Kallon Hajiya yayi da sauri tare dayin baya taga² zai fadi Daddy yayi saurin tarosa zamewa yayi ya zauna a qasa dabar kamar dan bori yana karanto “Innanillahi wa innah ilaihir raji'un" yanabin kowa dake dakin da kallo idonsa yana yawo a tsakanin mutum ukun yama rasa tunanin daya kamata zuciyarsa tayi masa,
Hada kaya Hajiya tahau yi tana ta fada tare da mitar babu wanda ya isa yasa ta sake bashi Umaimah shidai kallonta kawai yake har ta gama hada kayan ta fita tana fita ya miqe ya damqo hanun Umaimah ya damqeta sosai jikinsa na rawa yace “kada ki yarda a rabamu Umaimah wlh bazaki taba iya rayuwa da wani namiji ba saboda nariga na horaki da yanayi na nima kuma bazan iya rayuwa babu keba ki fahimci hakan kafin Hajiya tayi nasarar rabamu"
Bin hanunsa takeyi da kallo tanajin wani mugun tausayin sa Allah ya sani tanason mijinta amma wannan karon bazata bawa Hajiya kunya ba gara a rabasu din tunda Allah bai haliccesu iri daya ba yafi qarfinta sunkuyar da kansa yayi daidai wuyanta ya dora dan qaramin bakinsa ya sauke mata wani hot kiss me gardi suka sauke ajiyar zuciya tare yaci gaba da tafiya da yawo da harshensa har zuwa bakinta ya dora lips dinsa a saman bakinta ya fara sake mata zafafan saqonninsa bata iya hanashi ba saidai hawaye da yakebin kuncinta jin dumin hawayen natane yasashi janye bakinsa daga nata daidai lkcn Hajiya ta bude qofar ta shigo tsayawa tayi turus ganin yanda yayi kneeling a gabanta ya dora kansa a cinyarta yana sauke ajiyar zuciya ita kuma hanunta yana saman kafadarsa.
Wani takaicine yasa Hajiya qarasa shigowa dakin ta matsa ta sanya hanunta ta tureshi ta figi hanunta ta miqe daqyar saboda rashin qwarin jikin suka fita binsu yayi da kallo shi kansa yasani daga lkcn daya fara heaving dinta zuwa yanzun ba qaramar rama Umaimah tayi ba.
Daqyar ya iya miqewa yabi bayansu jikinsa a matuqar sanyaye ga mamakinsa maimakon yaga Hajiya sun nufi motarsa yakaisu gda sai yaga sun shiga motar Daddy yaja sun tafi shima tasa motar ya shiga yanabin bayansu maimakon suyi hanyar da zata kaisu Zangero road sai yaga sunyi kwana sun nufi hanyar da zata mayar dasu Sokoto road mamaki ne ya kamashi bla bla ya juya kan motarsa shima ya bisu yaga inda zaakai masa matarsa.
Suna shiga sukayi parking suka fito a tare idonsu ya sarqe dana juna kallonsu Hajiya tayi ta matsa gabansa taja hanunsa ta mayar dashi jikin motarsa tace “oya maza juya ka tafi gdanka yau dai bama buqatarka ajiyar zuciya yayi yace “to Hajiya ki bani ita mu tafi gdanmu dare yayi sosai kuma tana buqatar hutu...." mari yaji an daukesa dashi suka dafe kunci a tare ba ita aka mara ba amma saida taji cikinta ya hautsina tayi saurin kallonsa suka hada ido yana cije da lebansa kada masa kai tayi ta juya ta shige gdan da sauri ta nufi tsohon dakinta ta fada saman gadon ta saki kukan da ita kanta batasan dalilinsa ba.
Tananan kwance batasan ya sukayi ba taji Hajiya tanata sababin bala'in ta wai idan har ya qara zuwa gdan ma saita ci mutuncinsa jikin Umaimah ba qaramin sanyi yayi ba lamarin Hajiya yana bata tsoro ta rasa meyasa ita uwar data haifesa bata tausayinsa batayi masa uzuri itadai koma yane tanason mijinta a haka amma bazata qara musa musu ba zatayi musu biyayya.
Da wannan tunanin ta tashi tayi wanka ta dawo ta kwanta da tunanin Uncle Hameed dinta aranta juyi kawai takeyi tana tunanin yanzu da suna tare da tuni tana kwance a jikinsa yana shayar da ita salonsa da haka bacci ya dauketa.
Cikin dare wajan qarfe biyu taji wayarta tana Ring bacci takeyi amma ba sosai ba don haka bugu biyu ta dauki wayar number Hameed ta gani tayi ajiyar zuciya ta kara a kunnenta tace “hello Uncle bakayi bacci ba?” numfashi taji ya sauke tare da gyara kwanciyarsa yace “ina zanyi bacci Baby bayan nasan ana shirin rabani dake kuma kin bada hadinkai yanzun ashe Umaimah zaki iya yarda a rabamu bayan kinsan cewa inasonki wlh Baby bazan taba yarda a rabani dake ba don Allah kada ki bada qofa kinji?"
