Ghailan kuwa idonsa har yasoma ja dan haushi da takaice muryarsa kamar me shirin kuka yafara magana "momy wlhy ninakejin kunya idan kina irin abubuwannan me kike tunanin mutane zasuce idan sukaji wannan abin kunyar" murmushi tayi "kaikake ganinsa abin kunya don ba haram bane Donna aureka"
"To wlhy momy indai hakane hada kayana zanyi nabarmiki gidan ki don wlhy nafi kaunar mutuwata akan wannan mummunan al'amarin",
Adnan dake jikin kofar dakin duk jijiyoyin kansa sunfito yace aransa "Allah sarki Yaya ghailan Ashe dama manufar momy kenan shiyasa take wahalar da jawa innalillahi wa'inna ilaihirraji'un wannan abin dame yayi kama? Zan yi iya bakin kokarina naganin wannan abin kunyar damomy keshirin yi be tabbata ba don magnar gaskiya da uwarsu ta auri ghailan gara ta auri kanwarsu koba komai sunkara dankon zumunci kuma sunsan duk tsanani ghailan baze taba bari ta wulakanta ba,
haka yazauna yanata tunaninsa har akayi kiran sallar magriba yatashi yayo alwala,
Dakin ghailan yashiga yasameshi yafito daga toilet alamar yayo alwalar shima kenan "yaya dama kainazo kira muje masallaci naji har antada salla" da mamaki yake kallon adnan dan yau yasake masa fuska harda kiransa aje masallaci bece komaiba yabi bayansa suka fice tundaga wannan ranar zaman adnan da ghailan yadawo daidai,
Adnan kuwa tunani yake ta ina zefara bullowa al'amarin,
Akwana atashi har lokacin bikin khadeeja yazo inda momy ce tayi kusan komai nakayan daki don sun hada da adnan da ghailan,
Zaune suke apalo momy takalli jawaheer dake zaune kawai tadan rame"auta kishirya kayanki yau adnan yakaiki gidan Anty Shafa dan gobe tunda sassafe zamu wuce silami"
"Momy badani za atafiba bikine fa"
"Babu inda zani dake" adnan dake dannan waya yana saurarensu yace "sabodame bazaki je da itaba? Wlhy idan ba aje da itaba babu inda zani nima"
"Banason rashin kunya adnan"
"Da jawaheer ko zamu tafi momy suma aisuna son ganinta idan baza atafi da itaba nima inanan" ganin yakafe momy tahakura zataje da ita don tariga taciwa bakinta albasa tace tareda adnan zasu zo ,
Biki yayi biki inda hankali momy yakasu kashi kashi dan yau za akai amarya duk inda momy zatayi setajanyo jawaheer da ita take xuwa kawai dan kar tasamu kebewa da adnan abin yana konawa jawa rai amma babu yanda zatayi dole se hakuri tana tsaye abayan momy ana shirye shiryen kai amarya dan lkcn. 8:25 basaso dare yayi amar ya tasha kyau momy tasa jawaheer taimata kwalliya daidai iyawarta ganin yaa ghailan tayi ya shiga dakinsa tamaida dubanta ga momy taga hankalinta baya kanta kawai seta sulale ta bibayan ghailan,
"Princess ya akayine?" Smiling tayi "zuwa nayi nace maka I love u" seda yayi dariya kafin yace "zauna nakalli kwalliyarnan dakyau dan wlhy bakarya kinyi kyau"
"Aikafini kyau dazu dazakuje daurin auren kallonka kawai enmata keyi naji kamar na kashesu kaga yadda kake haskawa kuwa"
"Kice dazu kishi ya motsa" hararar wasa tai mishi "eh din kuma kadaina kallona haka karka ga munina"
"Ai bazan taba ganin muninkiba I so much love u"
" I love u more" haka suka rinqa gayawa juna kalaman soyayya har seda jawaheer taji 35% nadaga damuwarta yakau sunacikin hakane momy ta fado dakin tazo kiran ghailan yajanyo motar da amarya zata shiga kofar gidan ,a firgice suke kallon ta,
"Ke bakida hankali ko sena sassauya miki kamanni zaki fita daga idona ko? Uban me kike adakinnan?" Cikin muryar kuka tace "momy wayarsa nazo ya aramin zan kira rufaid"
"Danla dagacan munafuka idan kika karayimin karya sena fasa bakin kuwa kisani idan nakara ganinki da shalele kuna soyayya ban yafeba zoki fice kafin na illataki" da gudunta tabar dakin tana kuka sosai ghailan yabi bayanta kokallon inda momy take beyiba balle yasamu damar yamata magana don idan yabude bakinsa bakaken kalamai ne zasufito kuma bayason furtamatasu amatsayinta na uwa agareshi.
