Jawa tahado masa duka abincin a tray kamar mijinta lol😀 "yaya gashi nan adaki zankaima ko anan zakaci?"
mamaki yakamashi sekawai yabata rai donkar ta rainashi,yace da dakakkiyar murya "ajiye anan kallo zanyi"
Kunnenshi yaji yana rawa alamar girkin yakarbu kenan yaushe yarinyarnan ta iya girki haka duk rashin nutsuwar nan ta jawa lallai momy uwace ta gari hakika yana godia ga Allah dayasa takasance mariqiyarsa sbd sun samu ishashshiya tarbiya dazasu iya zama dakoma waye kuma bata nuna banbanchi tsakaninsa da yayanta (kira garemu mu iyaye mata kusani tarbiyar ayayayenku tana hannunku koda bakekika haife shiba to ki riqeshi amana bakisan me gobe zata haifarba watarana kema yayanki ahannun wasu zasu zauna
Koda da wata niyyar kika riqe yaro to yasamu tarbiya kyakkyawa daga gurinki wata kila yazamo meceto agareki. Allah yabamu ikon tarbiyatar da yayanmu da wayanda muka riqa bisa addinin musulunci dakuma sunnar manzo Allah s.a.w.Ameen)
"Yaya kafa cinye tundazu me kake tunani?" jawaheer tafada tana masa wani kallo dayake hango wani wani abu aciki daure fuska yayi bece komai ba
Kamar daga sama suka jiyo muryar momy
"Shalele yaushe kadawo kaida kace zaka wuni shine kaje kayi har sati daya" magana takeyi da fada "kuma tsabar kanunamin ban isaba seka kashe wayoyinka ko?"
Langwabe kai yashiga sosa keya
"Momy kiyi hkr kinsan ba network din MTN achan sekafita bayan gari kuma ba wuta agarin tunda naje ba wuta har na dawo kuma nasamu baba bashida lpy shiyasa nayi kwana biyu har yadan samu sauki" "bazakje bayan garin kayi kiranaba kafadamin ??na lura da sabon salon daka tsiro dashi bakason zama gida yayi maka kyau nida Kaine a gidannan" "momy don Allah kiyi hakuri" batareda ta amsaba tamiqe zata ficee"haba momy kiyi hakuri mana tunda yafadami.......jawaheer wlhy banason ina magana yara suna samin baki a magana sa'arki ceni kinji narantse hakan zesa namiki dan Karen duka" baki asake jawa da yaa ghailan ke kallonta har tabacewa ganinsu shikam kara hade fuska yayi hadi damiqewa yaidakinsa yana mamakin yau momy ce ke fada haka lallai ya aikata babban laifi
Haka suka wuni momy na fushi dasu jawaheer dabazata iya kama bakinta ba seda tabi momy daki tana bata hakuri batasan dalilin dayasa taji ranta ya bala'in sosuwa ba dan momy na fushi da yaya ghailan akarshedai bataci ribaba dan momy seda ta daka mata duka abaya tafice tana kuka
Dakin yaya ghailan tanufa ta sameshi yakwanta a rigingine yana kallon silin da Alama tunani yake "yaya kaga momy ta dakeni kawai dan naje inabata hakuri " kallonta yayi cikin kulawa yace
"yi hakuri mana jawa tunda dai ba fada zan mata ko na rama mikiba" yaa ghailan yafada daga kwancen dayake
"yaya dubafa kilama shatin yatsunta ya kwanta min abaya"tayi magana duk acikin kuka tana kokarin zuge zip din rigarta
"waike wace irin shashace"yafada atsawace ganin zatayi tsirara agabansa "bakisan kin girmaba kike Abu kamar wata ballagaza dalla ni ficemin daga daki"
Fuuuuuuu tafice tana kara sautin kukanta
Kukan yanataba zuciyarsa amma bazai bari ta rainashiba bayanzu ba seta kara hankali
Tayi 20 mnts tana kuka dan azahirin gsky bazata iya tuna when last momy ta daketaba
Fushi tadauka dashi sbd yamata wulakanci
Da darema tafito cin abinci taganshi zaune a dinnin ko kallonsa batayiba ta debi abincinta takoma daki da mamaki yake kallonta amma yaso yayi daria ganin yadda tadauke kanta tana tafiya dasuri dasauri
Azuci yace tafara rainani tun abin bekai ko inaba
Washe gari daze kaita school ma daga gaisuwa ba abinda yasake hadasu haryakaita xata fita daga motar yakira sunanta yamika mata Dari biyar
"kihau adedeta kikoma gd in antashi zamu fita da sadeeq ne bansan yaushe zamu dawoba karkiyita jira banzo ba Tou kawai tace tafita daga mortar
Rufaida bansan menake jiba gameda yaa ghailan, idan baya kusadani senaji ba dadi idan naganshi wani sanyi nakeji araina muryarsa kuwa har wani yanayi me wuyar fassara take sani narasa gane menene yake damuna shikuma yanzu yarage sakemin fuska yakuma dan wulakanci kan zefita tare dayaya sadeek kudi yaban nahau adedeta amma da komai yake ajiyeshi yake yakawoni kuma yadawo daukana.Nisawa rufy tayi sannan tace
A gsky jawaheer u ar in *LOVE*
Afirgice ta kalli rufaida,ta furta "Bangane I'm in love ba? With who?" Dariya sosai Rufaida tamata sannan tace
"Allah jawa son yaa ghailan kikeyi kuma ya kamata ki rike takun ki matsayin ki na mace kisan yanda zakiyi Karya ganoki kawai dai kici gaba da yin abubuwa na nutsuwa yanda zakija hankalinshi zuwa gareki, domin agaskiya kincika wauta,namiji kuwa bazaiso mace hakaba, na dade da gano son yayan naki kikeyi nayi shiru ne saboda nazaci shirmena nakeyi azatona mamanku daya" mutuwar zaune jawa tayi takasa furta komai.
