Shima suhail mikewa yayi yabi bayanshi thinking kilan anty ta fada mashi wani Abu, har lekawa yayi yaga bata falon sanna ya samu courage din fita, he's so scared of her now, inshort kunyar haduwa daita yake, inda bakinshi bai taba nata ba da baijin komai amma the two skin met for about a second, wurin Yazid ya nufa ya zauna kusa dashi tare da dafa goshinshi,
"Wai me ta fada maka?.." Ya tambayeshi sounding so scared,
"The question is me Kayi mata..." Shine Abunda Yazid ya fada mashi, shi kam suhail was thinking he's referring to anty mami while shi kuma Yazid yana maganar humaira, suhail rasa abun cewa yayi yana Jin kaman heart dinshi zai fito,
"Kasan wannan yarinya loves you...tunda har tazo nan da kanta..but instead you let her go back crying...Wallahi ka ajiye wannan pride and ego dinka...it's am advice.." Yazid ya fada mashi, ahankali suhail ya lumshe Ido yana godewa Allah da bashi ya fara maganar ba, he wanted to say it's a mistake suyi hakuri, ajiyan zuciya ya saki Sannan ya ce
"Am over her..." Yafada atakaice
"You're not...tunda tayi dumping Dinka you have been disturbed amma now still kana da bakin cewa you are over her...just wake up Wallahi..." Inji Yazid, suhail relaxing yayi tare da lumshe idanuwa yana tunanin idanuw mami yanda ta zaro su Tana kallonshi without blinking, yasan she's just don't know exactly what happened, kawai kaman mafarki, kawai sai ya saki murmushi, Yazid juyawa yayi ya kalleshi sai yace
"Lallai ma l..wato magana ta dariya ya Baka..,gaskiya you are not serious..." Ya fada yana mikewa, nan ya bar shi zaune ya koma ciki, relaxing suhail yayi yana cewa
"You won't understand né...ni Kaina I don't understand...." Ya fada ahankali, ji yayi kaman Ana saukowa daga upstairs, da sauri ya juya ya kalli stairs yaga babu kowa, ajiyan zuciya ya saki, yana waje for almost 15 minutes Sannan ha Mike yana cewa
"Dole inyi facing dinta..." Yafada sounding like a real man, upstairs ya hau ya Kai bakin Kofar dakin mami kaman Ana tura shi, knocking yayi yaji shuru, sake knocking yayi yana budewa ahankali da sallama, Tana zaune bakin gado face dinta sharkaf da hawaye, Tana Jin voice dinshi tayi saurin kallon Kofar tare da mikewa, suhail sadda Kai kasa yayi saboda kunya, kawai bai Ankara ba yaji an dauke shi da Mari,
"Out now..." Ta fada kaman wani Sabon shigar mahauciya, ahankali yayi kneeling gabanta hannunshi kan cheeks dinshi yace
"Anty am sorry..Wallahi I don't know what came over me...anty kiyi hakuri..." Yafada ciki sanyinmurya,
"Suhail you make a pass at me...suhail am I your mate?.. Suhail Don kaga Allah bai bani miji da wuri ba zaka maida yar iska?.. Suhail you make a move at me...me mami...Kai suhail am so disappointed in you and in myself...kullum inacewa you care about me Ashe kana sa plan Dinka..." Tafada cikin voice da bai fita sosai, kuka suhail ya farayi sabida yanda take magana, now she's thinking habit dinshi né ko kuma sabida condition dinta,
"Wallahi anty ba haka bane...I dint know what came over me..,ki yafemin pls..." Yafada while one he's knee with one hand on he's cheek, inda mami ta mareshi,
"Kasan you have ruin my name ..,nasan humaira will tell them about what she saw...I know bani da miji but I have good name suhail..I have good name that you have dragged into mud...just when I thought zan samu Farin ciki you have ruin everything for me..." Tafada cikin matsanacin kuka sosai,
"Anty kiyi hakuri pls,,,forgive me..." Yafada cikin kuka,
"Naji...now get out...." Tafada cikin ihu, kin tashi yayi
"Say you forgive me...", ahankali mami ta juya mashi baya tare da dafa goshinta Tana kuka, sallama akayi aka bude kofa Yazid ya shigo,
"Suhail..." Bai karasa ba yaga duk suna kuka, Sannan suhail is on he's knees,
"Inna lillahi wa'ina ilaihi rajiun....what is happening..." Ya tambaesu cikin tashin hankali, Don duk Wanda yazo ya gansu a haka sai yayi mamakin what couple the cause of this,
"Ku fita daga dakina.." Mami ta daka masu tsawa, da sauri Yazid ya juya Don tunda yake bai taba ganinta haka ba, she's so furious and serious, fita yayi daga dakin ta kalli suhail tare dacewa
"Follow him..." Ta fada atakaice , bai kara musawa ba ya Mike yana hawaye, fita yayi daga dakin ya tarda Yazid tsaye bakin Kofar full of surprise, bai tsaya wajenshi ha ya wuce downstairs zuwa dakin Yazid, ciki Yazid ya koma yaga mami yana cewa
"Anty pls what happened?.." Ya tambayeta, bata ce komai ba ta nuna mashi Kofar fita, ahankali ya juya ya koma downstairs ga suhail dake kwance yana kuka, daman already kafin Yazid ya sauko suhail ya gama shirya abinda zai fada mashi Don yasan Yazid will never give up until he knows exactly what is happening, Yazid ha shiga ya zauna yana cewa
"Tell me what happened.." Ya tambayeshi cikin fushi da alaman yana goyan bayan mami dukda baisan Abunda ya faru ba,
"She's angry with me because of humaira...she begged me to take her back,,,baki..shine take fushi Dani..." Yafada still shedding tears
"Kai I doubt that..,bazai yuwu anty mami ta tsaya tana kuka kan such issues..kawai sai fada min Abunda ya faru..." Ya fada atakaice, tsoki suhail yaja ya kwanta abinshi yana cewa
"Je ka tambayeta..." Ya fada atakaice, Yazid shuru yayi yana tunani, ya San he can't Alaska mami about it again tunda ta nuna bata so hakan. Har aka jera abinci a dining suhail da mami basu zo ba, shi suhail so yake ya koma gida because yasan in har humaira ta fada mata what she saw she's coming here, so it's better yaje gida ya jareta before it gets out of hand, wanka ya shiga ya fito da alwallah Sannan ya dauki daya daga Kayan Yazid ya saka ya fito, wurin hajiya ta je yafada mata he's going back home, murmushi ta sakar mashi tare dayi mashi a sauka lafiya kaman he's going a long way. Yazid dake zaune falo kallon shi yayi tare da mikewa, ko inda Yazid yake bai kalla ba ya hau upstairs again, knocking yayi bakin Kofar mami yace
"Anty am sorry once again...am going home..." Yafada ahankali,
"Go.." Ta amsa mashi atakaice sounding angry than ever,
"Yaushe zan dawo?.." Ya tambayeta, banza tayi dashi dataga yaja son Raina mata hankali,
"Anty pls tell me yaushe zaki sauko in dawo..pls tell me,,," Yafada cikin shagwaba, banza tayi without replying him,
"Wayyo Allah anty say something mana...you know bazan taba komai Don In bata maki ba..wannan ma sharrin shaidan né...pls am sorry..." Yafada kanshi kan Kofar,
"Am so sorry antyna.,na tafi,,,! Yana kaiwa nan ya juya ya bar wajen, stairs yaga Yazid ya kasa kunne yana jira yaji abinda ke faruwa, suhail bai kalleshi ba ya wuce kaman bai ganshi ba,
"Amebo..international radio..." Suhail Yafada while passing him by, Yazid juyowa yayi yana cewa
"I will drop you..." Yafada mashi.
,banso..." Ya amsa mashi atakaice yana ficewa.
Hajiya Hassana kam bata bar gidan ba har bakwai saura Tana jiran dawowan humaira, bakwai da yan mintuna humaira ta dawo, kafin ta shigo gidan Tasha kuka ta ko shi idanuwa ta sun kunbura, cikin damuwa hajiya Hassana tayi tagumi Tana kallonta while hajiya habiba na tambayan ta yanda sukayi da suhail, kasa magana tayi sabida takaici, sai,Yanzu ta gane it's not easy to let go just like that, she know she loves alhaji Ismail sosai amma yau kaman zata mutu sabida kishi, she hates what she sees Sannan sai Yanzu ta gane she still loves suhail Amman ganin datayi mashi yau yasa ta tsaneshi sosai,
"Wai baki magana sai ranki ya baci?.." Hajiya habiba ta daka mata tsawa cikin tace
"Mommy..ban iya fadi..." Tafada cikn kuka,
"Daughter say it pls ..it's getting late..." Hajiya Hassana Tafada sounding fed up,
"Yaya Faisal...da....anty...mami...na...gani..." Tafada cikin matsanacin kuka, idanuwa suka zaro not understanding what she's saying amma sun San it's not something good, afusace hajiya Hassana ta Mike Tana cewa
"Pls talk am boiling.." Tadata cikin tsananin fada,
"Tare da gansu,,a dakin Yazid..,suna kwance kan juna..." Tafada Tana kuka, hannu both hajiya suka Dora akai saboda wannan magana Mara dadi
"Dan Allah humaira wannan it's not something to joke with..." Hajiya Hassana ta fada Tana kokarin kuka,
"Wallahi mommy..i saw them both...Wallahi na gansu....laying kan junansu..." Bata karasa ba hajiya Hassana ta saki ihu tare da Dora hannu bisa Kai,
"Inna lillahi wa'ina ilaihi rajiun...wane irin danyen labari né wannan mar dadin ji...Inna lillahi wa'ina ilaihi rajiun...." Tafada cikin tsananin kuka,
"ke kalla ni nan..babu kowa gida né ko yaya?." Hajiya habiba ta tambayi yarta not believing her,
"Hajiya da yaya Yazid suna falo,,,yaya Yazid yace..inshiga ciki.....Wai mami da yaya suhail suna ciki...sai nazo ..kawai sai na gansu...." Tafada Tana kuka sosai,
"Hajiya rukkaya Tana zaune take Bari tsohuwar yarta Tana lalatamin rayuwar da....a gabanta aka wannan mugun abun...tou Wallahi ban yarda..." Tafada cikin tashin hankali, hajiya habiba baki ta rike not knowing what to say,
"Wannan Abu da ban haushi da ban takaici yake..subhanallah...." Ta fada finally, Tana rike da waist dinta,
"Ai Wallahi sai na tozartasu...sai nayi maganin rukkaya...sai yayi dana sanin wannan abun da tasa tsohuwar yarta yi sa Dana....shiyasa yaro ya koma duk babu kunya...ji yanda ya dinga kareta..Wallahi sai na kunyarta da su..sai sunyi danasanin taba yarona...Allah yaisa tsakanina dake rukkaya..ban yafe maki ba..." Ta fada cikin matsanacin kuka da bakin ciki,
"Pls calm down..just relax...pls..." Hajiya habiba tayi petting dinta,
"Stop telling me to calm down...stop it..I can't calm down Wallahi...not this..." Hajya hasssana Tafada mata, a fusace ta dauki car keys dinta Tana cewa
"Mai rabani da hajiya rukkaya yau sai Allah..." Tafada Tana kokarin juyawa, da sauri hajiya habiba ta kirata,
"Ke tashi ki bawa mutane waje..." Ta da dakawa humaira tsawa, ahankali humaira ta Mike ta bar dakin har lokacin bata bar kuka ba,baki ta Kai saitin kunnenta ta rada mata wata magana Wanda babu Mai ji sai hajiya Hassana, gani nayi hajiya Hassana dake kuka tayi shuru Tana sauraron ta, sai da hajiya habiba ta gama magana Sannan hajiya Hassana tace
"Kina ganin wannan tsohuwar data Riga ta mallake zata Goyi bayan mu?.." Hajiya Hassana ta tambayeta, dariya hajiya habiba tayi tace
"Kadai Allah ya kaimu gobe...ki kwantar da hankalinki...kinji kou..leave everything to me..." Ta fada mata atakaice, ahankali hajiya Hassana ta goge face dinta amma still she's boiling from inside,
"Allah yasa in samu bacci yau..." Ta fada cike da takaici, haka dai hajiya habiba ta raka ta har bakin motar ta Bude mata baya ta zauna tasa driver dinta ta kaita gida.
Suhail kam koda ya dawo gida bai shiga part dinsu hajiya ba ya wuce part dinshi da har lokacin he's window is broken, ahankali ya kwanta ya rasa abinda ke mashi dadi, bai ci komai ba but he's not hungry, kawai he's thinking about the turn of events, he can't believe this is happening, shi har yau bai iya cewa ga exactly abinda ke damunshi ba, kawai he was lost in thought, kawai gani yake he will never any thing registered a brain Dinshi kaman abinda ya faru tsakaninshi da mami, when he holds her all her age just disappeared, he feels kaman yana rike da wata yar yarinya, ko kadan bai ganin she's older than him, sai Yanzu ya gane age is just a number, it doesn't Matter in a relationship,
"Wayyo anty mamina...wayyo have you done to my heart?.." Ya fada yana rungume da pillow,
"am restless and it's because of you..." Yafada kaman zaiyi kuka,
"Wayyo anty mami..wayyo mami..." Yafada yana kokarin kuka ahankali kaman yanda jariri ke yi in yana kokarin fara kuka, sai hum hum hum yake yana goga legs dinshi da foam dinshi,
"Hummmm wayyo..." Yafada yana daukar wayarshi, number yayi dailing yaji yana ringing amma ba'a dauka ba, text ya rubuta kaman haka yana cewa
"sweet anty am sorry...ki yafemin..kinsan kaf Mai waazi family you're the only person I can't hurt..,pls forgive me...I promise I won't misbehave again...kinji sweet anty..." Ya tura mata he's not expecting her reply but he's ok.
Mami kam tunda suhail yayi kokarin kissing dinta ta fita hayyacinta, tasan da akwai matsala, har akayi dinner bata zuwa ishai bata sauko ba, sai biyu hajiya na shiga sai tace she's just having headache, wajen karfe 8:30 hajiya ce zaune gefen gadon mami Tana kallon how swollen her eyes are,
"Mami tunda na haifeki baki taba boye min komai ba sai yau...something is wrong with you amma bazaki iya fada min ba..." Tafada cike da damuwa,
"Mummy kiyi hakuri..somethings are better left unsaid.,,kiyi hakuri pls.,,kawai kar ki tambayeni...kinji my mom .." Ta fada cikin low voice, mom daya kura mata Ido tayi Tana tunanin mami is not a small child da zata dinga forcing into sharing everything, kawai it's because of her condition if not da itama Tana dakinta da yaranta making her own decisions without anyone knowing, ajiyan zuciya ta saki Sannan tace
"Ok dear.,I won't ask again.,but seeing you a haka yana breaking heart Dina...remember today is among the most happiest moment of our lives..so pls don't ruin it...kafin gobe I want to see you happy..kinji kou?.."
"Yes mommy..." Ta amsa mata, message me ya shigo wayar ta ta dauka ta duba, Tana ganin cutest ta ajiye without opening it,
"Good night my love..." Hajiya ta fada Tana mikewa,
"Good night mommy..." Ta amsa mata. Fita hajiya tayi, mami ta bude message din, Tana karantawa,
"Sweet..." Mami ta furta Tana kallon inda yake kiranta sweet anty,
"Sweet anty yake cewa..Lallai suhail..." Tafada sounding so angry, kashe wayar tayi ta kwanta thinking about abinda sai biyo baya.