💗feeyah💗
[3/25, 12:40 PM] shaawaibraheem💝: *ALMAJIRINA*
*Exquisite online writers*
_written by sofiya galadanchi (lazy writer)_
_in dedication to Sha'awa Ibrahim_
28/29
Yau Monday ranar da jawaheer ta kammala exam dinta tunda tafito daga gida takejin zazzabi nason kamata amma haka ta daure koda ta isa makaranta har an fara shiga hall din,dakyar taga ta rubuta admission number dinta hakama question daya tayi rubutn ma se a slow dan jikinta har rawa yake tana fitar da numfashi dasauri dasauri har aka fara submitting batasan me akeyiba dan rubutun ma ta ajiyeshi cikin invigilators dinne wani dayake lura da ita tundazu yafahim ci batada lpy shine yazo kusa da ita,
Desk din yadan bubbuga hakan yasa tadago dakyar idonta har wani lumshewa suke "bakida lpy ne?" Gyada mishi kai kawai tayi "subhuhanallah to bani numbern wani na gdnku nakira shi azo adauke ki" yafada yanazaro wayar pen dinta ta dauka ta rubutamai number ghailan a jikin Qp d'inta dan bazata iya maganaba kwasar number yayi yakira yafadamasa abinda ke faruwa,
ko mintuna goma shabiyar ba ayiba Sega ghailan har gaban hall din wata daga cikin student din yasa takama jawaheer takaita mota,
"Princess fito kishiga gida" ghailan ke magana cike da tausayin jawaheer "prince wlhy bazan iya tafi....."shiru tayi dan bazata iya karasawa ba hakan yasa yadauketa kamar baby yashiga da ita gidan haduwa yayi da momy ta sauko daga sama tsawa ta daka masa "kai wannan wane irin iskanci ne masa ka ajiyeta batada kafafuwane se an dauketa don sakarci?" Zuciyarta takeji kamar zata Faso kirjinta tafito tsabar takaici inama itace ghailan ya dauko haka "momy fa batada lpy ne wlhy ko tafiya bata iyayi zan barta ne haka"cikeda jin haushin abinda momy tayi yafice yabar mata palon dakinta yakaita momy na biye dashi abaya ya kwantar da ita kan gado guri yasamu gefen gado yazauna yanakiran Dr awaya momy kuwa kan jawaheer tayi tataba jikinta jitayi jikin zafi rau kamar garwashi subhuhanallahi jawaheer sannu itama zama tayi har Dr imran yazo,
Bayan yagama dubata yace gaskiya se sunje asibiti andubata dakyau amma yanzu yamma tayi subari segobe tunda sassafe suje adubata dakyau dan nan babu kayan aiki idan takama ma se a kwantar da ita yanxu xe bata magani yakuma sakamata drip kafin goben dan tadanji karfin jikinta amma adan sama mata wani abun medan ruwaruwa tasha kafin tasha maganin don zefi saurin yimata aiki,
Yadda Dr yace haka akayi amma da adnan suka tafi dan ghailan yanada ayyuka dayawa a office,
Momy da adnan ne a office din Dr.imran don jin bayanin abinda yake damun jawaheer "a gsky Hajiya yarinyarki batada lafiya sosae abubuwa biyu ne suke damunta na daya damuwa tayi mata yawa Wanda hakan na iya janyo mata hawan jini kuma be kamata ace yarinya kamarta na fama da wannan ciwon ba nabiyu kuma ulcer har tana nema tazama chronic saboda damuwa tayimata yawa batada kwanciyar hankalin zama taci abinci shawarar dazanbaku shine Ku kula da ita sosae kuzauna da ita tafada muku damuwarta saboda gaskiya akwai hadarin gaske idan har nan gaba tacigaba da sa damuwa aranta dan haka yanzu munyi admitting dinta ga bill nan sekuje kubiya gakuma takardar magani asiyo yanzu zamuyi amfani dasu tana room 2 anan corridor din idan kunfita by your left godiya sukai masa momy tanufi dakin da jawah take adnan yaje siyan magungunan,
Bayan kwana biyu
Su anty Shafa ne zaune adakin da jawa take anty Shafa ce ke magana "jawaheer meyake damunki haka?kifadamana kinji insha Allah zamuyi miki maganin damuwarki"
"Umma babu abinda yake damuna"tafada muryarta narawa alamun zatayi kuka "haba jawaheer meyasa zakice haka idan baki sanar damu damuwar kiba wazaki sanar wa mufa iyayenki ne" momy dake zaune tundazu tana saurarensu tace " meko yake damunta banda ghailan data kwallafawa ranta zata sameshi kuma wlhy baxan yi magana biyuba insha Allah garama kimaida hankalinki dan babuke babu auren ghailan" cikeda jin haushin momy anty Shafa tafara masifa "waike meyake damunki sekace wata metabin hankali dalilinki bawani kwakkwara bane kinbi kitakura yara wlhy kikama kanki banason irin haka"
"Da hankali na anty Shafa nafadamiki dalilina kawai kibarni dayarannan"
"Anki abarki dasu din" dahaka sukacigaba da sa'insa har anty shafa tayi xuciya tabar asibitin dan idan tatsaya abubuwa zasu iya yamutsewa,
Bayan sati daya jikin jawa yayi sauki harma ansallame ta amma nata sakeba haryanxu kuma abincin ma kadan takeci sam batada walwala,
Ya Sunday dayamma ghailan yana kwance adakinsa momy tashigo dakin tana yan salailai abakin gado taje tazauna adnan kuwa sauri yake yaje gun ghailan yaimasa bayani akan wasu takaddu kuma yaimasa sighing chak yatsaya abakin kofar dakin don jin abinda momy ke fada "haba my ghailan yanzu bazaka soniba kodan soyayyar danake maka kataimaka muyi arenmu wlhy inaji bazan iya rabuwa dakaiba soyayyarka ta mamayemin jini da jijiya ta fasa kashina tashi ga har cikin b'argona kataimaka min plsss" zuface ta ke tsatstsafo masa tako ina duk yafirgice......