_edited by billy galadanchi_
💗feeyah💗
[3/25, 12:40 PM] shaawaibraheem💝: 💞💞Almajirina💞💞
*©Exquisite online writers*
_written by sofiyyah galadanchi (lazy writer)_
_in dedication to Sha'awa Ibrahim_
13
A firgice yadago yaga waya tsoratashi,jawa ce ta kankameshi tana murna kamar zata tsaga jikinshi ta shige,a tswace yace"waike wace irin mahaukaciya ce"? Tsawar da har seda ghailan dake bakin kofa yadago yana kalonsu da muryar shagwaba tace "haba Yaa adnan kawai dan ina murnar ganinka kadawo shine zaka mini wannan tswar?" Yadago yana kallonta "haka ake murnar a garinku kin shigo ba sallama kinfado kaina kinata ihu " batace komaiba illa turo bakin datayi tahaura sama kawai tana cire hijab sbd ta kwaso rana ghailan ne yamatso kusadashi beyi mamakin ganinsaba sbd kafin yaje dauko jawa daga school seda yadauko adnan daga air port "ya haka zaka tsoratamin k'anwa? gashi harkasa tayi fushi gaskiya kaje kabata hakuri" seda yayi daria kafin yacr "nabata hakuri ta rainani kaidai kaje ka rarrashi abarka niba ruwana" momy ce tashigo palon da hijab ajikinta da alama tunda tai salla bata cire ba,a gabansu ta tsaya "a cikinku waye yatabamin auta ta haura sama tana kuka nahadu da ita ko kallona batayiba?" Da sauri ghailan yahaura saman yana fadin "wlhy momy adnan ne daga zuwanta tana murnar ganinsa shine yabata mata rai" bayan kamar five minutes da haurawarsa segashi yadawo fuskarshi da alamar bacin rai "kaga adnan wlhy kaje kabata hakuri" "babu inda zani" adnan yafada yana danna wayarsa "momy kice yaje yabata hakuri wlhy danaje daukota daga school tacemin yunwa takeji yanzu tana fushi zata zauna da yunwa ne bazata sauko taciba" tamaida kallonta ga adnan dayayi kamar besan suna wurinba "adnan tashi kaje ka rarrasheta "tafada fuskarta ba alamar wasa hakan daya ganine yasashi miqewa ya haura sama ghailan nabiye dashi dakinsa yashiga wani karamin box nagani yadauko sukayi hanyan dakinta a zaune suka sameta idonta yadanyi ja kowannensu gefenta yazauna sukasata tsakiiya adnan ne yafara magana"haba kanwata er autanmu kiyi hakuri kinji dauke idonta tayi daga kallonshi tana turo baki "shikenan bari nakoma da birthday gift dinda nakawo miki "to bakai bane kamin fadaba" tasaka barkewa da kuka dakyar suka shawo kanta tayi shiru wai ita yamata wulakanci "gashi"adnan yafada yanamika mata box din takarba tana murmushi wayace me kyau Samsung galaxy J7 "wow thanks a lot Yaa adnan Allah yamata budi "ameen " yafada yana kallonta da murmushi afuskarsa miqewa tayi tanafadin "bari nadauko sim dina Dana siya ranar damukaje biking sunan wata kawarmu da mamansu ta haihu had register nayi"sudai kallonta kawai suke sunajin dadi ganin bakamr ghailan dayaga tadawo normal ga dakinta kamar ba na taba duk rashin nutsuwarta dakinta agyare yake kullum komaiba a tsare sedaga gefe dan uban wankine laundry basket dinta biyu masu girma amma suncika da Alana wankin yafi one month ba ayiba bayan tadawo tazauna Inda take dazu yaya ghailan ya kalleta tana kokarin had a wayar yace "jawaheer bakya fitar da wankine idan me wanki yazo kalla train tulin kayan" ta miqawa Yaa adnn wayar kafin tace "momy ce batazo. Taftar dasuba dama ita takewa fitarwa" yamata dubanta da kyau "kebakisan kingirmaba?idan me wnakin yaxo gobe kifatar dasu dakanki tunda bake kike wankewa ba fitardasu ba abuban me wahala kinajina" adnan dake saurarensu yace "ka kyaleta idan batabar Tara wankiba aisemu karbe wayar nan tunda ita batada gir...."kafin yarufe bakinsa tace "ai ko yau yazo zan fitar dasu kuma bazan kara Tara wanki irin haka ba "state sujace good gal kafin suka miqe domin cin abinci
Koda suka sauka cin abinci momy tagaji da jiransu harta fara cin abinta sums suka zauna jawaheer tayi serving dinsu cikeda nutsuwa sbd batason akarbe mata waya suka fraci momy takallesu sunsaka jawa tsakiya tayi murmushi kafin tace "azumi saura kwana biyu dan haka yau kushirya zamuje siyayya jawaheer tayi murmushi "momy kala 20 nakeso adinkamin wannan sallahr " suka kwashe da dariya banda momy datayi murmushi kawai
A wurin shoppinko jawaheer chocolate da sweet ta kwaso kamar wata mahaukaciya kowa dai se kallonta yake acikinsu bawanda ya hanata
Azumin farkonnan ya buge jawa tana daki tunda safe dafito tagaisheda yayyenta da momy takoma daku batada fitoba se yamma momy,Yaa ghailan,Yaa adnan suna zaune a palo ta fito daure da zanin atamfa da er top Mara nauyi tana tafiya bata ma gani sosae gashinta da gabanshi rigarta duk ajike tabi ta gabasu tawuce fridge ta nufa na kwaso pure water gida uku harsun dan fara kankara tahuda daya tazuba su tundaga saman kanta seda suka kare tasauke ajiyar zuciya ta he takaro gudun fan ta zauna atsakiyar Palon tana sakin ajiyar zuciya momy ce takalleta "jawaheer meye haka kinjika mana guri da ruwa" dakyar ta bude bakinta tace "momy wani zafi nadaban nakeji wallhy"yayyaenta kuwa banda dariya ba abinda suke ,dakyar tagan ansha ruwa bayan sungama cin abinci kowa yazauna yana hutawa tafito daukeda sallah ya da hijab "momy natafi masallaci sallahr asham" "auta nifa banason kinazuwa masallacinnan sbd banda fada ba abinda ke kaiki bakida hakuri gashi har gobe bazaki daina yin dambeba kuma bakyacin riba nidai kizauna gida kiyi sallarki" yaa adnan ne yace "momy kibarta taje idan tai fada yau bazata kara zuwaba kuma idan tadawo nakaramata wani dukan cikin Sauri tace "aina girma nadaina dambe kuma bazanyi fada dakowaba""Allah yasa inji momy"shidai ghailan bece komaiba dama becika sonyin magana,
Koda tadawo daga masallaci zama tayi taci chocolate harseda taji kamar zatayi amai kafin tahakura momy na kallonta tace "jawaheer jar wannan zakin yasaki ciwon ciki " "aibazesani bama"tafada tana mayarda chocolate din cikin fridge,
Washe gari kuma seta tashi da zazzabi dakyar taganni ansha ruwa kuma se zazzabin ya tsananta tama kasa cin komai dakyar adnan ya lallasheta tasha tea dakan tayi sallar iahai ta kwanta sbd yadda kwanta ke ciwo kamar ze rabe gida biyu.