Hajiya Hassana bata fadawa mijinta komai ba balle ya hanata plan dinta she knows him very well zaice wannan it's something secret so kar a fadawa kowa in kuma ta nuna dole sai ta fada sai yayi threatening dinta Da zai sake ta, haka yasa ta yi shuru da bakinta, suhail bai wani samu baccin kirki ba, he was thinking all through the night, da asuba ya tashi feeling weak yaje masjid ya dawo yashiga part din dad dinshi ya gaidashi, nan ya dingayi mashi dada sosai kan yanda yayi behaving a wajen meeting suhail shuru yayi yana sauraron shi amma inda zaa tambayeshi one word bai tunawa, he's so absent minded,sai chan yaji yanacewa
"Wai Baka ji?.. I said tashi ka bani waje..." Ya daka mashi tsawa, sai lokacin ya dawo mind disshi ya Mike ahankali ya bar dakin sanye da jallabiya, part din mom dinshi ya shiga gabanshi na faduwa, yasan confirm humaira ta fada mata komai and he's worried da dad dinshi baiyi mashi maganar ba. He became more worried when mom dinshi bata tambayeshi abinda ya faru ba, kawai amsa gausuwarshi tayi normal nit saying anything, wannan yasa yaji ciki shi ya duri ruwa,zama yayi gabanta yana kallon face dinta waiting for her to say just a word about it so ya samu yayi defending kanshi amma shuru, ganin karfe 7:30 batayi mashi magana daga amsa gaisuwa ba, cikin sanyin jiki ya Mike ya bar dakin ya koma part dinshi, wanka yayi yana kallon agogo. Gani yayi karfe 8 da yan mintuna, shiryawa yayi cikin wasu Armani Jean da Riga ya dauko glasses ya rike a hannu Sai kuma car keys Dinshi, yana fitowa itama hajiya ta fito da car keys dinta, surprised look yayi mata yana cewa
"Mummy Ina zaki this early morning..." Yafada sounding so guilty, kallon banza ta watsa mashi Sannan tace
"Gidan ubanka..." Tafada Tana zuwa inda motar ta take,
"Tou let me drive you..." Yafada voice dinshi na rawa Don yasan it's not going to end well, banza tayi dashi ta shige motarta ta bar gidan. Shima shiga yayi nashi motar ya bar gidan, wurin aikin mami ya nufa yana tunanin inda mom zata, kawai he's praying it's not something bad.
[8/28, 5:17 AM] Mardiya Usman Goma: 16💛💚💜❤️💙
Lokacine
💚💙💜❤️💛
® zuwairat (ummumaryam)
1️⃣6️⃣
Free page
Itama mami dukda mamakin da bakin cikin abinda ya faru bai Barta tayi baccin kirki ba tun da asuba ta tashi tayi abubuwan data Saba yi before going to work, ko kadan babu wannan damuwa a face dinta daman she's good In pretending, bayan tayi wanka. Ta shirya ta shiga dakin mom dinta look free and happy, har cheek dinta mom dinta ta Kama Tana cewa
"Jewel you look happy and beautiful today.." Ta fada cikin farin ciki Don damuwar Maryam yana tada mata hankali sosai,
"Yes mommy.." Ta amsa mata Tana dariya,
"Allah ya albarkaci rayuwar ki my Jewell"
"Amen mommy..na tafi...sai da dawo..." Ta fada Tana barin dakin
"Allah ya ki yaye...ki dawo lafiya..." Ta fada mata, down stairs ta sauka bata ci komai ba sabida fargabn Abunda zai iya faruwa tasan confirm humaira will definitely say something and mahaifiyar suhail will never let go so easy, Don haka tasan the worst is about to happen, fita tayi ta shiga motar ta maigadi yace
"Anty Allah ya kiyaye..Wallahi jiya da Baki je aiki ba kaman in mutu...haka bakina ya dinga motsi har garin Allah ya waye.." Yafada cikin zolaya while opening the gate for her, murmushi kawai mami tayi because she never get tire of saya mashi nama,
"Zan sayo maka yau Dana jiya..." Ta amsa mashi, idanuwa Maigadi ya zaro yana cewa
"Wayyo dadi...Allah ya Kara girma ya kawo miji na gari mu gwangwnje.?.?." Ya amsa mata, bata Kara cewa komai a zahiri ba but deep inside Ta amsa da ameen, Tana zuwa office co workers dinta suka dinga yi mata. Sanna duk sun San hardly tayi missing wajen aiki sai if Important abune ya faru. Bayan ta shiga office dinta that is neatly arranged ta ajiye bag dinta Sannan ta fita zuwa ward din patients, daman it's in her, in tazo office zata bi dukan gadajen Mara lafiya taji ya suka kwana, sai ta Kai kusan hour Tana haka kafin ta fara aiki, while she was still there suhail ya shigo hospital din, direct office dinta ya wuce daman kafin ya bar Nigeria ta fara aiki a nan so he knows her office, budewa ya shiga tare da lumshe Ido saboda yanda koina ke kamshi kaman she's inside, tsayawa yayi yana kallon office din da hannunshi cikin aljihu, bayan kaman minti goma ya koma wani resting chair dake nan ya zauna amma Allah kadai yasan yanda heart dinshi ke beating saboda fargaba, now he knows better about her, he have never seen her so angry kaman jiya, he really pushed her button yesterday because he sees the anger he never sees in her, before, adua kawai yake Allah yasa kar ya Kara marinshi Sannan on the other side Allah yasa kar mom dinshi tayi wani abu da zaiyi ruining relationships dinsu da su Yazid, yasan if Yazid yaji he almost make a move at mami he will hate him with passion, bayan minti biyu da shigowanshi aka bude kofa mami ta shigo sani na biye daita,
"Kar ka dade pls..ka amso kudin sai ja biya Mai waazi pharmacy ka sayo mashi magannin..." Tafada walking straight into her bag, Tana shiga tasan he's there sabida itama taji kamshin perfume dinshi, amma kaman babu kowa haka tayi behaving, saidai face dinta kaman bata Taba dariya ba, bag dinta ta bude suhail na zaune yana kallonta, purse ta dauko ta bude Tana cewa
"Wane bank né kusa damu nan?.." Ta tambayeshi Tana Dan juyawa ga inda Wanda ke biye daita ke tsaye,
"Da akwai stanbic..." Ya amsa mata, atm ta zaro na stanbic Tana cewa
"Dan Allah musa Kayi sauri...kaga condition dinta..she needs it fast..." Tafada cikin damuwa, mika mashi tayi Sannan ta zagaya ta zauna, ahankali Suhail ya Mike ya dawo gaban chair dinta, Kai ta kauda gefe guda Tana murza yatsunta na hagu Da yatsunta na dama,
"Anty good morning..." Ya gaisheta cikin sanyinmurya kaman zaiyi kuka, kanta na nan gefe guda tace
"Morning..." Ta amsa mashi not even looking at he's direction,
"Anty..." Ya kirata, shuru tayi bata amsa mashi ba, kallonta kawai yake especially gaban goshinta da kananun gashi ke kwance, ahankali ya koma side da take kallo yayi kneeling yana cewa
"Anty am sorry..,kindai San I will never make any dirty move at you...kawai sharrin shaidan né...kiyi hakuri Dan Allah.." Yafada kaman baison magana,
"Ba komai ..ya wuce..." Ta amsa mashi kanta kasa, da sauri ya Mike yana tsalle tare dacewa
"Anty I love you so much...anty thank you for your understanding...Allah ya saka da alkhairi...at least Yanzu Ina iya bacci cikin kwanciyar hankali...anty Wallahi rabona da abinci tun wnda kika bani jiya da safe...anty sai Yanzu na fara Jin yunwa.." Ya jero maganar barkatai kawai because he's so excited and out of what to say, shuru mami tayi bata amsa mashi ba,
"Anty yunwa..." Ya fada yana Shafa flat tommy dinshi,
"Suhail..." Ta kirashi, ji yayi tsigan jikinshi na tashi saboda yanda ta Kira suna shi with some slant,
"Naam..." Ya amsa mata cikin sanyinmurya, ahankali ta daga eyes dinta da suka ciko da kwalla tace
"Hade you think of what' will happen if wannan maganar yaje kunnen kaka?.." Tafada trying not to burst into tears saboda yanda take ji a cikin zuciyar ta, ahankali ya zame ya zauna kan seat dake gabanta yace
"Anty nasan it will be a blast...and it's all my fault,,,kiyi hakuri..." Yafada cikin sanyinmurya, ahankali ta girgiza mashi Kai
"Nima Ina da nawa laifin...ya kamata in rike girma na..Bai kamata..." Sai kuma ya dafa goshinta not knowing what to say,
"Anty it's all my fault,,,insha kaka bazata ji ba..." Ya amsa mata, Kai ta girgiza tace
"Nasan zata ji...dole humaira zata fada...and your mom will never let go until she sees me and my mom begging for mercy in the hands of kaka...kasan sani..." Tadata tears na rolling, idanuwa ya lumshe not knowing what to say because she says exactly what he's mother is capable of doing,
"Anty let's assume humaira bata fada mata ba" Bai karasa ba tace
"She will..."Ta amsa mashi atakaice. Shuru né ya biyo baya for a moment mami na zubar hawaye amma Tana gogewa kar wani ya shiga ya ganta Tana kuka, tissue ta dauka ta goge hawayen Sannan ta dauki waya ta Kira wata number, word daya kawai tayi ta ajiye wayar, bayan kaman minti biyu wani ya shiga da gani he's a messenger, kallon suhail daya hada Kai da table tayi tace
"Cutest what will he buy for you..." Tafada kaman she's not the angry person that gives him a dirty slap jiya, ahankali ya daga Kai ya kalleta amma one thing he noticed is bata kallonshi kaman yanda takeyi da, ya gane Tana Jin kunyar shi, already ya gano ta with unique quality of forgiveness,
"Anty ban cin komai..I lost my appetite..?" Yafada yana maida Kai kan table din,"
"Suhail am not joking with you,,,if you're not eating then go." Tafada atakaice,
"Zanci...anty ya kawomin anything it's ok by me..." Yafada da sauri, yar takarda ta dauka ta rubuta abubuwan da zaa sayo Sannan ya bude bag dinta ya dauki 3k ta mika mashi ya fita, files aka shigo mata da su suhail ya tashi daga kan chair dayake ya koma kan resting chair amma the most surprising thing is bai second goma bai kalleta ba, the more he looks at her the more he sees something he never see before, beauty dinta kawai yake gani fiye da da, yana na wasu patients suka shiga, yanda take magana dasu da bayani da komai makes goes crazy, her words and the way she brings them out is something he never see in anyone, ita kam ko inda yake bata Kara kallo ba sai attending mutane kawai take looking gorgeous and brilliant, ahankali ya dafa goshinshi yana sakin ajiyan zuciya,
"Ya Allah what's wrong with me.?." Shine tambayan da yake wa kanshi cikin zuciyar shi, he's becoming so confused, sake kallon ta yayi yana kallon yanda take dariya da wata mata dake fada mata magana cikin zolaya, her dimples is so perfect, he can stand on the street and shout anty is more than a woman, tunawa yayi da ta fidda miji sai yaji gabanshi ya mugun fadi, bayan kaman hour daya messenger ya shigo da abincin daya sayo masu, sai lokacin ta kalleshi Tana cewa
"Ka dauki daya ka bar min daya .." Tafada mashi Tare da yi mashi one second look ta dauke kanta, ahankali ya Mike not knowing if he can eat Don shi kadai ya San how he's feeling inside inshort ya ji haushi zuwan dayayi because he's getting in to more trouble.
Hajiya Hassana na barin gidanta taje gidan hajiya habiba daman tun asuba tayiwa mijinta karyar hajiya habiba bata da lafiya so she's going to see her, Alhaji Muhammad is not that strict but baya daukan rainin hankali. Humaira hajiya ta Kira ta shigo dakin da suke
"Yanzu kina jina zaki shiga ciki ki shirya zamuje gidan kaka..ki fada mata kinga mami Tana lalata da suhail..kinji kou..." Ahankali humaira ta daga wa mahaifiyar ta Kai,
"Maza ki shirya muna jiranki..." Babu musu ta Mike ta bar dakin, bayan kaman minti biyar ta dawo, mikewa hajiya habiba da hajiya Hassana sukayi suka fita suka saka humaira cikin mota suka bar gidan suna cikin mota hajiya Hassana tace
"Ki ce zindir kika gansu suna aikata alfasha...kina jina?.." Ta fadawa humaira, ahankali humaira ta daga mata Kai,
"Wallahi rukkaya it's me and you a wannan garin yau...lets see yanda zaayi kaka ta goyi bayanki...shegiya kilibabba..." Tafada out of hatred, you know in life you don't have to be bad to have enemies, kawai your good attitude ma zai jama ka makiya that have opposite character like yours, tunda suke a wannan family na Mai waazi hajiya Hassana bata da burin daya wuce taga hajiya rukkaya suffering for no cause, kawai she hates her with passion because she's so perfect, ko abinci suka Kai gidan Mai waazi loKukan uban me kike..." Tafada cikin matsanacin masifakacin kafin kowa yayi nashi gidan ya tashi sai ance na hajiya rukkaya yafi dadi, hajiya Hassana na iya kawo abinci a bar shi nan amma hajiya rukkaya na kawo nata zaa cinye nan take Ana sati lokacin ba kaka kadai bace duk sauran iyayen mijin suna nan, suna nuna kaunar su ga hajiya rukkaya face to face babu munafurci Sannan har yabbing hajiya Hassana suke poor cooking habit dinta, wannan shine sanadiyar data ji ko kadan bata kaunar hajiya rukkaya Don gani take ita har da asiri ta Kama family din miji, Sannan ita hajiya Hassana bata fito daga babban family kaman na hajiya rukkaya ba, hajiya rukkaya yar gidan manyan mutane sai ya kasance Tana yawa yiwa iyayen mijinta kyauta dukda suma babu abinda suka rasa but they love her gifts so much, duk family din kaka bata da wacce takeso kaman rukkaya. Ita kam hajiya Hassana it hurts her so much that kaka and the rest of the family loves her with passion. But finally she have something to rejoice about shine mami da Allah bai bata miji da wuri ba, kullum it makes her happy if ta tuna dole hajiya rukkaya zata shiga damuwa sabida mami. Rayuwa kenan, Yanzu irin su hajiya Hassana suna da yawa cikin alumma, kawai you don't hurt or hate them but seeing you sad gives them total pleasure. Allah ya raba mu da bakin Hali Amin.
Suna isa gidan kaka suka shiga, kaka dake zaune a falo na ganinsu ta fara balai Tana cewa
"Wallahi in ma Don wannan maganar né munafukai kuka taho Wallahi ku koma...babu dole..." Tafada atakaice, humaira fashewa tayi da kuka as instructed by her mother, kallon banza kaka ta watsa mata Tana cewa
"Wallahi kika koyi halin wannan banzayen iyayen naki na kilibibi kin shiga uku." Ta fada hankalinta kwance, zama hajiyas sukayi kaka ta kalle su Tana cewa
"Wai baku jine?.. Ku bani waje kafin in Kira mazajenku suyi sake ku mu huta da masu bakin Hali....In ba Don tsabagin munafurci ba yara sun nuna basu so.ku kuma dayake kun hada Kai kun like kaman dole.,tou Maza ku bar min gida..." Tafada cikin fada,
"Kaka mu ba wannan ya kawo mu ba...wata magana ce Mai tsananin tashin hankali..." Baki kaka ta bude Tana kallon face dinsu kaman wata police officer,
"Ku fadamin abun tashin hankalin Inji..." Tafada atakaice, Tana Dora kafa daya kan daya, hajiya kallon Humaira tayi tace
"Kiyi shuru ki fada mata Abunda kika gano." Hajiya Hassana ta fada mata.