💗feeyah💗
[3/25, 12:40 PM] shaawaibraheem💝: *ALMAJIRINA*
*©EXquisite online writers*
_written by sofiyyah galadanchi_
_in dedication to Sha'awa Ibrahim_
30/31
Ghailan kuwa idonsa har yasoma ja dan haushi da takaice muryarsa kamar me shirin kuka yafara magana "momy wlhy ninakejin kunya idan kina irin abubuwannan me kike tunanin mutane zasuce idan sukaji wannan abin kunyar" murmushi tayi "kaikake ganinsa abin kunya don ba haram bane Donna aureka"
"To wlhy momy indai hakane hada kayana zanyi nabarmiki gidan ki don wlhy nafi kaunar mutuwata akan wannan mummunan al'amarin",
Adnan dake jikin kofar dakin duk jijiyoyin kansa sunfito yace aransa "Allah sarki Yaya ghailan Ashe dama manufar momy kenan shiyasa take wahalar da jawa innalillahi wa'inna ilaihirraji'un wannan abin dame yayi kama? Zan yi iya bakin kokarina naganin wannan abin kunyar damomy keshirin yi be tabbata ba don magnar gaskiya da uwarsu ta auri ghailan gara ta auri kanwarsu koba komai sunkara dankon zumunci kuma sunsan duk tsanani ghailan baze taba bari ta wulakanta ba,
haka yazauna yanata tunaninsa har akayi kiran sallar magriba yatashi yayo alwala,
Dakin ghailan yashiga yasameshi yafito daga toilet alamar yayo alwalar shima kenan "yaya dama kainazo kira muje masallaci naji har antada salla" da mamaki yake kallon adnan dan yau yasake masa fuska harda kiransa aje masallaci bece komaiba yabi bayansa suka fice tundaga wannan ranar zaman adnan da ghailan yadawo daidai,
Adnan kuwa tunani yake ta ina zefara bullowa al'amarin,
Akwana atashi har lokacin bikin khadeeja yazo inda momy ce tayi kusan komai nakayan daki don sun hada da adnan da ghailan,
Zaune suke apalo momy takalli jawaheer dake zaune kawai tadan rame"auta kishirya kayanki yau adnan yakaiki gidan Anty Shafa dan gobe tunda sassafe zamu wuce silami"
"Momy badani za atafiba bikine fa"
"Babu inda zani dake" adnan dake dannan waya yana saurarensu yace "sabodame bazaki je da itaba? Wlhy idan ba aje da itaba babu inda zani nima"
"Banason rashin kunya adnan"
"Da jawaheer ko zamu tafi momy suma aisuna son ganinta idan baza atafi da itaba nima inanan" ganin yakafe momy tahakura zataje da ita don tariga taciwa bakinta albasa tace tareda adnan zasu zo ,
Biki yayi biki inda hankali momy yakasu kashi kashi dan yau za akai amarya duk inda momy zatayi setajanyo jawaheer da ita take xuwa kawai dan kar tasamu kebewa da adnan abin yana konawa jawa rai amma babu yanda zatayi dole se hakuri tana tsaye abayan momy ana shirye shiryen kai amarya dan lkcn. 8:25 basaso dare yayi amar ya tasha kyau momy tasa jawaheer taimata kwalliya daidai iyawarta ganin yaa ghailan tayi ya shiga dakinsa tamaida dubanta ga momy taga hankalinta baya kanta kawai seta sulale ta bibayan ghailan,
"Princess ya akayine?" Smiling tayi "zuwa nayi nace maka I love u" seda yayi dariya kafin yace "zauna nakalli kwalliyarnan dakyau dan wlhy bakarya kinyi kyau"
"Aikafini kyau dazu dazakuje daurin auren kallonka kawai enmata keyi naji kamar na kashesu kaga yadda kake haskawa kuwa"
"Kice dazu kishi ya motsa" hararar wasa tai mishi "eh din kuma kadaina kallona haka karka ga munina"
"Ai bazan taba ganin muninkiba I so much love u"
" I love u more" haka suka rinqa gayawa juna kalaman soyayya har seda jawaheer taji 35% nadaga damuwarta yakau sunacikin hakane momy ta fado dakin tazo kiran ghailan yajanyo motar da amarya zata shiga kofar gidan ,a firgice suke kallon ta,
"Ke bakida hankali ko sena sassauya miki kamanni zaki fita daga idona ko? Uban me kike adakinnan?" Cikin muryar kuka tace "momy wayarsa nazo ya aramin zan kira rufaid"
"Danla dagacan munafuka idan kika karayimin karya sena fasa bakin kuwa kisani idan nakara ganinki da shalele kuna soyayya ban yafeba zoki fice kafin na illataki" da gudunta tabar dakin tana kuka sosai ghailan yabi bayanta kokallon inda momy take beyiba balle yasamu damar yamata magana don idan yabude bakinsa bakaken kalamai ne zasufito kuma bayason furtamatasu amatsayinta na uwa agareshi.
💗feeyah💗
[3/25, 12:40 PM] shaawaibraheem💝: *ALMAJIRINA*
*©Exquisite online writers*
_written by sofiyyah galadanchi_
_this page goes to you Jidda(dota)&Anty yar mitsila (fatty Axland) love you❤_
32/33
Angama biki lpy ankai amarya sedai fatal Allah yabasu zaman lpy da zuri'a dayyaba
Ranar lahadi da yamma suka dawo sokoto inda jawaheer walwalarta ta ragu xuciyarta zafi take ga kanta yafara ciwo koda suka iso dakinta kawai ta shiga bata kara fitowaba se da gari ya waye dan ko dinner bata fito tayiba haka ghailan wurin sadeeq ya tafi bashiya dawoba se 10:15 yashigo gdn kwata kwata abinci baya gabansa ko a gidansu sadeeq tea kawai yadan sha kadan,
Bayan sati daya gidan gaba daya bashida dadi kasancewar masu raya gidan zuciyoyinsu basuda dadi,
Ghailan shine me karfin hali yana zuwa office yayi aikinsa yadda yakamata,
Bangaren jawaheer kuwa magani takesha amma lafiya ta qiya yau ciwo gobe lafiya ga momy bata tausayinta se adnan ne yake kula da ita yana lallashinta amma be nunamata yasan manufar momy akan ghailan ba gashi duk tarame haskenta yafara dishewa babu komai cikin fuskarta banda ido gasunan kamar Anty billy nagaba tana biye(maman nu'aym)lol😜
Ghailan ne yashigo gidan bayan sallah isha'i momy yagani zaune a Palo bemako kalli gefentaba yawuce "shalele zonan" daure fuskarnan yayi tamau babu musu yakara sa hadi dazama kan kujerar dake facing din momy
"Shalele dama zancen aurenmu ne naga lokaci nata tafiya bakace..."