_wish u quickly recovery jawaheer_😭
_edited by billy galadanchi_
💗feeyah💗
[3/25, 12:40 PM] shaawaibraheem💝: 💞💞Almajirina💞💞
*©Exquisite online writers*
_written by sofiyyah galadanchi (lazy writer)_
15
Kallon Momyn yayi yace cikin sigar rarrashi "mom plss kibari na bata,batada lapia..tsawa ta daka masa
"Yazaka bata yarinya kasata agaba kana bata abinci abaki wlhy nagano kai kake kara shagwaba yarinyarnan take mana sakarci maza bata kofin ta riqe da hannun ta aizata iya taji sauki kujimin shirmen yara,kekuma kinyi zaune seka ce Mara lafiyan dakomai bata iyayi se anmata kamar wata jinjira" "haba momy bafatada lpy kila ko baccin kirki batayiba" yafada yana mai nuna tsantsar tausayin kanwar tashi "kaidalla d'aga chan karufemin baki yarinya tagirma amma kunasa tanajin kanta kamar yar shekara Biyar" tana fadan ne cikin daga murya alamar ba wasa amaganarta "momy fa jikina ba karfi kuma ma ai yayana ne kuma yanason kanwarsa ko yayana"cikeda shagwaba take maganar tsaki momy taja "kaji wani shashanci ko nidai zokafita danna lura idan tana ganinka abin nata karuwa yake" maida dubansa yayi ga jawaheer dake neman yin kuka jin an korar mata Yaya "karkiyi kuka kinji autarmu shanye tea dinki ki kwanta kyale momy"gyada masa kai kawai tayi tasa cup din abaki "ki gama kwanciyar ki kitashi anjima kezakiyi mana farfesun kaji tunda bakya azumi" tana gama fadar haka tafice itadai jawaheer batace komaiba
Kwanaki suntafi Dan yau Daren sallah su jawaheer se shirye shirye ake gobe amusement park zatayi kwashi saboda ta matsawa su Yaa adnan tare zasu tafi da rufaida Dan harta kirata se rokarta take "dan Allah ki tabbatar kinyi kyau gobe akwai selfee sonake mununawa atika mun wuce tunaninta" itadai rufaida seda tayi dariya me isarta saboda jawa batason raini "to jawaheer zan daiyi iya kokarina naga naganu"atare suka kwashe da daria kafin sukayi sallama
*Yau take sallah*
Tunda tai sallar asuba se karfe goma ta tashi shiima sbd Yaa adnan yashigo yana nemanta yasamu tana bacci afirgice tafarka dalilin dukan dataji an daka mata abaya "ke ki tashi kishirya ko wlhy mufasa zuwa saboda munada abinyi Dan nasan yanzu sekikai azahar kina shiri baki gamaba" fada yake yana hararar ta "to Yaa adnan shine zakamin wannan dukan?"cike da shagwaba take maganar tana turo baki "indai zaki hanxarta kitashi to inkumaba hakaba wlhy kijita asalansa"yana gama fadar haka yafice,
Bakinta kawai ta wanke tafita dakin momy tashiga bata sameta ba ta sauko kasa hayaniyar dataji a kitchen ya tabbatar da mom nacen ga daddadan kamshin girkin dake tashi duk ya cika gidan
Dashigarta ta rungume momy "momy barka da salla" tafada tana kissing din bayan momy "kai auta sakeni karmu fadi kinsan ba aukine dani ba ga tsufa" "momy aike bakya tsufa kawayena ma sunce kinfimu kyau kamar ma bake kika haifemuba" murmushi kawai momy tayi tacigaba da wankin cabbage dinta juyawa kawai tayi tana kallon su Yaa ghailan dasuka shigo ko kallonta basuyiba se gurin food flask din kaji😋murmushi kawai tayi ta karasa Kusadasu ta dauko cinya day ta wuce tana goge baki da ita
Ina gefe nace tsabar rowa bazaa Dan sammin ba?him
Ya ilahi! jawa wankanta ya tsaru kyaunta me tsafta ne less ne ajikinta nibanma taba ganin irin shiba royal blue dinkin kamar Dan ita akayi tasa farin mayafi takalmi fari jaka da sarkarta ma duka farare wai!
Suna fitowa sega rufaida ta iso itama ba abarta abayaba less ne ajikinta me matukar kyau kalarsa sky blue gyaleta pink da takalmi da Jakarta ma pink gsky itama tayi kyau
Koda suka isa ba abinda Yaa ghailan ke kallon se jawa tana kallon pics dinda tadauko kafin ta fito,bakinshi sake yana kallonta sai wani girma data karayi mishi aranshi yace "a gsky nagaji da boye boye yau zan fadawa jawa abinda ke raina game da ita,lokaci na kuremun gashi kuma nasan irin wannan kyaun na jawa dole samari su mata caa tunkan arigani"
Motar shiru saboda dama bamasu yawan surutune aciki ba itama jawa tafara koyan miskilanci saboda yayyenta duk haka suke,
Da shigarsu wurin farin ciki yaziyarci zuciyar kowannen su ga wurin ya tsaru da wani sassanyar iska dake busowa direct wurin siyan kayan makulashe sukaje ice cream kawai jawa tadauko itama rufaida haka se su adnan da suka dauki maltina kawai,
Pics sukashiga dauka kamar ba gobe wurin sun zama abin kallo da suka gajine kowa yanemi wurin zama rufaida ita kadai ta zauna tana waya da wata cousin dinta daza ayi bikinta salla da kwana bakwai adnan ma zaune yake shikadai yana kallon pics a wayarshi se Yaa ghailan dasuka zauna guri daya da jawaheer tana nunamai hoton da sukayi a gida be shiryaba Dan bemasan ta daukaba, sai kallonta yakeyi yakasa furta komai murmushi tamasa tafurta cikin wata siririyar murya
"Yaa ghailan y ar u starring @ me like dat, namaka kyau ko?" Hannunta yaja yarike ya ce "Kinmun fiyeda kyau my jawa,antab'a gaya miki cewar ked'in kyakyawace?" Rufe fuskarta tayi da tafukan hannayenta tace "yaa ghailan ai kafini kyau danikeda kyawun ka bazan ma kula kowaba" dariya yayi yace "to yanzu kuma da nafiki kyau nima baran kulakiba zanje na samu daidai ni kyakyawa" dariya tayi itamadin tafurta "Dama aini nasan bayanda za'ayi ka kula mummuna Irina, nima zanje na duba daidai ni mummuna" k'ura mata ido yayi yakasa furta komai ita kuwa ta hure mai ido kyalkyala dariya sukayi dukkansu tace dashi " Allah yaa ghailan inajin dad'in zama dakai idan muna tare dakai har manta kowa da komai nakeyi,inama ace zaka aureni danaji dad'i sosai" ananma kasa furta komai yayi kasancewar ta masifar soso masa inda kemai k'aik'ayi sanda takuma cewa " yaa ghailan bazaka auren ba ko?" Cikin nuna rashin jin dadin sshirun dayayi ta furta hakan,fuskantarta yayi sosai yafurta "mezai hana na aureki jawana,ai inaji dake kuma nasan kema kinaji da yaa ghailan d'inki ko?" Murmushi tayi tace " inaji dakai mana kumama Rufaida tace dani wai sonka nake wai dagaske yaa ghailan? Murmushi yayi akaro na barkatai yace "Dagaske ne kina sona jaea nima kuma inasonki sosai amma karki gayawa kowa kinji? Bayanzu zamu gayawa su momyba saikin k'ara girma" rufe fuskarta takuma yi da tafukan hannunta tace "Dama Rufaida tace karna fad'a waiba yanzuba kuma dama kunya nakeji" murmusawa yayi yace "yauwa Auta kokefa" a haka sukaci gaba da hirarsu cikin nishadi.
_nagode da adduar wayanda suka kirani da wayanda suka bin private_
_edited by billy galadanchi_
💗feeyah💗
[3/25, 12:40 PM] shaawaibraheem💝: *ALMAJIRINA*
*©Exquisite online writers*
_written by sofiyyah galadanchi (lazy writer)_
_in dedication to Sha'awa Ibrahim_
19
Washe gari tun 8 yakai jawaheer skul yadawo ya leqa dakin adnan donsuyi hira yasameshi yana bacci dama shi haka yake idan yashige se azata baya gidan ghailan komawa dakinsa yayi ya kwanta yakasa bacci se juyi yake
10:32am yaji ringing din wayarsa 'my princess yagani' murmushi yayi kafin yakashe yakirata back
"My princess har kunfito daga lecture dinne"? "Mun fito Yaya saura 12 to 2 "tafada tana yatsina fuska "to shikenan
My princess a mayadda hankali bakyadai jin yunwa ko"?
