba iye bakin ki... kar kiji da wai ina barin ki kina min duk abunda kika ga dama kinsan darajar wayanda kike ci"But u shud neva cross ur limits..iyaye na ba abun wasan ki bane
Ai gwara ni idan sunyi harkan sadaukar da rai ne akan kudi ko ba ba hakan bane dai whateva
inji dai ya biya tinda zan zama sama da ke agidan naku na masu kudin...
wai shin ke wacece ma toh ina naki iyeyen da kika ishe ni..? Wait why..Are you soo jealous of me?ai zaki iya cewa suzo suyi miki hakan inya burge ki....
besides ure not muamar's blood and flesh kema zaki iya auren yayan kin..
"rufe ido tayi ta tsige ta Bata damu da kukan da nusaiba ta fashe da shi ba don ta tsani ace mata ina iyayen ta suke
Last she know a gidan almajirai ma aka tsinto ta aka kawo ta ophanage
har ta shiga hannun hjy mahnoor.
Banafsha ta tace daga yau sai yau kar na sake jin sunan iyaye na abakin ki,na lura ke ko dadin naki baki sani ba to ni har darajar nawa na sani...
"Same goes to all of you ta juya a fusace ta kashe ma sauran warning wata ta sake kulani ko tace zata shiga harka ta sai na faffasa mata baki..enough of ur nonsens ba tsoronku nake ji ba did u get me...
"Jikin kowa yayi sanyi akayi shiru kamar anyi walkiya an dauke....
Gulma ne ya soma tashi Wasu sai tanbaya suke daga gefe dama ashe nusaiba ma ba asalin yar gida bane,.. tabbbbbb
Tafiya banafsha tayi ta barsu anan nusaiba na kan kuka sabida a duk yadda aka mata gorin iyaye sai tayi sanyi..
A ranar Har suka je gida ba wanda ya tanka sosai nusaibah ta girgiza da yanayin yadda banafsha ta juyo ta dawo masifafiya A lokaci guda a yadda ta san ta da hankali da sanyin hali batayi tsammanin har zata iya mata gorin iyaye ba..
Tasan duk abunda zasu mata bata iya tankawa a fusace bare ta kai hannu sai dai suyi su gaji amma yau she cant beliv that ko iya rama marin ta bata yi ba sabida fargaban wutan da ta gano a idanun ta,toh me ya same banafsha? Ta raya aranta
Ko da suke gidan Shiru shiru banafsha taki sake jiki ta kula komai sai ma dada boye kanta take adaki babu walwala a fuskanta sam sam
Ranar da su alhj muamar suka dawo ranar hjy mamh tayi tafiya zuwa niger wajen step sister ta kuma kawarta mai suna hjyn birni.
Yanzu Anty rawiya ce ke kula da komai so Ranar a palour su banafsha suka taru Lpya lapya suka gaisa da kowa musamman shi alhj muamar ayayin da yake gabatar da ita ma matar sa..
Ita dai hjy mahnoor kallon banafsha kawai take yi abubuwa na yawo aranta har anty rawiya tazo ta shige da ita ciki batace komai ba...
Ana washe garin daurin auren alhj ya soma jin slight tension So bai fita ko ina ba
Daga daki hjy mahnoor ta fito Ko gama bin closed door din da sigh relive batayi ba aka aika cewa mijin ta na neman ta
Ba tantama ta nufi part dinsa sabida abubuwa dayawa suan damun ta game da auren..
Da chan ta so tayi shiru amma mohan danta ne and she feel she has her right on him too..
Follow#surayyahms
Vote
Share
Share ur views
*Its a free novel No gracious comments no post (s)in your group(s) kamar an dauke wutar nepa kuwa🤣*
🅱RILLIANT WRITERS ASSO.
*S.MOH*
*🍒🌺AJALIN SO🌺🍒*
_XPLICIT ROMANCE_
*WATTPAD SURAYYAHMS*
_Dedicated to umhny nersallah_
_PAGE4..._
"Kwance yake akan luxurious royal bed dinsa,sai yau yake dada shiga Tashin hankali da radadin damuwar mutuwar su dr arjumand hakan yasa dole ya sa daga asibiti suka duba sa.
'Mahnoor international hospital Asibitin dansa ne dr mohan sabida haka ya saba da nan sosai...
"Musamman da ya kasance dr aliyu da dr umar duk chilhood friends din mohan ne so tamkar a hannun dansa yake haka yake ji idan suna kulawa da shi
Bed rest aka basa agidan sabida Jinin sa ya haura kuma yaki sauka akan lokaci.
Sai dai agidan bai fada ma kowa haka ba sai yace zazzabi ke damun sa
Bayan ta shigo waje ta samu ta zauna kusa da shi tasani sarai he just wants to feel her present duk time din daya ke gida"juyi yayi da idanun sa ya dube ta cikin so da kulawa...
"hjy mahnoor behzad Hamshakiyar Mace ce yar kimanin shekara 51yr da haihuwa sai dai duk da hakan kallo daya ya ishe ka kasan irin siffan creme de'la creme ce.
She's fucking classy and untop of her shelve.
Akan tsadadden red oily material ta sanya Abaya golden colour irin na matan shuwa arab na maiduguri ta zagaye jikin ta da su..
Tana da dogon hancii da hasken fata da ya boye tsufan ta sosai...
Ko ina fresh ne ajikin ta barin ma hannun ta da yaji wasu mahaukatan jan kunshi da jeweries cikin nitsuwa take latsa wayar ta alaman tayi nisa wajen dubawa da picking din kayan oder da take yi daga kasar italy....
Bata ma san har yayi nisa wajen kallon ta ba..
"she's so ambitous shiyasa take da karfin kwarjini a wajen harkokin ta She is a top fashion designer and cosmetics suplier cross boaders.
Itace kwalli daya uwar gida kuma matar amana wajen alhj muamar wanda duk dadewar sun nan basu taba rabuwa ba har yanzu
kusan komai tare suke yi har sun saba da hakan sosai..
Yanzu A tunanin ta Ita kadai tasan sirrin mijin ta akan lady zineta,a fannin auren mohan da nimrah tasan conspiracy ne bada son ran alhajn ba
Sai dai alhj muamar yaki ya sanar da ita actual reason din,bai fada mata yes lady ita ta hada masa sharri da chan ba..
Sai ya boye mata da cewa lady zineta lallai tana son su hada business patnershiop ne shiyasa tayi duk abunda zatayi ta cire su a case din kotu don ta sashi dole akan bukatar ta na auran mohan da nimrah
Hjy mahnoor ta amince da hakan ne akan rufin asirin su since thy dont have the power to conceal the truth kamar yadda tayi musu a kotun..
Besides wajen ta ba wani aibu bane hade zuria da lady zineta tunda tana da muhimmanci a rayuwa ko ba komai ai zata zame musu garkuwa wajen tsaro mai karfi
But lokacin daya mata bayanin auren banafsha da mutuwar iyayen ta its sound weird to her amma sai ta barshi kawai akan sunci albarkacin mutuwa..
'har yanxu mohan bai sauko bako?""ya tambaye ta gently
"layin sa baiya shiga but i think he is on his way....
Tafada a takaice batare da kulawa ba.
Allah ya kawo sa lpya i just hope he's gonna be ok with this ..ya karashe da ajiyan zuciya..
Nan ta dan ajiye wayar ta kalle sa tace he will..
Mmmm Jaanaam"! dama akwai maganan da nake so nayi maka nima,dont you think yarinyar nan tayi karama da auren nan?...why not asake dubawa pls.. sa'ar nusaiba ce fah
Sai Yayi murmushi baice komai ba' dama shi yasan matar sa tunda yaga jiya batace komai ba yasan akwai dalili. .
So tunanin data keyi kenan?
Ya tabe baki yace"toh nidai a bar wannan maganan sai hjy mamah ta dawo tukun
Kinga kowa sai ya fadi korafin sa akan auren but to me wannan ai ba matsala bace damuwa ta mohan ne..
Sauke ajiyan zuciya tayi tace"ok shikenan Allah ya dawo da ita lpya... kar ka damu da mohan bari ma naje na shirya mana abinci ko office zamuje ne kawai?
yace noo i dont feel like banajin karfi ajiki na..sai ya motsa Ayayin da yake bata quick permiting smiles akan ta dawo ta zauna kusa da shi..
A ranar ko ina shiru ne sabida mohan bai dawo ba haka ma hjy mamahn dan duka su ake ta jira
Sai chan da yamma Mutane suka soma zuwa ma hjy mahnoor kawayen ta na business da yan uwan ta na Kusa ana san barka ma bikin
Tsaban damuwa da tunani Zaazabi ne ya shige jikin banafsha a hankali ko anty rawiya dake hidima da ita ma bata lura ba
Gashi a duk inda mutane suka gama bare den maganganun su sai suce anuna musu amarya su ganta.
Haka tayi ta jigilan saukowa tana gaishe da mutane.
But Yanayin yadda mutanen hjy mahnooor ke jefo tambayoyi agaban ta ya dada sata ta shiga wani halin fushi da damuwa
"Kenan ita bata da daraja
Meyasa hjy mahnoor zata nace akan cewa tayi karama ma auren
da ita tace musu tana so ne?.....
Abun ya bata haushi sosai.
duk dama ta lura hjy mahnoor tana fadan haka ne sabida aganin ta at 14years banafshan bata kai wanda zatayi sha'anin aure da namiji ba..
She's kind of wersten oriented gani take auren banafsha da mohan is a child abuse..
Amma da shike tasan bakin alkalami ya bushe Hakan dai ta hakura take bayanin cewa ai auden gata auren alkwari zaayi ma danta.
So washe garin jumua immidietly after jumuat prayer aka daura auren DR Mohan muamar da banafsha farasat muhammad..
Tsarin sadakin fulanin asali komai acikin gata da wadata alhj muamar yasa aka ayi shi..
_same day 4.45pm @nnamdi azikwe international aiport Abuja..._ .
Sabanin yadda yanayin aikin sa ya sashi sabawa da saka suits Yau Kananan kaya ne ajikin sa.
White and steamy dark purple polo shirt na Giorgio armani ya daura akan deep blue jean wanda ya dan tsuke kafar sa da ginannen jikin sa..
A dai dai idanun sawon sa kana iya hangen fresh healthy legs din sa wanda ke cikin wata shakikiyar first class sneakers ta dior hormes shima deep blue..
Tafiya yake a nitse kansa cikin pure white facing cap wanda ya boye 70%percent daga kyaun fuskan sa.
He's tall..chaming,sexy.. yanayin fatar sa irin na normal skin din nan ne wanda baiya baci kuma baya tabo naturally..he is healthy and clean ko hasken nasa ma ba dau bane sabida is already mattified sheki kawai yake haska shi kamar mace mai sabon shigar ciki.
Hannun sa rike da dan karamin briefcase wanda ko karamin system bazai shiga ba gefe da gefen jean dinsa wallet ne da tsaddadiyar wayar sa cool marron colour..
DR MOHAN muamar kenan a Lokacin da ya sauko daga jirgi dawowar sa daga short business break daya Je a cape town in south africa.
Tun kafin yayi auren ma Anan yake hutawa kuma yayi sauran business dinsa wanda bai shafi asibiti ba.
He's a chronic lover of horses,so yana wasan polo sosai..haka yasa yake daya daga cikin unbeaten team na manyan business investors a polo in cape town a sauth africa.
"Yau Bai jin driver ya tuka sa dan haka ya karbi key din jahilar motar sa kirar koeniseg(agera) ya nufi gida donjin labarin ya dad dinsa yake..