"Momy ya isheki wannan Abu baze taba kasancewa ba kema kanki kinsani gara tun yanxu kirufa mana asiri kibar zancen nan wallahi tallahi idan ban auri jawaheer ba bazan taba iya aurenki ba yadda kikasan bazan iya auren uwar data kawo ni duniya ba haka bazan taba iya aurenkiba kijanye wannan maganar ni matsayin uwa na daukeki kuma haka zancigaba da daukarki uwata har ta tazara" cikeda bacinrai yake maganar dan yagano yanzu duk bata lallami bace dan momy baganewa zatayiba
Momy zata fara magana setaji muryar adnan yafara magana"momy meye wannan kike shirinyi bata mana suna kikeso kiyi?wannan wane irin abin kunyane?"
"Bansaniba?kasan banason rashin kunya dakai nake magana?to bari kaji babu Wanda ya isa ya hanani yin abinda nayi niyya"
"Momy ki rufamana asiri nadade dajin wannan batu amma nakama bakina nayi shiru azatona kodan ganin halin da auta take ciki zaki janye wannan batun"da sigar lallashi yake maganar dan yanaso ashawo kan matsalar a gidane batareda sunyiwa Kansu tonon silili ba
"adnan bafa zan fasa abinda nai niyyaba"
Wani abune yaji ya tsaya masa awuya "shikenan momy wlhy zuwa zanyi nafadawa kawu Ahmad"
"Ko duk duniyarnan zata taru akaina sena cika burina",
ghailan kallonsu kawai yake axucyarsa yace no wonder adnan yasake masa fuska Ashe yagano qurin momy ne adnan kuwa fuuu yafice daga palon motarsa kawai yashiga be tsaya ko inaba se gidan kawun momy
Ghailan kuwa tashi yayi yashige dakinsa yarufoshi da key dan kar momy tashigo masa da wannan zancen dakeshirin tarwatsa masa kwakwalwa.
_kuyi hakuri da wannan luv ya oll💋💋_
💗feeyah💗
[3/25, 12:40 PM] shaawaibraheem💝: *ALMAJIRINA*
*©Exquisite online writers*
_written by sofiyyah galadanchi_
_this page goes to you Jidda(dota)&Anty yar mitsila (fatty Axland)_
34/35
Zazzaune suke a palo momy ido kamar an soya gyada momy,anty Shafa,adnan,ghailan,da kawu Ahmad,
Rai abace kawu yafara magana "murjanatu wani zance naji daga bakin adnan jiya yaje yasanar dani da nayi niyyar cire hannuna adukkan lamuranki sekuma naji wannan zancen Dabe kamata na kyaleba abinda nakeso naji shin dagaske ne abinda yafadamin idan da gaskene meye dalilinki?"
"Kawu meyace maka" seda yakara kallonta dakyau kafin yace "ghailan dakika hana jawaheer suyi aure Ashe ba wai aurenne bakyaso suyiba ke dakanki kikeso ki auri danki"
"Eh hakane kawu kuma naga akwai aure tsakaninmu kuma ba Dana nakeson na auraba Ku fahimceni"
"Abinda nafahimta akan wannan zancen naki shine dama badon Allah kika riqi yaronnan ba akan wata manufa ne kuma gashi munji kuma mungani shiyasa kike korar manema aurenki gashi kinada sauran kuruciyar ki"
Anty shafa tafara magana "wlhy ni murja kin bani kunya banyi zaton zaki take saniba karatunki bemiki anfaniba kokadan wannan aikin jahilai ne dakuma wayanda basu waye da girmanki kike takarar soyayya da yar cikinki kuma akan yaron dabashi da uwar data wuceki,kuma kisani ana barin halal dan kunya azatona koda kina sonshi da aure idan kika lura da erki dashi suna soyayya zaki janye naki qudurin kuma kodan ganin halin datake ciki kya tausaya mata amma duk baki dubi wannan ba kikeso ki tozarta mu kijefa yara cikin wani hali" zuciyarta kamar zata fito haka takeji,
Momy muryarta kamar zatayi kuka"wlhy kawu bada wata manufa na riqi ghailan ba karku manta lokacin fa mahaifinsu yanada rai sabodame inada mijina araye zanyi tunanin renon yaro kawai don idan ya girma na aureshi? Inada tabbacin mijina zan rabu dashi ne kokuma zemutu yabarni?ina da tabbacin shiyaron ze rayu haryai girman dazan aureshi? Allah yaga zuciyata wlhy saboda Allah nakesonsa narasa wane irin sone nake masa tun daga ranar dana Daura idona akan ghailan naji inason shi shiyasama naga tunda inada hali zan riqeshi kuma na inganta rayuwarshi daga baya ne nake tunanin sonda nake mishi wane irine wata zuciyar tana cemin haka kawai Allah ya dora miki sonsa wata zuciyar kuma tace kila kinamasa soyayyace irinta aure tunda akwai aure tsakaninku kuma baki fara wannan tunaninba sebayan rasuwar mijinki hakan yasa nayanke shawarar aurensa"takarashe maganar hawaye nazubowa daga idonta
"Kicire wannan tunanin daga ranki murjanatu shedan ne yake rudaki"da muryar lallashi yai maganar Anty shafa ta Dora da "gaskiya kam kirufe wannan babin kibar yara suyi aurensu "
"Anty bana tunanin zan iya rayuwa batarade ghailan ba"
Zuciyar kawo tadau zafi dan yaga suna gabas momy na yamma yamiqe afusace "shikenan murja duk abinda kila ga dama kiyi tunda bamuda daraja a idonki idan kika kashe yayanki kekika sanin Allah yagani munyi iyabakin kokarinmu naganin kinfahimta"yanagama fadar haka yafice Anty Shafa kuwa dakin jawaheer tashiga,
A kwance tasameta kan gado tanata juyi tana kuka dasauri takarasa kusada ita "jawaheer menene"
Tana kuka tace "umma cikina zan mutu yunwa nakeji"
"Sannu zaki iya tashi"gyada mata kai kawai tayi alamar eh "ok bari ina zuwa wardrobe d'inta tabude tajanyo karamin trolley tazuba kayanta dasauran tarkacen dazata iya bukata hijab tasaka mata taja hannunta suka fito palo
Zaune suka iske momy inda suka barta tana tunani "Hajiya murja nikam nadauki yata bazan yadda ina kallo kijanyo mata hawan jini ba kuma ba a kula da ita tana daki ita kadai tana fama,amma nabaki lokaci kiyi tunani kichanja ra'ayi inba hakaba wlhy Abba zanje nafadawa tana gama fadar haka suka fice momy kuwa takasa cewa komai se tunani take,
Ghailan ne da adnan adaki ghailan yafara magana"adnan inaga zan tattara kayana nabar gidannan kai zakasan inda nake ba silami zaniba kuma zancigaba dazuwa aiki sedai inaso kanunawa momy bakasan inda nakeba kuma idan ta tambayeka kokana ganina wurin aiki kanuna mata kadaina ganina awurin aikin inasone mubata lokaci tadawo daidai dan naga hankalinta ba a kwance yakeba kuma azahirin gsky nagano soyayyar datakemin tad'a da uwa ne shedan ne yake ingizata"
"To shikenan yaya Allah ya tabbatar da alkhairi".