"Inajin yunwa mana"
"To kije kici abinci mana"
"Ai yanzu nakoshi dama yunwar muryarka nakeji tunda najita nakoshi"
Seda yayi daria kadan kafin yace "kinyi kokari my princess nikuma jinake gidan ba dadi ainaga wani sati zamu fara zuwa aiki a company momy tace tagaji"
"Kunji dadi kunhuta da wahalar skul"
Muryarta da alamun gajiya
"Angayamiki zuwa aikin ma wasa ne?
Kema idan kinmaida hankalinki sekiga ba wahala Allah dai yabaku Sa'a"
"Ameen my prince"dahaka suka sha hirar su sunata soyayya kamar ba gobe daya ga 12 takusane yaimata sallama kamar karya kashe wayar haka taji dolenta dai ta hakura,
Zaune suke a dinning sunacin lunch se satar kallon juna suke suna sakarwa juna murmushi duk abinda suke a idon momy azuciyarta tace "duk kugama boye boyenku ke auta ki kama kanki Dan ghailan sedai yazama ubanki badai mijinki ba"(wannan abin kunyar dame yayi kama),
Ghailan ne kwance adakinsa yagama making mind dinsa akan suje sufadawa momy halinda suke ciki wayarsa ya janyo yayi kiran princess dinsa itakuma tagama wanke toilet dinta tafito saboda dasafe tamakara tanata sauri yasa bata tsaya wankewa ba karar wayarta taji da saurinta tadaga ganin me kiranta "my princess idan ba wani Abu kikeba kizo muje mufadawa momy abari ya huce shiyake kawo rabon wani"ajiyar zuciya tayi kafin tace 'shikenan my prince kafito mutafi ba abinda nake" batareda dayayi maganaba ya katse layin kusan atare suka fito,
Adakinta suka sameta zaune tana duba wasu takaddu agabanta tana dubawa gaisheta suka karayi ta amsa fuskarta ba yabo ba fallasa ghailan ne yafara magana "momy dama ihmm cewa mukai bari muzo mu sanar miki cewa...sai kuma yayi shiru,
Dagowa tayi ta kalleshi ta furta cikin daure fuska "ehn ci gaba ina jinka" kasa karasa wa yayi ganin yanayin fuskarta,sanda ta kuma cewa "ya akayi ne shalele?" Gyaran zamanshi yayi ya furta
"Momy dama zancen auren dakika mana ne shine nace dama tuni nida jawa munrigada mun shirya kanmu,bamu sanar miki bane mukaga yafi yanzu datake jami'a saimu sanar dake" tafi mintuna goma bata dago ba,sanda taga dama sanna ta ce
"Ghailan karna kumajin magana makamanciyar wannan tafito daga bakin d'aya daga cikinku, ina mai tabbatar muku cewar ba wani abu mai kamada aure a tsakaninka da jawa har abada ko bayan raina ban yadda da wannan maganar ba,kai yayanta ne kuma ubanta bazaka tab'a zamtowa miji agaretaba kaine zaka aurar da ita wa mijin daya dace amma ba kaine zaka auretaba" tana kaiwa nan tayi shiru taci gaba da kallon paper dake hannunta,jawa datafara kuka tunda momy tafara magana ta furta cikin muryar kuka
" Momy Dan Allah ki rufan asiri wlhy yaa ghailan shine farin cikina,idan kika mun haka....mari momy ta kai mata kanta karashe maganar ta furta "Maza ki rufamun baki,wlhy nakuma jin wannan maganar abakin ki saina illataki, maza ki tashi kibani waje" sum sum jawa tabar d'akin tana kuka, mikewa ghailan yayi shima da zummar barin d'akin tace dashi
"Zauna zanyi magana dakai"ba musu ya zauna yana share kwallah
"Shalele zuwa yanzu yakamata ace ka fahimci irin k'aunar danake maka,kaida kanka kasan bayan rasuwar marigayi nasamu manema da dama amma ban auri kowaba, babban dalilina kuwa shine kaunar danake maka, wlhy shalele naso nacireka araina amma nakasa ka taimaka ka aureni tunda ba haramci acikin yin hakan ko annabi ya auri zawara da kuruciyarshi, kafita batun cin jawa ka taimaki momynka" sororo yayi yana kallonta domin kuwa ya dad'e da zargin hakan saidai yakasa gasgata zuciyarshi ne,mamakine sosai ya bayyana a fuskarshi wannan ya sanya ya kasa furta komai,jawa kuwa datake lab'e tana jinsu rikicewa tayi kuka yaso cin karfinta ta to she bakinta tayi hanyar dakinta da gudu....
_Allah ka karemu da sharrin shaidan Allah kasa mufi karfin zuciyoyin mu ameen_
_edited by billy galadanchi_
💗feeyah💗
[3/25, 12:40 PM] shaawaibraheem💝: *ALMAJIRINA*
*©Exquisite online writers*
_written by sofiyyah galadanchi_
_in dedication to Sha'awa Ibrahim_
20
Azuciyarsa yake fadan nashiga uku (wannan Kalmar ta matace amma ko maza idan suka shiga rudani sesu tsinci Kansu da furta hakan)na Dade ina hango wannan abin a idanun momy amma sena kawarda hangena saboda tamkar uwace a gurina kuma nasan ba jahila bace,jikinshine ke rawa danyama kasa furta banda kallon momy ba abinda yake mik'ewa yayi yabar d'akin da sauri tana tsayar dashi amma ina ya gagara tsaya wa da gudunshi yaje dakinshi...
Jawa d'akinta ta tafi ta had'a kai da gwiwa tana kuka,jin an turo kofar yasanya ta d'ago kanta ta kurawa momy ido
"Ke dalla dauke idonki akaina kika zubaminsu haka kamar an soya gyada"momy tafada tana Hararar jawa se asannan ta dawo hayyacinta kafin wasu zafafan hawaye suzubo daga idonta da batasan akan wane bakin ciki ne takeyinsu ba,
"Maza tashi ki Dora mana dinner tuwon semo da miyar kubewa zakiyi mana ki ciro zobon nan daga freezer nasan yayi kankara kila yayi melting kafin mutashi cin abinci kiyi sauri kigama kihuta kafin dare yayi kicigaba da karatunki naji kince kunada test gobe ga exam ta kunno kai"ta fada tana ci gaba da kallon jawaheer, jawa kam miqewa kawai tayi dan har jiri take gani batareda tace komai ba tafice kitchen ta nufa Dan Dora abincin azuciyarta tace ko ina en aikin gidan oho,
Adaki kuka ghailan yakeyi jijiyoyin kansa sun fito fuskarsa tayi ja bakinciki da takaici sun cukushe masa zuciya azaune yake kamar hoto momy ce tayi magana yasa yadawo da hankali sa gareta
"shalele kaida adnan zaku fara zuwa company bansanma mekuke jira ba kukace se wani satin banyadda da wannan ba gobe zaku fara zuwa karbi wannan papers din kaduba su tareda Ku zani na gabatar daku ga ma'aikatan gurin"kallonta yake yi kafin yasamu bakin magana
"momy magana ce me muhimmaci mukazo da ita bakima sauraremu ba" hararar shi tayi
"bazan taba saurarar kuba shalele kacire ranka da samun jawa a matsayin mata tuntuni nake maka hannunka mai sanda kaki ka gane tobari na fitoma baro baro kaji ninan nice matarka tunda aure kakeso base an ja lokaci me tsawo ba wani satin ma se a daura " jiyake kamar zuciyarsa ta faso kirjinsa ta fito miqewa kawai yayi yafice aransa yana fadin "lallai momy ta haukace zuwa zanyi nasamu kawu Ahmad na fada masa halin da ake ciki"
Dakin jawaheer ya shiga ya duba be ganta ba,fitowa yayi yanufi hanyar kitchen acan yasameta tana wanke nama sunanta yakira cikin wata dashashiyar murya
"jawaheer" d'agowa tayi tana kallonsa sekuma ta fashe mai da kuka,cikin damuwa yace
"meye Haka my princess?banson kuka kiyi shiru kinsan dai Matar mutum kabarinsa babu Wanda ya isa ya hana kizamo matata se Allah kuma idan yayi hakan jarabawace wadda yakamata ace mun karbeta hannu bibbiyu muba masu raunin imani bane kowane musulmi anaso ya yadda da kaddara mekyau ko sabanin haka saboda haka ki kwantar da hankalinki exam zaki fara banason ganin carry over ko d'aya kibada himma kinji"
kada kanta tayi kawai tana share hawayen fuskarta sekuma tabude baki tace" my prince bakaji abinda momy tace ba wai insa araina bazan tab'a aurarkaba,Allah ni baran iya rayuwa inba kaba"
zazzafan ajiyar zuciya yayi saboda shima dauriya kawai yake shikadai yasan me yake ji aransaka "jawa plss ki kwantar da hankalinki zanje na samu kawu Alhamd nasan zaizo yamata magana"
uhm"Allah yakaimu goben" ameen yace yana shirin fita Sega momy ta shigo "me kake anan sekace mace?zoka fita kafin na saba maka banason rashin kunya" fita kawai yayi batareda yace mata ko kala ba Dan bazai yarda yakara musa mata ba Dan yasan ba lpy.