Ahankali humaira ta goge face dinta Sannan ta fada mata Abunda ya faru which is 98% lies, baki kaka ta bude ta kasa magana sabida danyan labarin da takeji,
"Inna lillahi wa'ina ilaihi rajiun." Shine Abunda ta fada cikin tsananin tashin hankali, hajiya Hassana da hajiya habiba signaling junan su sukayi suna Mai Jin dadin yanda face din kaka ya sauya alaman maganar ya shige ta,
"Wai kike ce rukkayatu Tana falo kuma?.. Anya dai..gaskiya da wuya in ita kika gani...Don ance wannan Dan tsohuwar Tana aikata hakan babu musu..daman yanda wannan yaron ya zama fitsararre nasan da akwai magana...Kai Inna lillahi wa'ina ilaihi rajiun..." Kaka ta fada Tana kare hajiya rukkaya, hajiya Hassana tabe baki tayi sabida Jin ta kareta
"Wallahi kaka Tana falo...ita tacemin in shiga dakin." Humaira Ta amsa mata cikin kuka dukda she's asked to cry Don kaka ta fi yarda da maganar she wants to cry on her own sabida ko bacci batayi ba sabida tunanin abinda ta gani, kawai tasan suhail na son mami ya yaudareta da yana sonta
"Tou dai bata San suna hakan ba?.don da ta sani da batace ta shiga ciki ba .." Kaka ta fada masu,
"Tou Nidai na fada maki kar in dauki mataki da Kaina kice na Raina ki...Don haka a bima Dana hakkinshi.?.Ai wannan cin mutuncin yayi yawa..." Hajiya Hassana ta fada, kallon banza kaka tayi mata taja tsoki Sannan ya dauki wayarta ta mikawa Humaira Tana cewa
"Bincikomin lambar yunusa" Ta fada mata, humaira searching lambar tayi tare da dailing Sannan ta mikawa kaka, kafawa kaka tayi a kunne Tana jiran mahaifin mami yayi piçking, yana dauka da sallama ya gaidata amma ko amsawa batayi ba tace
"Inason ganinka da wannan tsohuwar diyar taka Yanzun nan." Tafada atakaice bata jira yayi magana ba ta katse wayar ta. Kara mikawa humaira tayi tace
"Bincikomin lambar Muhammadu..." Ta fada Tana karkada kafa ahankali, kallon mamaki hajiya Hassana tayi mata Sannan tace
"Yo kaka shima sai ya zone...ai nayi tunanin shi ba sai yazo ba?.." Ta fada cikin fargaba, kallon banza kaka ya watsa mata Sannan tace
"Lallai ma..shi dan naki bazaa yi mashi fada ba kenan.shi ba dadin ya sani ba har ya Bari wannan tsohuwar Tana tarayya dashi...ke Dalla fiddo in lambar shi..." Tafada atakaice, humaira fiddo wa tayi ta mika mata, hajiya Hassana sadda Kai kasa tayi Tana fargaban Abunda zai biyo baya Don cewa zaiyi ta tsallakashi ta kawo magana wajen kaka, shima yana piçking kaka, tace
"Ka kawo wannan Mara kunyar Yanzun nan..Ina jira..." Ta fada Sannan ta ajiye wayar. Both side da sukayi receiving wayar kaka sun San da akwai matsala ance in kaji Kira samu né amma Banda kiran kaka,
"Inna lillahi wa'ina ilaihi rajiun..." Mahaifiyar mami ta fada lokacin da kiran yazo, kasancewan suna tare lokacin,
"Alhaji me mami tayi kuma?.. Na shiga uku..." Tafada Tana dafa chest dinta sabida tashin hankali,
"Yanzu wannan yarinyar bata samun kwanciyar hankali kenan?.. Jiya yini kuka tayi and yau kuma nasan dole ba abun arziki bane..." Hajiya rukkaya ta fada kaman zatayi kuka,
"Ya isa haka nan..Bari inje office dinta in dauketa sai mu wuce since its closer..." Alhaji ya fada yana mikewa sai sweating yake sabida one single drop of tears na mami na damunshi amma shi irin matured people masu danne problem dinsu né.
"Alhaj Ai Nima zani..." Ta fada Tana mikewa itama, alhaji baice komai ba ta shiga ciki ta dauko hijab ta saka suka fito sukayi hanyar hospital din mami,
Suhail kam spoon biyar yayi yaji ya koshi da abincin, gefe daya ya tura ya Mike yana cewa
"Anty Bari in tafi gida kar in dameki,,.i will see you tomorrow..." Yafada idonshi kanta,
,"ok..." Ta amsa mashi looking into a file, ahankali ya juya har zai fita tace
"Cutest..." Da sauri ya juyo kaman he's waiting
"Pls Kayi resuming aiki...kaji..." Ta fada mashi
"Ok anty..I will tomorrow Insha Allah...but it's because of you..." Ya fada mata,
"Nagode...if wata ya kare sai ka bani account number in dinga tura maka wani Abu tunda kaka tace you don't have salary for 3 months..."
"Aa anty.,you don't have to worry about that...if am broke zan fada maki..." Tadaaa cikin sanyinmurya,
"Ok shikenan...thanks for coming..." Tafada kaman he's a patient, idanuwa kawai ya lumshe ya fita tare da rufe mata office din, ko inda motarshi ke tsaye bai Kai ba before yayi receiving call din dad dinshi,
"Inna lillahi wa'ina ilaihi rajiun..." Yafada cikin fargaba.
[8/28, 5:17 AM] Mardiya Usman Goma: 17💚💛💜💙❤️
Lokacine
💙💜💚💛❤️
® zuwairat (ummumaryam)
1️⃣7️⃣
Free page
Ahankali ya Kai wajen motar shi ya Dora kanshi saboda yanda numfashinshi ke fitowa not normal,
"Kai...mommy..." Yafada ahankali tare da sakin wani irin nishi kaman Mai Jin wani ciwo cikin zuciyar shi, mota ya bude ya shiga yana tunanin Yanzu mummy dinshi yaje gidan kaka ya fada mata abinda bai kamata ya fita ba, wannan ya Kamata duk uwa ta boyewa danta such issues amma shine ta kaita wajen kaka Don ta yayashi da mami, staring ya buga da karfi yana cewa
"Humaira...humaira..Wallahi ranki in ya Kai dubu sai ya baci...gobe in gulma abinyi né sai ki Kara,..." Yafada yana tunanin abinda zaiyiwa humaira muddin hannunshi ya kamata. Ahankali ta tada mota ya bar hospital premises din ya Kama hanyar gidan kaka trying to drive safe saboda yanda gabanshi ke faduwa, kawai ba Wai yana tsoron matsifsr kaka ba, kawai he's afraid kar mami ya Kara fushi dashi, bayan kaman minti sha biyar da suhail ya bar hospital hajiya da alhaji suka Iso hospital din, hajiya kawai ce ta fita ta nufi ciki while alhaji na bayan da driver a gaba yana jiran su fito, sanda hajiya ta shiga office din mami na zaune da wani suna magana, Tana daga Kai taga mahaifiyar ta gabanta yayi mugun faduwa, da sauri ta Mike Tana Dan squeezing face sabida yanda taji wani Abu ya tokare mata zuciya, sai da ta lumshe Ido ta hadiye wani Abu Sannan ta Dan samu sakin face din, mahaifiyar ta na tsaye Tana kallon ta, murmushin karfin Hali ta saki Tana cewa
"Mommy..kece da kanki...lafiya dai .." Tafada maganar fita daban daban, Sannan tsoro na kwance kan face dinta, murmushi mom dinta ta saki tace
"Dad dinki ke kiranki..." Ta amsa mata, kura mata Ido mami tayi Tana kokarin gano reaction dinta but nothing, kallon patients din tayi mashi magana Sannan ta Kira wani a waya ta fada mashi fita ya kamata ga patient ya dubashi, Tana magana jikinta sai rawa yake sabida tasan it's about yesterday, bag dinta ta dauka ta kalli mum dinta tare dacewa
"Mum Ina zamu?.." Ta tambayeta
"Wai kaka tace a kawo ki...Dan Allah kinyi wani Abu?.." Hajiya ta tambayeta cikin damuwa, ahankali mami ta koma ta zauna tare da dafa goshinta saboda tashin hankali
"Inna lillahi wa'ina ilaihi rajiun...mummy am sorry..." Tafada Tana kokarin fashewa da kuka, da sauri hajiya ta kamata Tana cewa
"Jewel tell me what's the problem...pls tell me..kar ki boyemin komai..." Tafada Tana kallon mami da duk hankalinta ya tashi kaman an bata death warrant, duk duniya bataki ayi mata duk hukuncin da ake so ba amma kar a hada ta da kaka, kaka bata duka amma bakinta yafi dorina zafi da ciwo, duk sanda ta bude baki ta zageta ba Karamin ciwo take samu aziciyar ta ba, gashi Yanzu an hadata daita with such dirty issue,
"Dan Allah jewel tell me..da gani kinsan dalilin kiran.just tell me...am your mother I will never discriminate you." Ta fada atakaice,
"Mummy..it's nothing serious...kawai am so mad at myself da ban bi umarninki ba...gashi it's getting me into trouble.." Ta fada cikin hawaye,
"Ohhh jewel talk pls...your father is waiting...." Hajiya ta fada mata,
"Mummy..jiya...da suhail ya Dora Kai kan kafata..,da kuka fita..shine humaira ta shigo ta ganmu ahaka...sai ta samu negative thoughts...." Tafada giving her hint of what is happening, there's no way da zata fada mata humaira ta kama su almost mouth to mouth, tasan inda humaira bata shigo at the moment data so ba datayi delay na second biyar da kilan sai dai ta tarda su mouth to mouth.
"Kinga mami if I tell you something I know what am saying....yanda kukeyi da suhail nobody will see I think you're not into something...sai Wanda yake tare daku zai gane gaskiyar...now gashi zaa dragging dinki into mud because of this..." Hajiya ta fada mata not feeling too disturbed, mami ajiyan zuciya ta saki saboda yanda mom dinta bata tada hankalinta sosai ba, it really lessen her burdens,
"Mommy am sorry...ni kawai am afraid of me suka fada ma kaka...nasan anyi mani sharri kuma kaka bazatayi bincike ba..." Ta fada mata cikin damuwa,
"Hmmm Ai in hajiya Hassana taji wannan she will make something big out it,,,kawai let's go..keep praying Don nasan it's nothing wrong..." Hajiya ta fada tare da mikewa, ahankali itama mami ta Mike feeling strong, babu abinda take cikn zuciyar sai hasbunallahu waniimal wakil.. Har suka isa gidan kaka, luckily hajiya ma ta fadawa alhaji shima baiga wani Abu cikin issue din ba, suhail kam yaja cikin motarshi suka fito yana kallonsu ya kasa fita, yanda yaga mami yasa ya samu confidence Don she looks so strong, suna shiga gate din kaka shima ya fito ya taka ahankali ya shiga juyowa mami tayi ta kalleshi murmushi ta saki shima ya sakar mata amma he's so afraid, hannu yasa mata a kan lips dinshi alaman she shouldn't say a word, bata amsa mashi ba ta shige falo, mahaifin suhail da sauran yan report né falon sai kaka, alhaji wucewa yayi wajen elder brother dinshi suka gaisa duk alhaji Muhammadu look so angry ganin matarshi zaune, shidai baisan abinda akayi ba amma ganinta makes him so mad, ahankali hajiya tashigo da sallama kaka da alhaji Muhammadu suka amsa, hajiya Hassana binta tayi da harara, gefe daya ta samu ta zauna, itama mami sallama tayi amma babu Wanda ya amsa sai mahaifin suhail, kusa da mom dinta ta zauna
"Watsatsa..." Hajiya Hassana tafada Tana kallon ta, hajiya rukkaya Shafa kan mami tayi ita kuma mami ta sadda Kai kasa Tana wasa da yatsunta, suhail né ya shigo daga karshe ko sallama baiyi ba ya samu waje few inches away from humaira ya zauna yanda zaiji dadin cin uwarta da kyau, ahankali humaira ta matsa away from him, kaka kallon humaira tayi tace
"Ki maimaita Abunda kika ce." Tafada mata, hajiya Hassana kam Sam ba haka taso ba, kawai she was thinking da mami ta shigo kaka zata fara zubar balai kaman yanda ta Saba, humaira daga Kai tayi Sai kuma ta sadda Kai kasa, she can feel suhail temper daga inda take zaune,
"Ke kar ki bata min lokaci...Maza Yanzu ki fadi Abunda kika fada dazun kafin ranki ya mugun baci..." Kaka ta fadawa humaira, cikin rawar murya humaira ta fara cewa
"Jiya ne...nace zanje in bawa yaya hakuri kan abinda nayi mashi ...sai naje gidansu baya nan..sai mommy tace inje gidansu anty mami kilan yana Chan...sai naje...Ina zuwa na tarda mummy falo da yaya Yazid muka gaisa..sai tace min in shiga dakin yaya Yazid yaya na ciki...sai na Kama hanyar wajen...Ina zuwa....sai naga...naga..?" Sai tayi shuru voice dinta na rawa, suhail kam already ya ware hannu because yasan Mai rabashi humaira yau sai Allah, daman he told her ta fada amma kar ta Bari su hadu, shi kam mahaifin suhail kunnuwa ya bude Don yaji Abunda zatace because baisan labarin ba,
"Ke kar ki bata min lokaci..." Kaka ta dakawa humaira tsawa, cikin rawar jiki da fargaba humaira tace
"Ina zuwa..sai naga..,yaya...da..anty...mami...kwance....babu...komai.jikin..?" Ai Bata karasa ba taji kaman an dauke mata numfashi sabida saukan Marin dataji a kunnenta, riketa yayi a shoulder ya fara girgiza ta da karfi yana cewa
"Ni zakiwa sharri?.." Suhail ya fada idanuwanshi kaman ba nashi ba, mami kuka ta farayi , while alhaji da Muhammadu da yunusa suka saki salati, hajiya rukkaya ma salati take, kaka kam shuru tayi Tana kallon yanda suhail ke girgiza humaira while hajiya Hassana da habiba suna expecting kaka to do something amma ko ajikinta,
"Ai daman nasan karya take..da dai tace babu kowa gidan sai in yarda amma bazai taba yuwu ace hajiya rukkaya na gidan kuma ayi irin wannan danyan aikin ba...kaci ubanta har saita fadi gaskiya..." Kaka ta fada mashi, afusace hajiya Hassana ta mika ta dauke suhail da Mari tanacewa
"Ka saketa Dan ubanka..." Sai lokacin suhail ya saketa amma bai bar huci ba,
"Wannan yarinyar makira ce...why will she say such horrible word...and my lovely mommy here believes her..."Yafada cikin bacin rai, alhaji Muhammadu kallon hajiya Hassana yayi ya watsa mata wani irin dirty look dayasa taji hancinta ya kada,
"Humaira tsakaninki da Allah lokacin da nace ki shiga dakin Yazid kin taddasu a yanda kikace?.. Kiji tsoron Allah ki tuna da akwai ranar da bakinki bazai yi magana ba sai gabobin jikinki..." Hajiya rukkaya ta fadawa humaira dake kuka sosai sabida abinda suhail yayi mata, hajiya rukkaya juyawa tayi ga kaka tace
"Wallahi kaka lokacin da humaira ta shigo gidan banfi minti biyu da fita daga dakin Yazid ba, suhail bai Jin dadi sai Yazid ya Kira mami muka shiga tare, bakin gadon da suhail ke kwance mami ta zauna sai ya Dora Kai kan kafarta ita kuma Tana tambayanshi ko ta Kira mashi ambulance...ni kuma sai na fita Nayi serving Yazid da bai dade da dawowa daga aiki ba...sai humaira ta shigo." Hajiya rukkaya tayiwa kaka bayani, hajiya Hassana sai kallon banza kawai take mata amma tamkar bata wajen Don ko kallon inda take bata yi ba,
"Wannan zancen haka yake..." Kaka ta fada atakaice, hajiya Hassana ji tayi kaman ta hadiye zuciya ta mutu, suhail kallon mami data hada Kai da gwiwa Tana kuka
"Ke kuma karamin abu sai kuka ...banza kawai..ai inda aure gareki da baki fuskanci wannan matsalar ba,.." Kaka ta fadawa mami,
"Hmmm kaka ki kwantar da hankalinki Yanzu mami ta fidda miji...kwanan nan zaa kawo maki shi.." Hajiya rukkaya tafada Ciki farin ciki, idanuwa kaka ta zaro while shi kuma suhail yaji maganar ko kadan baiyi mashi dadi ba, alhaji Muhammadu ma maganar ya yiwa dad din mami har ya mika mashi hannu
"Kai jamaa da gaske kika ko da wasa?.. Wallahi in da gaske né ku fadamin in nemi hajiya zulaiha Mai zee de mun ta nemo min laci Mai tsada ...da takalma Don har duk tarina sai na bada kyauta ranar..." Kaka ta fada cikin excitement,
"Kaka kenan...ai ki kwantar da hankalinki..."
"aa Ai babu zancen kwantar da hankali..ke Dan ubanki ki fadamin da gaske né?.." Kaka ta tambayi mami, hajiya Hassana gani tayi taron da suka hada Don tozarta hajiya rukkaya and her family ya zama na felicitation, a fusace ta Mike ta dauki bag dinta ta fita itama hajiya habiba ta bi bayanta sai humaira dake kuka sosai itama tabi bayansu,
"ko yaushe wannan muguwar matar zata daina wannan mugun halin oho?sunyi tunanin ni tsohuwar banza ce..shine zasu hada bam...ta Allah ba nasu ba..." Tafada Sannan ta juya ga mami da har lokacin bata daga Kai ba tace
"Bani amsa mana..MAMI kike ko mama..." Dan murmushi suhail yayi saboda yanda tayi maganar, ahankali mami ta daga Kai Tana goge face dinta ta amsa da
"Eh.."