💗feeyah💗
[3/25, 12:40 PM] shaawaibraheem💝: *ALMAJIRINA*
*©Exquisite online writers*
_written by sofiyyah galadanchi_
_this page goes to you Jidda(dota)&Anty yar mitsila (fatty Axland)_
34/35
Zazzaune suke a palo momy ido kamar an soya gyada momy,anty Shafa,adnan,ghailan,da kawu Ahmad,
Rai abace kawu yafara magana "murjanatu wani zance naji daga bakin adnan jiya yaje yasanar dani da nayi niyyar cire hannuna adukkan lamuranki sekuma naji wannan zancen Dabe kamata na kyaleba abinda nakeso naji shin dagaske ne abinda yafadamin idan da gaskene meye dalilinki?"
"Kawu meyace maka" seda yakara kallonta dakyau kafin yace "ghailan dakika hana jawaheer suyi aure Ashe ba wai aurenne bakyaso suyiba ke dakanki kikeso ki auri danki"
"Eh hakane kawu kuma naga akwai aure tsakaninmu kuma ba Dana nakeson na auraba Ku fahimceni"
"Abinda nafahimta akan wannan zancen naki shine dama badon Allah kika riqi yaronnan ba akan wata manufa ne kuma gashi munji kuma mungani shiyasa kike korar manema aurenki gashi kinada sauran kuruciyar ki"
Anty shafa tafara magana "wlhy ni murja kin bani kunya banyi zaton zaki take saniba karatunki bemiki anfaniba kokadan wannan aikin jahilai ne dakuma wayanda basu waye da girmanki kike takarar soyayya da yar cikinki kuma akan yaron dabashi da uwar data wuceki,kuma kisani ana barin halal dan kunya azatona koda kina sonshi da aure idan kika lura da erki dashi suna soyayya zaki janye naki qudurin kuma kodan ganin halin datake ciki kya tausaya mata amma duk baki dubi wannan ba kikeso ki tozarta mu kijefa yara cikin wani hali" zuciyarta kamar zata fito haka takeji,
Momy muryarta kamar zatayi kuka"wlhy kawu bada wata manufa na riqi ghailan ba karku manta lokacin fa mahaifinsu yanada rai sabodame inada mijina araye zanyi tunanin renon yaro kawai don idan ya girma na aureshi? Inada tabbacin mijina zan rabu dashi ne kokuma zemutu yabarni?ina da tabbacin shiyaron ze rayu haryai girman dazan aureshi? Allah yaga zuciyata wlhy saboda Allah nakesonsa narasa wane irin sone nake masa tun daga ranar dana Daura idona akan ghailan naji inason shi shiyasama naga tunda inada hali zan riqeshi kuma na inganta rayuwarshi daga baya ne nake tunanin sonda nake mishi wane irine wata zuciyar tana cemin haka kawai Allah ya dora miki sonsa wata zuciyar kuma tace kila kinamasa soyayyace irinta aure tunda akwai aure tsakaninku kuma baki fara wannan tunaninba sebayan rasuwar mijinki hakan yasa nayanke shawarar aurensa"takarashe maganar hawaye nazubowa daga idonta
"Kicire wannan tunanin daga ranki murjanatu shedan ne yake rudaki"da muryar lallashi yai maganar Anty shafa ta Dora da "gaskiya kam kirufe wannan babin kibar yara suyi aurensu "
"Anty bana tunanin zan iya rayuwa batarade ghailan ba"
Zuciyar kawo tadau zafi dan yaga suna gabas momy na yamma yamiqe afusace "shikenan murja duk abinda kila ga dama kiyi tunda bamuda daraja a idonki idan kika kashe yayanki kekika sanin Allah yagani munyi iyabakin kokarinmu naganin kinfahimta"yanagama fadar haka yafice Anty Shafa kuwa dakin jawaheer tashiga,
A kwance tasameta kan gado tanata juyi tana kuka dasauri takarasa kusada ita "jawaheer menene"
Tana kuka tace "umma cikina zan mutu yunwa nakeji"
"Sannu zaki iya tashi"gyada mata kai kawai tayi alamar eh "ok bari ina zuwa wardrobe d'inta tabude tajanyo karamin trolley tazuba kayanta dasauran tarkacen dazata iya bukata hijab tasaka mata taja hannunta suka fito palo
Zaune suka iske momy inda suka barta tana tunani "Hajiya murja nikam nadauki yata bazan yadda ina kallo kijanyo mata hawan jini ba kuma ba a kula da ita tana daki ita kadai tana fama,amma nabaki lokaci kiyi tunani kichanja ra'ayi inba hakaba wlhy Abba zanje nafadawa tana gama fadar haka suka fice momy kuwa takasa cewa komai se tunani take,
Ghailan ne da adnan adaki ghailan yafara magana"adnan inaga zan tattara kayana nabar gidannan kai zakasan inda nake ba silami zaniba kuma zancigaba dazuwa aiki sedai inaso kanunawa momy bakasan inda nakeba kuma idan ta tambayeka kokana ganina wurin aiki kanuna mata kadaina ganina awurin aikin inasone mubata lokaci tadawo daidai dan naga hankalinta ba a kwance yakeba kuma azahirin gsky nagano soyayyar datakemin tad'a da uwa ne shedan ne yake ingizata"
"To shikenan yaya Allah ya tabbatar da alkhairi".