All his life bai san
yanayin farin cikin rayuwa mai daurewa ba ba musamman daya kasance ya girma ne a wajen kakar sa hjya mamah a sydney anan inda su nimrah da childhood gf dinsa Aysha sukayi karatun secndryn su..
toh da incident din mutuwar schl gf dinsan ya faru shine ta dawo da kulawar sa gaba daya nan wajen iyayen sa danta raba sa da garin kwata kwata
"His granny was bit tough and vibrant haka shima ya taso da murdadden fuska baida saukin kai da yawan fara'a sosai
dadin karawa da zaman auren biyayya dayake yi yanzu da wanda yasan bai taba kaunar ta ba tun asali.
Duk dama bai taba kawowa sauyawar sa akan nimrah akwai shafe shafen asiri ba But he's doing his best akan ta
Altho mahaifin sa baya gaya masa komai da komai akan harkokin sa da ya shafi lady zineta sabida yasan mohan baida sanyi yana da zuciya sosai....
Baya iya daukar barazana sannan makiyan sa basu iya karya sa da wuri shiyasa ake bala'in tsoron sa..
Anan asibiti banda abokan sa dr umar da dr aliyu ba wanda yasan yanada soft and kind heart..
Kowa na shakkar miskilancin sa azahirin gaskiya zaka iya kirga maganan sa a rana gaba daya sabida bai cika yi ba.
Nurses da yan uwan sa doctors sunyi yayin sa har gaba da juna anan amma bai kula ba
Har yanzu a duk inda ya shiga ana mai shishigi,
Musamman idan yana aikin sa..
he's alwys seriious he finds no fun in anything sai silence din sa.
Yana shigowa gida Daga gate na biyu ya bar motar a internal street din haraban gidan
Yamma ne sosai so Har anci taron walima an watse
Yau ma daya shigo ciki bai daga ido kan kowa ba
Kansa akasa yake amsa gaisuwar su as usual
Nan Har ya shige sama straight part din dad din sa..
Lokacin 4 din har ya gauce na shirin shiga karfe 5 na yamma har ammyn sa ta fice dauko hajiya mamah daga airpot itama
"Sallam alaikum,..ya furta da geek but mesmerisng voice din sa mai ratsa zuciya..
Waya alhj muamar yake amma sai ya dan kalle sa ayayin da yake nema makansa seat tare da cire p cap din daya sa
Sanyin Ac ne ya soma dokar tsakar fresh hair make up din sa" low cut ce irin na zamani gefe da gefe ya fi tsakiya shiga don har hasken fatar kansa yana nunawa.
Ga carve din askin sosai yabi shatin kayattacen saje da beard line dinsa wanda ya dada bashi irresitable look
ba shakka shikam ya hadu cos He's very handsome wuce misali.
Bayan sun gaisa cike da kewa
Dafa hannun dad dinsa yayi adan dame yace are you alright dad?..jiya aliyu yace baka jin dadi i was worried
Murmushi alhj yayi yace mmm mohan son,naji dadin dawowar ka akan lokaci.
Bai kula ba Yace dad meya same ka,baka fada min komai ba ko wani ne yake so ya sake maka sharri ne....kwana biyun nan bana gane maka is anyone tryng to blackmail you again dad?
Pls Kafada min mana..
A hankali alhj ya gyara kwanciyar sa don su hade ido...
Cikin sanyin murya Yace no son ba haka bane, kawai mutuwar dr arjumand da jounalist farasat ne yake kan girgiza ni....I just cant let it go abun yana damu na har yau i know thy wanted to help me on a very serious issure a time din
....mohan nifa inaga sabida ni aka kashe su
"Innalhhi wa inna ilahi rajiun ya firta tare da dada rike hannun mahaifin nasa calmly aransa yana dada jimantawa
wannan labarin ya jima da jinsa amma ya lura kamar dad dinsa bazai taba mancewa da shi ba....Sai yayi shiru baice komai ba
Alhj yace its ok ai ya wuce ko? fatana Allah yasa sun huta but i wont eva forget them..
Dan shiru ne ya ratsa nan
A takaice Mohan" yace dad are u sure ure telling me everything? idan akwai matsala kafada min pls na roke ka bana so wani abu yazo ya same ka i cant take it u know......
nan damuwa ya sa shi sake fuskan sa dan dole
Yayi lamo yana duban alhj
This time zama aljh yayi yana fuskantar sa yace "mohan Ka tuna ranar na kira ka kan wani alfarma dana ke so kayi min ko?
Yace 'mmm yess dad what about it..
Ya dan dada duban sa yace are u sure zaka min biyayya this time arond again?
Cikin zakuwa yace of cous dad c'mon ..u know i will... kaifa mahaifina ne,ure my best friend and hero meye bazan maka ba a duniya.
Ajiyan zuciya ne ya biyo baya....batare da kulawa ba alhj yace "mohan na daura maka aure a yau da yar gidan late jounalist farasat dama wajen kakar ka take zama nina ajiye ta anan da iyayen nata suka mutu..
Tsaye ya mike "yace what? ...Waje ya fito cool dim eyes dinsa don Wani irin gummmmmm yaji kunnen sa ya dauka sai mamaki ya sa shi sake scooof irin "are u kidding me?
Nan alhj ya dube sa da kyau cikin kulawa yace " nasan ba tantama iyayen ta sun mutu ne sabida ni ne,
Mohan bazan iya fada maka adalcin da suka min ba,sun sadaukar da ransu sabida ni duk dama bamu ci nasara ba...
Amma ina so na biya su kaima sai ka taya ni rama musu adalcin da suka min ta hanyar zama da yar su na har abada..
Kayi hakuri na maka aure direct ni tsoro nake ji kar na barta a hakan..
Nasan Wanda suka sa mu cikin wancan hali zasu iya salwantar da ita ure the only one i trust my son kai kadai zaka rike min amana yadda ko na mutu bazan damu ba.
Lumshe idanun sa yayi yanajin wani irin yanayin damuwa da takaici da rudani na bin jijiyan sa ..
Yasan ko mafarki bazai iya bijere ma umarnin dad din sa ba but Wannan wani iriin rayuwa ne?
Kenan ni bani da daman da zan yi aure da kaina sai dai arika aura min?
Haka fa aka min da nimrah i neva said i like her "oh ya Allah...ya fada a jimance
Lahaula wala kuwwata illah billah ...ya dada firtawa a asirce
dad shiru yana karanta shi sosai yasan baiya ma dansa adalci amma kullum sai yakai kokon baransa wajen Allah ya saka masa da alherin biyayyaar da yake masa beyonds all odds..
Shiko mohan abubuwa da yawa na damun sa
So yake yasan musabbain wannan fitinar who is really behind all of this?yasan dai ba lpya ba
Jikin sa kullum na bashi tun farko it has to do whith nimrah amma meyasa dad bai fada masa komai ba..
Anan alhj yayi cutting silence dinsa dacewa mohan ya kayi shiru ko bazaki min bane..?
A sanyaye ya daga kai yace na amince dad kar ka damu,Allah ya sa hakan shiyafi mana khairan
Ko sake furta kalma baiyi ba
Dad ya dadaa cewa im proud of you son,kullum ina alfahari da kai mohan insha Allah zaka ga sakamako mai kyau a rayuwar ka..
Tare da sake boyayyean murmushi yace duk abunda kake so shi zanyi dad i promise..
But I wont lie to you bana jin dadin rayuwar aure na na farko sosai amma sabida kai nayi hakuri na fara sabawa da shi...so meyasa bazan amince na saba da wannan ba ?
...but dad zaka min wata alfarma?
Alhj Ya dan shafa kansa cike da jin dadin kalaman nasa yace fadi duk abunda kake so my son...
Ba tare da bata lokaci ba sukayi locking idanu cikin yanayin nitsuwa" yace pls tell me who is behind oll of this?
Waya ke saka ka cikin wani hali i read all ur medical history files jiya da daddare"nasan kana da damuwa dad..pls who is it? Is it that woman? is it lady zineta?...ya firta da kyar...fuskan sa babu walwala
Da sauri Dad ya dan sauke idanun sa kansa cikin mamaki
toh lallai mohan yana da kaifin tunani tunda ya fara figuring haka but sam baya so yaji komai da komai in details sabida yasan idan yace zai wulakanta nimrah akan haka is another huge case to them.
Sai yace noo son meyasa kake saurin zargin ta ne wai she's ur mother in law fa haba mohan
..yanzu matar ka idan taji haka zata ji dadi?
Yace"i know that dad,.. but i dont trust her,nifa na lura tunda ta taimake ka akan case dinka a cout our life has neva been the same Ishe forcing you to do anything?
Dad nafa san labarin ta nima i know shes not a saint..shez just pretending
Alhj yayi shiru ya kau da kai gefe
A dame mohan ya mike yan so ya kawo panick ko da Allah zai sa mahaifin nasa ya amsa shi koda out of tension ne yace "Oh my god,dama kullum ina ji ajiki na aurena da nimrah is a one big controversy..
Dad zaka fadamin ne ko sai na nemo gaskiyan da kaina??
Da dagon murya alhj yace enough mohan just shut up and sit down
Me kake so kayi da wayannan maganganun thy are useless thy wont help u at all..Why dont we just concentrate now
A dan zafafe Yace noo dad,i cant concentrate idan kana cikin wannan halin..
" I've alwys being free with you..fargaba ta da dukan damuwata ina fada maka meyasa bazan san naka ba?
Arent we best pals? dad pls kar ka boye min abunda ke faruwa ai know alots has been happening to u..so tell me now ,..ko so kake ka mutu kabar mu
Ya dan bata rai ya hade hannu...
Alhj sam ya kasa zama waje daya da jikin sa sai kauce idanun sa yake yasan Rashin bayyanawan is good but a yadda mohan ya birkice yanzu yasan dole ne ya fada masa wani abu ko da kadan ne kamar yadda ya saba.
Nan yace ok"......
calm down zan fada maka abunda baka sani ba...
Yace ok..
Sauke nannauyan ajiyan zuciya yayi yace"look mohan i had a thing with lady zineta kafin auren ka da yarta but its just an agreement like a busines deal...sorts of life deals.
Cikin nitsuwa mai tare da dakewan mamakin dake dada nuna kasaitar sa yace what auren business deal ne ko? Oh ya Allah...I knew it" yama za'ayi nace bana son nimrah ka amince.. daga baya kazo kace dole na aure ta hmmmm...but Life deals dad?...Ban fahimce ka ba me hakan yake nufi?
Shiru yayi daga bisani yace."nothing seriious mohan
kasan lady tana da karfi a politics .. bagashi ba, duk wanda yace zai taimake ni muddin akan case dina ne sai gaka an kashe sa.
Cikin jiimami mai sace zuciya yace mohan"Yau da kasan ya nake ji a raina game da mutuwar wayannan mutanen da zaka tausaya min dana...
Cikin kulawa Ya furta "DaD plz" tare da dan dafa sa..
Yace "Relax ok?... im here.. kawai dama so nake kafada min gaskiya akan auren nimrah
is just for you ka dauka ko babu wani conspiracy kana da daman cewa na zauna da ita yadda kake so mmm
insha Allah komi zai daidaita kar ka daga hankalin ka ok?.
Alhj Baiyi wata wata ba yace"Allah yayi yayi maka albarka mohan
hankali na a kwance yake muddin zaka rike wayannan mata biyun da kyau...
Pls do this for me son...
Yayi murmushi Cike da gwarin giwa ya gyada kai jim kadan sukaji kyat an bude kofar hjy mama ne da ammyn sa suka shigo
#follow@surayyahms
Vote
Share
Share ure views
🅱RILLIANT WRITERS ASSO
*S.MOH*
*🍒🌺 AJALIN SO🌺🍒*
_XPLICIT ROMANCE_
*WHATPAD SURAYYAHMS*
Dedicated to umherny nersallah
_PAGE5_ ..