_ikon Allah na kwance ya fadi_
_Allah kabamu hakuri ameen
_Domin hakuri shine ribar zaman duniya duk abinda hakuri be Baka ba to rashin sa bazetaba baka ba musa hakuri acikin zukatanmu zamuga daidai insha Allah,,_
_Allah kakara bamu hakuri kuma karkasa mugajiya da hakurin damuke Ameen thumma ameen_
_edited by billy galadanchi_
💗feeyah💗
[3/25, 12:40 PM] shaawaibraheem💝: *ALMAJIRINA*
*© Exquisite online writers*
_written by sofiyyah galadanchi (lazy writer)_
_in dedication to Sha'awa Ibrahim_
22/23
Rufaida ce zaune adakin ummansu taji wayarta naringin murmushi tayi ganin sunan Besty dinta kafin tadaga wayar
"uwar gidan ghailan ya akayine kira haka da yamm....."
sauran zancen yamakale jin jawaheer tasaki wani kuka daga jin kukan kasan ba lpy ba
"jawaheer kiyi shiru mana gayamin meyake faruwa" rufaidah tafurta cikin damuwa
"rufaida momyce zata rabani da ghailan dina don Allah ki taimaka min wlhy idan ta hanani aurensa sedai na kashe kaina kona barmata gidan" rufaida ta jinjina wannan batun sannan tace cikin sigar rarrashi
" kinga jawaheer wannan maganar bata waya bace kiyi hakuri insha Allah gobe zanzo dama inada niyyar zuwa nakawomiki iv din bikin husna"
tadan sassauta kukan tace
"to rufaida sekin zo ina zuba ido" damurmushi a fuskar rufaida tace "ni kwantar da hankalinki kinji kinga kun kusa fara exam karkizo kiyi failing"
"insha Allahu zan maida hankalina kizomin da awarannan na unguwar Ku" dahaka sukai sallama,
Ghailan ne adakinsa abin duniya ya isheshi tunanin me jawaheer takeyi yayi ayanxu bari dai yakirata yaji dauko wayarshi yafara latsa lambobinta
"hello my prince"muryarta da alamun kuka ta furta hakan
"kuka ko my princess? Banason kukannan indai kinasona kiyi shiru ga exam dinki akusa kinzauna kinata faman kuka maza tashi kiyi salla kifara karatu banason shiririta inba hakaba yannxunan nazane ki"
sautin dariyarta yaji yadda yayi maganar ne yabata daria tatuna lokacin tana jss1 yadda yakemata inzatayi exam shima dariyar yayi yace
"Alhmdllh nasaki dariya naji dadi kinsan inason ki sosae wannan dalilin na momy ba komai bane kinsan yadda nakeson ki insama da kasa zata hade bazan yadda arabamuba I so much luv u my princess"
" I luv u too my prince Allah yabarmu tare"ya amsa da ameen "my prince bani labari mana"
"Babu labari princess aje aci handout kawai kinsan akwai bikin Khadijan Anty Sha'awa kina gama exam zamu tafi silami se munyi sati zamu dawo" tsalle tasaka tamkar wata yarinya
"wow Allah yakaimu my prince"
Turo kofar d'akin taga anyi tana juywawa taga momy,wanketa da mari kawai tayi tamika mata hannu tace
"Dan uwar ki bani wayar hannun ki, wato har kinyi girman dazaki kaini kara ko?"
Jiki na rawa ta mik'a wayar tahau magiya dama jawaheer akwai tsoron duka
"Momy dan Allah kiyi hakuri karki dakeni wlhy baran karaba" dukan akawo wuqa momy tamata sanda takasa koda motsi sannan ta rabu da ita.
Edited by Billy Galadanchi
Fiyyah
[3/25, 12:40 PM] shaawaibraheem💝: *ALMAJIRINA*
*©Exquisite online writers*
_written by sofiyyah galadanchi (lazy writer)_
_in dedication to Sha'awa Ibrahim_
19
Washe gari tun 8 yakai jawaheer skul yadawo ya leqa dakin adnan donsuyi hira yasameshi yana bacci dama shi haka yake idan yashige se azata baya gidan ghailan komawa dakinsa yayi ya kwanta yakasa bacci se juyi yake
10:32am yaji ringing din wayarsa 'my princess yagani' murmushi yayi kafin yakashe yakirata back
"My princess har kunfito daga lecture dinne"? "Mun fito Yaya saura 12 to 2 "tafada tana yatsina fuska "to shikenan
My princess a mayadda hankali bakyadai jin yunwa ko"?
"Inajin yunwa mana"
"To kije kici abinci mana"
"Ai yanzu nakoshi dama yunwar muryarka nakeji tunda najita nakoshi"
Seda yayi daria kadan kafin yace "kinyi kokari my princess nikuma jinake gidan ba dadi ainaga wani sati zamu fara zuwa aiki a company momy tace tagaji"
"Kunji dadi kunhuta da wahalar skul"
Muryarta da alamun gajiya
"Angayamiki zuwa aikin ma wasa ne?
