Kaman dga sama y hangota tana tafiya rike da faranti a hannunta, da alama inda yake zata biyou ta wuce, wani d'an dakali ya samu y zaunah kapin ta karaso.
Hka take takunta kaamar d'awisu har ta karaso inda yake zata wuce ya kira sunanta
"Dije" chack taja ta tsaya tare da waigowa ta dubieshi, ta gane fuskanshi sarai
Fuska ta had'e ta dubieshi
"Gani"
"Kizo zan siya goro"
A cikin ranta ta furta
"Wannan d'an gayun mai zai da goro ne nikam"
Matsawa tai kusa dashi, cikin shagwa6a ta fara magana
"Gani"
Murmushi aliyu yay
"Am dije sunana Aliyu, kefa"?
"Sunana Khadeejah amma ana kirana da dije, dijen inna"
Aliyu ya jinjina tukkuna ya cigaba da cewa
"Dije ina ne gidanku"
Kallonshi tai da idanunta
"Mai sa zan fadamaka gidanmu? Kuma da alama kai d'an birni ne, nasan ko mai zakamana a gidan"
Aliyu baisan sanda yay daria ba
"Dije ni bazan cutar dake ba hasalima ni wlh sonki nake, kina sona"?
"Kai! Chabb ai mu bama soyayya a gidanmu kawea dea aure ake mana, ynxn haka duk kawayena sunyi aure ni d'ayace banba, shima sbd wanda zamuyi aure dashi watanshi d'aya da rasuwa ynxn".
Aliyu baisan sanda y furta
"Kina sonshi to kapin ya mutu"?
Kallonshi tai sea hawaye sharr a fuskanta
Da sauri aliyu y furta
"No!!! Kada kiyi kuka pls dije bana son kina kuka kinji"
Cikin muryan shagwa6a ta maida
"To ba kaine kake min wata tmbya ba"
Kai aliyu y girgiza tukkuna ya furta
"Kinga dije zaki zama kawata"?
Kallonshi tai ta yatsine baki
"To amma fa, banda min abinda banaso, na amince"
Aliyu yy murmushi ya dubieta
"An gama dije, to amma inane gidanku"?
Wani gidah ta nuna masa, gidan na bulu da cement ne.
Aliyu y nisa
"Zan iya binki muje naga kaman gidah zakijie ko"?
Kai ta d'aga masa alamar eh.
Tashi sukai suka jera suna tafiya, mutanen kauyen sea kallonsu sukeyi har suka karasa kopan gidan.
Tsaye sukayi dea2 kopan gidan.
Aliyu ya kalleta
"To zan iya zuwa muna gaisawa da kawata ko"?
Hannu tasa a baki tare da d'aga masa kai.
Aliyu yay mata sallama har zai juyo sea y juyah yaga tana nan kuma shi take kallo, kusa da ita yje y tsaya
"Dije kinada wayan hannu"?
Kai ta girgizah masa.
"Idan na kawomaki xaki kar6a"?
"A"a" ta bashi amsa a takaice..
Murmushi aliyu yay
"To ni zan komah dije sea na dawo gobe ko"?
"To" shine kawea amsar data bashi, ya juya ya kama hnya y shiga motanshi ita kuma ta shigah gidah.
[8/3, 9:17 PM] Kausar Luv💞: ```ALIYU_HAYDAR```
Page ((23))
```©Kausar M Hassan```
Tana shiga tai sallama tare da ajiye farantin da take tallan goron dashi, yar matashiyar matar dake tsaye ta dubeta da alama mamanta ce dan suna kama
"Dije har kin dawo"?
"Eh inna na dawo wlh nagajie bbu abunci a gidan"?
Inna ta dauko wani kwanon ta'sa dake kusa da ita ta mika mata
"Ga shinkafa nan dazun nan na siyeta gurin idi"
Kwanon ta kar6a ta tashi ta wanke hannunta ta dawo ta zauna, ta lankwashe kafafunta tasa kwanon a gabanta ta fara cin abuncin.
Tana cin abuncin tana tunano kyakyawar fuskan aliyu, da murmushin shi da lokacin da take kuka yake bata hkuri, kawea sea ta tsincin kanta a cikin nishad'i mara misaltuwah, wnda hkan bata iya boyeshi a cikin zuciyanta ba yakai ga har fuskanta ta nuna.
Inna dake kusa da ita kan tabarma tasa hannu ta d'an bubbuga cinyarta, a firgice ta dawo dga duniyar tunanin data lula.
"dije lpynki kuwa irin wannan murmushin haka"?
Dije ta nisa ta dubie inna
"Inna kindea san bana boye maki komai ko, to wlh wani d'an birni ne na had'u dashi yace yana sona, to nikuma nasan bama za'a bashi ni ba shiyasa kawea nace masa bama soyayya".
Inna ta nisa ta kallie yarta
"Kada ki damu kedea kiyata addu'ah kinji ko"?
Gyaran muryan da sukajie anayine ya katsie musu zancen
"Dije har kin dawo"?
"Eh baba na dawo"
Dattijon daya zauna kan kujera ya dubiesu
"Wace wainar kuma ake toyawa bada niba maman dije"?
Inna ta nisa ta dubieshi
"Yarka ce ta had'u da wani d'an birni shine fa take fad'amin"
Da sauri baba ya kalleta, cikin kakkausar murya ya fara magana
"Ko alama dije "yan birni mafi aksarinsu yan iskane, haka suke zuwa kauye su same yara k'anana irinku su lalata masu tarbiyya dga karshe su gudu sukie aurensu, ko kusa kada a fara wannan maganar kinji mai na fad'a ko"?
Yana karasa fadar hka ya tashi kai tsaye ya wuce dakinshi.
Dije tsintar kanta tai cikin rashin jin dadin da batasan dalilinshi ba, ita dea aliyu y burgeta matuqa.
Fashewa da kuka tai na hawaye, wnda yasa inna tashi
"To malam gata nan kasata kuka sea kazo ka rarrashieta daman kasan halin kayanka ai da an ta6ata sea kuka"
Ta wuce daki, yayinda dije ta tashi ta ture kwanon abuncin, ta wuce dakinta, ta fada kan katifar dakin ta cigaba da hawayenta..
[11/15, 5:21 PM] Kausar~Luv: [8/3, 9:21 PM] Kausar Luv💞: ```ALIYU_HAYDAR```
Page ((24))
©Kausar M Hassan
Aliyu kuwa daga nan kai tsaye gidansu shafi'u ya nupa, a kopar gidan suka hadu suka d'unguma suka karasa gidan, a d'akin shafi'u aliyu y kwanta kan gado, yayinda shafi'u ke zaune akan gadon shima.
Shiru sukai kaman wasu strangers, chaan shafi'u y fara magana
"Abokina wea lpy ne dan Allah, naganka so silent, kmn ba lion ba"
"Humm! Kadea ka bari kawea abokina wlh na kamu, wata yarinya ce chaan d'an kauyen nan nasu mame, na rikice a kanta wlh, kuma kasan me"?
Shafi'u ya girgizah kai
"Sea ka fad'a lion"🦁
Aliyu ya tashi zaune
"Shekaranta 14 fa"
Daria Shafi'u yay sosai tukkuna yace
"Hba aliyu ina kai ina "yar 14yrs, nafa san halin kayana yo ai sea ka 6allata"
Hararanshi aliyu yay
"Tunda ka maidani har...ji ko?
Murmushi Shafi'u yay
"Aliyu kafa san gskya, kada ka aure yarinyr mutane wlh ka halakata nidea na fadamaka, inama laipien ka samu yr shaa takwas hka"?
Aliyu ya dubieshi
"Man! Ni ita nakeso, zan iya hakura har ta kai girmanta indea za'a yarda a auramin ita"
"Hhhh! Kai wlh aliyu kana bani daria nidea, kasan ynda Allah yay maka desire dayawa fa, ynxn dea tashi muje yunwa nakejie wlh, dan ko breakfast banyi ba".