Da sallamar su suka shigo ayayin da mohan ya dauke kansa da sauri jin muryan hjy mamah a bayan sa
He's very happy on the inside daya ganta anan amma miskilanci da jan aji bazai barsa ya nuna ba,
yau fa kusan shekaru 10 kenan rabuwan sa da ya ganta a fili haka sai dai a waya idan sunyi video call
Sai yanzu ne ma yake tunawa ashe ance bayan auren sa da nimrah da shekara guda ta dawo nigeria tana zama da su
" no wonder take wasan boya da shi kenan don awajen ta wanda za'a aura masa take zama shine zata yarda shi
Atake ya hade rai kamar wanda aka zagar shi ..
ita kam hjy mamah tuni ta ruda wajen da surutu da tambaye tambayen ganin alhj muamar akan gado ta ma dauka ko wani abu ne ya same sa .
Da kyar dai aka samu aka gaisa tayi kyam tsaye kan mohan tace ya tashi ya bata waje zata zauna. .a hakan sai da tasa ya bata wajen zama akan kujeran dayake ita a dole sai ta maye wajen zaman sa..
alhj da hjy mahnoor ido kawai suke binsu da shi suna murmushi sai wani jan qamshi suke wa juna bayan sun san aransu ba haka bane..
Tsantsar kewa ne da shakuwa amma kowa na ganin idon kowa
Dama chan hjy mamah fushin ta bai wice da har yau bataji ance matar mohan tayi batan wata ba ..
tayi masa gori har ta gaji shima sam baya son kulata akan maganan cos nimrah ta riga ta ce haihuwar ta ba yanzu ba..
Yana komawa gefe da mahaifiyar sa yace hjya mamah dan Allah ki kyale sa haka da wayannan tambayoyin naki dazu fa ya dawo daga asibiti..
Aikuwa kamar jira take ta juyo ta tsiime tayi masa kalon iyyeeeeh?kaji min iya shige "toh ina ruwan ka da ni ..ko raba ni da dana zakayi?in kaji zafi ai sai ka haifo naka..ta murguda masa baki
Yayi saurin dauke kai ya tabe nasa..
murmushi ammyn sa ta bisu da shi itakam ba karamin son danta take ba duk abunda yake yi burgeta yake.
Alhj yace hjy mamah ya hanya? Ya hidiman yara mun barki da damuwa fatan basu gajiyar min dake ba
Tace ah'ah lpy lau muke,nima gashi na barku da hidima.. ai bakai ma zaka min wannan gaisuwan ba
Amma tunda shi baiyi ba na yafe sa.
Wani kallo mohan ya bita dashi amma ko ajikin ta tace
"turaki, kace ma danka dai ya dena yimin shishhigi fa ta dada watsa masa harara..
Anan Duka aka yi dariya mohan kuwa ransa ya dada hardewa ya tsime
yasan idan suna inuwa daya da hjy mamah bata wanda tafi so ta kular a duniya inba shi ba..
Cikin kula da nitsuwa alhj ya soma gabatar da maganan auren yayi musu tuni akan muhimmncin sa tare da mika godiyan sa ma mohan da hjy mamahn wajen tayasa rikon nauyin sa.
Anan ne hjy mahnoor ta sake dago maganan kankantar banafsha
Cewar ta why not a dage maganan tarewar banafsha sai nan da inta cika 18years ..
Charab hjy mamah tace ah ahhhhh..... ke mahnooratu,akan me zakice haka? yar shekara sha hudun za'a hana ta zama dakin ta akan me?
Wato zaki dauko maganan dabiun nasara ki sa ma ranki ko?
Toh Ina Allahn Aisha RA tun tana shekara 9 ta auri ma'aiki,ce miki akayi sai da takai sha takwas kafin suka zauna lumui?.....ni gaskiya bana son sugudidi da neman bata zance...tunda anyi auren nan yarinya zata zauna da mijin ta ehe
"wait,14years?.. .muryan Slangs din sa ya fitar da shock din daya ji azancen nasu.
Duka suka juyo suka kalle sa cikin karfin hali hjy mamah tace eh 14years fa ...ai itace dai dai kai ma..ta harde rai
Baice komai ba Wani kallon mamaki ya bita da shi sabida present din dad dinsa yasa ya koma yayi shiru ya tabe baki ahankali ya unshe idanun sa..
Hakan dayayi yasa ammyn sa taji wani iri she knew that auren sa na fari ma baiso ba ga wannan ba is full of comitments
Tasan a yadda hajiya mamah ta haura sama idan ta nace sai an bi nata shawaran zai jawo fitina sai ta raya azuciyan ta ai inta san wata bata san wata ba..
Tasan ita ta haife mohan so tana da yaqinin idan tace kar ya yi abu bazai yi ba...
Anan aka kare maganan inda ammyn mohan din ta sanar da cewa dazu nimrah tace mata tana hanya so abata daman sanar da ita maganan auren don kuwa ansan suna shiri da ita sosai..
Shikam ma bai dame sa ba cos fushi yake yi da'ita he hates when someone disrespect him and thats exctly what nimrah is doing tunda sukayi aure"
Alwys acting independant gashi shi sam baya son mace mai raini
So aganin sa ma idan taji maganan auren ohon ta
ai shima yana da damar yayi mata borin tafiyar datayi ta share kusan wata guda batare da cikakken izinin sa ba
Kafin daren ranar ya rufa
Gida ya cike da surutu sabida hjya mamah ta dawo da yayan aminiyar ta hjyn birni daga niger
Mufida,ahmad da sadik
suma sunzo suyi wunin bikin mohan din ne wanda za'ayi sa gobe da safe..
Sukam sun san mohan sosai sabida da chan dayayi zama da hjy mamah shi ake aikowa gidan su yana karban aika da sauran su
Da haka suka saba da shi sosai sai dai an dade ba a hadu ba
So yau tunda suka ga juna suka dame sa da surutu sai da ya kaisu outing acikin daren dan dolen sa suka zaga gari
Bayan ya ajiye su ne ya wuce gidan sa da alhj muamar ya basu da shi da nimra a anguwan osokoro..
Duk dama Baiso yaje din ba amma sabida nimrah ta turo masa wani irin tex na batanci ya sa shi dole yaje kawai yasan ta dawo ne..shi sam baya son damuwar da zaisa shi ya yi bursting fushin sa akan kowa
'Yana shiga main mansiin din ya ajiye car dinsa ya bude kofar falo,
Tsaye take kamar wacce ta hadiye tabarya suna hade ido ta sauke wani rin takurarren tsaki...
Tasan ta mallake rangwamin so a zuciyar sa ta hanyar asirin su so tsiwa da rashin kunya bai dame ta ba din ta masa..
Bai kula ta ba Wajen zama ya nema makansa don ya qudiri niyyr bazai kula ta ba dama since ba da iznin sa tayi tafiyar nata ba
Yacce yaya ne" whats up with a this tasan da tex din yake nufi
Hmmm wato bazai ma tanbaye ni tafiya ta ba he just saw me now amma yake acting kamar ba komai bane...
Tace'dama nasan baka damu dani ba,wont you ask me yaushe na dawo?
Ko dama anan ka barni
Nan ya mike tsaye fuskan na a daure tam..
Yace"Idan baki da abun cewa zan tafi...ya sa hannu zai daga wayar sa da sauri tayi firo da shi ya fada kasa..
Tsaye suka dago lokaci guda suna duban juna"
Ba abunda ke ci a idanun ta sai wutar kishi da masifa...
Im not in the mood nimrah.. kar ki sake ki tunzira ni
Tace an tunzira ka mohan do ur worst,i mean yaushe mu kayi auren da har bazaka saurare ni ba
Watoh Allah Allah kake kaje ka duba sabuwar kwailar da aka ajiye maka ko?.
To munafuki macuci ai naji labarin aure kayi auren da karamar yarinya kusan yar cikin ka..
Yoh Me zaka ce akan wannnan?
Abun sai ya bashi dariya
But ba halin sa bane sai ya shanye ya ja tsaki..
Wani irin kallo yabita da shi irin Look whose talking? Yayi firzan iska..kasar makoshi yace thnk god u know evrything now.
Nidai Ki samu ki koma gida acahn suke...
Nan ya sa hannu ya dau wayar sa ya fice ya barta anan tana dirin masifa
Wai kishi take ne ?abun
Na mugun sa shi dariyar takaici hmm
Bayan ya isa gidan shikam Site dinsa ya nufa..
Sai chan dare wajen 10.30pm Nusaiba da kawayen ta suna tare har anzo daukar su a hanyar raka su ne taga dawowar nimrah wanda tuni ta wuce tarban ta tana mata fadanci..
"kamar ba ita ba tace Ya kike nusaiba' tafada tana shafa kanta....lpya lau anty i missed u sooo much
Ta kama hannnun ta suka shigo gidan tare
Bangaren banafsha kuwa zazzabin ne ya tsanan ta har yanzu ta kasa ajiye kanta tayi tunanin zama da wanda a dalilin sa iyayen ta suka bar duniya
Tun tuni a Kwance take tayi shiru acikin bargo ba kowa a dakin kuma ba abunda take yi sai kuka.
Anan kuma koda ammyn
Mohan ta kawo maganan ma nimrah sai ta bata mamaki da cewa ai mahaifiyar ta ta gaya mata and shes ok with that...
Ita kam nusaiba sosai take taya nimrah kishi amma sun sha mamaki har da masigan nimrahn ace auren mohan kamar bai dame ta ba..
A zahirin gaskiya itama tsimewa tayi tana karanta zuciyan ammyn da wayo ta lura kamar ita ma tana da ja akan auren..
Hakan ba karamnin kara mata karfin gwiwa yayi ba yanzu tasan ta ina zata sa kafa..
Tunda har ammyn mohan bata amince da tarewar banafsha a 14yrs ba aka tursasa she wll definatly take that as ana opputunity ta kuntata ma mohan
Salon munafurci ya sata zama tana rarrasahin ammyn har tana cewa" ammy idan bazaku damu ba ai sai su zauna dukan su anan gidan na wani lokaci ko"
Kinga ke idan kika sa ido komai sai tafi dai dai kar dai nayi maganann ne nima ace kishi da karamar yariinya but ina bayan ki ammy atleast abari ta cika 18yrs din is better ai ko..
Tace haka ne nimrah thanks for ur understanding inaga hakan kawai zanyi
Kawun ku alhj burak ma ya ce zai turo mana anisa yarsa hutu gobe kinga gidan zai cika for once sai muga abunda Allah zaiyi
Wani irin shegen dadi ne ya ziyarci zuciyan nimra again "Anisa is coming?
Of cous sun san juna tun a london sabida itace lover ta na lesbianism
.....woah its seems like Victory is all mine anisa ai duniya ce...
Tare da nusaiba suka fuce zuwa site din ta tana bata labarin komai game da banafsha ..
By 11.pm mufida da anty rawiya da sadik da ahmad sune a dakin da banafshan take suna saka ta maganan dole
Ana zolayar ta thy are very friendly and sweet ta tabbata da bata da damuwar komai da bakamin sabawa zasuyi ba
Abubuwan da suka siyo tare da mohan din suka baje suna ci suna mata hira abun dariya tunda dukan su baccin baizo ba
sai yau anty rawiya take dada lura da banfshan bata jin dadi sosai amma kowa ya bari akan damuwar shiga sabuwar rayuwan ne ai haka kowa yake ji idan aka zo auren sa
Mufida ta dan girme ta she's in ss3 yanzu haka amma tana da saurin sabo da fara'a hakan ne ma ya sa suka shirya da mohan tun farko lokaci guda take sabawa da mutum..