"Kai wannan anyi babban banza Wallahi ji yanda take Abu kaman wata yar shekara sha biyar,..mijinki zai sha kilibibi...kince eh...eh din na meye!..yaushe zaki kawomin mijinki?.." Kaka Ta tambayeta,
"In na dawo daga Saudi.zanje sati Mai zuwa...Insha Allah..." Ta amsa mata kanta kasa, suhail kallonta kawai yake bai ko blinking, alhaji Muhammadu dan taba alhaji yunusa yayi ya nuna mashi suhail, kawai yanda yake kallon mami ba blinking says a lot about him,
"Anty Nima Ina zuwa Saudi din...pls,," ya fada yana marairacewa,
"Dalla rufemin baki soko kawai...! Kaka ta hantareshi, haka dai kaka ta saki jiki da mami for the first time tunda delay na aurenta yazo, alhaji Muhammadu da alhaji yunusa fita sukayi suka barsu ya rage daga mami sai mom dinta da suhail.
Alhaji Muhammad lekawa yayi kan kallon so suhail ke yiwa mami shi kuma alhaji yunusa yace aa ba haka bane kawai kallon shakuwa da amintaka yake mata, haka dai suka rabu, alhaji Muhammad na komawa ya nufi part din hajiya Hassana da tayi kuka har ta godewa Allah, Tana ganin ya shigo tayi saurin mikewa, zai bude baki yayi magana tayi saurin rike mashi kafa Tana bashi hakuri kan Abunda tayi, she took full responsibility for what happened, hanashi magana tayi Tana bashi hakuri har ya juya ya fice baice mata komai ba.
A week later,
Ahmed dai yana cikin nunawa mami how much he loves and cherish her, kullum maganar shi is kawai ta bashi izini ya turo kawai there's no need for any delay ita kuma ta nuna dole yayi hakuri sai ta dawo daga saudi, shi ya dauki nauyin zai biya mata kudin amma tace ta gode ya bar shi, dukda ta dade batayi aure ba ko kadan she's not excited about the marriage issue, at times Tana mancewa sata fiddo miji sai daga baya ta tuna da hakan,. Gobe né tafiyarta, small bag ta hada Wanda Kaya dake ciki baifi guda biyu ba. Karfe biyu zata tashi zuwa Lagos ta Kwana gidan uncle dinta sai su tashi tare.
Suhail kam Yanzu ya fara zuwa aiki tun ranar da yayiwa mami alkawarin zai fara, but the most annoying thing is how he thinks about mami, bai iya yiwa Yazid maganar ta amma kullum Tana cikin ranshi, gashi Yanzu he's always tired sabida aiki balle ya dinga zuwa ganinta, he do call her kullum Suna gaisawa, yau around 10 ya kirata take fada mashi she's getting ready for her trip,
"Anty assuming ban Kira ba bazan San zaki tafi yau ba kenan kou?.." Ya fada kaman zaiyi mata kuka,
"Sorry my bad.." Tafada mashi,
"Anty..let me come and see you before you go..wannan aikin ya Hana ni ganinki two days..."
"Aa..ba sai ka zo ba...kawai dai in na dawo zamu hadu Ai...or during wedding din baby..." Idanuwa suhail ya zaro kaman yana gabanta yace
"Anty you mean baki missing Dina at all?.. Nine fa your cutest,." Yafada yana motsa red lips dinshi ahankali, dariya tayi tace
"Haba my cutest Kayi hakuri...Wallahi am so missing you amma Kayi hakuri..now tell me what do you want me to buy for you..." Tafada kaman She's talking to a baby doll,
"Aa ni dai anty Bari in zo...am coming now..." Yafada yana katse wayar, bai ma fadawa kowa zai fita ba ya fice zuwa gidan su mami, karfe 11 sauran ya isa gidan ya tarda mami kadai a falo kanta babu dankwali kanta Sannan rigar jikinta ba wani Mai nauyi bane sai leggings da ta saka, ta nannade legs dinta Tana operating system dake gabanta, Yanzu it's exactly one week daya ganta last a gidan kaka, she's looking more younger in he's eyes, bata Ankara ba ta ganshi kaman daga sama,
"Mr cute wato sai da ka baro aikinka ka taho..." Tafada Tana maida idanuwanta kan system din,
"Hmmm anty kenan...Yanzu kin manceni sosai...ko kirana ba kiyi saidai ni in kiraki,,,' " yafada yana zama,murmushi ta saki tace
"Am sorry cutest..Wallahi aikin né yana min yawa..ga office, ga tafiya ga preparation na bikin baby,..it's all on me..." Gefen kunnenta ya kurawa Ido tare dacewa
"Hmmm anty despite all this stress you're still looking beautiful...anty pls tell me meye sirrin..." Yafada firmly, dariya tayi sosai Sannan tace
"You're funny...kana ganin yanda kake kuwa?.. Ai ban kaika ba...ni kawai am eager to see your wife..." Tafada Tana dariya, idanuwa ya lumshe kaman an fixgo magana daga bakinshi sai yace
"Ga...ki..."
Nan na kawo karshen free pages Dina, if you wish to continue zaki tura 300 to 0024878383 stanbic sai ki tura screenshot to 08106102727 ta whatsapp ko kuma ki tura 300 mtn recharge card to wannan number ta sama, duk wacce bata biya ba ta karanta na biyota, wasu suna ganin Ai ba komai tou ku sani bana cin hakkin Mutum but if you eat mine na barki da Allah ranar gobe kin biya. Duk wacce ta karanta novels Dina na kudi bata biya ba na barta da Allah. In da hakkina zai bimu in kuma nakune Kaina Allah ya bi maku. Masu biya kuma ku sani ba novel dina kuka saya ba kudin karatu ka biya, so in har kina son wata ta karanta itama ki biya mata simple amma ban yarda kiyimin sharing ba. Naji wasu na cewa AI na siya so it's mine tou ki sani nawa ba saye kikayi ba kudin karatu kika biya, Saye daban kudin karatu daban, kuma bisa amanar you won't share.
Pls duk Wanda ke son biya ba sai Kinyi min long story ba, just send your mtn card na dari uku ko ki turo screenshot na payment dinki ni kuma inyi adding dinki, don't contact me sai in kin shirya, wasu basu ma da kudin zasu zo su isheka da surutu kuma ka jinkirta yi masu reply suce kana masu wulakanci.
thanks[9/1, 9:03 PM] Mardiya Usman Goma: Lokacine 18❤❤taji abinda yace amma sai ta wayance tace
"What did you say?.." Tafada Tana latsa system din amma not because tasan Abunda take latsawa, shima dai kawai kaman yadanne bakinshi saboda yanda maganar ta fito, ko kadan baiyi planing ba, it just came out, dariya yayi yace
"What did I say?.." Yafada yana murmushin karfin Hali, daure face tayi bata Kara cewa komai ba ta cigaba da latsa system din but actually she don't even know what she's doing, kawai dai Tana latsawa ne kawai, ahankali ya matsa yana kallon system din yace
"Wai anty me kike yi né" ya fada looking for a way to start another conversation,
"Don't really know...kawai dai am looking for things to order né..." Ta amsa mashi, hannunta dake kan system ya Kama yace
"If you're looking for something to order go straight here." Yafada yana using finger dinta to operate system din while wearing a smile, itama murmushi tayi amma kawai bai Kai koina ba, ahankali ta zare hannunta dake cikin nashi tare dacewa
"Kun Kara magana da humaira?.." Ta tambayeshi saboda kauda shurun
"Hmm anty nifa am serious..banason humaira kuma...kawai my heart is going new direction...anty guise what?."
"what?.."
"Gaskiya anty I think am falling in love..." Yafada cikin sanyinmurya, da sauri ya zaro idanuwa ta kalleshi tare dacewa
"Again?... " Ta fada cike da mamaki sabida she don't know someone can easily fallout and in love at almost the same time, idanuwa ya lumshe tare dacewa
"Yes anty.." Kallon mamaki kawai take mashi
"Wai so soon?.. Ko dai daman you were not in love with humaira?.." Ta tambayeshi, shuru yayi for a moment Sannan yace
"Gaskiya I don't really know now..kawai I thought inason ta..amma Yanzu ni Kaina am surprised...Wata na neman dauke min zuciya anty...Wallahi the feeling is so strong.." Ya fada yana kwantawa kasa, tare da yin pillow da hannunshi, mami gyara zama tayi Tana kallon yanda yake lumshe idanuwa
"Cutest you look serious.."
"Yes anty am so serious...ban taba Jin Abunda nake ji ba...inasonta sosai..saboda the feeling is so different..." Yafada cikin whisper, dariya tayi sabida yanda yake magana,
"Wacece wannan is she in the family?.." Ta tambayeshi sounding so serious about it, idanuwa ya bude ya zuba cikin nata Sannan ya daga mata Kai ahankali,
"Wow cutest..at least am happy humaira zata San ba ita kadai de Mai sonka ba...da akwai masu sonka da yawa..."
"Hmmm anty Ai har Yanzu gani nake bazan iya bude wannan bakin nawa ince mata I love you ba....ni Wallahi am scared Don gani nake zan sha wahala sosai..." Yafada idanuwanshi lumshe, dariya tayi sosai har da dukan chest dinshi,
"Wayyo..." Ya fada cikin shagwaba
"Wai duk rashin kunyarka kana Jin kunyar yiwa babe magana?.." Ta tambayeshi Tana dariya, ahankali ya daga mata Kai alaman eh
"That's so surprising,..Lallai it's a new thing...do you know what?.." Ta tambayeshi, ahankali ya girgiza mata Kai
"I will help you woe her...kawai bani number ta..tell me her name tunda nasan duk yaran," Ta fada mashi, ahankali ya girgiza mata Kai yace
"Antyna kawai barshi..." Yafada yana tale baki kaman zaiyi mata kuka,
"Why zan barshi..."
"Because am so scared of her...Nidai kar barshi kilan am destined to suffer..." Yafada yana rufe face disnhi sabida yanda he's eyes are turning red,
"Hmm cutest a bar maganar kawai naga raina min hankali kake..." Ta fada Tana juyawa ha system dinta, ahankali ya Mike zaune ya taba shoulder dinta ta juyo yaga eyes disnhi kaman garwashi
"Oh..,this is serious..." Ta fada Tana kallon yanda idanuwanshi suka sauya kaman zaiyi kuka,
"Anty tell me why saki Saudi..." Ya tambayeta, ajiyan zuciya ta saki tare sa lumshe idanuwa Sannan tace
"Am going just to pray..I want the best..." Ta fada cikin sanyinmurya,
"ok...Nima anty includes me in your prayers.?.in Abunda nakeji zai wahalal dani Allah ya iyakance min...in kuma alkhairi né Allah ya bani ikon fada mata...pls don't forget this...while praying for the best for you always pray for the best for me too.?.kinji antyna..." Yanda yayi magana yasa taji jikinta yayi sanyi, idanuwa ta lumshe while he's looking at each and every beautiful thing on her face that he has never noticed before, the unique thing about her when ever he stares at her for a very long time dole zaiga Abunda ya Kara burgeshi dangane daita, she's so beautiful and alluring, from he full lips to her full chest is something he never took a second to admire before sai Yanzu,
"My cutest in Allah ya yarda zanyi maka adua..I will pray for the best for you...Insha Allah you will stand boldly before her and tell her how much you love her...ka kwantar da hankalinka..." Tafada mashi,
"It's you that i love...am carving to have you my anty...am dying to tell you how much I feel for you...bansan haka zuciya ke tafiya ga Abu lokaci guda ba sai a kanki...anty I love you so much.?" Yafada cikin ranshi while staring at her like mirror, itama she looks at him for about a second Sannan ta dauke kanta sabida kallonshi is some how,
"Anty ki yi min aduar Allah ya zabamin wacce bazan sha wuya ba..." Yafada ahankali, Dan dariya mami tayi tace
"What's love without battle..ai so da yaki is sweet..according to professionals..." Dan dariya yayi Sannan yace
"Wai anty in tambayeki pls...but kar kice na rainaki..." Ya fad cikin manner,
"Hmmm indai ba rashin kunya zakayi ba..."
"Hmmm anty Wai ni Ina rashin kunya né?.. Nifa ban rashin kunya..." Yafada yana turo mata baki., ajiyan zuciya mami ta saki Tana tunanin ranar da baiga girmanta ko darajnta ba ya Kai bakinshi saitin nata,
"Bakayi alaji..now tell me..." Tafada Tana gyara zamanta,
"Wai anty Kin taba soyayya.." Ya tambayeta kaman yana wani Jin kunyar tambayan dariya tayi Sannan tace
"Maganar gaskiya nifa ban taba ba?..kawai nasan I do like people...amma har yau am not so crazy about anyone..." Ta amsa mashi sounding so truthful,
"Tou anty Yanzu Wanda zaki aura ma is just likeness?.." Ya tambayeta, shuru tayi with out saying a word
"Nidai Allah na gani Wallahi I don't think marriage will work out base on like..ai da so ake aure...ya fi dadi Wallahi..." Yafada cikin sanyinmurya, ajiyan zuciya mami ya saki Sannan tace
"Yanzu at my age sai in tsaya jiran love kafin inyi aure?.. Baka ganin age Dina?.. Am 32 for crying out loud Sannan ni macece ba namiji ba..bazan iya rayuwar sa ku zakuyi ba...kawai dai Yanzu am praying Allah yasa wannan auran should work out." Tafada atakaice, goshi ya dafa dayaji tayi maganar age,
"Anty pls nunamin age dinki..Wai Abu kadan sai kice age,,,Wai anty nifa ban ganin age dinki..Wallahi assuming ba family daga muke ba I will think you're 24 haka..in short Ina iya ganinki a hanya in tsaida ki Wallahi...kawai ki bar daukar age dinki as a big deal.?.age is just a number fa...you shouldn't concentrate on your age...," Yafada kaman zaiyi kuka, Kai mami ta girgiza mashi Sannan tace
"My dear you're just a child...,"wannan maganar ya Dan batawa suhail rai, Wai he's just a child, yanda tayi maganar irin ta rajnashi sosai ko kuma ita ta haifeshi,
"Yanzu my age should be my number one concentration...nifa macece...did you know that if am not lucky Yanzu at age 40 to 45 zan isa monopause?.. I might not have one child of my own..kasan dole in damu...dole inso inyi aure ko I will be lucky...I need to feel like a woman...and ga kaka gefe daya..She will just make life a living hell for me indai ban fiddo miji ba...so alhamdulillah Allah ya rufamin asiri...."
"Yanzu dai anty kedai babu maganar so..,kawai you're getting married...hmmm nikam Wallahi I can't come close to the person o don't love har in kwanta kan gado daya daita har ince I will be itimate with her...." Yafada kanshi kasa, mami juyawa tayi Sannan tace
"Wai Kai Baka komawa office?.." Ta tambayeshi forgetting about the discussion,
"Aa kawai zan jira in kaiki airport sai in tafi gida kawai..Wallahi ban Jin dadin jikina..." Yafada yana kara kwantawa nan kasa, tare da kallon bayanta,
"nidai babu ruwana if. Kaka ta gano... So you better go back to work..." Tafada mashi,
"Nidai ban zuwa koina....kawai if da akwai abinci ki bani..." Yafada idanuwanshi kan bayanta, rufe system dinta tayi Tana cewa
"Bari in Baka abinci sai inje inyi wanka in shirya..." Tafada Tana mikewa, yanda tayi bending makes something in him rise, kawai he's imagining what will happen if suna tare alone in same house as couple, ajiyan zuciya ya saki tare da lumshe
"What is happening to me....!" Ya fada under he's breath, juyowa mami tayi tace
"Kayimin magana?.." Ta tambayeshi, ahankali ya girgiza mata Kai with he's two eyes closed, kitchen ta shiga ta jero mashi abinci ta kawo ta ajiye kan dining sai binta yake da kallo har ta gama tace
"Zo kaci...zanje inyi wanka in shiryo..." Ta fada mashi, ahankali ya Mike ya koma kan dining while ita kuma ta hau sama, abincin bai wani ci sosai ba, wasa ya dingayi da abincinshi kaman yanda yakeyi this days, ita kuma mami bathroom ta shiga tayi wanka ta shirya, kafin ta gama shiryawa it was kusan 12:45 her flight is two amma dole taje kafin lokacin saboda hold up, Dan bag dinta ta dauko dressing in jallabiya Mai tsada sai kamshi take looking so breathtaking, dakin mom dinta ta shiga tayi mata bankwana, rakota hajiya tayi downstairs taga suhail, nan suhail ya gaidata cikin girmamawa Sannan ya amshi bag din hannunta suka fita looking so good together, hajiya na biye dasu suka isa waje, part din alhaji mami taje suka fito tare nan sukayi mata adawo lafiya Suhail ya bude mata mota ta shiga shima ya shiga suka bar gidan, yana tuki yana Dan janta da hira har suka isa airport, hannunshi rike da bag dinta har suka shiga ciki, atakaice dai suhail na tsaye har jirginsu ya tashi, he feels so sad and lonely, shi already yasan he's In love with her, amma how zai bude baki yace yana sonta, if he says that the whole family will explode sabida abubuwan da zai biyo baya,
"She's getting married..." Yafada ahankali yana tuki ya koma gida.