Tashi sukai suka runtuma cikin gidan, kai tsaye gurin ammi (Maman shafi'u) suka nupa dama ta had'a mashi breakfast, suka dauko suka dawo dakin, Shafi'u nacin abuncin yana faman ketawa aliyu daria...
```Bayan sati 2.```
Aliyu ne kwance a d'akinshi, tunanin dije kawea ykeyi, yanda take murmushi, tafiyanta, kurciyanta, yar siririyar muryanta, kai komai na dije burgeshi yakeyi, amma mi? Shi kanshi yasan dije bazata iya daukan lalurarshi ba, amma hak'uri zayyi koda ya aureta har ta girma.
"yes hka za'ayi"
Nan y tashi y shirya ya kamo hanya lokacin misalin dea2 karfie 12pm.
Yana isa gidan mame ya zarce ya ajiye motanshi ya shiga suka gaisah. Hannunta ya kama
"Mame inasone in fad'amaki wata magana"
Mame ta gyara zamanta
"Ina jinka d'ana menene"
Aliyu ya nisa
"Mame naga wata yarinya a garin nan sunanta dije yar gidan malam mamman, kuma nidea ina sonta da aure wlh".
Mame tai ajiyan zuciya
"Aliyu kai ynxn ya zakayi ka aure dije? Naga kaman tai karama ai"
Aliyu yace "mame nidea ina sonta pls, ya kikaga halayenta"?
Mame tai murmushi
"Ai dije yarinya ce mai kirki wlh, batada matsala, gata da son addini, halayetna kam sea dea muce Allah sam barka".
Aliyu yace
"To mame ngd, ni zan tafie gidansu dga chaan zan wuce, ko akuy wani abunda kike buqata"?
Mame ta amsa da
"A'a, komai da nake buqata ka bani shi, Allah dea yay maka albarka"
aliyu ya amsa da
"amin"
Hka ya kama hanya ya fitah bai tsaya ko inaba sea kopar gidansu dije, ya samu yaro ya aika yace ya kira masa itah, haka kuwa akayi yaron ya shiga y kirata, ta bashi amsa da ga tana zuwa....
[8/3, 9:28 PM] Kausar Luv💞: ```ALIYU_HAYDAR```
Page ((25))
©```Kausar M Hassan```
Hijab d`inta ta saka kaman ynda ta saba tasa takalminta ta fitoh, a natse ta gaisheshi ya amsa tare da kallon kyakyawan fuskanta.
A hnkli ya fara furta
"Dije nifa ina tunanin ykamata in sanar a gida saboda azo ayi maganar aurenmu ko"?
Kallonshi tai take idanunta suka cika da kwallah
"Yaa aliyu babana yace "bazai aura min d'an birini ba saboda yan birini bakuda amana"
Kallonta yay ido cike da mamaki
"Dije mai yasah? Ni ba haka nake ba dije, ga gidan mahaipiyata chaan za'a iya tmbyawa aji yaya halayena suke idanma ba'a yarda ba zan iya bada address din unguwarmu sea a tafe chaan a duba, amma mai yasa kike kuka"?
Hawayenta ta share ta kalleshi
"Yaa aliyu haka nake da saurin kuka, bansan daliliba"
Kallonta ya k'ara yi, cikin muryan rad'a yace da ita
"Sona ne yasa kike kuka, idan ba haka ba mai zaisa ki kuka dan ance bazaki auri d'an birni ba"
Idanunta ta d'ago ta kalleshi ta k'ara saukar da kanta kasa.
"Nifa....
Kapin ta karasa sea ga baba ya karaso gurin, take jikinta ya hau rawah. Hawaye suka dinga zarya akan kumatunta.
Baba a zuciye ya karaso inda suke, gadan2 yay kanta
"Ke dan kina mutuniyar bnza ban hanaki tsayuwa da wad'an nan yaran yan birni ba, bakisan cewa basuda kirki ba"
Aliyu ido yabi baba dashi sbd ynda yaga ya dage yanata faman zuba fada.
Hannu y d'aga zai mareta, aliyu da karfe y rik'e baba
"Baba dan Allah kai hkuri kada ka mareta, laipiena ne kuma bazan kara zuwa gurinta ba"
Jin haka da dije tai yasa ta ruga da gudu ta shiga d'akin inna, kan kafafunta tai ta kuka.
Sun jima tsakanin aliyu da baba suna tattaunawa tukkuna, aliyu ya wuce baba ya shigo cikin gidan.
Har y shigo kukan takeyi, kusa da ita yaje ya zauna, cikin muryan lallashi
"Dije basonki da yaron nan ne banayi ba, amma ki duba arziki da nasu da namu ba d'ayah ba dije, muna rayuwar mu cikin rufin asiri yazo yace zai aureki ya lalata maki rayuwa dije shine abunda banaso, sarai ya fad'amin gidansu yxn kuma nasan babanshi yanada kud'i, ai ga mamanshi nan a kauyen babanshi ya saketa, wannan shine halin "yan birni"
Tashi tai ta dubieshi, ido cike da kwallah, idanunta sunyi jajir.
"Baba aliyu yanada halaye masu kyau, baya d'aya dga cikin wad'an nan mutanen da kake tsammani, d'an saninshi da nai na sati 2 yasa na k'ara sanin wasu abubuwa na addini baba, baba ka bashi dama dan Allah, ba'a sanin nagari sea an gwada, na tabbata watarana kai da kanka zakace gwanda da akayi haka, in shaa Allah".
Inna ta kara da cewan
"Haka ne gskya malam, dan kaga kullum nan yake iskota a kopar gidan, idan ta fita ina lek'awa wlh ko kusa da ita baya zuwa balantana wata mummunar hali ta biyo bayah".
Baba yay shiru na d'an lokaci tukkuna yace
"To Allah ya za6amana abunda yafi zama alkhiari, na bashi dama Khadeejah"
Hawayenta ta share tai murmushi tare da chusa kanta a jikin inna tana daria.
Aliyu ne akan hanya zuciyanshi sea kuna take yimasa, driving yakeyi, bai sanma ta ina yake bi ba, kaman dga sama wata babbar mota ta gibto ta gabanshi, Allah ya tsare da sunyi karo da juna, ya taka birki ya buge wata motah, take sea ga jini a jikinshi, kasancewar akuy mutane a gurin aka samu na Allah suka kaishi asibiti tare da taimakawar wani d'an sanda..
Suna isa kuwa aka fara dubashi, bayan an kammala treating dinshi, mutumin daya kawoshi, yaji wayan aliyu dake hannunshi na ruri, wnda wannan ba kowa bane face shafi'u.
D'an snda bayyi k'asa a guiwa ba ya sanar dashi abunda ke faruwa, take shafi'u y kira ummi ya sanar da ita halin da ake ciki.
Babu 6ata lokaci suka angaya zuwa asibitin, in banda nana...
Hka suka tarar da d'an sandan ya mika masu key din motan aliyu da waynshi ya kuma k'ara shaidamasu ynda abun y faru, gdya sukai masa tukkuna suka wuce d'akin dayake kwance...
```Bayan sati 3```
```Dije``` ce zaune akan tabarma ta kifa kanta akan guiwuwinta, hawayene keta faman zuba a idonta, inna ce gefenta ta dafata
"Dije kiyi hkuri dama malam y fadamaki halin yan birnin, sea kiyi hkuri ai"
Idonta ta d'ago ta kallie inna
"Hba inna ni na tabbata yaa aliyu bazeayyi haka ba, ko gidan mamanshi fa ya deana zuwa fa, tabbas akuy wani abu a qasa, nidea dan Allah inna a bani dama injie birni indibo ko lpy"
Ido inna ta zaro ta dubieta
"Ke dije kin kuwa san mai kike cewa"?
Kapin tai wata magana baba ya shigo gidan
"Dije baki ba zuwa birni kuma dan kisani, Illu d'an gidan malam saminu to shi zaki aura nan da sati 2 kima manta da batun wannan aliyun"
Bugun zuciyanta taji ya k'aro, hnklinta ya matuqar tashi, cikin rawar murya ta fara magana
"Haba baba dan Allah kayi hkuri, ka bani lokaci"
"Babu wani lokacin da zan baki, idan zakiyi hakuri to kawea kiyi hakuri".