Tunda taga banafsha take ta zumudin afili da boye duk sai ta gaya mata sun dace sosai da yayan ta mohan
Yau ne kunnen banafsha ya soma jin labarai kala kala akansa wasu very funy wasu very annoying wato haka ma yake da bakin hali? Ita bata dauke namiji mai miskilnci abun burgewa ba.
Su suka dauke mata hankali cikin daren har sai da hjy mamah ta kora su sukaje bacci..
Kwanciyar ta ke da wuya
Ta fara mafarke mafarke duk tasa rai gobe zaace ta tare gida daya da wanda yayi sanadiyar mutuwar iyayen ta akan kudin sa..
Hakan yasa zazzabin ya dawo unctrolabble sai nishi take yi tana kyarma ita kadai anan cikin tsohon dare.
Kafin nan bayan tafiyr nusaiba bacci nimrah ta shiga tunanin yadda sabuwar rayuwarta zai kasance ga anisa burak zata dawo rayuwar ta"
Tayi tunanin zuwa dakin sa ta same sa amma fargaban a wani bangaren zuciyan ta ya hana ta she really wants to buckle up bata so tayi sanyi akan wannan harkan ko kadan.
Da sasaafe mohan ya bar gidan ya nufi asibitin sa din ya kaurace ma hayaniyan mutanen biki
Baiko damu da yaga ya kalar amaryan nasa take ba duk dama jiya mufida ta fara gaya masa kamamnin ta altho bai damu ba
mufida ce ta bada alarm ma hjy mamah da anty rawiya cewa banafsha is terribly sick ko motsawa bazata iyayi ba
Duk da hakan sai da su sadik suka tsokane ta cewar su tana tsoron shigowa gidan dan uwan su ne tasan in tazo ba fita...
Karfe 10 na safe saiga anissah ta diro murna da jin dadi a fuskan nimrah kamar bata jin zafin kishin dake cin ta rai
Sai suka hade kansu su uku nusaiba ce informat din su wajen akwo rohutu game da duk abunda ke faruwa afcous anisah tana bayan lover ta dama qaddara yasa suka rabu a london
Ammyn ta nemi mohan yazo ko ya duba jikin banafshan amma ba a same sa ba har sai wajen 11 na rana sai hjy mamah ta sa aka jira dr aliyu ya zo yayi mata allurah
shiya sanar da su cewa wani abu ne ya rike mohan amma suna tahowa tare dukan su anjima
Anisa da nimrah tunda suka ga banafsha ido da ido hankalin su ya tashi amma sai suke danne sa da borin kishin
acewar anisah ai mace idan ba fara soll bace she's not atrrctive ba shakka kuma nimrah ta kere banafsha a hasken fata.
Haka sukayi ta gulma suna feeding kansu da false hope gashi
Nussy ta gaya musu cewa banafsha babban makira ce kuma munafuka...
Banafsha Bacci ta rinka yi abun ta dama yau al'adan ta ya soma zuwa don haka bayan wanka ba abunda yake daga Ta
Sunyi sunyi tayi kwalliyar wuni amma jikin ya ki ya sake ta
Haka ka karaci wunin har yamma ya fara yi adaddafe tayi sallama da su mufida da shike sukam yau zasu tafi abun su wanda already haka kawai taji sun burge ta har xchangin phone numbers sai da sukayi dukan su da su sadik
Bayan ko ina ya rage da surutu yan hidima an watse an sake kimtsa gidan tsaf kowa yaje part dinsa ya sake fetso wankan sa Anyi calm
ana jiran dawowar alhj da su mohan..
Nusaiba ta hana anisa da nimrah samun daman discusing komai amma daga ganin yadda suke kallon juna kasan akwai makarkashiya ..
So by 10pm aka taru a falor hjy mamah ke sanar musu da cewa banafshan bazata samu fitowa ba sabida zazzabin ya tsananta su dr aliyu da umar dake waje tare da mohan tasa har an mata alluran bacci
Anty rawiya anisa da nimrah sai nusaiba kusa da ammyn mohan babu wanda bai tsokalo kyau ba tubarkallh
nan kuma mohan ya shigo shi kadai batare da freinds din nasa ba alamamn suma sun yi tafiyar su
Kallo duka suka bishi da shi ayayin da ya sake sallama da normal voice din sa qamshin mixed designer perfs din sa ya gama sa su a tension da yanayin burgewan nitsuwan sa ya taho da shi
Wani irin kallo mai dauke da mutsamutsan damuwa da kishi ne ya chahkke nimrah ko dage ido batayi akan sa ba har ya taho ya zauna gefe da dad dinsa
He's very captivating tun daga yadda ya ajiye hannun sa mai dauke da agogon luxury designer patek philipe and co
Sanye yake da dim milk colour jumfa mai dan sharara da wata kafurar hular rawayam milk mai fatsi fatsin chokolate brown sai sheki layin sajen sa yake
a yadda ya zauna sai wandon nasa ya dada bayyana idanun sawon sa na sunna so duk dama yayi cuping legs dinsa ..yet so sexy he lookz
...
Gashi dai very simple a shigar nasa amma haduwar sa yasa ba gane hakan..
Kallon sa hakan ma yasa nimrah jin kamar ta fashe masa da kuka don ko kallon ta baiyi ba
Batare da bata lokaci ba alhj ya shiga yi musu nasihan zaman lpya da girmama juna
Haka ma hjy mahnoor ta tsawatar musu cikin salo tare da kawo motion din ta cikin hikima akan abar banafsha anan gidan na dan wani time kafin ta samu sauki su tare gaba daya gidan su..
Hakan ya samu tasiri ne sabida jikin banafsha ita kanta hjy mamah so take banafsha ta warware kafin hankalin ta ya samu ya kwanta sosai.
Anan mohan ke dada bada da iyayen sa tabbacin kula da matan sa duka biyu cikin girmamawa da nitsuwa
Sai albarka suke saka masa
Sam nimrah bata cikin hankalin ta sai ji take kamar plan din ta da na mum din baxai wani ci ba
Meyasa mohan zai baxa assurance din zama da su
kishi gaban daya yasa taji haushin hakan dayace
Yanzu burin ta bai wuce tasan ko banafsha ta karanta letter ko bata karanta ba
Anisa ce ta karance ta tuni ta riko hannun ta a biye tana murzawa cikin rarraashi ba wanda ya lura dasu.
Haka aka watse anan
Cikin gamsuwa
Alhj ke bashi shawaran tunda anan zasu zauna na dan wani lokaci sai ya hade kan matar sa da kansa tinda banafsha bata samu halartan meeting din ayau ba.
As usual tsakanin sa da hjy mamahn sa suna ta fadan su cikin salo inda take gaya masa zaguwar ta na son ganin canji arayuwar sa ita kawai jika take so....
Bayan tafiyar alhj da hajy mamahn part din sa ya wuce shima inda hjy mahnoor ta biyo bayan sa
Ya sha mamakin ganin ta but bai damu ba shikan sa yasan mun dinsa tana mutuwar kaunar sa duk dama basu samun lokacin juna
Murmushi ya sake a boye yasa hannu aka Hular sa kawai ya cire ya ajiye akan dressing table ya jawo hannun ta suka zauna bakin gado ya bita da lallausan kallo yace lpya dai ko ammy?
Ko kinzo kiyi min naki ne?...yayi kissing hannun ta soflty yace my first and only love.!
Wani dadi taji na zaga ta sai Tayi murmushi mai shiga rai taja cheek dinsa soflty tana jin tausayin sa har cikin ranta...
Sosai take ganin kamar sun takura rayuwar dan su,.. amma dai haka qaddara yazo da shi so dolee ta daure itama
Bata sake hannayn san ba Cike da kula ta dube sa tace" mohan son,ina fatan ba abunda yake damun ka ko?U really ok with this marriage i mean
Bazai takura ka ba ko?
Ya gyada kai yace i am kar ki damu..
And her age? Ta dube tsakar idanu sa tafada
Cikin Sauri ya dauke kai Yayi ajiyan zuciya baice uffan ba
mohan bazan boye maka ba am not ok with it,please kar kayi wannan barbaric life din let the girl be for now kar kace zaka hada ta da size din nimrah 'i hope u get me?
Kunya ya sa ya dan sadda kai amma baya so ta gane hakan sai ya dago yace"no no ..na fahimce ki ammmy pls kar ki damu da wannan baga ki nan ba? to me kike so nayi miki kuma
Tace "just dont have any relation with her yet kamin alkwarin zaka bari ta kara girma kafin ka dauke ta mata awajen ka"just think she's same as ur sis nusaiba aganin ka zaka bar nusaiba da namiji at this young age ne?ai abun baiyi ba tayi karama dayawa gaskiya
...pls mohan think about it kaji..
Ya gyada kai cike da mamaki yace i will mum
Pls kar ki damu kinji..tace promise?
Yace ehmmmm"
Nan Ta mike ta rungume sa cike da saka masa albarka sukayi ban kwana
Duk nimrah na labe na ji cos she cant take it kishin ba karamanin damun ta yake yi ba..
Da sauri ta zame ta koma dakin ta ta kwanta hankalin ta take namen saitawa jin mum ta fara nata part din but she cant wait to see how banafsha wll react with mohan anya ma ta karanta letter kuwa?
Dik tinani ya cikata tayi lumi kan gado tana kokarin calming rage din ta gashi dazun hankalin ta yayi mugun tashi da ta gansa she missed him so much..his scent his touches his warmth komai na damun ta ya gauraye ya mata baba kere da kishin dake cin ta
Dare na dada yi waje na dada yin shiru Wani banzan yanayi ke kan shigar ta na sha'awar mijin ta ..
Its..'1.30pm ko taje dakin sa ma yanzu tasan fada zasuyi.
Idanun ta a lumshe suke Sai ta shiga tusa hannun ta cikin farjin ta slowly tana shafa kasan maraar ta...
Hawaye ne suka sauko mata jin bata jin dadi ko kadan she wanted to with someone ko ta kira anissah ne?...but what if tana tare da nusaiba adakin ta...!
"Hakan dai ta cigaba da juye juye not less dan 10 minutes aka bude kofar lokacin tayi nisa wajen fingering kanta bata ma sani ba sai da taji an kunna wuta..
A tsorace ta mike tana rawan jiki suna hade ido anisa ta sakar mata murmushi cikin salo mai dauke hankali tayi mata twerking da hannu alaman ta cigaba da abun da take yi she want to watch her....
#surayyahms.
Vote
Share
Share ur views
*S MOH*
*🍒🌺AJALIN SO🌺🍒*
_XPLICIT ROMANCE_
*WHATPAD SURAYYAHMS*
Dedicated to umherny nersallah
_PAGE6_ ..
Wani irin yasashhen yanayi ke janta da taga anisa tsaye agaban ta don haka ba bata lokaci ta zare sauran nitien dake jikin ta ta yi tsuguno agabn ta tana bin directions din ta..
Sosai shaidan ya bude idanun sa akan ta yana zuga ta tana cusa hannayen ta ciki ciki fiye da yadda take yi ita kadai dazun
Anisan na tsaye sanye da multicolour futcia patches nite dress wanda ya zarce cinyan ta,hankalin ta sosai ya tashi ayayin da ta sa dukan mind din ta tana enyoying moaning and groaning da nimrah ke yi..
Sai da abin yayi nisa dukan su suka shiga hakin zazzzafan bikata kafin ta karasi kusa da ita batare da bata lokaci ba ta jawo long malaysian hair din ta tare da manna mata wani irin mahaukatan suffocating kissses..
mmmmmhhhm ..anisa ta sake numfashi wanda ya zo tare da nishi " ta shiga shafo fuskan nimrah camly tace'baby im here,kar ki damu bazan barki kiji kishin wata banza ba...i wll give u all u want kinji?