Kema idan kinmaida hankalinki sekiga ba wahala Allah dai yabaku Sa'a"
"Ameen my prince"dahaka suka sha hirar su sunata soyayya kamar ba gobe daya ga 12 takusane yaimata sallama kamar karya kashe wayar haka taji dolenta dai ta hakura,
Zaune suke a dinning sunacin lunch se satar kallon juna suke suna sakarwa juna murmushi duk abinda suke a idon momy azuciyarta tace "duk kugama boye boyenku ke auta ki kama kanki Dan ghailan sedai yazama ubanki badai mijinki ba"(wannan abin kunyar dame yayi kama),
Ghailan ne kwance adakinsa yagama making mind dinsa akan suje sufadawa momy halinda suke ciki wayarsa ya janyo yayi kiran princess dinsa itakuma tagama wanke toilet dinta tafito saboda dasafe tamakara tanata sauri yasa bata tsaya wankewa ba karar wayarta taji da saurinta tadaga ganin me kiranta "my princess idan ba wani Abu kikeba kizo muje mufadawa momy abari ya huce shiyake kawo rabon wani"ajiyar zuciya tayi kafin tace 'shikenan my prince kafito mutafi ba abinda nake" batareda dayayi maganaba ya katse layin kusan atare suka fito,
Adakinta suka sameta zaune tana duba wasu takaddu agabanta tana dubawa gaisheta suka karayi ta amsa fuskarta ba yabo ba fallasa ghailan ne yafara magana "momy dama ihmm cewa mukai bari muzo mu sanar miki cewa...sai kuma yayi shiru,
Dagowa tayi ta kalleshi ta furta cikin daure fuska "ehn ci gaba ina jinka" kasa karasa wa yayi ganin yanayin fuskarta,sanda ta kuma cewa "ya akayi ne shalele?" Gyaran zamanshi yayi ya furta
"Momy dama zancen auren dakika mana ne shine nace dama tuni nida jawa munrigada mun shirya kanmu,bamu sanar miki bane mukaga yafi yanzu datake jami'a saimu sanar dake" tafi mintuna goma bata dago ba,sanda taga dama sanna ta ce
"Ghailan karna kumajin magana makamanciyar wannan tafito daga bakin d'aya daga cikinku, ina mai tabbatar muku cewar ba wani abu mai kamada aure a tsakaninka da jawa har abada ko bayan raina ban yadda da wannan maganar ba,kai yayanta ne kuma ubanta bazaka tab'a zamtowa miji agaretaba kaine zaka aurar da ita wa mijin daya dace amma ba kaine zaka auretaba" tana kaiwa nan tayi shiru taci gaba da kallon paper dake hannunta,jawa datafara kuka tunda momy tafara magana ta furta cikin muryar kuka
" Momy Dan Allah ki rufan asiri wlhy yaa ghailan shine farin cikina,idan kika mun haka....mari momy ta kai mata kanta karashe maganar ta furta "Maza ki rufamun baki,wlhy nakuma jin wannan maganar abakin ki saina illataki, maza ki tashi kibani waje" sum sum jawa tabar d'akin tana kuka, mikewa ghailan yayi shima da zummar barin d'akin tace dashi
"Zauna zanyi magana dakai"ba musu ya zauna yana share kwallah
"Shalele zuwa yanzu yakamata ace ka fahimci irin k'aunar danake maka,kaida kanka kasan bayan rasuwar marigayi nasamu manema da dama amma ban auri kowaba, babban dalilina kuwa shine kaunar danake maka, wlhy shalele naso nacireka araina amma nakasa ka taimaka ka aureni tunda ba haramci acikin yin hakan ko annabi ya auri zawara da kuruciyarshi, kafita batun cin jawa ka taimaki momynka" sororo yayi yana kallonta domin kuwa ya dad'e da zargin hakan saidai yakasa gasgata zuciyarshi ne,mamakine sosai ya bayyana a fuskarshi wannan ya sanya ya kasa furta komai,jawa kuwa datake lab'e tana jinsu rikicewa tayi kuka yaso cin karfinta ta to she bakinta tayi hanyar dakinta da gudu....
_Allah ka karemu da sharrin shaidan Allah kasa mufi karfin zuciyoyin mu ameen_
_edited by billy galadanchi_
💗feeyah💗
[3/25, 12:40 PM] shaawaibraheem💝: *ALMAJIRINA*
*©Exquisite online writers*
_written by sofiyyah galadanchi_
_in dedication to Sha'awa Ibrahim_
20
Azuciyarsa yake fadan nashiga uku (wannan Kalmar ta matace amma ko maza idan suka shiga rudani sesu tsinci Kansu da furta hakan)na Dade ina hango wannan abin a idanun momy amma sena kawarda hangena saboda tamkar uwace a gurina kuma nasan ba jahila bace,jikinshine ke rawa danyama kasa furta banda kallon momy ba abinda yake mik'ewa yayi yabar d'akin da sauri tana tsayar dashi amma ina ya gagara tsaya wa da gudunshi yaje dakinshi...
Jawa d'akinta ta tafi ta had'a kai da gwiwa tana kuka,jin an turo kofar yasanya ta d'ago kanta ta kurawa momy ido
"Ke dalla dauke idonki akaina kika zubaminsu haka kamar an soya gyada"momy tafada tana Hararar jawa se asannan ta dawo hayyacinta kafin wasu zafafan hawaye suzubo daga idonta da batasan akan wane bakin ciki ne takeyinsu ba,
"Maza tashi ki Dora mana dinner tuwon semo da miyar kubewa zakiyi mana ki ciro zobon nan daga freezer nasan yayi kankara kila yayi melting kafin mutashi cin abinci kiyi sauri kigama kihuta kafin dare yayi kicigaba da karatunki naji kince kunada test gobe ga exam ta kunno kai"ta fada tana ci gaba da kallon jawaheer, jawa kam miqewa kawai tayi dan har jiri take gani batareda tace komai ba tafice kitchen ta nufa Dan Dora abincin azuciyarta tace ko ina en aikin gidan oho,
Adaki kuka ghailan yakeyi jijiyoyin kansa sun fito fuskarsa tayi ja bakinciki da takaici sun cukushe masa zuciya azaune yake kamar hoto momy ce tayi magana yasa yadawo da hankali sa gareta
"shalele kaida adnan zaku fara zuwa company bansanma mekuke jira ba kukace se wani satin banyadda da wannan ba gobe zaku fara zuwa karbi wannan papers din kaduba su tareda Ku zani na gabatar daku ga ma'aikatan gurin"kallonta yake yi kafin yasamu bakin magana
"momy magana ce me muhimmaci mukazo da ita bakima sauraremu ba" hararar shi tayi
"bazan taba saurarar kuba shalele kacire ranka da samun jawa a matsayin mata tuntuni nake maka hannunka mai sanda kaki ka gane tobari na fitoma baro baro kaji ninan nice matarka tunda aure kakeso base an ja lokaci me tsawo ba wani satin ma se a daura " jiyake kamar zuciyarsa ta faso kirjinsa ta fito miqewa kawai yayi yafice aransa yana fadin "lallai momy ta haukace zuwa zanyi nasamu kawu Ahmad na fada masa halin da ake ciki"
Dakin jawaheer ya shiga ya duba be ganta ba,fitowa yayi yanufi hanyar kitchen acan yasameta tana wanke nama sunanta yakira cikin wata dashashiyar murya
"jawaheer" d'agowa tayi tana kallonsa sekuma ta fashe mai da kuka,cikin damuwa yace
"meye Haka my princess?banson kuka kiyi shiru kinsan dai Matar mutum kabarinsa babu Wanda ya isa ya hana kizamo matata se Allah kuma idan yayi hakan jarabawace wadda yakamata ace mun karbeta hannu bibbiyu muba masu raunin imani bane kowane musulmi anaso ya yadda da kaddara mekyau ko sabanin haka saboda haka ki kwantar da hankalinki exam zaki fara banason ganin carry over ko d'aya kibada himma kinji"
kada kanta tayi kawai tana share hawayen fuskarta sekuma tabude baki tace" my prince bakaji abinda momy tace ba wai insa araina bazan tab'a aurarkaba,Allah ni baran iya rayuwa inba kaba"
zazzafan ajiyar zuciya yayi saboda shima dauriya kawai yake shikadai yasan me yake ji aransaka "jawa plss ki kwantar da hankalinki zanje na samu kawu Alhamd nasan zaizo yamata magana"
uhm"Allah yakaimu goben" ameen yace yana shirin fita Sega momy ta shigo "me kake anan sekace mace?zoka fita kafin na saba maka banason rashin kunya" fita kawai yayi batareda yace mata ko kala ba Dan bazai yarda yakara musa mata ba Dan yasan ba lpy.