Wucewa yay d'aki, yayinda dije ta fadie qasa kan kafafun inna ta hauyin matsanancin kuka mai tsuma zuciyar mai sauraro..
Oh poor dije, wannan soyayya, son gaskiya kenan..
To y lbrn Aliyu???
®Kausar Luv💞
[11/15, 5:21 PM] Kausar~Luv: [8/4, 1:32 PM] Kausar Luv💞: ```ALIYU_HAYDAR```
Page ((26))
```©Kausar M Hassan```
Chaan cikin wani d'aki na hangoshi, rufe da abun rufa iya kirjinshi, da alama ya fara samun sauki, shafi'u ne kusa dashi.
A hnkli2 aliyu y fara bud'e idanunshi, ya kallie d'akin dayake ciki, sea y fara tunano abunda y faru, da sauri y mieqie zaune, shafi'u dke kusa dashi yay maza ya rike hannunshi
"Aliyu ka tashi ne, y jikin naka"
Dkyar y iya bud'e baki ya amsa da
"Alhmdlh"
"Shafi'u dije fa"?
Ajiyan zuciya shafi'u yay tukkuna ya kallieshi
"Haba aliyu ko ta kanka bakayi dga farkawanka yau sea kuma batun wata dije"
Kallonshi aliyu yay
"Shafi'u ina buqatar ganinta yau kuma, dan Allah ka daukeni mu tafie"
Cike da mamaki shafi'u yke kallonshi
"Kaga aliyu nifa bazan maka alkawari ba, ka tsaya ka samu sauki mana"
Dea2 lokacin ummi ta shigo d'akin, murmushi tai tace
"Duk naji abunda kuke fad'a, amma aliyu ka bari ka samu sauki mana, ko kuma shi shaf'u yajie ya dauko ta ta ganka, ko ba anan gari take ba"?
Juna suka kalla tsakanin aliyu da shafi'u.
Shafi'u ya gyara zamanshi ya kara duban aliyu
"In fadamata"?
Kai Aliyu y dga masah, yayinda shafi'u ya labartawa ummi komai tundaga biri har wutsiya y fydie mata.
Ummi ta jinjina al'amarin tukkuna tace
"Kai aliyu ina kai ina yar 14yrs, mamadin ka dauko yar 18 dama2 ko 20"
Ajiyan zuciya ya sauke
"Ummi nifa ita nake son in aura, dan Allah ki fad'awa abbi".
Murmushi tai tare da cewan
"Ya isa hka zan fadamasa kuma zasu tafie tare da shafi'u dmn a tambya maka aurenta".
Murmushi yay kad'an
"Ummi ngd"
Bkomai d'ana wannan wajibinane, ka samu ka huta kaga jikinka yay sauki nan da kwana 2 Dr yace za'ayi discharging dinka kaji ko"?
Kai y daga mata yayinda ya tuna da maganar da sukayi da baban dije.
*********
```Bayan sati 1!```
Ummi ce zaune akan kujera ta mike kafanta, yayinda aliyu ke dakinshi, sanye cikin kana nan kayah, rigan mai d'an guntun hannu da wandon hka iya guiwa, babu abunda yake tunawa in banda dije, ko awanne hali take ynxn Allah ne kawea masani".
Ummi ta kallie abbi
"Alhj dama aliyu ne y aikoni"
Abbi y gyara zama ya maida hanklinshi gaba d'aya y tattara y mika mata
'Ina jinka mai y fad'a halan"?
"Nan take ummi ta fad'amasa komai ke faruwa akan yarinyar da aliyu y gni kuma yakeso".
Abbi jim yay kad'an tukkuna ya maida
"Ya zayyi da yar shekara 14 kuma, kuma yar kauye"?
Ummi murmushi tai
"Au ka manta chaan daa hka akeyin auren kuma a zaunah, kai dea kawea ynxn kaji sakonshi".
Abbi yay murmushi
"Yo ko ban aminta ba ai nasan ke zaki shigiemasa gaba tunda ni kun maida ni barie, ynxn dea idan Allah ykaimu nan zuwa next week zan shirya in tafie in shaa Allah".
Murmushi ummi tai
"Hba ko kaifa, ai hka yafi nasan d'ana aliyu sarai zabin kirki zayyi"
Daria sukai dukansu yayinda ummi ta tashi
"Ina zuwa kuma"?
Da mamaki ta kalleshi
"Zan shaidawa d'ana cewan ka amince mana"
Daria sukai dukansu kapin nan ta haura sama ta shaidawa aliyu ynda sukai da abbi, murna yay sosai da kuma fatan Allah yasa a dace...
[8/4, 1:43 PM] Kausar Luv💞: ```ALIYU_HAYDAR```
Page ((27))
©Kausar M Hassan
Aliyu tsintar kanshi yay a cikin shauki da jin dadi, yau shine za'a tafie tambyowa auren dije, dije masoyiyarshi abun k'aunarshi da alfaharinshi, gaskiya yanaji da wannan rana ta yau.
******
A chaan kauye kuwa, mame hankalinta a tashe ganin har yau wata d'aya y cika cib bata saa d'anta a ido ba.
Zaune take kan kujera tana sauraren wa'azin Dr mansur sokoto, hanklinta rabuwa yyi gidah 2, tunanin d'anta duk y tafie da ita.
Sallama tajieh, ta amsa sallaman tare da bada izinin shigowa.
Shiga tai d'akin ta cire nikab din datasa ta zauna kasa, duk ta ramie dama abu chaan ba kiba ba, kai da ganinta kasan tana cikin tashin hnkli, gaisawa sukai da mame tukkuna tace
"Mame kwana daywa banga Yaa aliyu ba, ko lpy"?
Mame ta kalleta
"Khadeejah ni kaina nan da kike gani rabona dashi kimanin wata 1 kenan, fatana dea Allah ubangiji yasa lpy".
Kuka dije ta fashe dashi wnda ita kanta tasan na rashin ganin aliyu ne.
"Mame ynxn shikenan ko bankwana bazanyi da yaa aliyu ba, gashi yau saura kwana 5 baba yamin aure"
Tashi mame tai tsaye cike da tashin hnkli
"Khadeejah mai kike cewa ne, aure kuma"?
Kai ta d'aga mata alaman eh
"Mame dan Allah koda sau d'ayane ki d'an gwada kira minshi a wayar hannu".
Mame ta sauke ajiyan zuciya
"Wayanshi baya shiga dije, ynxn dea abunda nakeso dake tashi mujie gidanku inyi magana da babanki ko Allah zaisa yay hkuri ya kyale maganar auren nan"
Hannu dije tasa ta rike hannun mame tare da girgizah mta kai
"Mame dan Allah kada kijie, banason nabana ya wulqantaki, bazanjie dadi ba, inajinki kaman ynda nake jin mahaipiyata, dan Allah mame"
Hannu mame tasa ta share mata hawayen fuskanta
"Ki deana kuka to kiyita addu'ah in shaa Allah indea aliyu mijinki ne to zaki aureshi".
Murmushi tai ta maida nikab dinta tasa taiwa mame sallama, ta koma gidah.
A chaan bangaren aliyu kuwah, tun bayan da yay accident shafi'u ya kashe wayanshi sbd yawan kiran da ake masa, to har fa yau bai kunna ba, yama manta shafff...
A kwana a tashi babu wuya ga Allah, Allah ya kaimu yau ranar illu da nana Khadeejah Muhammad AkA dije za'a d'aura masu aure. Kuma ranar ne da Abbi ya shirya shida shafi'u da kuma zubairu dmn nemawa aliyu auren dije.
Shafi'u tunda safe ya isa gidan ya mikawa aliyun wayanshi, da aliyun keta faman murmushi, duk wannan shagalin da akeyi Nafisa na sane kuma tana yiwa yayanta addu'ah, itama nana tana sane tare da cigaba da shirya makircintah...