Bayan kwana uku
Mami ce a Saudi Tana adua, daman point of prayer dinta is Allah ya bata miji na gari, inda zata zauna lafiya,
"Ya rabbi..if alhaji Ahmed mijine a gareni Allah ka bamu zaman lafiya...ka samin sonshi cikin Raina,..,Allah indai bazan zauna dashi lafiya dashi ba Allah ka watse wannan maganar...ya rabbi indai hankalina bazai kwanta a tare dashi ba Allah ka zabamin wani..ya rabbi indai driver kaka alkairi né gareni I won't argue,,,ya rabbi indai alhaji Ahmed ba alkairi bane gareni rabbi ka kawomin wani...ko kuturu né bazanyi gardama ba...ya rabbi ka tausaya min...ya rabbi ka Rufamin asiri Kaman yanda kake rufawa sauran bayinka...ya rabbi indai aure alkairi né gareni let my time be now...in kuma ba alkairi bane gare Allah ka zaba min abinda yafi alkhairi..." Wannan shine prayer point din mami tunda ya shiga the pure and holy land, tunda tazo batayi magana da yan gida ba, kawai adua take babu dare babu rana, she's always in the mosque praying to Allah, wannan Karin tayi adua sosai ba kasan ba, at time sai tayi Dana suhail, shima Tana roka mashi Abunda yafi alkairi gareshi. Ahaka ta Kai 5 days a kasan Saudi, haka nan she feels so happy because Tana Ji a jikinta her prayers have been answered,
Suhail kam tunda yake bai taba shiga damuwa irin wannan ba, the more mami na adua a Saudi the more Ana hura mashi wutan sonta cikin zuciyar shi, he can't believe wannan is him, babu maganar da yake sai mami, in yana office sai ya tambayi Yazid I'd sunyi magana da mami.
Manage.
[9/1, 9:03 PM] Mardiya Usman Goma: Lokacine 20💚❤🧡💛Kar wacce ta tura novel dina, I boldly told you people that your 300 is your ticket for reading my novel amma wasu kananun mutane are still sharing and reading for free, nice da nake maku free novel Kuna zagina nidince kuma nace ban yafewa duk wacce ta karanta bata biyaba, remember I told you am not selling my novel, tamkar a fiddo movie kaje cinema ka sayi ticket ka kalla ne, Nima sai ka sayi baya kudin karatu, if you like kuce kun tambayi mufti menk wannan matsalar kune, novel dai nawa ne kuma ban saida maku ba balle kuce mallakinku ne
Don't read if you didn't pay, if you do I owe you.
Mami shuru tayi tayi sauraron abinda take cewa, ko kadan bata dauki maganar shi serious ba balls ranta ya Baci. Suhail kasa kunne yayidon yaji abinda zatace kawai sai yaji she's laughing har da clapping hannu ta, daure face yayi yana tuki kawai he wish he can tell he's so serious he wants her to understand babu wasa cikin maganar da yayi mata amma instead ya dauke ta serious she's laughing at him,danjuyawa yayi ya kalleta sannan have
" wait anty wannan dariya fa... Nafadi anything funny ne ?..." Ya tambayeta sounding a litte bit angry, ajiyan zuciya ta saki sannan tace
" pardon me cutest...kai din ne da abun dariya...anyway you said for example,,,don haka babu komai..." Tafada mashi! Baki ya turo cike da jin haushinta
"Anty in bansaka for example ba fa?" Ya tambayeta kai tsaye!danbaki ta tabe sannan ta juya gareshi tare da sauya yanayin face dinta tace
"Then I will say you're mad..." Tafada atakaice tanadauke kanta daga gareshi, face ya bata kaman zaiyi matankuka ya fara cewa
"Anty zagi kuma?..." Yafada kaman zaiyi kuka, banza yayi dashi ta daureface don gani take raini naneman shiga tsakaninta dashi,
"Anty menayi kika zageni?" Yafada yana slowing down, shuru tayi still bata amsa mashi ba, gefen titi yayi parking yana cewa
"Sai kin fada min abinda nayi kika zageni..." Yafada yana Dora pure white hands dinshi dake daure da expensive wrist watch kan staring, cikinfushi ta bude mota zata fita yayi saurin riko waist dinta tafada jawota baya ya maidota cikinn motar da wani irin force, idanuwa mami ta zaro not looking back at him, rasa abinda zatace mashi tayi had said da ta kai kusan seconds goma ahaka sannan ta juyo looking so angry ta kalleshi tare da nuna kanta da yatsa tace
"Am I your mate?" Ta tambayeshi sounding so angry, ahankali ya girgiza mata kai idanuwanshi na cikowa da kwalla saboda bakincikin the person he's dying for is asking if she's he's mate,
" anty menayi?" Ya sake tanbayanta kaman zaiyi kika duk idanuwanshi sun sauya kala, bata saurareshi ba tazo zata sake fita again sake rikota yayi this time out of anger ta juyo a fusace zata mareshi ya kama hannunta cikin nashi tare da zuba mata idanuwanshi kaman bai taba ganinta ba, mami can't believe abinda ke faruwa, dubawa tayi if someone is watching luckily babu kowa area din it's a quite place sai few cars dake wucewa, zare hannunta tazoyi ya kama ya rike gam bai da niyyar sakinta, rasa abun cewa tayi sabida haushi, chije lips dinta tayi tana girggiza kai sai hawaye, suhail sai kallonta kawai yake
" menayi kakeson rainani?.." Shine abinda ta fada mashi, idaniwa ya lumshe tare da cewa
"Anty ban raina ki ba...am sorry if I hurt you... Kiyi hakuri antyna... Am. About going crazy.... " yafsda mata Shima Tana hawaye, ahankali y'all saki hannunta y'all dora Kai kan staring y'all Fara kuka, dukda mami is angry she was surprised by he's reaction,
"suhail meye haka kuma? " take tambayeshi voice dinta na rawa, bai daga Kai ba ya cigaba da kuka, juyawa tayi Tana kallon yanda yake kuka kaman Dan karamin yaro, she can't believe he's the one that makes her and but will make her apologize because of the way he's was crying, yanzu in ba Wanda yasani ba nobody will believe suhail be ke kuka hakan,
"ka bari mana..." tafada mashi trying not to cry,
"aa " suhail ya amsa mata atakaice, idanuwa tayi rolling tare daxewa
"haba cutest.... Sorry my cutest,... banyi maka komai ba amma you're crying and you're making me apologize... kaida ka fadi wrong statement..." bata karasa ba ya daga wet face dinshi yace
"me nafada wrong? " ya tambayeta still crying
"ba kkmai... Mu tafi pls... Am. Tired... "ta fada mashi, maida Kai yayi kan staring ya cigaba da kuka, goshi Mami ta dafa Tana cewa
"ikon Allah.... Yanzu suhail duk gajiyar dana kwaso bazaka kaini gida in huta ba? " ta tambayeshi sounding angry.
"sai kin fadamin abinda nayi na madness... " ya sake fada mata, ajiyan zuciyata saki tare dacewe
"am sorry I said you're mad... You're not mad... In short tunda nake ban taba ganin mai hankali irinka ba.... Can we go home now? " tafada sounding so fed up, daga kai yayi ya murguda mata baki kaman mace, zama tayi Tana kallon lashes dinshi dake jike da hawaye ta saki murmushi,
"are we good?... " ta tambayeshi, ahankali ya girgiza mata Kai alaman no,
'"what do you want again? " ta tambayeshi,
"hug... " ya fada mata atakaixe, tsoki taja Tana cewa
"you're not serious... " Ta fada Tana harde hannunta a chest dinta,
"anty am sick fa... Allah give me a hug ko mu kwana nan... " yafada yana kulle motar ta yanda she can't go out, afusace ta dauki phone dinta don tayi waya yayi saurin kwacewa, kallonshi tayi tace
"suhail kana wasa dani kou... Wallahi ranka Zai baci... If you can't drive me open the car in fitar maka daga motar tunda raini ya shiga tsakanin mu... " tafada sounding so tensed,
"anty kefa kika sani kuka... Dole ki rarrasheni... " yafada yana sake murguda mata baki,
"suhail am not playing with you... Wallahi ranka zai baci... " tafada Tana nunashi da yatsa, baki ya bude kaman zai chijeta tayi saurin dauke hannunta Tana Kara jin haushi, hannu ta Mika mashi Tana cewa
"bani wayata... " ta fada mashi sounding so angry, wayarya nuna mata yana cewa
"ki kwace in kina iyawa... " ya fada mata yana tura wayar cikin aljihunshi, afusace Mami ta matsa kusa dashi cikin motar zata dauki phone dinta ya janye, kokarin kwancewa tafari Tana cewa
"bani wayata before ranka yafi nawa baci... " tafada Tana kokarin kwacewa Amma ya danne inda wayar take yana cewa
"you said am a mad person ...ban badawa... " yafada yana janyewa daga gareta, he knows he's getting her angry Amma he have no choice, dole ya nuna mata he's not that child she always think of him, yana son ya nuna mata he's a man and can handle her in anyway possible, mami Tana kokarin kwace wayar har ta haye kanshi sai fada take mashi Amma babu abinda yake sai Kara dauke wayar, while she was stretching hard to collect her phone to haye chest dinshi da nata chest din, she didn't feel anything because she's angry amma suhail was gone, chest dinta ya kurawa ido zuwa wuyanta, inda Zata ga irin kallon da yake mata she will run fast from him and stop calling him kaninta, amma she was busy trying to get her phone back while he was busy giving her a dirty and lustful looks, Kawai kaman daga sama sai taji bakinshi a wuyarta,
"wayyo Allah na.... Tafada cikin rawar jiki Tana sauka daga jikinshi sabida ji tayi kaman an zira mata allura a wuyanta, idanuwa ta daga ta kalleshi Tana shafa wuyarta inda ya Dora mata harshenshi,
"me kayi min?.. " tafada Tana shafa wajen, murmushi ya saki da eyes dinshi da suka sauya color yace
"I kissed you... On the neck... " yafada mata sounding so serious, daure fuska mami tayi tace
"suhail are you flirting with me?.. "ta tambayeshi babu wasa, idanuwa ya lumshe sannan yace
"no mami... But j think am falling for you... " yafada mata babu wasa ko wani zolaya, he's so serious, mami zuba idanuwanta tayi cikin nashi, jin ya kira sunanta directly babu anty sai taji abun banbarakwai, she sees the truth a idanuwanshi babu wani wasa ciki, goshinta ta dafa sai hawaye, bakinciki, takaici, haushi, kawai take, ta mance she promised she won't reject any suitor ko yaya yake, daga wet face dinta tayi ta kalleshi sannan tace
"suhail ni nayi creating kaina da zan zama abun zolaya wajen ka?... " da sauri suhail yace
"wayyo Allah anty me na fada that will warrant such statement... " yafada voice dinshi na rawa, sannan yana kallon yanda hawaye ke fita idanuwanta, Yasan kilan he hurt her by telling her he's falling for her amma tamkar an cure wani stone daga kan chest dinshi haka yaji yasan in har bai fada mata ba it will be he's funeral sabida shi kadai yasan how she's feeling, telling her how he feels will make her think about it,
"suhail in ba Don Allah ya Hana ni mijjn aure da wuri ba har ka klleni kayi min such statement?... " bata karasa ba yac
?"haba anty... Har wani laifine Don na fada maki how am feeling?....anty Don kin girmeni that shouldn't mean I should die in silence... Sannan ba kaina farau falling for someone that is older than me ba...." jin irin maganar dayake yasa mami Kara volume din kukanta, kawai she's feeling so humiliated da wannan Maganar dayake furta mata,
"Inna lillahi waina ilaihi rajiun... " mami tafada Tana rufe face dinta da Palm dinta, she cries of destiny dayasa take witnessing irin wannan ranar, ranar da kanin bayanta ya bude baki ya fada mata he's falling for her,
"anty,...? " ya kirata ahankali, banza tayi dashi ta cigaba da kukanta bata cewa komai,
"am I not man enough for you?... " ya tambayeta idanuwanshi cike da kwalla, da sauri ta daga Kai tace
"you're not supposed to say anything like this to me... Ni yayar kace.... Such statement bai kamata ya fito daga bakinka ba.... It's totally wrong.... " tafada cikin kuka, Kai suhail ya hada da staring for about 5 seconds sannan yana daga Kai ya kalleta ya saki dariya Wanda yafi kuka ciwo yana cewa
"anty it was a joke.... " jin maganar daya fada tayi shuru Tana sauraronshi and he's looking normal kaman da gaske he's joking, daga Kai tayi ta kalleshi, sale dauke kanta tayi tasan kawai he's saying it amma babu joke a cikin maganar shi,
"Anty am sorry I was joking...sorry I make my sweet anty cry...anty bakisan zolaya ba.." Yafada yana tada motar, deep down he's happy he said it, Sannan yasan if bai Mai da abun wasa ba mami will never speak with him again but now that he said it and still make it look like joke will make her watch out for he's other actions toward her,
"Anty da wasa nake ki saki ranki...if ba wasa ba why someone like me suhail zance am falling for someone like you...kiyi hakuri I won't make such joke again...""Yafada idanuwanshi cike da kwalla then Hess driving ahankali, ahankali mami ta goge face dinta,
"Anty me kika sayomin?.."ya tambayeta trying to start a new conversation amma ko kadan bata kalli inda yake ba balle ta amsa mashi,
"Anty you're giving me cold attitude kou...shikenan..i Won't say anything again...kiyi hakuri antyna..." Yafada yana maida hawaye dake kokarin zubo mashi, bai Kara cewa komai ba har ya isa gidansu, horn yayi maigadi ya bude mashi gate yana shiga yana parking mami tayi saurin sauka daga motar kaman she's running away from him, hada Kai yayi da staring for about one minute Sannan ya sauka ya dauki bag dinta ya shiga falon gidansu, da sallama ya shiga ya tarda hajiya tsaye rungume da mami, daga Kai hajiya tayi Tana kallonshi ta amsa sallama Sannan tace
"Lafiya dai kake kou?.. Naga ka rame?.." Ta fada cikin kulawa, Dan ajiyan zuciya ya saki without saying a word, mami dake rungume da mom dinta ta saketa ta hau upstairs da sauri hajiya tabi bayanta da kallo ta kalli suhail dake tsaye ya sadda Kai kasa, nan take tagane something is wrong with both of them, bayan mami tabi shi kuma ya ajiye bag dinta kan kujera ya juya ya fice daga falon, ji yake kaman ya Dora hannu bisa Kai ya dinga ihu sabida yanda yake ji, bai ankaraba yaji hawaye na zubo mashi, wajen motarshi ya koma ya shiga ya Kama hanyar gidan maimakon office.
Hajiya na shiga dakin mami ta tarda data Tana kuka sosai, cikin tashin hankali hajiya ta shiga dakin Tana tambayan ta what happened amma mami bata ce komai ba, sai da hajiya tayi da gaske Sannan tace
"Mummy am crying at my destiny ....destiny da zai saa Kanin bayana ya kalle ni yace he's falling for me..." Tafada cikin matsanacin kuka, baki hajiya ta bude Tana kallon ta not understanding Abunda take cewa
"Nifa ban gane Abunda kike cewa ba..." Tafada Tana zama kusa daita,
"Mummy Wai suhail ya kalle ni yace he's falling for me..." Sai lokacin hajiya ta gane inda ta dosa, ko she was not surprised Don ita ta Lura da taketakenshi Sannan. Mijinta told her Abban suhail yace yana tunanin suhail is in love with mami sabida yanda yake kallon ta,
"Hmm dear maybe kilan wasa yayi maki...ke kuma kika dauki maganar da zafi.." Hajiya tafada Tana wayancewa Don kar maganar tayi tsawo,
"Mummy yace he's joking amma I don't believe him...kawai why will he say that in the first place..." Tafada sounding so angry,
"Dear just follow abinda yace...nasan suhail is a nice person and won't be serious with such issues..kawai irin wasan da kuke né yasa ya fadi hakan..now kitashi kiyi wanka ni kuma zanyi setting dining..." Tafada Tana mikewa, fita tayi daga dakin gabanta na faduwa, tasan in har maganar ya Kai kunnen kaka shikenan it's a done deal, daman bayan anyi maganar humaira da suhail a gidan kaka dad din suhail ya kira Dan uwanshi wato mahaifin mami yake cewa he thinks suhail nason mami that zai tambayeshi if yace yes zaiyi wa kaka magana, sai luckily dad din mami yace a bar wanna maganar kar ma aji, ajiyan zuciya ta saki Tana tuna arrangements din da sukayi da dad dinta na cewa Tana dawowa zaa fada mata ta fadawa alhaji Ahmed ya turo,.