"Zan dauki hakan a matasayin alkwari...nimrah ta amsa mata
Batace komai ba tayi murmushi tare da gyda mata akai
...kwantar da kai nimrah tayi jikin ta tana jin sanyi a ranta
Lets have a showeer tafada cikin kunnen ta tana dan matsoo butts din ta...
Ba tantama suka tashi suka sauya zuwa couole white towels suka shige bathrum
Nimrah ta so ta hada musu tomantic jacuzzzi bath wanda zasu tabe taben su da kyau amma sai anisa ta ki.
Cewar ta she has a better idea don ta tabbatar da cewa nimrah tana cikin wani hali akan auren da mohan yayi dai dai kawai bazata nuna..
Don haka ta kunne musu shower double heads kowa sai da yayi weting jikin sa sosai sannan ta juyo da ninrahn suna kallon heavy boobs din su tace baby ki kalle ni duk abunda nake yi shi zakiyi"
Nimrah ta gyada kai stupidly tana bin jikin anisa da kallo wanda babu wani maraba da nata sai dai kana ganiin hasken fatar kasan anyi masa kari da man bleaching..
Nan ta shiga aikata banzayen wasannni da kanta ayayin da nimra take bin salon ta mimicking evry move set her soul on fire...
yanzu ne ta dada jin tarin sexual urge din da ta tara ma jikin away from mohan wata dayan nan datayi..
Its was fun bata taba ganin wannan salon ba,atlass sunci 3hrs a bathrum abun da ya dada thrilling din ta baifi yadda anisa ta koya mata yadda zatayi amfani da tsilllin ruwan shower head a vjayn ta har tayi releasing ba..so fantastic ....duk wani bakin ciki aranta sai daya yaye at that moment.
Haka suka dawo dakin god knows yaushe sukayi bacci so da asubahin fari anisa ta sace jiki ta koma room din ta don ta samu bacci mai kyau
nimrah kam she's already fast asleep bata ko motsi don haka yau kam ma sallahn ajiye ta akayi agefe...
Part din sa babban daki ne mai glass walls hade dan karamin home design office sabida haka yana da dan girma
At 6am morning bayan sallahn asubahi Kwance yake shiru akan shirgegen burgendy red colour italian bed wanda yaji kwalliyar bedsheets deep orange da layi baki baki..
Sanye yake da lalausan black napoliana shirts da wando burbery mai laushi Kana ganin yadda yayi cross acikin comfoter sa zaka dauka baccin yake amma idanun sa biyu babu abunda yake yi sai azkhar"astghfirillah,la ilah illahu wahdahu lasharika lah lahul mulku walakal hamdi wahuwa ala kulli shaiin qadir,subanallah walhamdullhi wa la ilaha illah wa Allahu akbar..wala haula wala kuwwata illah billah,rabbigrfirni...hasbiyayyallahu wa neemal wakeell da ayatul kursiyu
Duk dama constantly yana ciko su a sallah amma safe da maraice ya kan hade da kulakulai uku sau uku uku during the day kuma sai yayi su daddaya.
Haka rayuwar sa yake but babu wanda zai gane yana ma yin su..
Yayi nisa a wannan yanayi kawai sai yaji mutum akansa hannu ta sa ta janye duvet din gaba daya ta hade rai batace komi ba...he was suprise irin waye wannan marar hankalin da zao shiho masa gatsau
Duk da haka bai mike a firgice ba adan kasale ya bude idanun sa lokaci guda ya daure fuskan sa sosai da suka hade ido
Ohhhhh hjya mamah?meye hakan ne wai
Kamar wanda ransa ya baci sosai ya yi juyi da idanun sa ya kure ta..
Tayi banza da shi tare da jan tsaki "Au bazaka ma gaishe ni ba kenan
Toh Ka tashi ka biyo ni nace maka ko na nuna maka nafika bacin rai..
Yayi shuru ya dube ta bai sake fuskan sa ba yace toh kije ina zuwa toh
sassafen nan kam bazan biki ko ina ba
Tace" baka isa ba zaka tashi and i want it now wasa da kai nake ne da zan shigo maka daki da safe oya katashi ne ko sai na taho wajen na same ka..
Bai son fitina sai ya sauko kawai kafin ya gama sa kafar sa a kasa har ta jawo under amour bedroom sleepers din sa ta ajiye masa.
Haka Ma ko gana sawa baiyi ba ta jawo hannun sa suka fito daga site..
Dai dai tsakiyan main palourr ya tsaya yaki ya motsawa "Wai ina zamuje ne hjy mamah? Nifa bazan je site dinki ba ki barni haka...Ya dan fauce hannun sa a tsime
Tace,to wama zai neme ka,ni kawai nagaji ne ban isa ba..
Ba zaiyuwa kura da shan gadi damisa da shan romo ba ka zo ka dauke matar ka kaje chan da ita ni bazan iya maka jinya ba...da na rike tan ma mekace min..
Jiya ko bacci banyi ba don haka nagaji..
Sounds very cunny to him
Wato hjy mamah bata rasa stupid xcusees da silly fights a rayuwar ta in har da shi ne..
Ya waro idanun sa waje yace bangane me kike nufi ba fa kin gaji dame? Da nasaki min wanii abu ne?..ni ki kyale ni zanje na huta pls
Ta tabe baki tace iyyyeee? Turaki...turaki sunan inkiyan da take kiran dad dinsa da shi..
Dada tsimewa mohan yayi ya kure ta da ido irin ko ajikin sa dai dai lokacin dad dinsa na fitowa daga kofar waje alaman daga masallaci ya fito..
Ganin su tsaye cirko cirko yasan wani rigimar aka taso da shi...
Yasan halin mum dinsa shikan don haka ya rusuna yace ina kwana mamah lpya kuwa ?
Ta dube sa har tana dirin karya tace"gashi nan ai,
Sai Ka tambaye danka Wai nikam nayi masa kama da likita ne agidan nan wayake aikin likita agidan nan in bashi ba...
Ya dube mohan daya daure fuska yace" meyafaru ne ..
Dad nima ban sani ba kawai taje ta dago ni tunda ga daki tana ta masifa
"Ehhmm tab di ai bazaka sani ba tunda kabarni da wahala kaje kana sharban gwarti kamar balamin kwado..
"Pouting din sexy lips sa yayi irin how disguisting nine zace ma kwado .. ya bata rai ya dada tsimewa..
Abban nasa ne ya shiga tsakani ya ce hjy mamah meye damuwan ne..
Nan ta dube sa tana masifa irin ita sam bazata dauka ba tunda anriga anyi auren mohan da banafsha kuma shi likita kawai yayi jinyar matar sa cewarta jiya ko bacci batayi ba...
"Yace what? Toh shine bazaki bari na fito anjima ma da sassafen nan me zanyi mata toh..
Tace "ban sani ba ni ka zo ma ka daga min ita a daki na ai ba nina aura te ba ...wallhy wallhy bana kara taya ka komai kai kadai zaka rike abun ka tunda ni ka rainani jibe shi ko gaishe ni baiyi ba..
Abun ya bashi dariya da takaici lokaci guda wai duk wannan gaban don nayi aure shekara biyu ban haihu ba?
This wowan is compltky funy ya raya aransa...
Chan kasan makoshi yace toh yi hakuri ina kwana hjy mamah na" ya sauke wata devilish grin a face nashi
Ita kanta yana mata kyau ko da yana misbehaving ne...sai ta tabe baki irin bata so ta yarfa kanta tace bana amsawa wani zaka sawa fuskan shedan...?toh dai nafi karfin ka
Anan ya sake dariyar sa tayi sauti dad din sa na tsakiyan su sai girgiza kai yayi kawia baice uffan ba ...
Matsowa yayi ya sauke murya yace"Toh kiyi hakuri hjy mamah na kin amince naje nayi wanka na shirya shap shap sai nazo?...ya dafa kafadarta sigar lallashi
Tayi rau da idanu kamar irin saurayi da budurwan nan sai tace toh naji ...
A take ya sake ta ya ja baya ya maida hannun sa aljihu yana mata kallon irin... nayi miki wayon nan don shi sam baya daukar shirmen maganan ta serious if not ta rinka bashi haushi kenan.
Haka ya barsu anan tare da dad dinsa tana dada jaddawa akan cewa sam mohan ne zaiyi jinyar banafsha
Sai da ya tafi take gwada ma alhj muanar tana so su fara sanin junan su acewar ta tunda basu yi coutshio ba is good kar ana cika raba su..
Alhj Sosai ya amince xa shawaran ta don yana mutuwar son zaman banafsha ya samu kyakywan dace daga wajen sa.
Anty rawiya ce ta kintsa ko ina a dakin don bayan tayi sallah baccin ta sake komawa..
Shi kuwa yana shiga dakin sa Da wuri yayi wanka ya shiga shiryawa
Kafin kace wani abu Qamshin ralph lauren ke tashi ko ina ajikin sa,
hannun sa da ke sanye da verrizon wirelees watch ke gyara zaman nordstom necktie din sa ya fito rass Cikin cambridge grey suit sai brushing kansa yake dada yi....
Bai taba kawo tunanin ya yarinyar ma take ba yanzu ne dai daya ke shirin zuwa duba ta ya soma jin wani karamar fargaba a kasan ransa.
Cikin sauri sauri ya fito don baya so yaci karo da kowa its almost 8.30 sunday morning kowa na dakin sa har yanzu
Site din hjy mamah ya wuce straight bai ganta ba,ya shiga dube duben ko zaiga banafsha
Dakin dake gefe ya sa hannun yayi knocking
Duk dama dai gidan uban sa ne amma sam Shi bai cika zuwa tanan ba
And he's very sure nusaiba bata zama anan site din to eannen ne dakin da aka ajiye amaryan nasa
Tsuru tsuru yayi gaban door din thinking weda to enter or not
Har yayi furzan iska zai juya sai ga anty rawiya ta bude wani kofar ta fito
Ba halin sa bane murmushi dan haka ya tsaya gurum fairly enough tace ina masa ina kwana yaya mohan"
Sai da Yayi gyaran murya yace lpya ...emmm hjy mamah fa?....
Tasan ba tanbayar dayake so yayi bakenan amma sai tace"ta fita bai amsa ba...itama bata damu ba
Cike da nitsuwa ta zo ta bude masa door din daya kasa budewar tace bismillh
Anan ya sake slight smiles yace thanks.
Ita kam Kamar walkiya ta bace a site din
Nan ya kutso kan sa ciki Hmmm waht a Fairy land" ya furta kasan makoshi...ya kalle ko ina ataikace ya kafin dauke idanun sa
Har yanzu tana bacci sakamakon tsanantawar da zazzabin ta tayi bata samu tayi baccin dare ba sai yanzu..
Tun daga juyo war kallon sa akan gado ya sauke idanun sa akan ta
Don haka bai tsaya ba ya cigaba da tahowa kusa da ita yana kare mata kallo..
"She's arabian milk,but more of flawless caramel kalar black columbianas wanda suka ji hutu sosai,
Fatar jikin bana farar mace bane amma ko kadan babu hadin sa da baki don ba zama ace da shi chocolate colour ba ba she's both milk and honey.
Duk dama karama ce amma bai hana shi ganin streamlined hour glass shape din jikin ta ba
tana da dan tsayida long tender nails both hand and feet
jikin ta irin shape din jikin nan ne da hausawa ke ce masa karuwan jiki wata rana suyi manya wata rana kagan su moderate kuma duk suturar da zasu sa zai dauke su sosai kamar dan su akayi..