Hka suka kama hanya zuwa wannan kauyen
*****
Karfe 10am, dije ce sanye cikin wata shadda wadda kudinta ba zea wuce 2000 ba, tayi d'an kwalliyanta dea irin nasu na kauye, kai da ganin idanunta kasan tana cikin bakin ciki da tashin hnkli.
Kawayenta duk suka zagayeta da yan uwa, dea2 lokacin kuma aka fara shirye_shiryen d'auren aurenta da ilu saminu.
Su abbi na kan hanya, a nan kauye kuma ana rabon goron d'auren aure...
[8/4, 1:52 PM] Kausar Luv💞: ```ALIYU_HAYDAR```
Page ((28))
```©Kausar M Hassan```
Parking sukai dea2 da kusa da gidan mame, da hanzari suka kama hanya kasancewar mota tai kai 3 wadda suka shigo dan harda baban shafi'u suke da mijin nafisa, hka suka karasa kopar gidan dea2 lokacin za'a fara dauren aure.
Ganin su abbi da akai yasa aka d'an dakata aka maida kallo garesu, abbi yay wa shafi'u magana a kunne
"Ina baban yarinyar"?
Chaan Shafi'u ya hangoshi ya shaa shadda miyan goro, sea kyallie takeyi,
"Gashi chaan abbi"
Abbi da kanshi ya tattaka tare da rakiyan shafi'u da zubairu suka karasa inda yake. Sallama abbi ya masa tare da sanar dashi akuy magana mai muhimmanci data kawoshi.
Baba ya dubie jama'an da suka tarou yace
"Yayi baki dga birni sbd hka dan Allah a jirashi zea d'an gana dasu cikin gida yadawo"
Hanya suka kama suka shiga gidan, suka ratsa matan dke zaune gurin bukin, suka shiga dkin abbi.
Bayn sun shiga suka zazzaunah kan tabarma, abbi yay gyaran murya
"Am sunana shuraihu isah, inada yaro mai suna aliyu, ya sanar dani cewan yagan yarka mai suna dije kuma yana sonta da aure shine na taso da kaina dmn in nema masa aurenta".
Shiru abbi yay tukkuna yace
"Alhj kayi hkuri dakai da jama'arka da kuma d'anka sabdoa ynxn hka wannan taroun dka gani, tarou ne da akayi na d'auren auren Khadeejah, saboda na fad'amata cewan yan burni basuda amana, ta bani hkuri akan in bashi damah, to ranar da mukayi magana fa shine bai kara dawowa ba to sea yau dayajie za'ayi mata aure shine zai torou da wakilanshi".
Abbi cikin muryna rashin jin dadi yace
"Malam kai hkuri, amma ni nasan d'ana mutum ne na dban, yanada kyawawan halaye da hkuri, bazea taba cutar da makiyanshi ba balantana masoyanshi ba, abunda yasa kaga bai zoba to hadarin mota yay"
Dije dake la6e tana saurare sea hawaye sharr a fuskanta.
Abbi ya cigaba da cewa
"To sea ma kwana 2 din nan da suka wuce aka sallamoushi dga asibitin, amma babu komai zan shaida masa sakonka nasan in shaa Allah zayyi hkuri ya kuma mika komai ga Allah, ita kuma Khadeejah Allah ya basu zamn lpy ita da wnda zata aura".
Abbi cikin sanyi jikin ya amsa da "amin"
Suka kama hanya suka fitoh, yayinda dije ta koma dakin inna da gudu ta hau gadonta ta fara kuka, shi kuma malam Muhammadu ya fitoh waje tare da baiwa Al'umma hakuri, aka cigaba da shirye_shiryen dauren auren dije..
Fatiha
🙆🏾🙆🏾🙆🏾
Dijen zaki tai aure😭
®Kausar Luv💞
[11/15, 5:21 PM] Kausar~Luv: [8/4, 9:43 PM] Kausar Luv💞: ```ALIYU_HAYDAR```
Page ((29))
```©Kausar M Hassan```
Hka su abbi suka kama hanyar zuwa gidah, zuciyoyinsu cike da 6acin rai, musamman ma shafi'u wnda shi yasan irin son da aliyu keyiwa khadeejah, hka suka isa gidan jiki a sanyaye, suka dire a falo.
Ummi ce rike da kwano a hannunta na abunci, tana ganinsu da far'anta ta tarbesu ta fara maida magana
"To ya akai ne, nasan dea an dace dan babu budurwan da babanta zaikie baiwa d'ana matah, an biya kud'in auren"?
Abbi ya dubieta cikin irin tsantsar farin cikin da take ciki, sea ranshi ya qara 6aci, cikin sanyin murya ya fara furta
"Hajjah Allah yayi Khadeejah ba matar aliyu bace, ni har banma san mai zan fadamasa ba, kwanon dake hannunta ta saki a qasa, ta zaro idanu cike da 6acin rai tace
"Mai yasah"?
Nan take abbi ya zayyana mata yanda sukai.
Dea2 lokacin aliyu ke fitowa dga d'akinshi, kuma duk yaji abunda suka fad'ah, dga kan step ya fara saukowa, kai tsaye y nupie hanyar fita, da sauri shafi'u ya tarie shi, da hnklinshi yay matuqar tashi
"Ina zakaje hka aliyu"?
Tmbyr da shafi'u yay masane yasa duk mutanen falon suka maida kallonsu garesu
"Shafi'u pls kyaleni gidansu dije zan tafie"
Cikin muryan tausayi y fara magana
"haba aliyu mai yasa bazakayi hakuri ba, ka daukie kaddara mana".
Abbi ya girgizah kai
"Aliyu bance kajie gurin nan ba, addininmu y hana neman aure cikin aure kuma ynxn ma kilan har an d'aura mata aure"
Idanunshi ya d'ago y dubie abbi
"Abbbi dan Allah ka barni in tafie, ni ba wea maganar aure zanba kawea zanmata murna ne".
Abbi ya dga masa kai alamar ya yarda, hnya y kama zai fice shafi'u y rike hannunshi
"Ina tare dakai through out ur bad times and gud, so lets go"
Da gudu2 suka fitah dga gidan, cikin motan shafi'u suka shiga, yayinda shafi'u ke driving din motan, aliyu na gefe yana duba agogo, haka har suka isa kauyen, kopan gidan mame sukai parking. Da sauri suka karasa kopan gidan, koda suka isa babu mutum ko d'aya a kopan gidan, aliyu baisan sanda hawaye suka kwararo a fusaknshi masu zafi ba.
"Yanzun dije tayi aure"?
Shafi'u dafa kafad'anshi yay
"Be strong! Kazo mu samu yaro mu aika muji"
Hka akai suka samie yaro suka aika, yaron ya jima bai fitoh ba, koda y fitoh kuma baibi ta kansu ba, da gudu ya fice, aliyu y dubie shafi'u
"Anya kuwa lpy? Nidea shiga zanyi wallah"
shafi'u yace
"Muje to, idanma dukanne sea musha abinmu tare"
Murmushi aliyu yay, suka kama hnyan shiga gidan.
Tare sukai sallama suka shigah, kowa ya watsie a gidan kaman ba bikin aure ake ba, tsakanin aliyu da shafi'u kuwa kowanne a cikinsu mamaki yakeyi. A cikin gidan kuwa bakajin motsin komai in banda sautin kuka, wanda wannan ba sautin kukan kowa bane face dije.....
Da hanzari sukai sallama. Jin sautin muryanshi da tai kamar a mafarki yasa ta share hawayenta ta d'ago idanunta, dea2 lokacin aliyu ya yaye labulen d'akin, sukai ido 2 wani irin murmushi ta sakar mashi.
Kafafunshi yasa a d'akin ya shiga kan tabarman da take zauneh shima ya zaunah, shafi'u kuwa tsayenshi yay waje nikam nace sea naga kwam ehe..