💗feeyah💗
[3/25, 12:40 PM] shaawaibraheem💝: *ALMAJIRINA*
*©Exquisite online writers*
_written by sofiyyah galadanchi_
_in dedication to Sha'awa Ibrahim_
36/37
Zaune momy take adakinta abin duniya ya isheta gidan baya mata dadi gabayansa jawaheer batanan,adnan yadaina zama gidan idan yafita tun safe bayadawowa sedare atakaicedai kwana kawai yake agidan balle ghailan dayau kwana shida kenan batasa shi a ido ba ta tambayi adnan yace shima besan inda yakeba yaita nemansa awaya ba asamu,
Babban abinda yafi damunta shine cewar da Anty Shafa tayi zata fadawa babansu tasan matsala za asamu indai zancen yakai kunnen iyayenta gashi tanata kokarin taga ta yakice abin aranta tadaina tunanin ghailan tasani bada ita yadaceba amma zuciyarta se kara ingizata take,
A gidan Anty Shafa
Suna zuwa dakin ta tawuce da jawa ruwan wanka ta hada mata a toilet da kanta ta taimakawa jawa tai wankan Dan ta lura ko tsayuwa wuya take mata bayan tayi wankan tabata kaya marasa nauyi tasaka tea tahada mata me kauri tazaunar da ita da kadan kadan har ta shanye "to auta tashi kiyi salla naji ana kiran salla sena baki abinci kici kinji mekikeson ci?" "Umma indomie nakeso"
"Yawwa to bari nayi salla nadafa miki" murmushi jawaheer tayi abinda tamanta yadda akeyinsa ma "umma na gode" hararar wasa taimata "ke banason shashanci tashi kiyi salla ko sena kama miki ne?"
"A a zan iya dama dazu yunwace tasa nake jin jiri"
Kitchen Anty Shafa tashi ga ta Dora ruwa kafin tadawo dakin tayi sallah koda tashi ga jawaheer hartafara itama alwala tayi tafara sallar,
"Umma na koshi "
"Kinyi kadan yarinya sa himma kicinye Niba"aragemin abinci agida daga yau idan nazuba miki sekin cinye kodan wannan kasusuwan najikinki su koma dukda dama chan bakida kiba amma bahaka kikeba kalli yadda kika koma maza kibani plate" shagabe fuska tayi kamar zatayi kuka marwan dake zaune ya tuntsire da daria ganin umma ta kauda kanta daga kallon jawaheer me shagwaba "kai meye haka?" Da muryar daria yace "umma wannan yar taki tacika shagwaba wai se an lallasheta taci abinci"
"Kai banason haka tashi kabar Palonnan bakaganin batada lafiya" tafada tana hararasa da wasa "aidama ko Baku koreniba fita zanyi surukarki kejirana"
Murmushi tayi "kanka akeji Mara kunya kawai" yafita yana dariya,
Wasa wasa yau sati biyu kenan babu ghailan babu dalilinsa har silami taje amma bayachan tawayance musu akan zuwa kawai tayi ta gaidasu ghailan ayyuka sun masa yawa tacikasu da abin arziki kafin tawuce azuciyarta take tunanin "ko gidan radio zata saka cigiyarsa" to mema zatayi kwakwalwarta nema take tadeana aiki gunwa zataje dukansu ta bata musu rai sunyi fushi da ita haka ta zauna gidan ranta babu dadi to ina yatafi?(nima bansaniba),
"Umma ina wuni ya gida da mai jiki"
"Lafiya lau ghailan fushima take bakazo kaduba taba"tafada da sigar wasa "umma akaimata waya nabata hakuri",
Jawaheer ga yayanki zakuyi magana duk azatonta adnan ne hakan yasa tana karbar wayar tafara magana "Yaya nayi fushi jiya kace zaka kawomin chocolate cookies baka kawomin ba kuma"
"My princess "cikin wata muryar dabema San yanada itaba hakan yasa tayi shiru takasa magana sekuma tasa kuka "my princess menene?yi hakuri kinji I love u"
"I luv u more my prince"
"Kidaina kuka kinji insha Allah yau zanzo zansiyo miki chocolate cookies kinji"murmushi tayi "kasiyo min ice cream"
"To shikenan princess senazo"dahaka suka yi sallama kamar karsu rabu,
Momy kuwa jitake kamar tamutu danko adnan baya zama gidan gaisuwa kadai ke hadashi da ita inze fita seya shiga dakinta yagaisheta daga haka shikenan bazata sake ganinsaba se washe gari kuma,
Gari yayi zafi haka tashirya taje gidan Anty Shafa sotake suyi magana ta fahimta suje silami gidan iyayen ghailan Dan Susan halinda dansu yake ciki karsuzo suyi shiru yakasance yanacikin wani hali (su momy anji jiki)
Ghailan da jawaheer a Palo suna hira se tunstira Dariya suke sallamar momy ce takatsesu tsayawa tayi takare musu kallo fuskarta cike da bacin rai karasa wa tayi palon hadi da wankawa jawaheer kyakkyawan mari kafin tafara masifa......