[9/1, 9:03 PM] Mardiya Usman Goma: Lokacine 19💚❤💛🧡Kawai bashi da maganar da yake sonyi sai na mami, he will be like mami this mami that, sai ya tambayi Yazid mami kaman sau biyar kafin su bar office, yau ma office disnhi ya Bari ya dawo na Yazid ya zauna face dinshi duk babu walwala he looks so dull and pale abinka da farin mutum,
"Pls for the last time ka bani number da mami ke amfani dashi a Saudi...there's no way I will believe you're not communicating with her..." Suhail ya fada cikin damuwa, Yazid dake duba wasu files ya kalleshi kaman zaiyi magana Sai kuma ya dauke Kai ya cigaba da aikin da yake, tsoki suhail yaja yana cewa
"wato bani da amsa kenan kou...ga mahaukci yana magana abi?.." Yafada sounding angry, idanuwa Yazid ya sake dagawa ya kalleshi tare Dacewa
"Kai din né da abun haushi...I told tun tuni cewa bani da number da Mami take amfani dashi..inshort she's not using any line because bamuyi magana ba...amma Kai sani gaba sai damuna kake..salon kaja kaka ta tsigeni..." Yafada yana maida hankali kan abinda yake, mikewa suhail yayi ya dafa goshinshi da one hand Sai kuma ya rike waist disnhi daya sha belt da Dayan hannun, steps ya dauka kaman biyu zuwa gaba sai kuma ya sake daukan biyu zuwa baya, kawai he looks so confused and disturbed, Kai Yazid ya daga ya kalleshi tare dacewa
"hope dai ba Don anty mami kake Wannan through and fro din ba?.." Ya tambayeshi sounding weird Don baki ya saki yana kallon yanda suhail ke gaba yana baya, suhail baiyi magana ba ya saki Ajiyan zuciya tare da komawa ya zauna, mikewa yayi sai kuma ya sake komawa ya zauna tare da Dora kanshi kan table din Yazid,
"tou fa..." Shine abinda Yazid ya fada yana kallon suhail, ahankali suhail ya dinga sakin ajiyan zuciya while turning he's head from side to side,
"Wai meye haka?.." Yazid ya tambayeshi sounding so disturbed saboda yanayin shi abinda tambaya né, ji ya daga ya kalli Yazid tare dacewa
"Kawai am having a feeling né..." Yafada atakaice, gira daya Yazid ya daga tare dacewa
"What sort of feeling?..bad?..good?.. Which one?.." Ya tambayeshi, suhail sakin ajiyan zuciya yayi tare dacewa
"Nidai kawai gani nan..I don't really know..." Yafada yana ware mashi hannuwa tare da mikewa tsaye, kura mashi Ido Yazid yayi for a moment sai ya saki dariya yana cewa
"da gani Kai da anty mami kun fini shakuwa Yanzu tunda Kai you're having a feeling and am having nothing..anyway relax anty mami is alright..nasan kawai batasan Ana damunta da calls né shiyasa ta kashe wayarta...after all is a week trip..Yanzu nan da kwana biyu kou uku zata dawo..." Yafada mashi, Don ko kadan bai San feeling da suhail ya fada means he's falling for mami ba, shi kanshi he's not sure what exactly is happening to him ba, kawai he's feeling he's heart is attached to her that he can spend 10 whole minutes without thinking about her,
"Allah yasa she's alright..." Suhail ya fada mashi cikin sanyinmurya yana komawa ya zauna,
"she is..." Yazid ya amsa mashi. Shuru yayi ya kurawa waje daya Ido kaman he's thinking, Yazid bai Kara bin ta kanshi ba sai kusan bayan minti biyar ya daga ki ya kalleshi tare dacewa
"Wai Kai Baka komawa office Dinka?.." Yazid ya tambayeshi, idanuwa suhail ya lumshe tare dacewa
"inajin fever na néman rufeni...feel my temperature kaji..." Yafada mashi, ahankali Yazid ya Mike ya zauna kan desk dinshi ya taba gaban goshinshi yaji it's getting hot,
"Yes you are...hope dai ba Don anty mami kake running wannan fever ba?.." Ya tambayeshi,
"Dan Allah ka kyaleni...Nidai kawai gani nan..." Yafada mashi yana maida kanshi kan table din,
"Kaje company clinic ka kwanta...daman your face looks pale..kilan su gano abinda ke damunka.." Yazid ya fada mashi, suhail saka hannu yayi cikin aljihu ya fiddo wayar shi, galary ya shiga yana searching ko yana da picture din mami amma sai yaga bai da ko daya, babu picture din mace cikin wayrshi sai ta humaira itama tun ranar da ya ganta da wani yayi clearing, wayar Yazid dake kan table dinshi ya saka hannu ya dauka,
"What?.." Ya tambayeshi,
"I want to check if kana da complete Quran...nawa babu..." Yafada yana kokarin mikewa, Yazid bai ce komai ba ya maida hankali kan aikin da yake,
"Zanje clinic..if am through transferring it zan bawa messenger ya kawo maka..." Yafada atakaice bai jira abinda zai ce ba ya fice daga office din. Nashi office ya koma ya bude wayar Yazid ya shiga gallery dinshi yana duba pictures dinshi, he was lucky he found almost 20 pictures din mami cikin wayar, bai tsaya bata lokaci ba ya fara marking duk picture da take ciki yana turawa cikin wayrshi, yana gamawa ya mikawa messenger ya kaiwa Yazid, zama yayi yana analyzing duk picture dinta, da akwai Wanda take kan hospital bed hannunta Mai cannula cikin hannun Yazid sukayi wannan picture, she looks so young and beautiful, idanuwa ya lumshe yana cewa
"Anty mami na shiga uku...my heart is taking me to place am not suppose to go..." Yafada yana kallon picture din , da akwai Wanda Tana falonsu Tana tafiya Yazid ya dauketa, da gani batasan ya dauka ba, kanta babu dankwali, she looked tired a cikin picture din, kallonta yayi from her head to toe, she har yau yana ganin kilan mistakes din age dinta akeyi amma ko da wasa bai yarda ta Kai wannan age din ba, da ake cewa yara suna auran manya sai Yanzu ya gane dalilin hakan, if Allah ya dora maka sonsu zakaga Allah ya dauke maka ganin girman age dinsu da kuma duk wani aibu dake tare dasu, shi Yanzu kallon yar karamar yarinya that he can hold to himself yakewa mami. Kawai abinda yake bashi mamaki is yanda akayi duk wannan feeling din babu sai Yanzu suke rushing into him Kaman zasu kasheshi,
"Now that she's getting married..." Yafada cike da damuwa,
"rabbi you know best..but pls don't let me suffer ya rabbi..." Yafada yana kallon picture din, ahankali ya koma clinic Don ya samu daman kallon picture dinta da kyau.
Mami kam kullum her prayers are the same, kawai maganar ta Allah ya kawo Wanda yafi alkairi in kuma alhaji Ahmed ne mafi alkairi Allah yasa ayi dashi, she prays a lot har ranar dawowanta yayi, ko pin bata sayo daga Saudi ba, asalima ko fita batayi iyakanta masjid Sai kuma masaukin mai waazi Wanda ke saudia Wanda duk family dinsu dayaje nan yake sauka.
Kafin mami ta dawo Nigeria suhail ya mugun fita hayyacinshi, ya rame ya damu, dad disnhi na tambayan shi abinda ke damunshi, shi kanshi bai iya cewa ga Abunda ke damunshi kawai dai yasan bai samun bacci Sai kuma yawan tunani, mom disnhi ma Tana tambayanshi why bai cin abinci like before sai yace he's not having much appetite né. Wajen karfe 12 yana zaune a office din Yazid sai wasa yake da kan pen dake hannunshi but he's so lost in thoughts,
"Kaidai Yanzu na gane ka fara boyemin abu...duk ka rame amma kaki ka fadamin exactly what is happening to you..." Yazid ya fada mashi cikin damuwa, suhail daga idanuwa da suka koma kaman yana Jin bacci yayi ya kalli Yazid tare dacewa
"Hmmm kawai I can't say exactly Abunda ke damuna...but I will give anything to be normal again..." Yafada cikin Sanyinmurya, ajiyan zuciya Yazid ya saki before saying
"I know it's about humaira...duk sannan heartbreaks din né ke néman ja maka..." Bai karasa ba yaji anyi mashi message, shuru yayi ya dauki phone disnhi ya bude message din, Dan murmushi ya saki tare da turawa suhail wayar gabanshi without saying a word,
"Menene?.." Suhail ya tambayeshi yana daga wayar, Yazid bai amsa mashi ba, suhail duba message din yayi yaga an rubuta
"Pls little bro if you're not too busy pick me up from the airport by 1:30..reply.." Ya karanta sai ya duba sunan sender yaga anty mami, da sauri suhail ya ajiye wayar ya Mike yana cewa
"Let me pick her..." Yafada yana barin office din, dariya Yazid yayi yana cewa
"You're mad internationally..." Bai karasa ba suhail ya dawo ya dauki wayar daya ajiye ya rubuta mata
"Am sending suhail..am a bit busy today.,he's on he's way..he said zai jiraki har ki sauka..." Ya rubuta sai ya tura mata Sannan ya ajiye wayar ya fita daga office din,nashi office din ya koma ya dauki car keys disnhi ya fice kaman lokacin yayi. Kawai sai yaji duk wannan damuwa is gone, at least zai samu ganinta,yasan duk wannan damuwa is as a result bai ganinta né, amma today zai ganta, daya saura ya iso airport yayi parking ya shiga ciki yana jiran jirginsu ya sauka, daya da minti goma suka iso, suna landing ya fito yana jiran saukowanta, after like 5 minutes ya hango ta, what he experienced is somethings he never experienced in he's whole life, babu abinda yake gani a face dinta sau wani irin haske da annuri, tamkar an Dora wni florescent light a gaban goshinta haka ya gani, her faces bright more than daylight it's self, kawai he's looking kaman bai taba ganin ya mace ba, yau he thought zai iya controlling kallon amma ko kadan ya kasa, ji yayi Ana saka maki hannu cikin Ido yayi saurin blinking, murmushi ya saki itama ta saki murmushi Tana cewa
"Cutest how far?... " tafada Tana dariya, shima dariya yayi ya lumshe idanuwa tare da sakin ajiyan zuciya Sannan yace
"Alhamdulillah anty mami..and you?.."
"Fine lil bro...ya aiki." Ta tambayeshi Tana tsaye gabanshi Tana daga Kai ta kalleshi saboda daman height dinshi yafi nata sosai,
"Fine antyna na Kaina..." Yafada yana bending Don amsar bag din hannunta, intensionally ya taba hannunta tayi saurin sakin bag dinta tare da yarfa hannu Tana cewa
"You're full of electricity..." Tafada cikin zolaya, baki ya tale kaman zaiyi mata kuka yace
"anty meye electricity kuma?.." Dariya tayi sosai cikin zolaya tace
"Baka ganin hannu ka zaiyi electrifying Dina?..." Ta fada mashi Tana kallon hannunta,
"Anty nayi missing dinki like crazy...kuma Dan wulakanci ba'a Kira mutum..." Ya fada idanuwa cikin nata,
"Wayyo Allah my bro..sorry kawai banason damuwa né...I want to concentrate on abinda ya kaini chan..shiyasa...sorry pls..." Tafada mashi, ahankali ya juya Tana biye dashi, Dan juyowa yayi yace
"Am angry..ko you miss me too bazaki fada ba..." Ya fada yana turo baki yana tafiya,
"Haba in Banda abinka da akwai Wanda nayi missing kaman Kai?.. I miss you a zillion times.." Tafada cikin zolaya, murmushi kawai yayi yana tafiya yasan zolaya shi take, inda yayi parking ya isa ya bude mata gidan gabata shiga ta zauna shima ya shiga ya ja motar, yana tuki ta kalleshi Tana cewa
"Cutest ka rame fa.. Did you fall sick in my absence?.." Ta tambayeshi,
"People are saying na rame..ni kuma I don't know exactly abinda ke damuna...kawai dai kilan it's because I miss you like crazy.." Yafada babu wasa ko wani jokes, he said it straight from he's heart, murmushi ta saki tare da bugar mashi hannu tace
"Way yo my lil bro..." Bata karasa ba ya kalleta yana cewa
"Pls banason lil din nan..lil sai kace wani 10 years old boy...Nidai kawai call me cutest like you used to...duk kinfisu iya Kiran sunan..." Yafada yana kaf kaf da idanuwa, biye mashi tayi tace
"My cutest..." Tafada cikin wani irin murya da bata taba yi mashi magana dashi ba shi kuma ya lumshe idanuwa yana wani sakin ajiyan zuciya
"wayyo sugar anty...I love this name...pls call me again.." Yafada sounding naughty, dariya tayi tace
"My only cutest..." Ta sake fada mashi, wannan karin har da Dora hannu kan chest yana jujjuya Kai from one side to another,
"Anty of my wife calls me like this I will loose everything to her..." Yafada cikin calm voice, dariya tayi Tana cewa
"Don't worry...I will tell her how to call you..zan fada mata ta kwantar da murya tace Cutie.." Tafada sounding so sweet,
"Wayyo Allah anty keep calling me...Wallahi wani irin dadi ke da akwai voice dinki..anty you're a lucky woman and any man that marries you is a lucky man..anty Wallahi ko voice dinki alone can drive a man crazy..." Baki mami ta bude Tana kallon yanda yake magana Wai her voice can drive a man crazy,
"Cutest kenan...kawai dai yau kana Jin dadi ne...you're in a good mood..." Tafada not taking what he's saying serious, kallonta yayi ya turo bakiyana cewa
"Anty am serious far...you're the luckiest person that is supposed to be with a lucky guy...Nidai call me again...pls" ya fada yana lumshe idanuwa kaman He's not driving
"Pls ka kalli gabankakar ka zubdamu..." Tafada Tana dariya,kafa ya fara bugawa cikin motar yana cewa
"Pls call me..." Ya fada yana kokarin kuka,
"My cutie...the only cute guy around...cutie cutie cutie..." Ta biye mashi, baki yayi licking yanacewa
"Yafi zuma dadi ...Kai I wish ke zaki dinga kirana haka all the days of my life..." Yafada mata sounding so serious, duk abubuwan da yake yi mami bata wani maida hankali ba balle ta daukeshi serious, ita kanta she's happy for no reason and she decided to allow him say what ever he want,
"My cutie kar ka damu...on your wedding day I will personally take my time to tell your wife to call you cutie in the most sweetest voice..." Bata karasa ba yace
"Nidai ban so...nobody can call me like you...Nidai kawai banaso..." Yafada kaman zaiyi kuka,
"Ya kake So inyi..." Ta tambayeshi Tana kallon side dinshi,
"Nidai I want only you to be the one to call me that name for the rest of my life..." Yafada yana Dan juyowa yaga reactions dinta, dariya yaga tanayi irin he's talking rubbish, idanuwa yayi rolling tare dacewa
"Anty pls stop mana..." Yafada kaman zaiyi kuka, daina dariya tayi tace
"Suhail what do you want me to do?.." Tafada cikin raha,
"Call me for the rest of my life..." Ya fada mata atakaice, she don't know he's indirectly proposing to her, ita kawai yasan suhail is a funny and annoying person and he's full of different characters, duk maganar da yake she takes it as jokes and zolaya irin nashi,
"Kasan it's impossible ai kou?.. Kasan it's something that can happen " tafada mashi
"Ai it's possible...kawai in muna tare Ai you will call me kullum..." Ya fada mata cikin shagwaba,
"Suhail kenan...how is that possible..." Ta fada Tana gyara zamanta,
"If for example mun yi aure.." Yafada yana kallon face dinta, ganin her face is normal yasa yacigaba dacewa
"If we're married dole we will be together..." Yafada gabanshi na faduwa, but at least he's at ease ya fada mata.