[8/4, 9:44 PM] Kausar Luv💞: ```ALIYU_HAYDAR```
Page ((30))
```©Kausar M Hassan```
Shiru sukai kapin aliyu y fara magana, cikin zafin zuciya yce
"Dije ki deana kuka ki daukie qaddara haka Allah y nupa, Allah y baku zaman lpy keda mijinki"
Hawayenta ta share, cikin rawar murya tace
"Yaa aliyu amma kasan cewan ka barni da ciwo a cikin zuciyata ko"?
Murmushin takaici yay
"Kiyi hkuri kinji Dije".,
Itama din murmushin tai, zasuyi wata magana sukajie muryan baba.
Shiru sukai, lokcin baba ya shigo yaja kujerar roban dake d'akin ya zauna ya dubieshu
"Aliyu"
Baba y kira sunanshi
"Na'am baba"
Aliyu ban iya bada auren Khadeejah ga kowa ba, na tabbata kai mai sonta da gsky ne, saboda hka na baka auren khadeejah, Allah yasa abokiyar arzikin ka ce"
Murmushi sukai dukansu saboda tsabar jin dad'i, baba tashi yay bar d'akin, yayinda aliyu ya kurawa dije idanu itama d'in shi take kallo.
Cikin siririyan muryanshi ya furta
"Kukan y isa hka ki deana kuka to"
"Uhm2 to kaima ka deana kuka yaa aliyu"?
Murmushi yay
"Ni yaushe kikaga ina kuka"?
"Hararanshi tai kad'an
"Hba yaa aliyu, naga kana hawaye fa, kuma ynxn zakace wea bakayi kuka ba"?
Gira y d'aga mata
"Dijen Aliyu kenan"
Ynxn kin kusa zama amarya ta ko"?
Hannu tasa ta rufe fuskanta
sun dea jima a hka tukkuna aliyu yay mata sallama, fitowa tai ta rakoshi, har lokacin shafi'u na nan tsaye, bayan baba y shaida masa cewan ya baiwa aliyu auren dije.
Shafi'u ya dubie aliyu da fuskanshi tai wasai kamn yaune ranar auren.
"To kai sabon ango tunda ka samu amarya sea ka manta dani ko"?
Murmushi dea sukai, shafi'u yay masu addu'ah da fatan alkhairi tukkuna suka fitah kai tsaye gidan mame suka nupa, mame na ganin aliyu ta tashi ta rungumeshi
"D'ana mai ya sameka ne"?
Baija lokaci mai tsaye ba y labartamata komai gameda abunda y faru dashi har kawowa yau, mame ta jinjina al'amarin ta maida kallonta ga dije
"Dama na fad'amaki cewa idan Aliyu mijinki ne to zaki aureshi ai, Allah y baku zaman lpy, abunda zance daku shine ku rike gskyar ku, ku zama masu rike sirrin junah, Allah y nuna mana auren lpy"
Duk suka amsa da
"Amin"
Sallama sukai wa mame suka kama hnyn fita, har sun kusa fitah mame ta kira aliyu, Aliyu y koma d'akin
"Aliyu inason kada ka fad'awa mahaipinka ko wani naka ina garin nan, sbd muddin yasani to tabbas ba zai barka ka auri dije ba"
Kai ya d'aga mata
"In shaa Allah mame bazanyi ba"
"Allah yay maka albarka"
Aliyu y amsa da
"Amin"..
Fita yay yayinda ya tarar da dije da shafi'u jingine a jikin motanshi, shima d'in kusa da ita yaje ya tsaya ya dubeita tare da sakar mata wani irin murmushi, maida mashi da murmushin tai.
"To dije ni zan koma bazaki sake ganina ba sea ranar da akace za'a kowamin ke a matsayin mata".
Ido ta rufe, cikin muryan shagwa6a ta furta
"Kanama farawa"?
Murmushi yay
"Ni inama zan iya kauda idona akan kyakyawan fuskan matata, Allah dea y kaimana rai da lpy".
Amsawa sukai da
"amin"
Yay mata sallama ya bud'e mota ya shigah. Kaman kada su rabu da junah amma ya zasuyi? Dole suyi hkuri, hka suka kama hnya suka bar kauyen, dije ta kama hanya tai gidah.
Suna isa a gidan suka Tarar da abbi da ummi xaune jugum a falon, misalin dea2 karfe 1pm.
Zaunawa sukai kan kujera, aliyu y dubie ummi
Ummi ta dubieshi
"An d'aura mata auren"?
Ta fad'a jiki a sanyaye
Kapin aliyu yay magana shafi'u ya zayyanawa ummi ynda akai.
Murna a gurin ummi da abbi abun ba'a cewa komai...
Nana dake tsaye a saman bene take sauraren duk abunda suke fad'a ta jinjina a cikin ranta
"🤔 Dije kuma yar shekara 14, wannan zatayi dad'n halakawa da ita da mijin nata, Allah y kaimu lokacin auren, gaba tsakanina da Aliyu ba yau tke ba kuma bazata kare ba, da aliyu da duk wani jininshi, da duk wani masoyinshi sea naga bayansu"...
®Kausar Luv💞
[11/15, 5:21 PM] Kausar~Luv: [8/5, 5:34 PM] Kausar Luv💞: ```ALIYU_HAYDAR```
Page ((31))
```©Kausar M Hassan```
```Bayan sati 2```
A kwana a tashi babu wuya a gurin Allah, Allah ya kaimu lokaci an biya kudin sadakin dije, an kuma had'a kayan lefe naji da gani, aka kai a gidansu dije, abbi da kanshi yay magana da baba akan kada ya damu da kayan daki ko wani kayan amfanin gidah duk shi zai siyawa dije, saboda ya dauketa kaman yarshi daya haifa a cikinshi..
Aliyu y siyawa dije dank'areriyar waya taji da gani, ya kuma koya mata ynda zatai amfani dashi.
Aliyu ne zaune a kan tabarmar d'akin inna, yayinda dije ke zaune gefenshi, wani irin murmushin k'auna suke aikawa junansu.
"Amaryata ynxn saura sati nawa auren"?
Murmushi tai kad'an
"Sati 10 ko"?
"Chaabb kina wasa kenan"
Wayanshi ta hau ruri, koda y duba number d'in wani abokinshi ne mai suna Maher da sukai makaranta tare a KSA, d'auka yay ya fara zuba larabci, dije kafeshi da ido tai, sea bayan dya kammala wayan ya maida kallonshi gareta
"Ya akai ina waya naga sea wani kallona kikeyi"?
Idanunta ta saukar kasa saboda ta d'an ji kunya
"Ashe kana jin larabci hka, amma ya naji larabcin ba irin namu bane"?
Kallonta yay
"Wannan gargaliya kenan, kinsan a KSA nai karatuna tundaga matakin sakandirie har na kammala masters d'ina"
"Lallai kajie d'an balaraben saudiyaa kenan"
Daria sukai dukansu tukkuna ya tashi yay mata sallama y biya gidan mame itama d'in sallama yay mata kapin y kama hnya zuwa gidah..
Yana isa gidan kai tsaye d'akinshi ya zarce ya kwanta kan gado kanshi na kallon sama, waya y dauka ya danna kira, wayan dake hannun dije ta hau ruri, murmushi tai ganin sunan daya bayyana akai tare da daukan wayan ta kara a kunne
"My lion ina fatan ka isa gida lpy? Dan dea ynxn ka isa zuwa gidah"
"Kamar kinsani matata ynxn hka ina kwance kan gado"
Dije murmushi tai
"To yyi my lion sea ka huta ko"?
"Hka za'ayi my queen, amma kinsan me"?
Kai ta girgizah masa kamar wnda ke ganinta, Aliyu ya cigaba da cewa
"Dije "ya "ya nawa zaki haifamin kinsan ina son yara dayawa fa"
Ido ta zaro
"My lion to ba sea naci towu dayawa ba zan haifo maka yaran ba".
Daria aliyu yay sosai harda rike ciki
"Dije mai kike fad'ah haka"?