_ikon Allah na kwance ya fadi_
_Allah kabamu hakuri ameen
_Domin hakuri shine ribar zaman duniya duk abinda hakuri be Baka ba to rashin sa bazetaba baka ba musa hakuri acikin zukatanmu zamuga daidai insha Allah,,_
_Allah kakara bamu hakuri kuma karkasa mugajiya da hakurin damuke Ameen thumma ameen_
_edited by billy galadanchi_
💗feeyah💗
[3/25, 12:40 PM] shaawaibraheem💝: *ALMAJIRINA*
*©Exquisite online writer's*
_written by sofiyyah galadanchi_
_in dedication to Sha'awa Ibrahim_
21
Washe gari bayan sallar azahar kawu ya iso gidan dama momy tasan da zuwanshi amma batasan dalilin zuwanba yadai kirata awaya yafada mata yananan zuwa hakan yasa tashiryawa zuwansa dan tasa anyimasa girki wanda tasan yanaso da kunun aya yasha sanyi😋
Yasamu tarba mekyau momy se washe baki take kawunta yazo suka gaisa cikin mutunci kunun aya kawai yasha yace abincin dashi zaitafi dan yanzu bayajin yunwa,
Gyaran murya yayi hakan yasa momy tamaida hankalinta gareshi "wani zance naji daga wurin ghailan"gabanta ne yayi mummunan faduwa hartaso ta daburce sekuma tayi kokarin saita kanta kawu yacigaba da magana "yacemin zaku hada marwan da jawaheer aure bayan kuma kinsan ghailan da ita jawaheer suna son juna koba haka ba?" Murmushin yake tayi kafintace "hakane kawu zamu hada marwan da jawaheer aure amma bansan zancen ghailan da ita jawaheer ba dama muna so mukara dankon zumunci ne"kallonta yayi sosae "shi marwan din ko ita jawaheer dayansu yace muku yanason daya"idonta akasa tace "a a kawu kawai munyi la'akari da shirin dasuke ne" "toshikenan bari nakira ita Shafa din "janyo waya yayi yakira Shafa yacemata duk abinda take ta ajiyeshi tazo ita da marwan"tayi mamakin wannan kiran na gaggawa amma ahaka tafadawa marwan da dama yanagidan suka fita,
A palo suka samesu suma suka zauna bayan angaisa ne kawu yace akira mai jawaheer
Marwan yakala yakira sunansa "kanada labarin iyayenku zasu hadaku aure da jawaheer" Kansa akasa yace eh kawu kwanaki momy ta fadamin "kayi na'am da batunsu kokuma bakada ra'ayi da hakan ?" Kallon kawu yayi cikeda damuwa yace "kawu nibanason jawaheer da aure sedai so na en uwantaka amatsayinta na kanwata batada banbanci da muneera awurina kuma naso nanuna ma umma hakan taki saurarata kuma ni inada wacce nakeso iyayenta ma sunmatsamin akan naturo magabata na" maida kallonsa yayi gun jawaheer
"Ke fa jawaheer kinason marwan ?"kanta akasa tafara magana "kawu kusan ra'ayinmu daya nima inada wanda nakeso"
Kawu yacigaba da magana "to Ku kunji tunda basaso banga dalilin takurasu ba" anty Shafa tace "gsky nima nabi bayansu tunda sunce basuda ra'ayin auren juna kuma sunada wayanda suke so mubarsu su auri wayanda sukeso kar aje garin Neman gira arasa ido"
Kawu yace ke jawaheer wakikeso "yaa ghailan"cikeda kunya ta amsa kanta akasa "masha Allah inji kawu harkama ta gidace"
"To wallahi bari kiji jawaheer babu zancen aure tsakaninki da ghailan koda baki auri marwan ba to kicire ranki da auren ghailan"momy ce ke wannan rattaben fuskarta hartasoma yin red tsabar masifa datake cinta kawu yace "meye dalilinki?"
"Nidai kawai bana ra'ayin hakanne idan tanada hankali ai ghailan kamar adnan yake awurinta" jinjinakai kawu yayi "hakan ba haramun bane koda sun auri juna ina hankalinki yatafi? Er baba kisake tunani karkijefa yarannan cikin mawuyacin hali"
"Kawu ba wani hali da zasu shiga kawai shashancine yamusu yawa " adnan fake zaune yayi shiru ne yafara magana "nima momy nabi bayanki Yaya ghailan kuma ai tamkar uwa daya uba daya muka daukeshi Kaine baban yayanmu dakai za aje nemarmin aure kuma kaizaka bada auren jawaheer kayi hkri yaya da auren jawaheer "ghailan shiru yayi yana kallon adnan azuciyarsa yace bakasan manufar momyba dakake wannan halakon amma bazan fadamaba with time zaka ji kuma kagani" kuka kawai jawaheer ta saka dagudu ta wuce dakinta tana kuka me tsuma zuciya
Babu yadda anty Shafa da kawu basuyiba amma momy ta kafe hakan ya tunzura kawo yace tunda basu isa da itaba duk abinda taga dama tayi amma kar wani Abu yabiyo bayan tanemesu ta kuka da kanta yayi ficewarsa anty Shafa kam cewa tayi tabata lokaci tayi tunani dan taga ranta yabaci sosae ,
Jawaheer ko tana daki kuka kawai take batasan da wannan halin na momynta ba tana matukar bakincikin kasancewar hakan wayarta tajanyo tayi kiran rufaida...