_kuyi hakuri da wannan_
💗feeyah💗
[3/25, 12:40 PM] shaawaibraheem💝: *ALMAJIRINA*
*©Exquisite online writers*
_written by sofiyyah galadanchi_
_in dedication to Sha'awa Ibrahim_
38/39
"Ohhhh nikuka maida mahaukaciya ko inacan hankalina yatashi bansan Inda kake ba ashe kananan kuna abinda nahaneku to wallahi tallahi kukiyaye ni ke kuma nadawo kanki wato baki dauki zancena da muhimmaci ba nafadamiki idan nakara ganinki da ghailan kuna soyayya ban yafe amma kinki jina ko to wlhy zan dauki mummunan mataki akanki" momy ce keta wannan masifan anty Shafa kuwa jin hayaniya yasata fitowa ta tsya tana sauraren fadan da momy keyi cikin kuka jawaheer tafara magana
"Anya kuwa momy kekika haifeni?babu uwarda zataso ganin danta cikin damuwa bata nemi mafita domin ganin farincikin danta momy idan kece uwar data kawoni duniya meyasa bazakiso farincikinaba? Meyasa bazaki nemarmin hanyar dazan sami farincikina ba momy farincikina a hannunki yake basekinsha wahalar nema ba zanyi matukar bakinciki idan kece uwar data kawo niduniya amma bakya kaunar farinciki na"
"Ke kikama min bakinki wlhy tun ban karairaya kiba kuma kije kihado kayanki aikinsami lafiya muwuce gida"
Dagudunta takarasa bayan anty Shafa "ni wallahi momy bazan bikiba tunda bakya sons"anty Shafa tajanyota tadawo da ita gabanta "jawaheer kiyi hakuri kinji kibi mamanki tanasonki"
"Haba umma yazakice tanaso na? Momy bakisaniba tun ranar damukazo fadamiki zancen soyayyarmu kika koramu tun ranar nasan manufarki akan hanani auren Yaya ghailan hakika nayi matukar bakin ciki kuma banxo da Sa'a ba arayuwata wai ace uwa da yarta ke takarar soyayya akan saurayi Wanda ya dauketa tamkar mahaifiyarsa munajin labari munagani da idanunmu dayawa iyaye suke sacrificing farincikinsu saboda yayansu amma momy banda ke saboda zancenki ko kadan ba abin hawa azauna bane kuma daga ni har shi wallahi munfi kaunar mutuwar mu akan ki aureshi"durqushewa tayi awurin tana dirzar kuka
Ghailan ne yadawo gaban momy ya tsaya kafin yafara magana "momy tabbas ni Dane awurinki bazan taba son na saba mikiba kece kika fitar dani daga rayuwar kunci kika maidani cikakken dan Adam kamar kowa amma momy hakurina yasoma karewa akan abubuwan dakike ATM card dinsa yaciro daga aljihu ya ajiye agabanta hadi da karanto mata pin dinsa duk abinda kikayimin nagode zan fita daga rayuwarki da yayanki kamar yadda kikeso duk abinda nasamu ta sanadiyyarki zan ajiye miki abinki ilimin dake kaina ma da inada yadda zanyi naciroshi dasena damka miki abinki kokuma nayi tariyar baya namaida rayuwata kauyenmu daduk sena yi domin nafita daga rayuwarku tafiyata zanyi basekin yi wahalar nemana ba garinmu zani inxauna da iyayena kuma zan fada musu abinda yasa nadawo saboda ta boye boye takare tunda baki rufawa kanki asiri ba mu meye amfanin rufeshi? Nagode sosae da muhimmiyar rawar dakuka taka arayuwata" hawayen dayake kokarin tarewa ne tundazu suka shammaceshi suka zubo dan haka beyi kokarin taresu ba illama kukan daya kwace masa ya durqushe awajen wani kukan suka jigo daga bakin kofa adnan ne da tundazu yake tsaye yana saurarar su karasowa yayi palon "ada munyi tunanin babu Wanda yakaimu sa'ar uwa ashe ba haka bane seyanxu muke ganin halayen uwar tamu dabasu dace da itaba na tabbata saboda wannan abinci dakike shirinyi momy shiga cikin jama'a seya mana wuya saboda kinanemane ki ruguza mana rayuwa musamman jawaheer she's still young kuma kinji abinda Dr yace mana kalli yadda takoma kowa yasan da ba haka takeba amma kinki kitausaya mata kinaji kina gani hawan jini naneman yamata dole ta tambayeki kokece Mahaifiyarta" hawayene suka cigaba dazuba daga idon adanan momy kuwa atsaye take tana tunani hakika maganganun yayanta sunaso suyi tasiri kwanta saboda dukansu gaskiya suka fadan sedai shedan dazuciyar ta nacigaba da ingizata saboda idan takalli ghailan setaji takara son sa koda ta Ankara bakowa a Palon se ita kadai miqewa tayi dan ganin anty Shafa da jawaheer zasu fita "anty ina zaku?" Ta tambayeta batareda ta kalletaba tace ganinayi kinaneman haukacewa donhaka gun abbanmu zani nasanar dashi halinda ake ciki"
Zuciyar momy ce tayi wani irin bugawa DUM DUM dasauri tasha gaban umma "don Allah anty kiyi hakuri zanyi tunani kinsan halinda Abba yake ciki karki Sanar dashi don Allah" tagefenta umma ta bi zata wuce tana riqe da hannun jawa momy tasake shan gabanta "ke wallahi idan kika sake taremin hanya zakisha mamaki banza me budurwar zuciya"
Daga haka tabi gefen momy suka wuce momy kuwa tasan idan abbansu yaji zancennan takade har ganyenta gashi anty shafa ta yimata abinda baya tana yimataba lallai kawai matsala to mema zakayi haka ta tsaya agurin tana tunani mezatayi yanxu.