Gyara zamanta tai
"Hkne mana yaa aliyu, akace idan mace taci towu mai yawa sea ta haifa yara dayawa idan kuma taci kad'an sea ta haifa yan kad'an"
Aliyu murmushi yay
"Dan Allah kideana bani daria hka dije"
"Shikenan ai zaka gani"
Hka sukai sallama da junah, yayinda dije ta bar aliyu da tarin tunani a cikin ranshi, musamman dagewan da tai na cewa idan akaci towu dayawa ake haifan yara dayawa, to badea dije batasan menene aure ba, chaab ashe ko akuy aiki jaa a gabana".
[8/5, 5:34 PM] Kausar Luv💞: ```ALIYU_HAYDAR```
Page ((32))
```©Kausar M Hassan```
Misalin karfe 9pm na dare, aliyu ne kwance akan kujeran main falo yana hutawah, ummi da abbi ne suka fito dga kuryan gidan, suma kan kujera suka zaunah yayinda aliyu y tashi zaune.
Abbi ne ya fara magana
"To aliyu dama cewa nai tunda kunfara business d'in, kuma naga Allah ya sawa abun albarka, to y kamata ace ynxn ka samu gurin da zaka zauna kai da matarka, saboda ba'a nan tare damu zaka zauna ba, saboda hka ga gida nan bayan layin nan na baka shi wannan mai farin paint".
Gdya Aliyu yay wa abbi tukkuna yace
"Abbi ngd sosai amma ai na siya gidah kusa da nan, na kuma gyarashi, gida 3 ne tskaninmu"
Abbi murmushi yay
"To duk da haka dea wannan gida na baka shi Allah ubangiji ya baku zaman lpy kaida matarka, tunda ka fara boyemin sirrinka dga kai sea umminka"
Daria suka saa dukansu
A kwana a tashi babu wuya ga Allah, Allah ya kaimu ranar wannan buki, bukin da aka jima ana tsumayen yinshi, dama ance komai lokacine da lokacin abu yazo sea kaga anyishi.
Events 2 akai a wannan bukin, dga walima wadda akayi a masallacin juma'an dake kauyen sea kuma dinner wadda yau juma'ah ta kama ranar yinta.
CITY HALL aka kama dmn yin wannan shagalin, manyan mutane sun halarta a wannan buki, nafisa itace ke gyara amarya gurin kwalliya taimata irin kwalliyan yan birni, su shafi'u sune b'angaren ango, hka karfe 8pm ta buga aka fara wannan ciye2 da lashe da d'an kid'a mai taushi.
Haka akai dinner din, manya_manyan mutane sun halarta, hkama abokanan aliyu na saudiyaa suma sunzo, gasu farare tas, ko ina suka gibta anga larabawa sea kallonsu akeyi, akan higher table suka zauna aliyu da khadeejah, sea a ranar aliyu yake k'arewa dije kallo, irin yanda Allah yay mata maxaunah masu d'aukar hankali, kasa kauda idonshi yay a kanta.
Chaan na hango cwt ummi aysha, maman shakur, fido sodangi, maman khdja (Matar dr), pherty, serdeeyer, zarah b_b, asea b aliyu, basmar er lele, Khdy candy, munay, kdeey, miemie, kai da dea sauran su, wai sunzo cin kaza😂, oh ni wad'an nan dea akuy kwad'ayi.
Haka suka kwashe abunci a leda tsakanin sardeeya da pherty har fad'a aka so ayi, fido ce ta shiga tsakaninsu tai wannan rabo dan nikam kausar ina gurin daukar rahoto, hka aka kammala dinner din aka maida amarya da kawayenta gidah.
Bayan sun dawo gidah mame ta same dije ta bata humra da wasu kaya na gyaran jiki ta kuma fad'amata ynda zatai amfani dasu, tare dayi masu addu'ah da fatan alkhairi akan wannan auren.
Washe garin ranar ya kama ranar d'auren aure, a chaan kauyen aka d'aura, aliyu yasha manya kaya harda babbar riga fara tas, komai dea yay fari, kamshin turarenshi kawea ke tashi, na white diamond, kasancewar aliyu baida turaren daya wuceshi, ga su maher, sudais, shuraim, da sauransu duk sunzo, abokananshi yan saudiyaa sunyi 20 wad'an da suka zo, hka aka kammala dauren auren a bisa kudi'n sadaki naira dubu hamsin, aka kammala aka watsie, misalin karfe 8pm aka daukie amarya daga kauyen zuwa cikin garin sokoto, dije kuka kawea takeyi na rabuwa da inna da baba. Hka hausawa suka ce aure yakin mata, dije sea hkuri...
Hka aka sata a mota aka lula da ita a gidan mijinta, aka direta a tsantsarerin gidanta, aka barta akan gado "yan kai amarya kuma suka juyo suka barta ita kad'ai kapin shigowar ango...
[8/5, 5:35 PM] Kausar Luv💞: ```ALIYU_HAYDAR```
Page ((33))
```©Kausar M Hassan```
Bayan fitarsu banda hawaye babu abinda take zubarwa, aliyu ne da shafi'u a cikin motan shafi'u dea2 lokacin misalin 9pm, shafi'u ya dubie Aliyu
"To ango dan bazance dea kasha mai ba, tashi muje in rakaka tunda an watsie".
Murmushi aliyu yay ya daukie ledan dake hannunshi suka kama hanya shida shafi'u suka shiga gidan da mai gadi y bud'e masu kopah.
Kai tsaye d'akin da aka dire dije suka nufa, suna isa aliyu y rangad'a sallama tare da shiga ciki shida shafi'u, kan gadon aliyu ya zauna, yayinda shafi'u yay tsaye
Addu'ah shafi'u yay masu da nasihohi kapin nan yay masu sallama ya fitah, aliyu tashi yay ya rufo kopa ya dawo, ya cire babbar rigan dayasah, ya zaunah kusa da dije a hnkli yasa hannu ya yaye mayafin data rufa dashi, ya kalleta
"Masha Allah! Matata ta kaina kinyi kyau, tashi muje mui alwala muzo muyi sallah dmn mu godewa Allah"
Babu gardama dije ta tashi ta bishi suka shiga d'an wani guri da aka ke6e a d'akin dn yin alwala, kmn dea gurin nan dake cikin ban d'akin haramin madina, alwalan sukai tukkuna suka dawo, aliyu lion yay masu jagoranci sukai sallah, raka'a 2 bayan sun kammala sallan, ya daukie ledan kazar dayazo dashi ya bude ya ciro, da kanshi ya fara bata, dkyar yasamu ta tsakura kad'an shima din kad'an yaci tukkuna ya maida dubanshi gareta
"Khadeejah!
Ya kira sunanta
A tsorace ta amsa da
"Na'am yaa aliyu"
Murmushi yay kad'an kin gaji kina buqatar ki huta kwanta ki hutah, tashi tai kmn ynda yace ta kwanta ta kudundune da gyalenta. saboda a ranar ana yanayi na sanyi sosai, bata jima ba bacci mai nauyi ya sureta yayinda aliyu ya tashi ya bud'e loca ya ciro abin rufa da kayan bacci ya ajiye akan gadon, hannu yasa ya tallabota a hnkli ya zare gyalen data kudundune dashi, ya fra kokarin cire mata riga, kamn zatai motsi sea ta juya fuskanta gefe, ajiyan zuciya ya saukie ya cigaba da cire mata rigan, abunda yagani yasashi shiga cikin wani yanayi, daurewa yay hka ya balle bra dinta, ya cire ya maida mata da rigan, wadda take iya guiwa ya cire mata zanen, yasa abun rufan ya rufeta, ya kashe wutar d'akin ya fita zuwa falo y kwanta dan bazai iya jure rashinta a tare dashi ba, saboda wani irin matsanancin desire din dake damunshi....