Ga Shatin premature breast dinta pear shape dake ke tafe da flat tummy wanda ya shiga dai dai da wings din budadden hips din ta dake nuna alaman tasowar girman sa..
Nan ya zauna yana hana kansa shagala da kallon angel face din ta aduk dama bata da dogon hanci sosai amma size dinsa is more than perfect for her baby looking face shi bai cika dayawa ba shi ba siriri ba.
tana bacci ne amma sosai alaman sakalci da shagwaba ya bayyana akan musamman karamin bakin ta daya yi pitchy pink irin nasa sai dai ta cikin nata da shatin kwalliyar sa daya bada dark brown colour line zageye da shi
Haka ya sa small heart shape mai dauke idanu fitowa a take zuciyan sa ya bata suna "MAYSOON",meaning beautiful face and body"
Sai dai a Duk wannan yanayin da yake ciki bai sa ya sake fuskan sa ko yayi murmushi ba
Da yayi tunanin ya duba ta anan amma sanin hakin hjy mamah ya shafa makansa ruwa
Hannu ya mika Yana shirin aiywatar da abunda ya kawo sa ..
A take ta motsa tana shirin juyawa ayayin da karaman loose silk nite dress din nata ya dago sama kadan ya bayyana cinyoyin ta ...haka kawai ya ji ya tinzirah zuciyan sa na neman bugawa sai ya mike tsaye kawai cikin dauriya ya kamo hannun ta duka biyu zai mata dauka daya su fice..
Qamshin turaren sa da suffocating warthm din jikin sa yasa ta Lokacii guda ta firgita ta bude ido"ko da tayi masa kallo daya out of tension sai da ta sume sau ba adadi a tunanin ta "gani take kawai tayi gamo da kyakywan namijin aljani.
Butttt ta kifta ido sau daya taga basu dena kallon juna ba...
Hannun sa ya zageya ta shikan sa wani irin piercing looks yake bin ta da shi batare da ya hankara ba
"a hargitse tace leave me alone who are you?
Nan ya hankarao ya sake ta da sauri Ya dada dauree fuskan sa yace "Mohan,
Wani dammm kirjin ta ya buga A shakure kuma rude tace who is mohan? Kai din waye ne
Muryan ta yayi cracking tana shirin sake masa kuka
Ya dada shakure voice dinsa sigar rashin kulawa yace"mijin ki mana...kafin ta hankara ta budi baki yace "ok now just get up lets go.
Ya kawo hanni zai sake taba Wani irin gulluton mamaki da fargaba da haushi ya sa ta guntsulo" tana cewa miji fa kace?..
Dama kaine? ...yayi shuru ya tsame fusknsa irin what? Dama kin sanni ne...
Nan ta dan ture hannun sa ganin bai motsa ba tayi wani kyakkyawan yunkuri ta fetso masa amai ajikin sa ta karashe da tari mai shake da kukan takaici..
"a gagguce ya ja da baya Wani irin turirin haushi ne ya kama sa one time..
Cikim ransa ya furta oh god..
Dad why me..kamar zaiyi kuka ya juyo"yace are you insane? katuwa dake zaki min amai ajiki na msww ya ya tsaya daga gefe yana shirin barin wajen amma sai ya kasa
Ita kuwa ta dade da zulmawa cikin tunanin abubuwan da take ji akansa .
So this is the devil.. shiya dawo mata da rayuwarta haka don ya aureta
Away from her parents she hates him for that..
Kuka ta dada fashewa da shi mai dauke da sabon yanayin da bata san meye shi ba cikin kwana biyun nan tasan Ta tsane sa amma zai gashi yau zuciyan ta bai tsanan ta mata hakan ba a duk iya kokarin datake yi..
Ta dauka ko ganin ta na farko da shi bazata taba jin wani akan sa ba koda bata san sa ba tsana kawai zai shiga tsakanin su amma sai abun baizo haka ba,sai tagama she even nearlyfall for him the first time da suka hade idanu tkamar ya sace wani abu a zciyan ta
..duk wannan tunanin sai ya dada hatsala ta bata ma son ta ji meya ke cewa.
A gefe kuma haushin ya bata kayan sa ya sa ya shiga bath rum din wajen kawai don ya cire rigar jacket din suit din sa ya bar kansa da shirt na ciki revealing the curves of his very fresh and sexy abs..
Anan ya taho ya dake yana ganin ta tana share ko ina da ta bata da mopper tsaban zazzabi har jikin ta na rawa.
So she is even strong enoughy to clean up shine don sakarci zata min amai ajikina
Tana sane da ya fito amma ko kallon sa bata sake yi ba ita dai ta bata rai tana jin haushin kanta akan komai ma.
Bai damu ba ya zo gaban ta yace" i ques ure alright now...nazo na dauke ki ne ure going with me now...
Zan duba jikin ki
Bata ko kulasa ba Kuka ta fashe da shi na ban mamaki ta yarda mopper a kasa cikin fushi kamar zagin ta yayi..
Abun sai ya dada bashi takaici so ko damuwa da ya tambaye ta meya sa ta ke kukan baiyi ba don yasan bai da niyyar maimaita maganan sa...
sai ya ja karamar tsuka ya kauda kansa Tare da sauke boyayyen ajiyan zuciya
Haka duka yi tsayuwan mintina 10 nan tana kuka mai dauke da takaicin sa kawai haushin sa take ji...amma bata san ma me zatayi masa ayanzun ba
Shikuwa ya dake ya sake hannun sa a aljhu yana tsaye yana bin ta da ido babu alaman komai a face dinsa kamar dutse durus baiya murmushi
Sai da taga ji ta shige bathrum din ta kimtsa kafin ta fito yayi waje
Sai ta tattara diaryn ta da hijabin ta ta sauko kasa.
Bakowa nan sai masu aiki bata damu ba sabida dama an riga na sanar da ita hakan zai faru amma batayi tsammanin devil din ne dakansa zaizo ya dauke ta ba..
Tana isowa tsakar palour suka sake hade ido cikin sauri ta dauke kanta sai ta ja ta tsaya..
This time tsakin sa ya bayyana sosai sai ya daure dai daf da ita ya matso yace im up here in kin gama ki same ni
Nan ya wuce ya barta
Cikin office din sa ya wuce tuni ya riga ya soma kulewa da haushi dafe kansa yayi cikin bambami yace oh god pls come to my aid
4 years ago i have to deal with some devilish shit and this time i think mai rainon yara zan dawo"
Yayi karamin tsaki
Cikin wannan yanayin ta bude kofar ta shiga batace uffan ba ta kime a tsaye tare da daure fuska.
Yayi shiru Bai dago ya kalle ta ba gashi gaba daya shaking take yi tunda aka fara hidimna auren nata sai yau ta samo fitowa sarari.
Meke damun ki?...ya fada sounding normal..
As usual ransa a harde..
Shuru tayi masa saima sadda kanta kasa data dada yi tana taro ruwan hawayen ta..
Sosai zazzabin ke damun ta yanzu kam bata san ko ganin sa ya kara mata ba all she knows is bata jin dadi sosai yanzu..
Har ya taso ya ido gaban ta bata sani ba ,"meke damun ki nace"are u deaf...ya dan daga murya ko ajikin sa ...
So take ta biye Razanan datayi amma ina tana hade ido da shi tayii luuiiiii zata fada kasa sumammiya da sauri ya taro ta ya fada jikin sa.
#surayyahms
Vote
Share
Share ur views
Brilliant writers asso
*S.MOH
🍒🌺AJALIN SO🌺🍒*
_XPLICIT ROMANCE_
*WHATPAD SURAYYAHMS*
Dedicated to umherny nersallah
_: PAGE7.._
Yana riko ta ta sace gaba daya ajikin sa Ta gama jigata koda ta fado masan she was weak bata ma iya motsa ko ina acikin ta ba haka ma idanun ta suke lumshewa da kansu
Yace"ya salam...ke!!!
Emmmmm ya mance da sunan ta..ita kam sai nishi take kan kace kobo ta dena motsi gaba daya..
Ohh Shirt ...yaja adan fusace ya tallafo ta a hannun sa suka sauko kasa a maimakon ya kaita site dinsa sai ya kamo hanya zai komar da ita dakin da ta fito
unfutonatly for him hjy mama ne da nusaibah a falo suna zaune..
Ganin su haka ya sa suka mike,tace mohan,tsaya tsaya ina zaka kaita meya same ta haka?kashe min yata zakayi...
Ba yabo ba fallasa Yace 'no, inaga suma kawai tayi zan ajiye ta ne sai nasan nayi...
tace toh ai ba anan zaka ajiye ta ba ka kaita chan wajen ka...
ya dago ya kalle ta sai tayi kyam
kamar bata damu da ganin banafshan a hakan ba ta fada tana kure sa da kallo..
Sharewa yayi don kuwa Taurin kai ya hana sa motsawa sai ma ya yana shirin ajiye ta akan cushion..
Nace maka ba anan ba ko ka dauke ta kuje chan ku karata,..zaiyii magana sai ga alhj ya fito cikin shirin sa alaman zai fita .
Yace subahanllh dama jikin nata ya tsanan ta har haka ne..
"Wani munafukin sautin kuka hjy mamh ta fashe da shi tace"wai shin haka mohan yake yi da patient dinsa asibitin sa ne ko akan yata ne zai fara...
Dad ya dan kalle sa baice komai ba amma yasan meya ke nufi dan haka ya tattara ta quitly ya haura site din sa da ita.
Tabe baki nusaiba tayi
Tana ganin hjy mamah na bin bayan sa sai tayi saurin zuwa dakin nimrah don ta sanar da ita rohoto..
Its locked ta ciki don haka ta tsaya jiran ko za'a bude gaba daya sai jeka ka dawo take gulman har wani cizon ta yake.
Haka ya shimfiide ta ya juyo cikin hanzari ya dauko abubuwan gwajin sa ya shiga duba ta,batare da ya furta komi ba ya shiga daura mata cannula zai sa mata ruwa...
Surutun hjy maman duk ya ishe sa don ba abunda take yi sai blaming dinsa cewar ta ai da tun dazu data kira sa ya zo da duk haka bai faru ba..
Sai da ya bata ransa sosai sannan ta hakura tayi shiru,cewar da yayi idan bata fice masa a daki ba zai fita ya barta da marar lpy yasa ta fice ta dawo palour.
Kallon ta yake daga nesa daga shi sai shirt din suit dinsa...
Zazzabi ke damun ta and he's sure akwai tension aciki...hmmm ya tabe baki Yace Allah dai ya kyauta..
Wayar sa ne yayi kara Yana fita baifi da minti 30 ba saiga kirar hjy mamah
Lokacin nusaiba har ta gaji da jiran budewar kofar nimrah ta koma site din hjy mahnoor itama tana wanka don haka tayi zaman jiran ta.
Da mamakin sa ya tarar da banafshan ta bude idanun ta sai nishi take yi sama sama tana hawaye.....
Yace,ina fatan dai taci wani abu zanyi mata allura..
Hjy tace ah'a ka jira ni dai yanzu zan hado mata ta dan taba koda shayi ne...ba bata lokaci ta fice ta shiga kitchen.
Uffan bata ce ba haka shima ya kau da kansa ko irin sannun nan bai shirya fada ba
"sai juyi take Kallon sa hakan ma haushi yake kara mata ba abunda ranta ke furtawa ayanzu illah na tsane shi...she can't diferentiate ko zafin ciwon ne ke sata jin duk wannan amma sam bata jin dadi ko kadan.
Hjy mamah kuwa da shike taji ance allura so tana kawo shayi tayi waje ta basu waje..