[9/1, 9:03 PM] Mardiya Usman Goma: Don't read if you didn't pay, if you do you owe me.
Lokacine 21💚❤🧡💛Hajiya na setting dining gabanta na faduwa, tasan wallahi suhail da gaske yake, the only thing da zai sa wanna maganar yayi saurin mutuwa is in an saka ranar mami da ahmed, shima ko an saka rana in dai ba daurawa akayi ba da akwai matsala don in kaka taji she won't care about the age different ko problem dake tsakanin ta da mahaifiyar suhail sawa zatayi a daura masu aure without delay, wani irin zufa taji ya keto mata saboda fargaba, she's so Scared that kawai bata tunanin komai sai taga ranar auren mami, saboda ko kadan batason maganar nan ya fita kowa yaji dukda tasan da gaske suhail yake because it's written on his face
"what a destiny... Dan Hassana da yata... Kam bomb kenan... Allah ya sauwake... " ta fada tana setting dining, tana gamawa ta hau up stairs wajen mami, lokacin mami ta fito daga wanka tana daure da towel, she looks so calm babu abinda take tunani sai maganar suhail,
"am falling for you.. " taji cikin kunnen ta,
"what nerves... " ta fada cikin ranta, taga kokarin suhail sosai, tasan ko kadan ba da wasa yake ba, ji tayi tsigan jikinta ya tashi har tana dan matsawa saboda tunawa da abinda yayi mata cikin mota, yanda ya jona mata harshe kan wuya and how electrifying she felt, duk maganar da mahaifiyar ta take yi Sam mami bataji, she's so lost in thought, hajiya was surprised by her reaction, saida ta tabata tayi saurin dawowa hayyacinta,
"jewel what's the problem again... " mahaifiyar ta tambayeta, idanuwa ta lumshe tare da sakin ajiyan zuciya saboda she's so disturbed,
"wai you're still thinking kan maganar da suhail yayi maki?.." ta tambayeta sounding so friendly,
"mummy wallahi da gaske suhail yake.. Wallahi he's not joking...yanda yayi naganar..mummy am confused... " ta fada cikin damuwa, baki mahaifiyar ta bude tana kallonta,
"wait a minute... Mami kinason suhail ne?.. " mahaifiyar ta tambayeta kai tsaye, idanuwan mami ta zaro tana dora hannu bakinta tana kokarin hawaye tace
"mummy why will you say That... Mummy suhail kanin bayana ne... Ya zaayi kice inasonshi... " ta fada hawayen takaici na rolling daga idanuwanta,
"baby don't be mad at my statement... Naga you're distubed by abinda is nothing... I told you ko da gaske kike babu ruwanki da wannan maganar... Now i want kije kici abinci ki kira ahmed ya turo... Daman kaka tasa anyi bincike bayan tafiyarki Saudi.. Don haka stop disturbing your self... " mahaifiyar ta tafada mata atakaice, konkadan mami si not excited by maganar ahmed, daman she can swear she don't love him, kawai zata aureshi ne sabida ta fita daga nagging din kaka sannan kuma da maganar suhail yazo,
"now tashi ki shirya... And dont let your father hear about this... " ta fada tana aduar Allah yasa kar suhail ya fadawa mahaifinshi komai, ko kadan batason a tada wannan maganar, not when dan hajiya hassana is involved, hajiya hassana hates her for no reasons at all, kawai don son zuciyarta, don haka tasan her child will never be welcomed into her family, ita ko kadan maganar age bai dameta ba don tasan ko wanda yafi kowa daraja a duniya yayi so wannan ba case bane. Ganin mami bata mikewa yasa mahaifiyar ta ta mike ta dauko mata kaya cikkn closet dinta ta mika mata tana cewa
"put it on... " ta fada mata, babu musu mamj ta zura doguwar rigar ko undies bata saka ba tabi bayan mahaifiyar ta, suka fice, Tana zama kan dining hajiya tayi saurin hawa upstairs ta dauko phone din mami ta sauko.
Suhail kam. Sai da yayi hawaye ya godewa Allah sannan ya tada mota ya kama hanyar gida, kawai yana jin kaman Allah yana punishing dinshi da son mami, baisan abinda ke damunshi haka ba, yana tuki yana hawaye, he's heart hurts like hell, ahankali ya dinga tuki har ya isa gida, bayan yayi parking ya fito yana tafiya kaman mara lafiya, direct part dinshi ya wuce yayi wanka ya fito ya kwanta, kurawa sama ido yayi yana tuna maganar mami,
" she feels ban dace daita ba... Ni suhail... Tana ganin d wasa nake... Ko tana ganin am not man enough... She feels my words as an insult... " yafada cikin dacin rai,
"rabbj kar kasa insha wahala kan so... Not again... Allah ka cire mami da duk wata ya mace daga cikin zuciya ta... I don't want to suffer pls... " yafada yana hawaye. wajen karfe hudu dad dinshi ya shigo domn aikenshi wani waje ya ganshi kwance idanuwanshi lumshe duk hawaue ya bushe, yana jin sallaman mahaifinshi yayi saurin bude ido, surprise look mahaifin ya mashi yana kirashi, ahankali ya daga kai ya kalleshi
"what's wrong with you... You look sick... " ya tambayeshi cikin damuwa,
"bana jin dadi ne... " ya fada yana mikewa zaune tare da gyara daurin towel dinshi
"since when... I thought yau kaje aiki? "
"yes dad... Ban dade da dawowa ba... " ya amsa mashi kaman he's not dying inside,
"sorry... Meke damunka... "
"fever... " ya amsa mashi atakaice, Allah kadai yasan yanda yake ji, ko kadan baison magana.
"gaskiya ya kamata doctor yayi maka diagnose... Wanna complain is getting too much... " mahaifinshi ya fada mashi,
"dad j will be alright..." ya fada atakaice,
"ok... Kaci abinci kuwa... " ya sake tambayar shi, he's the most stubborn cikin yaranshi amma he loves him sosai,
"yes dad.. Zan dan kwanta... " yafada yana dan komawa ya kwanta, mikewa alhaji yayi yana cewa
"bari in kira doctor...
"aa daddy..gobe zan je wajen anty mami ta dubani... " ya fada mashi yana lumshe idanuwa,
"oh ta dawo ne..? " ya tambayeshi yana kallon reaction dinshi, daman alhaji Muhammad ya iya kula da yara kaman mace,
"yes... I picked her from airport dazun... " ya fada idanuwanshi rufe,
"amma lokacin da kayi picking dinta you're not sick kou?.. " ya tambayeshi, suhail bai wani maida hankali kan tanbayan ba yace
"yes... " shuru ne ya dan biyo baya suhail sai dan sakin nishi yake,
"bayan ka ajiyeta fever ya kamaka?... It's unfortunate...now tell me.. What's happening? " mahaifinshi ya tambayeshi, idanuwa suhail ya bude sam ya manta how smart he's dad is,
"nothing dad... Kawai dai gajiya ne... "yayi mashi karya, ajiyan zuciya alhaji ya saki yana cewa
"the earlier you say abind ke damunka the better for you... Problem shared is problem solved... " ya fada yana mikewa, suhail shuru yayi not knowing what to say, shidai yasan kome zai ce will only make mami hate him the more, don haka it's better shi kadai yasha wahala da yasa mami cikin any of their family problem, yana kallo dad dinshi ya fice ya maida bargo ya rufe kanshi, sai nishikawai yake. Daman this day mom dinshi bata wanj damu da harkokinshi ba, har yau she never give up on maganar auren humaira da suhail dujda kaka tace bata son jin wannan maganar again but she's still insisting kan dole suhail ya auri humaira.
Bayan mami ya gama cin abinci hajiya ta tura wayar gabanta tana cewa
"call him... "ta fada mata Don already taga take taken mami, before kafin taje umara she seem interested amma yanzu ko kadan she don't look interested,
"mummy a gabanki zan kirashi?.. "
"yes a gabana... " ta amsa mata atakaice, mami bata kara cewa komai ba tayi dailing number alhaji Ahmed, a matsayinta na wacce ya dade tana neman mijin aure ya kamata taji tana farin ciki amma sam babu, not because tana da wani amma because kawai she's not too happy with him, bayan ringing kaman biyar ya daga yana cewa
"hajiyata nikam me nayi kika yi min irin wanna hukunci... I missed you kaman zanyi hauka... Kullum cikin trying number dinki nake... " yafada kaman zaiyi mata kuka, hajiya dake zaune tana sauraronshi rolling idanuwa tayi, murmushi mami ta saki tare dacewa
"am Sorry my alhaji... Nayi missing dinka too.. Kawai dai na ajiye phone ne shiyasa but now am back... " ta amsa mashi
"welcome back my love... Am coming right away in ganki... " yafada mata
"ok... Daman i have good news for You... " bata karasa ba yace
"good news fa... Yanzu nan zan zo... " ya fada mata atakaice, katse wayar yayi ta kalli mahaifiyar ta
"yanzu yaushe zance mashi ya turo? " mami ta tambayeta kaman wata yarinya,
"let me call your Father... " ta fada tana mikewa bayan kaman minti ashirin ta dawo ta tarda mami data rafka uban tagumi,
"an falling for you... " taji kaman daga sama har tana firgita, hajiya kallon ta tayi tace
"yace suzo zuwa ranar laraba.. Don alhmis family meeting sai ayi announcement..."
"ok..." mami ta amsa mata tana mikewa daga kan dining dauke da plates data ci abinci dashi, tana kaiwa kitchen ta dawo ta wuce falo ta zauna, sai fama daga chest din rigarta kawai take saboda yanda boobs dinta ke bayyana a cikin kayan, kawai Tana tunanin courage din suhail, she can't stop thinking about it,
"mami... " taji voice dinshi ya kirata with confidence, idanuwa tayi rolling tare da daga kai tana kallon kofar falo da aka bude, yazid ne ya shigo da sallama smiling at he's sister
My great anty... Sannu da zuwa... "yafada yana karasowa cikin falon, dan daure face tayi taxe
"shine nace kazo kayi picking dina shine kaki ka turomin wannan mara kunyar kou? " ta fada sounding a little bit angry, murmushi yansaki yana zama kusa daita yace
"wallahi anty bani na turoshi ba... Kawai muna tare da shi message dinki ya shigo sai yayi saurin cewa shi zai zo.. Kawai don baison aiki ya gudo.. Ko office din bai dawo ba... Nasan kilan yana ciki yana bacci... " yazid ya fada knowing he's friend too well, shuru tayi batace komai ba, kallonta yazid yayi sannan yace
"anty ko baiizo ba... "
"yazo mana... "ta amsa atakaice,
"ok yana ina?.. " ya tambayeta
"i don't know.. Maybe he left... "ta fada mashi in i don't care manner, dan dariya yazid yayi yanacewa
"anty hala yayi maki laifi... This one you're talking kaman we are not talking about your cutest,.. " yafada yana fiddo wayarshi don kiran suhail, mami dai shuru tayi bata ce komai ba, number suhail yayi dailing, sai da ta kusa tsinkewa suhail dake kwance yayi picking
"wallahi you will never change... Daman don ka gudu yasa kace zakaje dauko ta kou?...bari kaka ta kamaka.. Zakasan baka da wayau walahir.. "yazid ya fada yana dariya,
"sorry.. It's not like That... " suhail ya fadi cikkn wata irin murya, idanuwa yazid ya zero yana ceaa
"cutest what is wrong with you?.. " ya tambayeshi cikin wata irin murya saboda tashin hankalk, word daya yaji daga bakinshi ya gane
Something is wrong with him, hajiya dakezaune tana sauraronshi taji gabanta ya fadi, itama mami jin ana tambayan suhail what is wrong yasa taji
Wani irin faduwar gaba da har sai da ta dan dora hannu kan chest dinta,
"kawai fever ne... Don't worry.. I will be alright... " yafada cikin sanyimurya,
"haba cutest.. Why zakace kar in damu kaina.. Your voice sounds so terrible... Kuma lafiya ka bar office... What happened.. "yazid yafada sounding so concerned,
"hmmm kawai fever ne from nowhere... " suhail ya fada kaman zaiyi kuka
"sorry... Bari inyi wanka inzo... " inji yazid
"no pls... Basai ka zo ba... " suhail ya fada mashi, yazid bai saurareshi ba katse wayar, kallon mami yayi yana cewa
"anty kinji suhail is seriously sick.. Wallahi lafiya lau ya bar office dazun... " yafada yana mikewa,
"ikon Allah... " tafada cikin sanyimurya tare da satan kallon mom dinsu,
"bari inyi wanka inje ganinshi... " yazid ya fada yana barin falon, hannu mami ya fara yarfawa cikin tashin hankali tana kallon mom dinta kallon haushi tayi mata Tanacewa
"mami meye haka?.. "ta tambayeta sounding piss off,
"mummy kinji wai suhail baida lafiya.. Could it be because of this issues?.. "tafada idanuwanta duk waje sboda tsoro, mami is stubborn amma tana da tausayi sosai, jin suhail is sick makes her feel. Bad, ba wai because she is Into him or anything ba kawia because she takes him as yazid kuma babu abinda yazid zaiyi da zaisa ta juya mashi baya
"wallahi mami bansan kina da problem ba sai yanzu... Karshenta so kike ki tonawa kanki asiri... Na fada maki forget about what he said amma baki ji... " hajjya ta fada sounding so angry, shiru mami tayi tarw da dafa goshinta.
"mummy ko ba komai suhail kaninane...is not as if zan yarda shi because of what he said... Dole in damu in yana cikin matsala... " tafada voice dinta na rawa,
"Nima bance ki yarda shi ba... Kawai. You should stop acting weird... Remember what he said is a joke... " mum dinta ta fada mata, ita kanta hajiya ta gano wani abu, the moment mami zata cigaba da wannan maganar she csn develop some feeling for him, horn akayi a bakin gate mami tayi saurin mikewa ta koma ciki saboda bata da undies kuma tasan alhji ahmed ne, Tana shiga ta sake kaya ta dan gyara face dinta ta fito kasan bene looking young and beautiful, alhaji na ganinta yyu saurin mikewa, kitchen ta shiga ta dauko mashi lemo kasa sha yayi sai kallonta kawai yake kaman bai taba ganin mace ba
"wallahi ban taba missing kowa ba kaman ke... Wallahi i almost die of loneliness da kadaixi... " yafada kaman mara mata a gida, dariya mami tayi tare dacewa
"kilan my sister bata taba tafiya ba kou?.. Because am sure you will miss them more than me... " tafada cikin wayancewa,
"wallhi tana yi.. Kawai naki ne ya bambamta dana kowa... Kinsace min zuciya ..wallahi kaman am faling in love for the first time... " yafada politely, wannan maganar ya dan taba zuciyar mami yanzu dai yana nufin itace matar so, she hates men with such attitude, she never see That in him sai yanzu,
"hmmm mu ai second love ne... "bai bari ta karasa ba yace
"aa... I think kece first love... Kinsan yawanci maza suna managing da first wife ne..."idanuwa mami ta zaro tace
"really?.. Why?.. " ta jera mashi wannan questions cikin takaici,
"ai at first ruwan kashe gobara ake nema.. Sai daga baya ake natsuwa a nemi macen data dace... " yafada mata babu kunya balle tsoron Allah, ita kam she wonder why all this statement is coming out of he's mouth, she detest him so much That ko. Kara kallonshi bata son yi, she went to saudi to pray for husband amma ba irin wannan mijin ba, murmushin karfin hali ta saki amma deep down she's angry, tana sauraronshi ya gama zuba bata ce komai ba, sai da ya gama yace
"hajiyata what's the good news... " ya tambayeshi, murmushi tasaki sannan tace
"kawai i want to see you ne... Shikenan.. " ta fada mashi, don ko kadan she can tell him ya turo bayan wannan attitudes daya nuna mata, she's not a stupid woman, only stupid women ke jin nothing when their fellow women is being abused,
"really... Shikenan abinda zaki fada min kenan?... Wallahi kin samun rai da good news din da kika ce..." ya fada cikin sanyimurya, zata bude baki tayi magana yazid ya fito da sauri, wurinsu yazo ya mikawa ahmed hannu suka gaisa,
"anty naje ganin suhail... " ya fada mata,
"baka ci abincinba... " ta fada mashi,
"anty ina zan iya cin abinci yanzu besty na chan kwance... He's voice sounds so terrible... In ban ganshi ba i can't eat... I will be back later... Kilan mu dawo tare ki dubashi... " yazid yafada cikin damuwa, ajiyaj zuciya mami ta saki tace
"ka kaishi hospital kawai.. A gajiye nake i can't treat anyone now,.. "ta fada ahankali,
"anty is not anyone.. It's cutest... Nidai na tafi... Ko ma meye i will contact you... "yafada yana juyawa,
"tell him am greeting him... " ta fada cikin sanyimurya, ahmed na zaune yana kallon su.