®Kausar Luv💞
[11/15, 5:22 PM] Kausar~Luv: [8/5, 9:56 PM] Kausar Luv💞: ```ALIYU_HAYDAR```
Page ((34))
```©Kausar M Hassan```
Ba ita ta tashi ba sea asuba, a hnkli ta fara bud'e idonta, ta tashi ta sauka daga kan gadon ta daukie wayanta ta kunna light, ta nupie hnyr toilet, ganinta da tai da yar karamar riga yasata tsorata tare da rike kwalan rigan dake jikinta
"Na shiga 3 waye y chnza min kayan jikina? Waiyyyo shikenan an ganni🙆🏾😪"
Ta fara kuka tna hawaye, hka ta shiga toilet din tayou alwala ta dawo ta saka zanenta ta daura, ta daukie gyalenta kasancewar babba ne ta yafa ta maida gabanta gabas tai sallah, ta kammala ta tsaya tai addu'ah sosai tukunna ta d'an kishingid'ah.
Shi kuwa aliyu dama a gidah yay sallanshi, bayan y kammala ya koma kan kujera ya kwantah, bayan d'an lokaci ya shigo d'akin a hnkli, dije dake zauneh ta gaisheshi, amsawa yay cikinn far'ah.
Cikin shagwa6a ta tmbyshi
"Yaa aliyu waye y chnza min kayah jikina bayan nai bacci"?
Murmushi yay
"Ni" y bta amsa a takaice
Ido ta rufe sosai kunya ta kamata
"Yaa aliyu mai yasa babu kyau fa"
Ajiyan zuciya ya saukie
"Na deana to tunda matata tace bbu kyau, ynxn dea ki tashi kizo muje kiga gidanki ko"?
Babu gardama ta tashi ta bishi suka zaga gidan, gidan ya had'u sosai, a cikin gidan harda lambun shaqatawa ke akuy wanda aka kawatashi da flowers iri2 da shuke2, a tsakinyashi da gefe2 aka dora kujeru irin dogayen nan sannan a chaan b'angare d'aya akasa grass carpet wnda ya karawa gurin kyau, dakuna 4 ne a cikin d'akin dije, idan aka had'a da falo sun zama biyar, da kitchen dinta da store duk a guri d'aya suke sea gurin da aka d'ora teburin cin abunci, a falo na farko kujerune milk, to a wannan falon komai nashi milk ne, akuy dakin da komai pink ne wani kuma brown, daki 2 aka samata gado, kai gidan dea y had'u masha Allah....
Karfe 8am na bugawa sea ga masu aikin gidan ummi ta aikosu da kyn breakfast, hka sukai breakfast din byn sun kammala aliyu yay wnka yay mta sallama y fitah, bai jima da fita ba yan uwa da abokan arziki suka fara tururuwah a gidan, hka dea ta wuni a ranar tana kar6an baki.
Nafisat kuwa a gidan za'a ce ta wuni, dan ta zaunah ta koyawa dije d'an abubuwa hka kaman aiki da gas cooker, electric yanda zata kunna heater, yanda zatai wnka da shawar duk dea ta nuna mata komai, ta dauko littafin mu koma kitchen ta mika mata 1 to 3, tace ta rika dubawa a ciki zata koyi girki. Haka dea har dare yay mijinta yazo daukanta taiwa dije sallama, ta fita dea2 lokacin shi kuma aliyu ya dawo gidan...
[8/5, 9:57 PM] Kausar Luv💞: ```ALIYU_HAYDAR```
Page ((35))
```©Kausar M Hassan```
Sallama yay wa nafisa tukkuna ya karasa cikin gidan, koda ya isa kan kujeran falo ya tarar da ita, sanye da hijab tana karatun al_qur'ani suratul maryam.
Kusa da ita yaje ya zauna, ganinshi da tai yasa daa ta takai aya sea ta maida kur'anin ta rufe ta ajiyeshi akan abun dora al_qur'ani ta maida dubanta gareshi
"Yaa ka dawo"?
Kai y d'aga mata, tare da binta da wani irin mayattaccen kalo, murmushi tai masa ta shagwa6e fuskanta dama duk wasu gabobin jikinta
"Yaa haydar tun safe daka fita sea ynxn ka dawo ba dan nafisa ta tsaya ba to sea ka barni ni d'aya"
Hannu yasa y dafa kafad'anta, da sauri ta d'an jaa da baya kad'an, mamaki y kama aliyu amma sea y danneshi a zuciya
"To ke maatar ali ai ni nace ta tsaya mana, inachan gurin business dinmu, yau za'a kawomana kaya dga Dubai shiyasa na jima hka amma aliyu yana baiwa masoyiyayrshi hkuri, dftn tayi"?
Kai ta d'aga masa ta tashi tace
"Bara in dauko maka abunci ko"?
Tashi tai ta miqe hanya
Hannunta aliyu ya janyou ta fad'a jikinshi, gashin kanta ya rufe mata fuska, a hnkli yasa hannu ya fara yaye gashin, jikinshi na wani irin tsam, da azama tai maza ta miqe, cikin rawar murya ta hau yin magana
"Em yaa aliyu abunci ne zan dauko maka"
Kai y dga mata alamar to, da sauri2 tabi ta gabanshi ta wuce duk da tana da hijab, mazaunanta sea juyawa sukeyi, wani irin nishin wahala ya saki kapin ya zaunah.
Ku'la ta dauko da faranti da cokalin zuba abunci ta dawo ta zuba masa a farantin, a kasa ya sauka dan a gajiye yake ko kan dinning table din bazea iya hawa ba, jallop din shinkafa ce da kayan lambu a cikinta da naman rago, ummi ce ta aiko masu da wannan, kad'an ya tsakuri abuncin ya tashi yay toilet ya watsa ruwah, ya chnza kaya zuwa singlet da wando brown iya guiwanshi ya fesa turaren white diamond, gaba d'aya dakin ko ina ya dau kamshi, fitowa yay ya tarar da ita zaune a falon tana kallie2, kusa da ita yaje ya zaunah.
"Khadeejah bacci zakiyi ne"?
Kai ta girgizah masa, tashi itama tai ta shiga toilet din ta watsa ruwa ta fitoh, ta daura d'an towel wnda yake iya cinyarta, ta fitoh, gashin kanta duk y barbazu a bayanta kasancewar batai kitso ba, had'in humran da mame ta bata ta dauko ta fara murzawa a jikin fatarta, ta baya taji an rungumeta tsam, hkn yasa taja ta tsaya, kanshi y d'ora a bayanta ya fara shakar daddad'ar kamshin jikinta, idanunta ta lumshe kapin ta fara magana cikin shagwa6a
"Yaa aliyu meye hka dan Allah"?
Kallonta yay da idanunshi da suka kankance
"Matata ni bkomai zan maki ba"
"Uhm to nidea ka deana ta6ani bana so"
Juyuwa da ita yay, suka fuskanci juna ita dashi, kyakyawar sumba ya kaimata a kumatunta, yasa hannunshi y murxa mataunar abuncinta, wani iri taji daban wanda yasa taja da baya tai kan gado ta k'ara kankamie towel din jikintah, binta yay kan gadon shima, yana kallonta ido a rufe.
Bakinta ya kama ya fara tsotsawa, duk kokarinta na ganin ta kufce ta kasah, kukan hawaye ta farayi wnda hkn yay sanadiyar dakatarwarshi ya tsaya yna maida numfashi, gaba d'aya ga6o6in jikinshi sun mutu, babu abinda yake buqata a tare dashi inba dije ba, binta da yay da wani irin mayattaccen kallo..
®Kausar Luv💞
[11/15, 5:22 PM] Kausar~Luv: [8/6, 9:42 PM] Kausar Luv💞: ```ALIYU_HAYDAR```
Page ((36))
```©Kausar M Hassan```
Chaan kuma mai y tuna sea kawea y bar d'akin zuwa d'ayan d'akin dake da gado y kwanta, kanshi na kallon sama, wasu hawayen wahala keta faman ketowa a idanunshi.