_kushirya muje yaki dan gsky bazamu yaddaba nidai ina bayan anty Sha'awa saboda ni matsoraciya ce_😂😂
_edited by billy galadanchi_
💗feeyah💗
[3/25, 12:40 PM] shaawaibraheem💝: *ALMAJIRINA*
*© Exquisite online writers*
_written by sofiyyah galadanchi (lazy writer)_
_in dedication to Sha'awa Ibrahim_
22/23
Rufaida ce zaune adakin ummansu taji wayarta naringin murmushi tayi ganin sunan Besty dinta kafin tadaga wayar
"uwar gidan ghailan ya akayine kira haka da yamm....."
sauran zancen yamakale jin jawaheer tasaki wani kuka daga jin kukan kasan ba lpy ba
"jawaheer kiyi shiru mana gayamin meyake faruwa" rufaidah tafurta cikin damuwa
"rufaida momyce zata rabani da ghailan dina don Allah ki taimaka min wlhy idan ta hanani aurensa sedai na kashe kaina kona barmata gidan" rufaida ta jinjina wannan batun sannan tace cikin sigar rarrashi
" kinga jawaheer wannan maganar bata waya bace kiyi hakuri insha Allah gobe zanzo dama inada niyyar zuwa nakawomiki iv din bikin husna"
tadan sassauta kukan tace
"to rufaida sekin zo ina zuba ido" damurmushi a fuskar rufaida tace "ni kwantar da hankalinki kinji kinga kun kusa fara exam karkizo kiyi failing"
"insha Allahu zan maida hankalina kizomin da awarannan na unguwar Ku" dahaka sukai sallama,
Ghailan ne adakinsa abin duniya ya isheshi tunanin me jawaheer takeyi yayi ayanxu bari dai yakirata yaji dauko wayarshi yafara latsa lambobinta
"hello my prince"muryarta da alamun kuka ta furta hakan
"kuka ko my princess? Banason kukannan indai kinasona kiyi shiru ga exam dinki akusa kinzauna kinata faman kuka maza tashi kiyi salla kifara karatu banason shiririta inba hakaba yannxunan nazane ki"
sautin dariyarta yaji yadda yayi maganar ne yabata daria tatuna lokacin tana jss1 yadda yakemata inzatayi exam shima dariyar yayi yace
"Alhmdllh nasaki dariya naji dadi kinsan inason ki sosae wannan dalilin na momy ba komai bane kinsan yadda nakeson ki insama da kasa zata hade bazan yadda arabamuba I so much luv u my princess"
" I luv u too my prince Allah yabarmu tare"ya amsa da ameen "my prince bani labari mana"
"Babu labari princess aje aci handout kawai kinsan akwai bikin Khadijan Anty Sha'awa kina gama exam zamu tafi silami se munyi sati zamu dawo" tsalle tasaka tamkar wata yarinya
"wow Allah yakaimu my prince"
Turo kofar d'akin taga anyi tana juywawa taga momy,wanketa da mari kawai tayi tamika mata hannu tace
"Dan uwar ki bani wayar hannun ki, wato har kinyi girman dazaki kaini kara ko?"
Jiki na rawa ta mik'a wayar tahau magiya dama jawaheer akwai tsoron duka
"Momy dan Allah kiyi hakuri karki dakeni wlhy baran karaba" dukan akawo wuqa momy tamata sanda takasa koda motsi sannan ta rabu da ita.
Edited by Billy Galadanchi
Fiyyah
[3/25, 12:40 PM] shaawaibraheem💝: *ALMAJIRINA*
*©Exquisite online writers*
_written by sofiyyah galadanchi_
_in dedication to Sha'awa Ibrahim_
24/25
"Aiba dukanki zanyiba amma bazaki koma riqe waya ba tunda nizaki nunawa soyayya ghailan yayanki ne ba mijiba"
Tana gama fadar haka tafice daga dakin itakuma jawaheer tasaki kuka me tsuma zuciya "nashiga uku ni jawaheer",
Momy ko tana fita tafigi key din mota tafita se gidan anty Shafa ghailan kuwa yana jikin window yaga fitar momy hakan yasa cikin sauri yafito yanufi dakin jawaheer dashiharsa yasameta tayi zaman dirshan akasan tile tana rizgar kuka dago kanta tayi tana kallonsa da idanunta da sukayi ja kafin tafara magana "my prince momy ta karbe min waya bansan meyasa batason ka aureniba"
"Haba my princess seki zauna kinata kuka haka aisekija kanki yayi ciwo kalli yadda idonki yayi ja Dan Allah ki kwantar da hankalinki idan kina haka aiseki saka nima na gigice ki daina kukannan haka ya isa" cikeda tausayinta yake magana yana tunanin yadda yakeji azuciyarshi itadake mace me rauni ce yatake ji? "My prince kukanne na kasa tsaidashi bansan lokacin danakeyinsa ba"
Murmushi yayi "haba my luv nidai kidaina kukannan I love u so much" murmushin itama tayi "I love u more my prince" dahaka dai har yashawo kanta ta Dan sake "my princess bari naje na kwanta nagaji kafin momy tadawo tasameni anan"
"A huta lpy" murmushin nan dai yasakeyi sannan yafita daga dakin,
A Palo ya hadu da adnan amma abin mamaki adnan ko kallon Yayan nasa beyiba ya shige dakinsa,haka kullum yake fama da adnan idan sun hadu baya ko kallonsa haka indai yanazaune daga ghailan yazo ze tashi yabar wurin koda shi ghailan yayi kokarin yimai magana baya samun fuska daga gareshi idan adnan yayiwa ghailan magana to akan aiki ne hakan kadai kesa yaimasa magana shima don ta kama dolene ,ghailan kuwa aransa ya quduri yiwa adnan uzuri saboda besan kan lamarin ba dayasani bazai taba goyon bayan momy ba,
Yana zaune adakinsa yaji wayarsa na ringing sunan momy yagani seda yaji kamar karya daga sekuma ya daure yadaga "shalele magana zamuyi Dan Allah kasaurareni" uhm kawai yace "ghailan inaso kacire jawaheer aranka don wallahi bazan iya rabuwa dakaiba inasonka sosai jawaheer yatace akwai soyayya tsakanin uwa da danta wannan soyayyar tadabance don Allah karka ja wannan abin ya haddasa tsana atsakanina da yata" nannauyar ajiyar zuciya yasauke "momy inaso kigane soyayyar jawaheer acikin jinina take kuma wallahi bazan taba iya aurenkiba koda ban auri jawa ba" yana gama fadar haka ya kashe wayar,momy kuwa tsayawa tayi tana nazarin kalamanshi ,
Cikindare yakasa bacci kanshi yadau zafi daga baya kuma seya yanke shawarar barin gidan gabadaya,
Washe gari tunda safe ya sulale yabar gidan batareda yafadawa kowa ba Dan ko jawaheer batasan yatafi ba.
Kowa ya hallara dinning za ayi breakfast amma banda ghalan "bari na dubo shalele yau ko gaisheni bezo yayiba yanxuma be fito cin abinciba" tafice daga wurin itadai jawa sebinta take da ido shikam adnan ko lokacin ghailan bashida se cin abincin sama dayafara,
"Adnan dubomin ko motar ghailatananan naduba dakinsa bayanan" fita yayi bejimaba yadawo "momy bataman inaga yafita ne" damamaki take kallonsa "fita kuma tunda sassafe kuma befadamin ba? Bari nakirashi naji" tayimai miss call yafi akirga amma bedaga ba "to ina yaronnan yatafi?" Sanin bazata samu amsa bane yasata tayi shiru tana tunani , bangaren jawaheer kuwa tunda taji ance motarsa batanan gabanta yafadi koya tafi silami ne? Kai a a aida Kobe fadawa kowa ba ze fadamin kila dai fita yayi wani wurin,
Wasa wasa har la'asar babu ghailan babu dalilin sa hankalin momy yatashi don betaba yin irin haka ba azuciyarta tace "nidai yau be kwana gidannan ba nasan fushi yayi yai tafiyarsa to ina zashi? Silami?amma idan Allah yakaimu gobe zanje silami Allah yasa yanacan ameen"
Jawaheer kuwa tayi kuka har bata koshiba shikenan momy ta tunzurashi yagudu yabarmana gidan tasake rushewa da kuka ranar kwana tayi kuka,
0 comments:
Post a Comment