_(To hell with you momy)_
*wannan shafin nakune matan Exquisite Allah yabarmu tare ameen*
*I love u*💋
💗feeyah💗
[3/25, 12:40 PM] shaawaibraheem💝: *ALMAJIRINA*
*© Exquisite online writers*
_written by sofiyyah galadanchi_
_in dedication to Sha'awa Ibrahim_
40/41
"Kawu inaga kawai zanje na fadawa su Abba ne don wallahi abubuwan er baba sun fara yawa"umma ce ke magana da kawu dama bada niyyar zuwa gun abbansu tayiba zuwa wurin kawu tayi don Neman shawarar sa,
"A'a shafa'atu kibarta tunda tace zata sake tunani ninasan er baba Nada hankali amma lamarin nata yana daure min kai yanzu abinda za ayi kije gida kawai mubata sati biyu idan tanememu ta chanja tunani shikenan idan kuma tananan kan bakanta to semuje gun abbanku domin musanar dashi yasan halinda ake ciki yanzu yakamata muduba yanayin rashin lafiyarsa karmuje sauri ya haifar da nawa my qyaleta muga iya gudun ruwanta"kawu ke wannan zancen saboda shi aganinsa zuga momy ake saboda yasan tanada hankali koda suna yara sunfita rawar kai don ita batama cika magana ba se idan takama dole,
"To shikenan kawu Allah ya kyauta"ya amsa da ameen
"Bari na kira wannan shashashan daga zuwanmu ta shige ciki tanacan zata kashe mana kafafun uwa" kawu yai dariya kafin yace
"Kibarta ta hau abinta ai itama hajaran ita ke biye mata" sukasa dariya suduka
"Ke meye haka kika zauna tana baki fura abaki sekace wata ta goye?"
"Umma ita tace nazo tabani"
"Sannunki shine sekika zauna tana baki don bakida kunya?"
" kinsan kamun kafa take dani dan kwanaki hanawa mijina yabata cefane nayi shine take kula masa da amaryar tasa ko er tsohuwa?"
Tayi maganar tana yiwa hajiyar dariya
"Ke nidai tashi ja'ira kificemin duk ta shanyemin fura daga zuwanta"
Fizge kofin jawaheer tayi tana fadin "kinga da wannan ma zani bazan bar miki ba zancewa angona yakawo miki wata"tanagama fadar haka tafice sallama Anty Shafa tayi musu suka nufi guda ,
Bangaren momy kuwa gidansu takoma tazauna adaki tama rasa me zatayi kawai ta fashe da kuka kamar wata karamar yarinya seda tayi me isarta kafin ta hakura tayi shiru dan idanunta har sun soma ciwo gashi dama tun tana karama haka take fama da ciwon ido,
Adnan kuwa iyakacinsa da momy gaisuwa bayan haka ba wani abu ko abincin gidan bayaci abinda yasa baze bar gidan ba kawai dan kar yaba momy ita kadai gida domin ita uwa uwace bame chanja ta,
Ghailan kuwa yana fita yaje gun sadeeq yace aramai 20k insha Allah zebiyashi befada mai halin dayake ciki ba amma sadeeq yalura da yanada damuwa amma tunda be fada masaba baze tambayeshiba don ghailan bayason shishshigi "abokina zandai baka kyauta kafi karfinsu agurina"yadauki kudin yabasa yayi godiya wani boutique yashiga yasiyo riga da wando yanufi gidan momy,
Duk abinda yadanganceta kama daga takardunsa,motarsa,wayoyinshi,system daidai dakayan sawa be dauka ba yasaka wayanda ya siyo yabar gidan tasha yanufa yahau motar silami,
Da zuwansa be boye musu komaiba ya fayyace musu lamarin hakika sun girgiza da jin wannan batun inna ce tafara magana cikin kuka "wlhy malam tun farko Kaine kanace se anbata yaronnan nahakura badason raina ba saboda shikadai gareni namiji kace tunda tazo da iyayenta suka roqa se an basu gashinan ashe badon Allah takarbar min yaroba"tana magana tana kuka
"Haba Hauwa kinsandai lokacin datazo bama tunann dawata manufa tazo kuma ga iyayenta da mijinta sunxo karki manta da aurenta akanta fa tazo ina tunanin dai akwai wata akasa"
Ghailan kam zaune kawai yake yana kallonsu bayama fahimtar me suke cewa yanacan yana tunanin halinda princess take ciki
"Koma dai menene yanxu kotaxo bazai komaba tabar min Dana nafijin sanyi idan yana kusa dani Jurewa kawai nake idan bayanan"
"A a hawwa baxamuyi hakaba ba ni inaso ma tazo akwai abinda nakeson fada mata"
Kqllonsa kawai takeyi tana tunani anya kuwa malam sanin bayason musu yasa ta kyaleshi,
Yau kwana coma sha daya da barin ghailan gidan gabadaya momy bata hayyacinta duk ta chanja kamanni,
"Hajiya murja kin kwanta asibiti ne bansaniba"?
"A a wlhy Hindu shiyasa nakiraki inacikin matsananciyar damuwa ne" gyara zama hajjiya hindu tayi nan momy ta labarta mata duk abinda yafaru hadi from A to Z,
"Amma wlhy murja kinban kunya kina abu sekace wacce bataje islamiya ba kokuma bata waye ba ? Kobadan yana danki ba aikya janye kudrin kodan ganin suna soyayya da auta to wlhy ina baki shawara tun wuri ki kama kanki wannan abin kunyar dame yayi kama ni yadda kila koma tsabar rashin kwanciyar hankali yarama sungano badaidai kikeba amma ke kin to she kunnenki ana ga annabi kina runste ido ai dole su guje ki yarinya har cieo tayi likita yacemiki tana dab dakamuwa da hawan jini amma ki shakulatun bangaro da batunsa? Yarinya dududu shekarunta sha Tara fa sekace bakida imani kokuma bakyasonta? Kisake tunani kawata"
Momy tafitar da huci me zafin gaske ita kadai tasan metake ji azuciyarta
_Allah ka rabamu da budurwar zuciya_ameen
0 comments:
Post a Comment