Dije kuwa yna fitah tai maza tai sauri ta maida d'akin ta rufe ta jingina jikinta da kopan, tana mai tunano abunda y faru ynxn tsakaninta da lion, wani irin murmushi tai ta wuce ta cigaba da abunda takeyi, byn ta kammala ta samu kayan baccinta ta'sa ta kwanta ruf abunta..
😲Asuba ta gari...
Washe garin ranar dije bata farka ba sea karfe 7am, saboda tsaban bacci da sauri2 ta tashi ta shiga toilet tai alwala ta fitoh tai sallah, tana kammalawa ta tashi ta bud'e kopa sad'af2 ta fitoh falon.
Dea2 lokacin ta hango lion kan dining table, sanye cikin kana nan kayah rigan fara da black d'in wando iya guiwa, gashin kanshi y matuqar kwantawa luff a kanshi, ga zara_zaran gashin idonshi dana gira ya fitoh, ko ina d'akin ya daukie kamshin white diamond.
Tattakawa tai kusa dashi taja kujera ta zaunah, yana ganinta ya sakar mata wani lallausan murmushi
"Ina kwaana yaa aliyu"?
Kallonta ya karayi tundaga sama har kasa
"Lpy qlw yan mata, kin tashi lpy"?
"Lpy qlw yaa"
Idonshi ya maida kan dinning din tukkuna y d'agosu
"Am kinga fa har ummi ta aikomana da breakfast kina bacci, bismillah"
Ajiyan zuciya ta sauke, a hnkli ta kara kallonshi tai murmushi, aliyu ya zuba mata komai da komai da ummi ta had'u. Ganin ya cika plate da abunci yasa dije zare ido
"Yaaa nikam ina zan tafie da wannan abuncin hka, Allah ko rabinsa bazan iya cinyewa ba"
Murmushi yay mata, tukunna ya kalleta ya d'aga hannunshi ya nunata
"Inasone ki rika cin abuncin mai yawa saboda ki haifaman yara masu yawa"
Daria tai kad'an tukkuna taja plate d'in a gabanta ta d'an tsakuri abuncin ta maida ta rufe.
"Yaa aliyu yau bazakjie ko ina bane"?
Kai y d'aga mata alamar eh tare da cewa
"Ai ni ba kullum nake fitah ba, amma zamu bud'e wani guri inda zamu rika saka manyan kayanmu kamn su gado, da dea sauransu, to zamuyi office chaan idan mukai kullum zan rika fita in shaa Allah, amma 4 now dea ina gidah".
Murmushi tai tukkuna ta tashi ta wuce ciki ta shiga toilet, tai wanka ta fitoh, tai yar simple make up dinta, riga da siket atamfar super wax, mai light blue and wyt, tasa ta daukie turaren humra ta bade jikinta da wasu turarunka masu dadin kamshi, hatta gashin knta bata barshi haka ba ta saka masa nasa turaren, tana kammalawa ta dawo falon, kamshin turarenta ne ya bashi tabbacin cewan dijenshi ta shigo falon, idanunshi ya d'ago sukai ido 2, tai maza ta saukar da nata kasa, cikin tafiyarta mai fizgar hnklinshi ta karaso kusa dashi, hannu y mika mata alaman tazo gareshi, kafad'a ta maqe.
Tashi yay zaune ya kafeta da idanu, wani irin abu yakjie yanayi masa yawou a jiki, hannu yaasa ya janyuta a jikinshi, ya had'e kirjinshi da nata.
"Uhm2 yaa ka deana mana"
D'agota yay ido cikin ido ya kalleta, ya lumshe idanunshi, wuyanta ya kaiwa sumba, kapin ya dawo kan na fulaninta, ta ko ina y shiga shafata, hklinshi gabad'aya ya fita a jikinshi, dije jikinta gaba d'aya ya hau rawa.
Iya karfinta ta d'age ta kwallah yar kara, da sauri y cikata, ta tashi da gudu tai d'aki ta maida kopan ta rufe.
Hannu ya yarfar kapin ya fara baiwa kanshi magana
"Duk ni na jawo wlh, bazan iya hakuri ba, bazan iya jure ganinta hka ba, ina buqatanta, oh my God!"
Wasu hawayen wahala suka sauka a fuskanshi, yasa hannu y share a daddafe yatashi yay kopan d'akin a hnkli ya fara knocking, dije dake kwance kan gado tana hawaye jikinta duk yayi la'asar, ta matuqar razana dashi, dan bazata iya bud'e masa kopa ba.
Hka aliyu y gaji da knocking ya bar kopar d'akin ya dawo y kwanta kan kujera...
[8/6, 9:42 PM] Kausar Luv💞: ```ALIYU_HAYDAR```
Page ((37))
```©Kausar M Hassan```
Haka suka wuni a gidan a wannan ranar, suna wasan boya da junah, karfe 8pm tai bayan aliyu ya dawo daga masallaci, ya tarar da kopan d'akin dije a bud'e, kai tsaye y chusa kanshi a ciki, zaune ya tarar da ita kan gado, kusa da ita yaje ya zauna
"Khadeejah saa hijab dinki zamujie gida ki gaida su abbi"
Tashi tai tasa hijab d'inta kaman ynda yce ta kalleshi suka had'a ido, murmushi sukaiwa junah, suka pitah zuwa gidan, suna isa a falo suka tarar da ummi, abbi da kuma nana, da sallamansu suka shigah.
"Maraba da d'ana"
Kan kujera d'aya doguwa suka zauna, har qasa dije ta rage tsayenta ta gaida ummi da kuma abbi, ta juya ga nana ta gaisheta, amsawa tai babu yabo babu fallasa, nan dea suka tayin fira, idanun dije na akan aliyu, ynda taga sunayi da ummi sea abun y burgeta wea kuma kishiyan mamanshi ce, amma gskya ummi tanada kirki, kuma tana son aliyu sosai.
Mai gadi ya shigo yace anaiwa abbi sallama, abbi tashi yay ya fitah, yayinda ummi tacewa aliyu ya daukie khadeejah ya nuna mata gidansu, tashi tai suka dinga shiga lungu2 yana nuna mata gidan har suka isa d'akinshi, yasa key y bud'e, babu abunda ya chnza a cikinshi, kamshin turarene kawea ke tashi kaman da akuy mutum a ciki.
Kan gado ta zaunah tana kallon d'akin, irin ynda taha dakin sea ya burgeta, hotonshi ta hango wanda yake yaro d'an shekara 10, yayi murmushi ya d'aga yatsunshi 2 a sama, da wando dark milk da riga mai jaa da fari, da zanen keke a ciki, tashi tai ta k'arasa inda photon tasa hannunta ta shafa fuskanshi, ji tai a cikin tattausan murya yana cewa
"Matata"!
Tsayawa tai tare da juyo bayanta, karaf ta fad'a a kirjinshi, kallon ta ya tsaya yanayi wnda hkn yasa ta janye daga inda yake, light din dkin ya rage zuwa dim one, ya juyo gareta ya rage tsayenshi dea2 kan kafafunta da take zaune a kan gado, hannunshi yasa y rike nata, cikin sanyayyar murya yace
"Dije ki taimakawa bawan Allah, nasan bazaki iya dani ba amma ki d'an barni in rika jin dumin jikinka mana, zata tashi y rike hannunta, bata ankara ba ya zare hijab din dake wuyanta y wurgar, ya sakala hannunshi a cikin rigarta.
"Yaa aliyu ka deana bkyau, dan Allah ko in kira ummi"
Kara janyuta yay suka lula kan gadon, ya shiga yin wasa da itah sosai..
Dije banda yaa ali babu abunda take iya furtawa, jin yaki tsayawa yasa tai dif kamn nunfashinta ya fitah, dkyar aliyu y iya saita kanshi y dawo yana lalla6ata, tashi tai ko kallonshi batai ba ta daukie hijab dinta tasa ta kaman hnyn fitah, tana fitah taci karo da nana...
[8/6, 9:44 PM] Kausar Luv💞: ```ALIYU_HAYDAR```
0 comments:
Post a Comment