Banafsha ta tsani Allura,domin kuwa ba abunda yake tuno mata ayanzu illah mahaifiyar ta,duk dama tana karama ne amma many times idan zata mata allura sai tayi ta lallaba ta sosai koma ta siya mata abu
Fair enough ya mika mata shayin baice komai ba amma tasan meyake nufi...take ta daure fuska ta kau da kai gefe "Yace dole kisha idan ba haka ba zaki sha wahala....
Bazan sha ba...shaking lips din ta ya furta
Nusaiba na zaune sai ga nimrah ta shigo part din ammyn itama tace anty ashe kin farka dama ? Ai Naje dakin ki dazu is locked...tayi murmushi tace maybe ina wanka ina ammy?
Tayi nuni da bathrum suna zama ta shiga bata labarin abunda ake ciki..
Banafshan ce a dakin mohan?Ta dai daure bata blurting komai daga bakin ta ba
Sai dai Kirjin ta ba karamin bugawa yayi ba tace toh muje mana nusy...nan suka fice a gaggauce suka nufisite din nasa
Bayan su kawai ammyn mohan ta gani...as she kept wondering
Anan kuma ba yadda baiyi ta sha ba sai kau da kai take tana masa taurin kai...
He's not the gentle guy dayaga zata bata masa lokaci kamo ta yayi ya kannade ta ajikin sa dauka daya ya matse ta ya danna mata ruwan alluran ..
"Dai dai isowan su nimrah suka jiyo ihun ta tana cursing din sa cikin zafin ciwo da mummuna rudewan zuciya da tsoro
Ta tsani allura so a hatsale tace masa mugu kawai ni ka sake ni i hates you..
Wani tulin numfashi mai dadi nimrah ta sauke a zuciyan ta jin sautin wannan kalman ..
Hakan ya sa ta dakatar da nusaiba suka tsaya daga nan bakin door suna jin su
Kuka banafshan keyi yana shiru abunsa kamar baiyi komai ba kuma Allah baisa bakin sa ya furta mata ko sannu ba har yanzu..
Abun duk yabi ya ishe sa a takure yake jin kansa kuma gani yake baida lokacin da zai ce zai takura ta ta sha shayin bare ma aje ga lalallshi
don haka Wayar sa dake daf kan pillow daya ajiye ta ya mika hannu zai dauka
Ta tsorota a hatsale ta sake daka Masa tsawan cikin kuka" tace ni kar ka taba ni i hate you..i hate you...tayi blurting azafafe duk tunanin ta zai sake mata alluran ne..
Kamar gunkii haka ya tsime Ido kawai yake bin ta da shi ko ajikin sa.
Nan har hjy mahnoor ta fito itama ita firgita su nusaiban da suka riga suka shagala suna jin case tace nimrah meke faruwa anan ne?
A dan hatgitse nimrah ta dago tace babu komai mum dama zamu wuce ne..
Lets go nussybah
Charaf sai ga hjy mamah
Shima anan yasa hannu zai bude kofar kenan aai yaji su,.nan suka ci karo da su...
Ya bisu da kallon lpya?..
Wani bakon cikine ya rufe ma nimrah idanun ta
So bazai kula ta bako
Ta tabe baki
tuni hjy mahnoor ta tsinkayo muryan kukan banafsha daga room din sa mamaki ya sa tace meke faruwa anan waye aciki yake kuka hakan..
Tun kafin ya amsa hjy mamah tace banafsha ce take ta suma shine nace ya zo ya daga ta yayi jinyar dakan sa
Hjy mahnoor ta dago ta dube sa tana neman karin bayani yace"ummm zazzabi ke damun ta na sa mata ruwa ne....
Ya dan rabe zai bar wajen hjy mamah ta ce taci abincin Kuwa"?
Yayi shrugng shoulder batare daya juya ba yace nifa bazan iya ba kije kigani dakan ki ya fice abunsa.
Surutu ta shiga yi tana cewa aiko kaki ko kaso haka zakayi abunka kai kadai marar kunya kawai..
Ita kam hjy mahnoor sam bataji dadi ba ita da take nisan ta danta da wannan aure a yanzu shine kuma za'a wani debo masa jinya?
Tare suka shige dakin dukan su,sun same ta ta dukunkune a tsakiyar gadon tana kuka not minding her inductions duk ta cukiyoyi igiyan ruwan ta harde su..ga dai shayin nan inda ya bari ba'a ko taba ba..
Hjy mamah da hjy mahnoor ne suka dan zauna a bakin gadon,ammyn mohan din ne tace sannu banafsha.. she dint know that jikin ya tsanan ta har haka,..
ayayin da cikin lallami hjy mamah ke cewa taso ki gyara kwnciyar ki ashe ma baki sha shayin ba a hakan kuma ya miki alluran
Da sauri ta dan ja ta daura kanta akan cinyar hjy mamah,"cikin wani irin shesshka mai zafi tace nannah ni walllhy bana son shi,mugu ne...
Ni ki tafi dani wajen ki bazan zauna nan din ba ai ba abunda yake damuna na warke.
Wani munafukin murmushi nimrah ta sake she can almost spot waht she wanted...
Duk kalmomin datake so taji kenan a bakin banafsha ..hjy mamah bata amsa ba.
Sai hjy mahnoor ta dauki shayin ta dan dafa ta tace "taso abunki..sai kisha wani abu the moment kika samu karfi nida kaina zan fitar dake anan yanzu ko..
Hjy mamh tace Ah'a kam,dena fada mata haka.. baki fita anan sai kin warke rasss sabida haka ki tashi kisha shayin kk
Hjy mamah amma kinji ai bata son zaman nan din ko..hjy mahnoor ta fada sounding disturbed
"Ta daure fuska tace na riga na fada miki anan zata zauna sai ta warke ai duk zaazabin ke sata fade faden nan..
Kukan ta ne ya katse su har bakin ta na shaking tace ni wallhy bazan zauna anan ba nannah
Ke!! yimin shiru da Allah idan baki samu lpy ba zanga uban da zai fitar dake anan din tayi mata fada..
Tabe baki ammyn mohan tayi ta tashi rai dan bace ta fice don Ta san hjy mamah bata da dama yanzu sai ta haura mata agaban yara ..
Sum sum si nimrah suka biyo bayan ta
Hjy mahnoor Tana zama tace toh wallhy da sakel yarinya duk ta birkice ta tsorota za ace wai dole ta zauna adakin sa hmmm nifa irin rayuwar al'adan ne sam bana so
Gaban ta nimrah tayi tsuguno tace nooo ammy, kar ki daga hankalin ki mana
Ba jinya bane?Ai kinga jikin Nata is quiet serious bari dai mugani..
Ammy Ta dago ta dube ta atakaice tace ok oo Wato kema kin yarda kenan Ko?toh bari mohan din ya dawo ai zai zo ya sameni..
Shiru su nimrah sukayi daga bisani maids ta shigo ta sanar musu breakfast is ready...
Nan suka taho dinning gaba dayan su har da hjy mamah wacce aklkready ta hada abincin a plate tace rawiya kai mata ciki hala ta samu ta sa acikin ta...ba musu ta karba ta haura site din da shi..
Kallon kallon anisa da nimrah sukayi ma juna hjy mahnooor kuma tension ne yake dan damun ta..
As usual aka fara cin abinci ana hira kadan kadan,almost 15minutes sai ga anty rawiya.
Yaya?Taci kuwa anmyn mohan ta furta..
Ah a,ammy bata ci ba..
Ohh Allah ...hjy mamah ta Ajiye spoon a dame "ke nusaibah kira min yayan ki ya xo, ba wani abu ne da za'a bata ya sa ta cin abincin..yau kwana uku bata ci wani abincin kirki ba..
"Ai dole bazata ci ba an tara ma yarinya nauyi kam..
Hjy mhnoor tafada cikin ranta.
Su nimrah kam shiru sukayi kamar basu wajen ayayin Da nusaiba ke turo baki tana latsa wayar
"Ke da Allah kiyi da jikin ki
Tace Hjy mamah,baiya picking ne
Bata saurare ta ba ta fauce wayar ta cigaba da dialing amma baiya dagawa..
Tsaki taja tana bambami kasan wuyar ta...
Mahnooratu ke kira mana su aliyu mana ai ba'aza barta haka ba
Fuska ba yabo ba fallasa Tace toh nan tayi dialing number doc aliyu bai shiga ba dai ta kira na doc umar...
Nan tayi masa bayanin komai kafin tagama hjy mamah ta karbe wayar tace" umaru hjy mamah ne..wai ina mohan din yake ne ana ta kiran sa bazai dauki waya ba?
Yace ohh hjy mamah? Yayi hakan ne sabida mohan yaji shi da kyau domin alokacin tare suke yana zaune abun sa....yace mohan baya nan inaga yayi nisa ne.. he has to say it audible enough sabida yasan hjy mamahn sarai shima.
Tace toh kayi wa Allah ka taho emrgency ne agidan kaji dana?Allah yayi maka albarka yace ameeen hjya maamah gani nan tahowa nan ta katse wayar Ta cigaba da kananan maganan ta
Sauke ajiyan zuciya mohan yayi yace wai nazo ko? Ni wallhy nagaji ne yarinyar taurin kaine da ita comon taci abinci ta samu lpya taki sai shegen kuka..Ya hade rai
Dr umar bai kula ba ya tattara kayan sa "Taso dai muje...
Kasan hjy mamah sarai yanzun nan zatayi maka kwaba..
Yace ah'a,kaje kawai ni gaskiya bazanje ba..
Mohan pls yanzu ka gama cewa wata tana da taurin kai..toh kai yanzu me kake yi....wani harara ya watsa masa yace ok fine amma dai kai zaka duba ta zan jira ka a car daga baya zan shigo
Yayi dariya mmmm"ashe dai kana tsoron hjy mamahn"
Da kyar murmushi ya kufce masa yace "whateva"nan suka tashi suka fice
Anan gidan kuwa baki ne suna ja hankalin ammyn mohan don haka tana cahn site din ta tana duba su.
Anisa da nimrah na daki suna sha'anin su saiga knock..
da sauri anissahn ta zare yatsun ta tana gogewa kan bedshetz "whos there ..nimrah ta fada adan tsorace
Anty nine..nusaiba ce ki fito dr din ne ya zo.
ta dan ja tsaki kasa kasa tace toh shikenan kije ina zuwa..
Nan ta juya..
"Mmm baby,tell u what? A gaskiya bana gajiya dake
Sukayi murnushi game da sauke ma junan su kiss"lets continue"... nimrah ta dade ware mata cinyiyo..nan Ta sa hatshen ta dan ja fatar saman clit, nimran ta sake kara ta lumshe ido"kin fasa zuwa kenan? ...anisa ta tambaya tana kan teasing clit din ta da yatsan ta....no..nnno zamuje amma bayanzu ba ai ba mohan bane yazo ko?just continue f*ck me nissah....ta dada sake kara ta kamo kan nissa tana dada dannawa tana sake wasu zautattun gurnani..
Haka suka cigaba,nan kuma dr umar ya shigo wanda kallo daya zaka masa ka gane bajari ne he's quiet handsome and gentle sam baya da hayaniya...
Anty rawiya ce ta fara basu waje bayan sun gaisa da hjy mamah tana kan masa complain din mohan din...
Yace hjy dan Allah kiyi hakuri kinsan shekara biyu baya nan dole ne abubuwan su dan sha masa kai ...
Tace kai da Allah umaru yi min shiru,yau lahadi ne fa har akwai abunda zaifi masa wanda na saka shi...zai zo dai ya same ni
shidai murmushi kawai yayi yana dada bata hakuri yana duba jikin banafshan
Shima Yayi yayi banafsha taci abinci amma sam taki a hakan ma don ganin hajy mamah ya sa ta tashi ta zauna saman gadon
Hjy mamah tana fita daga dakin,sai ga kiran mohan ya shigo wayar sa..