Thanks
[9/2, 5:21 PM] Mardiya Usman Goma: Dont read if You didn't pay, if you do i owe you
💚❤💛💚💛❤💛LOKACI NE 22
"zaiji...sai na dawo.. " yazid ya amsa mata sannan ya fice daga falon, murmushi alhaji ahmed ya saki sannan yace
"lallai kina ji da kananki.. Naga har yanayinki ya sauya... " ya fada wearing a smile, hes angry saboda data ce mashi surprise sai yayi tunanin maganar auren ne shiyasa ya saki baki ya dinga mata surutu amma saj tace just to see her, he don't know wannan surutun ne ya ja mashi, ba kowacce mace zakayi impressing da lousy talks ba,
"dr wai yaushe zaa bani daman turowa.. Kullum cewa kike in bari ki. Dawo daga saudia... Yanzu kin dawo and you're not saying anything... " yafada mata ckkin sanyimurya,
"ai i just got back... Give me more time... "ta amsa mashi, ajiyan zuxiya ya saki sannan yace
"but why all this excuses... Indai banyi maki ba tell ne... I will be patient.. Zan dauki kaddara... "yafada sounding so straight forward, she feels like telling him da wuya su daidaita amna kuma dole sai ta fara yiwa mahaifiyar ta magana, she can't make decision on her own, kawai she needs to tell her abubuwan dayace game da First wife dinshi. Sai wajen magrub ya tafi ita kuma ta koma upstairs, she's missing her little baby wato aisha, itama tayi tafiya zuwa maiduguri gidan wata kawar mamansu who's preparing her for marriage,
Lokacin da yazid ya isa gidansu suhail ya tardashi kwance looking very sick,
"gaskiya ka tashi muje hospital... You look seriously down... Anty mami..." yqna kiran Sunan mamj suhail yayi saurin zaro idnuwa saboda yaji abjnda zaa ce game daita, yar dariya yazid yayi yace
"wannan idanuwa fa?" ya tambayeshi, dan ajiyan zuxiya suhail ya saki sannan yaxe
"just want to hear abinda antyna tace..." ya fada yana kallon yazid,
"kawai tace in gaisheka... Kuma in kaika hospital... Da nace in kawoka gida ta dubaka tace she's very tired... And wanda zai aureta is arround... " idanuwa suhail ya lumshe saboda kishi, jin yazid ya ambaci wanda Zata aura yasa ya daure fuska sosai har yazid yace
"kaidai har yanzu bakason Wannan mutumin... If you know anything about him better say it before it's late... " ya fada mashi, tsoki kawai suhail yaja baice komaj ba, yazid kallon shi yayi from he's head zuwa chest dinshi sai kuma cikinshi kasancewan har lokacin suhail bai saka kaya ba,
"wai kama ci abinci. Kuwa?... Your stomach look empty... " inji yazid, banza suhail yayi dashi bai amsa mashi ba kawai tunanin shi is so different, yazid yafi kusan hour yana magana da suhail amma bai kara bude ido ba balle ya amsa mashi,
"ka tashi mu tafi gjda tou don tunda mummy is still angry with you ba lallai tasan you're sick ba... " yazid ya fada yana mikewa. Tsaye don shi har ya gaji da magana
[6/6, 6:07 PM] Zuwairat Ummumaryam: "pls ka tafi kawai..i want to be alone" suhail ya amsa mashi kaman bai son magana, ajiyan zuciya yazid ya saki sanna yace
"are we fighting? "
"no.. "suhail ya amsa atakaice,
"then why are you giving me such attitudes... Ko nayi laifi dana zo ganinka?.."ya fada sounding so pissed off, shuru suhail yayi yanasakin nishi ahankali, yasan inda shi yazid zai ji abinda ya fadawa anty mami he will definitely hate him too, yasan they're relationship is almost coming to an end,
"wallahi ko abincj banci ba sabida yanda muryar ka tayi kasa amma nazo sai wulakanci kakeyi min... " da sauri suhail yace
"wallahi ba haka bane... Kawai am distubed ne and it's affecting my health... But nasan komai zaiyi daidai.. Pls kar ka damu kanka... And ka shiga cikin gida a baka abinci... Sorry for my attitude... " ya fada mashi cikin rarrashi, idanuwa yazid yayi rolling ya koma ya zauna snnan yace
"menene matslar ka... Kasan we are friends and we hardly hide things from each other... Dan Allah ka fadamin... " yazid ya fada mashi cikin sanyimurya, ajiyan zuciya suhail ya saki sannan yace
"kawai it's about humaira... Kawai am distubed... " suhail yayi mashi karya don if he can't have mami he won't want to loose yazid, da sauri yazid yace
"then bari in je gidan su... Zan yi kneeling gabanta har ta amince ta dawo gareka... " da sauri suhail ya fara girgiza kanshi dake mashi ciwo sosai yana cewa
"in kana wa Allah da manzonsa don't go there... Don't talk to her... She hates me despite my loyalty to her... Dan Allah don't say a word to her ...na rokeka... Pls. .." yayi pleading dashi, shuru yazid yayi not knowing what to do,
"kai kana da matsala...ya zaayi ace you're dying silently beca
Of her kuma bazaka yi magana ba"
"am not dying silently... Kawai dai rabuwa ce ke wahalal dani.. But promise me bazaka fada mata komai ba...pls... "
"well i promise... "yazid ya amsa mashi
"nagode... Yanzu gobe zaka kaini hospital wajen anty mami ta dan dubani ta bani magani.." ya fada mashi don yasan jn dai shi kadai zai je da wuya mami ta saurareahi amma in tare suke she will check him,
"hmmm ai doctor bai maganin ciwo... Maganin ciwo is hakuri... Ko kuma confront her shikenan... "
"aa.. Nidai ka kaini hospital gobe... I will he alright... " suhail yafada cikin sanyimurya,
"shikenan.. Allah ya kaimu... Bari in tafi kar dare yayi min.. Nasan gari na nan cike da hold up yanzu... " yazid yafada yana mikewa godiya suhail yayi mashin ya fice, ajiyan zuxiya suhail ya saki yana tuna how comes he felt for mami haka lokaci guda, kawai dai he knows ya dawo Nigeria da son humaira cikin zuciyar shi, sanna shi sam ya mance cewa anty mami batayi aure ba, ganinta makes him pity her, daga wannan tausayin da yake mata ya dinga tuna ta on and on, and yanda she look so beautiful That ko shi sai ace ya girmeta sosai sannan shape din kafarta that makes him think she might be strong in bed then finally yanda he love touching her da kuma the way her touch gives him erection, iska ya busar tare dacewe
"so fucking fast... " ya fada ahankali.
Bayan mami ta yi sallah magrub ta shiga dakin hajiya, ita kam hajiya she was thinking sun gama magana da alhaji ahmed, so lokacin da mami ta shjga she was wearing a smile na jin dadi, ita kam mami batayi murmushi ba kawai ta zo ta zauna kusa daitasannan tace
"mummy... " ta kira mahaifiyar ta cikin sanyimurya, ahankali hajiya ta daga kai ta kalleta,
"wallahi mummy na gano halin ahmed bai da kyau... " ta fada Tana kallon face din mamanta, kallonta kawai hajiya take not saying a word,
"wai kinji yana cewa bai san so ba sai a kaina... Wai am he's First love... Alaman shi munafuki ne... Nima wata rana haka zaiyi min fa kenan..." tafada mata,
"mami go straight to your point because ni ban san abinda kikeson fada min ba... Kindai san maza most haka suke da wannan gulman... In zasuyi aure amrayar tankar kwai take wajensu... Amma That does not Mean baison First wife dinshi... Kawai dadin bakine... " hajiya ta fada mata sounding a little angry,
'"hmmm ni wanna maganar yasa na kasa ce mashi ya turo... Gaskiya maganar is heart touching... " tafada kanta kasa don tasan mom dinta will be pushed to the wall by her statement,
"lallai mami.. Wato nice mai tausaya maki ke baki tausayin kanki...don wannan yar naganar zaki ce bazaki fada mashi ya turo ba?... Tou listen to me.. Kilan rabon suhail ne ke wahalal dake kuma the moment maganar suhail ya kai kunnen kaka it's over... Ni am not against yarantar shi.. No amma remember he's mother... She can roast you alive in taji wannan naganar... Ni mahaifiyar ki ce kuma bazanyi maki karya ba... Ahmed kadai ne gatanki a yanzu... He's the only person da zai dauke ki daga wanna family drama.. So the ball is in your hands.. Kiyi yanda kika gandama dashi... Amma in maganar suhail ya fita akaji don't blame me.. Remember he's ill Now and sooner or later zai fadi abinda ke damunshi... "mami bata taba ganin mamanta Tana magana cikij bacin rai ba kaman yanzu, she sound so tensed and disturbed, mami dora hannu a chest tayi lokacin da mahaifiyar ta tace rabon suhail, abin na bata mamaki why she puts suhail cikin wanna discussion din, tasan it's something That can never happen in her life,
"mummy zanje yanzun nan in kira ahmed ya turo..." ta fada tana mikewa da sauri, baki hajiya ta tabe tana ceww
"your problem not mine... " ta fada out of anger, mami fita tayi ta koma dakinta tayi dailing number alhaji ahmee, nan ta fada mashi daman tanason yi mashi naganar ya turo ne amma daya zo sai yayi mata kwarjini ta kasa fada mashi, ihu ya dingayi yana alhamdulillah, nan ta fada mashi ya turo zuwa ranar Wednesday, murna ya dingayi yana mata adua, mami ajiye phone din tayi tana sauraronshi amma kaman ta dora hannuta dinga kuka haka ta dinga ji, she's 32 Years amma kaman ta mutu kar tayi aure haka take ji, ko kadan she's not excited at all kaman ba ita dake haukan aure bace, sai da ya gama ihunshi ta katse wayar ta kwanta idanuwanta lumshe thinking about her life and how it's going to be, ko kadan vata wani tuna da suhail ba because she's not into him.
[6/6, 8:12 PM] Zuwairat Ummumaryam: Suhail kam damuwa karuwa take mashi don har garin allah ya waye bai samu bacci ba, ganin babu sarki sai Allah yasa ya mike wajen karfe shida yayi sallah ya shiga part din hajiya, gaidata yayi bata amsa mashi ba balle ta daga kai taga yanda yakoma, daman yasan bata amsawa amma ya zama dole ya gaidata, ahankali ya mike ya shiga cikin dakinta ya bude inda take ajiye magani ya dauki maganin bacci yasha ya fita ya koma part dinshi, bai dade ba bacci yayi gaba dashi. Mami kam dukda bata samu bacci ba sai wajen 2 da wuri ta tashi don tasan she have alot to do a office, da sauri ta shirya ta tafi wajen aikinta. Wajen Karfe 8 yazid yazo gidansu suhail don ya kaishi hospital as Planned amma sai ya tardashi shame shame yana bacci tadashi yayi suhail ya bude ido da kyar ya fada mashi ya dawo in a fito lunch break, yazid baice komai ba ya fice, suhail kam bai tashi ba sai wajen karfe daya, dad dinshi ma ya shigo ya tardashi yana bacci, yana mikewa ya shiga bathroom yayi wanka ya fito yayi sallah, ya mance rabon da yaci abinci, shi yanzu gani yake baa abinci dashi gidan don in bashi ya shiga kitchen da kanshi ya debi abinci ba baa cewa yazo yaci, yanzu gani yake he's Mom doesn't love him anymore, at times sai ya dinga tunanin he's mom tana da plan kan aureshi da humaira if not she. Won't behave the way she's behaving ba, ganin iska na kadashi yasa ya dauki phone dinshi ya kira phone din Mubarak wato he's younger brother ya fada mashi ya fadwa mai aiki ta kawo Mashi, bayan kaman minti goma aka shigo mashi da abinci ya cin kadan ya koma ya kwanta. Bai Dade da kwnaciya ba yazid yazo, babu wasting of time suka fita zuwa hospital da mami ke aiki, suhail ji yayi gabanshi na faduwa as they head into mami's office, Allah ya taimaka yazid ne gaba shi kuma yana biye dashi, yazid bai tsaya nazari ba ya bude office din daidai lokacin da mami ke waya da ahmed, daga kai tayi ta kalleshi tana bashi surprise look sannan ta hangi suhail bayanshi, kau da kai tayi ta cigaba da cewa
"nidai in Allah ya yarda sai ya wuce wata uku... " ta fada kaman she's talking about maganar sa bikinsu, zama yazid yayi shima suhail ya zauna kanshi kasa, dan dauke wayar tayi tace
"pls kuyi hakuri in gama magana... " ta fada masu tana juyar da kujerar ta,
"aa wata biyu dai... " sukaji an fada from the other side,
"naka wasa ne... I have some arrangements to make..." bata karasa ba ahmed yace
"don't worry ko bayan bikinmu komai will go as planned... Kawai i can't wait for jibi suzo... Sai in biyo baya in bawa kaka cin hanci yanda zaa hada dana Little sis..." baki kawai ta dan tabe sannan tace
"let me get back to you... My little brothers are here... " ta fada mashi, katse wayar tayi ta ajiye, suhail dake jin duk abinda suke cewa sadda kai kasa yayi yana wasa da yatsunshi sanna face dinshi dauke da murmushi wanda yafi kuka ciwo, hes trying to look normal kaman he don't care, kai Ta daga ta kallesu tare dacewa
"twins ya dai.. Hope am save... " tana kallon face din yazid, sai ta dan kalli suhail for about a second ta dauke kanta,
"hmmmm anty bashi da lafiya.." bai karasa ba ta kalli suhail tace
"oh sorry cutest.. Ya jikinka... Jiya naji kuna waya... I was down ne shiyasa ban kiraka ba... " ta fada kaman nothing happened, face dinshi dauke da smile ya daga kai yace
"anty am fine da sauki..."ya amsa mata shima yana basarwa kaman he don't care,
"ayya sorry... Tell me what exactly is wrong with you... " ta tambayeshi, shuru yayi bai ce komai ba yazid yayi saurin cewa
"anty wai kinsan abinda ke damunshi?.. " ya tambayeta, da sauri ta girgiza mashi kai amma gabanta na faduwa kar ace ya fadawa yazid what he told her,
"wai he's dying for humaira amma wai ya hana ayi mata magana..." ajiyan zuciya mamj ta saki sanna ta kalli suhail tace
"haba cutest... Dan Allah kar ka cutar da kanka tell her ko kuma forget about her... " tafada mashi cikin shawara, ajiyan zuciya ya saki sanna yace
"anty what difference will it make if she thinks am not ok for her... " yafada cikin sanyimurya, idanuwa tayi rolling tace
"cutest sai kayi hakuri... Ai da akwai wacce zata soka... Kasan dai what will be will definitely be... Indai humaira matarka ce zaka aureta... Pls kar ka damu kanka kaji kou... " kai ya daga ya kalleta tare da tabe mata baki, hakan ya bata mata rai amma sai ta basar,
"yanzu dai me zanyi maka... " ta tambayeshi,
"oho... Nima yazid ne yace dole inzo... "yafada face dinshi daure, baki yazid ya bude yace
"lallai ma suhail... Ashe baka da mutunci ban sani ba... Wato Nima na nasaka zuwa... " ahankali mami ta Mike tana cewa
"nidaj yanzu i have something doing... Kuna iya tafiya tunda abun na rainin hankali ne... "tafada babu wasa, mikewa yazid yayi tare da ficewa cikin fushi while ita kuma mami ta zagayo zata fita ya mike lokaci guda ya fixgota ya maidata baya ya fice daga office dinta, idanuwa waje mami ta tsaya tana sakin ajiyan zuciya saboda tashin hankali, she can't just believe duk yanda take respecting kanta suhail ya rainata haka, ko sau daya bata taba yin wani abu na zubda girma a gabansu ba kasancewan she's the type of person that knows what respect is all about. Kan seat din da yazid ya tashi ta zauna hannunta kan chest dinta while hawaye na turawa idonta.[9/2, 5:21 PM] Mardiya Usman Goma: Dont read if You didn't pay, if you do i owe you
0 comments:
Post a Comment