"Whats going on ya naga baka fito ba ne..
Sai ya dan ja gefe kadan yace uhhmm mohan she's not cooperating and she's weak dole ne zata ci abinci fa
A takaice Ya duba agogon sa its to 11 Yace har yanzu bata ci komai ba kake nufi
Yace yess.. .
"yayi tsaki kasan makoshi yace bari kawai gani nan shigowa ya katse wayar a hanzar ce ya bude motar
quickly majestic ya daure face din nan yana tafiya nan ya shigo gidan kai tsaye ya wuce site dinsa ba wanda ma yasan da shigowar san
Yana bude kofar suka hade ido da sauri ta kau da kanta wasu tsabbin tears din ta ne suka sauko..
Hannu ya mika ya karbe aikin da dr umar yake yi na gyara mata zamaan canula data cukuiya"..shikuwa sai ya ja gefe ya na kallon su..
Yanayin yadda ya rike hannun ta yana gyarawa ba ko tausayi ya sa ta juyo da fuskan ta a tsorace ta tana kallon sa ita sam duk abunda yayi mata zafi take ji fiye da na kowa
Shikuwa Haushi kukan nata yake bashi...har idanun sa sun fara sauyawa yana sake hannun ta yace zaki ci abinci yanzun nan ya hade rai sosai...kafin ta bude baki ya dago abincin dake ajiye agefe ya mika mata..
"Eat"...ya fada tare da watsa mata daring looks
Dr umar yana shiru shikam yana ganin ikon god ,ta dau
3mints tana sauke hawaye ita batace komai ba kuma bata sa hannu ta amsa ba..lumshe idon sa yayi in anoyyance yace will u just take it? I said eat ur foood my friend...ya daka mata tsawa bazata....
Mohan please .Dr umar yafada zaiyi calming dinsa....
ya daga masa hannu irin enough "yanzu kam ya san ran abokin sa ya fara baci
Ita kam dada fashewa da kukan tayi tana shirin jan cannulan again zata hade kanta da gwiwa amma yadda ya daure da dan zafi ya sa ta kasa ..
A fusace ya dangwala plate din agaban ta,yace idan baki dauki abincin nan kin fara ci ba zaki ga abunda zan miki...very silly girl...muryan slangs dinsa har ringing yake a kunnen ta..
Da kyar ta daure Muryan ta a dishe Tace ni bazan ci ba dole ne.
Yayi tsaki belt dinsa ya shiga zarewa aransa yace zaki san dole ne kuwa"
Tana jin karan zugewar belt din da karfi ta firgita jikin ta yafara tsananta rawa yace kin dauka kina ci ko sai na warware miki jikin ki....
Wani irin taurin kai ne ke damun ta amma tsoron yadda taga ya hauro zai dakata ya sa ta jawo abinci ta rike a hannun ta..
Shidai dr umar yana Allah Allah su hade ido yayi masa magana amma yaki ma ya juya " ta daga spoon tana juyawa tana jan sheesshaka..yace "eat"ta dago da sauri tana ganin yadda ya dauro fuska ta sake sautin kukan nata mai karfi..
Mohan pls..kana tsorata ta fa..dr umar yafada a dame
"Yace dukan ta zanyi idan bata ci abincin nan ba i just hate nonsense
Ka duba yadda take bata min lokaci" kincii ne ko sai na watsa miki wannan abun ajikin ki...ya daka mata tsawan da ya sa atake ta soma dura ma bakin ta abincin bata sani ba..
Shiru ne ya ratsa wajen tana kukan tana ci suna kallon ta...
Indai dani zakiyi taurin kai zaki sha wahala cikin ransa ya furta...
Sai da tayi kusan loma 5 masu kyau sannan ya juyo ya karaso kusa da ita ko ajikin sa ya shiga hade ruwan allura...
Idon ta ta dage tana duban shakurren fuskan sa har ya gama"
Tace kar dai Allura zaiyi mini "tsoro ya hanata sake kai abincin bakin ta...ai kuwa yana kammala ya juyo da wata stern devilish look...
Yace cigaba oya keep eating....kamar zata ja abincin a tsakar kanta tafitar da sheshekan...slowly ta sake kai spoon wanda ya taho da hawaye...
3more ya fada ayayin da ta cigaba da jan lokaci kowanne sai tayi masa hawaye....
Tana gamawa ya karbe plate din ya ajiye tun kafin ya juyo ta sa masa ihu....ni kar kamin tafada shaking in fears and hatred...
Yayi mata shiru sai da ya zare kan syringe din yace kina bata min Lokaci na fa...
I hate you....ta furta so weak but a hatsale...
Yaja tsaki ya zauna ta gaban ta blocking his friend daga view din ya matso ta jikin sa ya danna mata ruwan allura..
shikan sa dr umar sai da yaji nauyin beaming scream mai dauke da disasshen murya din data sauke na kuka har ransa ya ji tausayin ta..
Gogan kam bai damu ba musamman daya ga ta birkice tana ce masa mugu..ta tsane shi Allah zai saka mata..
Her just wonder wannan wata irin sakaltacciyar yarinya ne at 14 tana kukan allura haushi ma tabashi..as usual ko sannu baice mata ba ya mike dr umar ne ke bata baki sai kuka take..
Shikam baii tsaya ba ya tashi wasu pack din vitamins B ya bude ya juye rabi acikin hanyar ruwa ..yana kade hannun sa ya fice ya fita bai ko kalle ta ba..
Dai dai bakin kofa suka ci karo da hjy mamah tana shirin shigowa ya wani hade rai zata fara yace"ta ci abincin ai kije ki duba..yayi saurin zamewa ya bata waje.
Tabe baki kawai tayi ta shigo ta samu dr umar na hade kayan sa shima zai fice tace"meyasame ta take kuka har ta ci abincin?..
Yace ehhh mohan ya karasa shiya sa ta ci abinci yayi mata allura bacci zatayi insha Allah
Taji dadi aranta sosai dayafadi hakan tace toh shikenan kace masa dai karyayi nisa don wallhy ban gama da shi ba.
Yayi murnushi yace Allah ya baki lpya amarya..
Tana shiru tana kan sauke tears har ya fice ya barsu..
Zama hjy mamah tayi ta dan dafe ta ya jikin? ...cike da tausayi tafada...
Ta lumshe idanun ta gam daga bisani ta juyo ta kalle hjy mamah ta fashe da kuka...
Wai meye ne hakan banafsha tunda kika fara ciwon nan naga kin daura makanki sakalcii shin pipe din kukan naki ne ya fashe ko ko?
"Nannah Ni dai Ki fitar dani daga nan ....ta fada da disasshehen murya
Hju mama tace Akan me fa?Ta harare ta...yo idan na fitar dake anan din wazai kula dake mmm banafsha bagashi har ya sa kin ci abinci ba..ai yanzu sai kiga kin warke..
Ta dan sake hawaye tace" uhm umm nannah ni walllhy bazan zauna anan ba dan Allah ki ce ya maida ni dakin ki nafison chan...wallhy mugu ne ni bana son sa bana son ganin sa.
Sakalcin nata sai ya bada hjy mamah dariya tace aikuwa baki ga ranar fita ba,dole ki zauna dakin nan kuma ki karbi tretament din ki kinsan waye mohan kuwa ?toh gwara ma ki nitsu ki samu ki warke
Ta dan marairace cikin ranta tace nasan shi mana shine mugun banzan nan azzalumi marar imani kawai...
Tace nannah bazaki kainin ba kenan ko?....
ke banafsha kiyi mini shiru kar na kuma ji kina gayan baki son mijin ki agaban kowa da kowa baki san akwai kishiyoyin ki ba ke sam baki tunani wani bin"
Tace kishiya nannah toni ina ruwana da ita ya dan zumburo baki..
Just stay quiet ...bari ma naje ai umar yace bacci zakiyi maza kiyi baccin ki Allah ya kara sauki
Sauke ajiyan zuciya tayi ta Gyada kai tana ganin har nannah ta fice
Wani irin yanayi ke shigan ta sai ta lume cikin lallausan beddings din nasa tana shakar qamshin sa kadan kadan
she wants to think of all the hatred she has for him amma ba abunda take gani ayanzu illah fuskan sa qamshin sa ta muryan sa
..gaba daya ta rude ta kasa ajiye kanta waje daya kuka ta cigaba da yi har bacci yayi awon gaba da ita..
Daga bangaren nimrah kuwa bayan sun sha shagalin su tana fitowa tagan sa
Da shike ita kadai ne sai ta karaso wajen sa "yana jinta amma yayi shiru ya hade rai yana kan tafiya,
"Mohan magana nake da shi dakai..can we just talk.....ranta a bace
Batare daya jiyo ba yace not now ya saka kai ya fice.
Tsaki ta ja masa
Ganin sa tare da dr umar sun fice ya sa ta koma ciki a fusace bata sake lekowa ba
Chan yamma wajen biyar saura lokacin har anty rawiya ta zo ta sake taimake ta tayi wanka ta sauya kayan jikin ta zuwa atamfar cote di vore riga da skirt dark green..
Yanzu kam tadan ji dama dama sabida zaazabin ya futa ajikin ta gaba daya..
Inbanda body weakaness da yunwa ba abunda yake damun ta..
dan hira suke yi sam sama mai aiki tana goge gogen dakin
Tace maam pls zan gyara gadon..
Batace komai ba ta mike da cannulan a hannun ta xafi yake mata and with each piecing pain sai ya tuno mata shi .
Suna kallon Mai aiki ta sake yaye haddaden bedsheets din ta shiga sauyawa....mamaki yasa anty rawiya tace ya haka?me wannan din yayi da za'a sauya ..
....oga ne yace dama na cire na sa wani"...tafada aladabce..
Ba halin ta bane tsaki amma sai ta tsinci kanta da yin shi slowly"sai shegen rigima ko iya sauya bedsheets dinsa ma bai iya ba sauya sa ayi masa..cikin ranta tace..
tsaf mai aiki tagama more beautfil thn wanda ta cire wannan bedding ce na yellow sunflower design kamar wani gonan audugaa ahaka gadon yake kyalliin kyau
Tana fita anty tace mata koma ki kwanta yaushe zaki fara sallah?....
Kinga duk irin wayannan aikin bai kamata ace wata keyi anan ba
Ta ware ido waje irin what? Sai tayi saurin kauce maganan don
Kirjin ta ne ya buga data ji wannan Tanbayar yaushe zata fara sallah tace" mmmmmmm inaga sai jibi zan fara...
Anty tace toh Allah ya kaimu idan kika samu karfin jikin ki akwai garin kunun da aka hada miki zaki nasha yana da kyu sosai...
Tace Allah ko anty ko irin na hjyn birni ne?wllhy natan nan duniya ne
Tun da muka zo nan hjy mamah ta dena bani
Tayi murmushi tace ah ah,wannan daban ne shima na da dadi don da madara ake shan sa its very special tace min har dasu tiger nuts din nan aciki..
Tace ma zaki iya sha sau biyu arana idan kina so..
Ta tabe baki don wani kasala take ji na bin jikin ta ..
Tace toh anty...wllhy bacci nake ji...gashi gobe akwai makaranta ko
Take anty rawiya ta mike tana cewa makaranta kam ai saikin warware kedai kiyi baccin naki nima zan fita ne...a haka sukayi sallama
Kasalan ne ya sata laushi tana yi tana rufe idon sai kawai taji an bude kofa..
Da mamakin ta taga nimrah da ma ita bata wani kalle ta da kyau ba
Amma tabbas tasan itace matar mohan din...
#surayyahms
vote
Share
Share ur views
0 comments:
Post a Comment