Yayi mgnr da sigar tambaya itadai bata iya cemasa komai ba sai ajiyar zuciya da tayi ya sake cewa “nasan kinsani inasonki zanyi miki komai Baby zan daina takura miki wlh kada ki yarda Hajiya tayi nasarar rabamu wlh mutuwa zanyi Umaimah tun bakisan kanki ba nake sonki da sonki aka halicci zuciyata bazan iya rayuwa babu ke ba...." Saurin katse wayar tayi saboda karya mata zuciyar da muryarsa take qoqarin yi cilla wayar tayi cikin bedsat drower ta koma ta kwanta tare da jan bargo taci gaba da baccinta wanda badon cikin jikinta ba da babu yanda zaayi tayi bacci saboda zuciyarta babu nutsuwa.
Washegari da sassafe ta tashi tayi wanka tayi sallah qwata² ta manta da Nihal da Maliha suna gdan saida taji ihunsu a parlourn ta fita da sauri suka taso da gudu suka rungumeta suna murna ta daga Nihal daqyar saboda rashin qwarin jikinta ta rungumeta tana murmushi tace “ashe har yanzu kunanan yarana nayi missing dinku da yawa Abbanku yaqi kaimin ku ko?" Maliha ce tace “amma aunty kin dawo nan gdan ko?" Kallon Hajiya tayi ta gefen ido tace “aa idan naji sauqi zan tafi gdana nima" Nihal ce ta shafa cikinta tace “aunty Uncle yace kin kusa ki haifa mana babyn wasa ko?”
Sunkuyar da kanta tayi cike da kunya ta zauna a qasa tace “ina kwana Hajiya" kawar dakai Hajiya tayi tace “qlau na kwana sai baqin cikin ki keda sakaran yaron nan da baisan annabi ya faku ba wato saboda kin rainani kin mayar dani qunzugun hailarki jiya saboda Ina yiwa mijinki fada kika bar gurin kewai dadi miji ko? To bari kiji wani abu Umaimah bawai don inaqin Abdulhameed ne yasa nace sai an rabaku ba saboda ceton rayuwarki ne waike dadi miji to inama kikasan dadin mijin wannan mijin naki banda wahala me kika tsinta a gurinsa tunda ya hudaki ya shigeki banajin kin taba cikakken awa uku batare daya azabtar dake ba kullum cikin qwaqular ki yakeyi bandama ke sokuwa ce iyakar zamanki a gdansa kin taba ganin yana yima uwargidansa wannan haukan sex din ina da bakinki kike cewa basa kwana daki daya ma amma ke kin bude masa tsuliya sai haqeki yakeyi kamar ya samu rami to wlh bazaayi wannan haukan dani ba kina gani yanzu badan Allah yasa anyi gaggawar qulle mahaifarki ba da tuni shima wannan cikin yayi miki sanadinsa saboda haka babu batun shawara umarni ne babu ke babu shi ke garin ma zan bari dake gaba daya gara kiyi nesa dashi idan ba haka ba sai yasan yanda yayi ya yaudareki tunda kedin sakarya ce"
Batayi mgn ba har Hajiya ta gaba fadanta ta tashi ta nufi kitchen miqewa tayi a sanyaye tabita suka gama aikin suna gamawa suka dawo parlourn lkcn Hajiya ta shiga dakinta zama tayi a dinning din ta dora kanta a hannuta zuciyarta nayi mata wani irin ciwo bataso kuma bata qaunar taji Hajiya na fadin mugayen kalamai akan Hameed.
Jitayi an rufe mata ido qamshin turarensa ne yasata sauke ajiyar zuciya hakanan taji wani sanyi da farin ciki yana ziyartar zuciyarta janye hanunsa tayi tayi kissing din tafin hanunsa tare da daga kanta suka hada ido ya lumshe idonsa tare da sakin mata kyakkyawan smile dinsa dake qara narkar da zuciyarta sunkuyawa yayi ya dora bakinsa saman nata ya hadesu yana yawo da harshensa cikin bakinta yana sakin ajiyar zuciya.
Hannunta ta dora saman kansa ta janye bakinta a nutse tanajin wata ninki qaunarsa na zagaya jikinta duk abinda ke faruwa tsakaninta dashi bata tabajin haushinsa ba saima tarin tausayinsa daya samu guri ya zauna a zuciyarta yasani mijinta dabanne bashi da wani aibi bayan matsalarsa wadda ta riga ta yarda kuma ta karbeta amatsayin kaddararsu tasani rabata dashi kamar rabata da rayuwarta ne.
Duk tayi wannan tunanin ne cikin abinda bai wucce minti daya ba “banda kamarki Umaimah dake kadai nake kambunki na riqe babu ranar dazan sake Umaimah keta dabance dake kadai nake burin gama rayuwata Umaimah duk inda nake tunanin samun sauqi na kasa samu hatta kaka da nake tunanin zata fahimceni jiya na kirata taqi daga wayata wlh banida burin cutar dake Umaimah ke tawace ni nakine ko babu aure tsakaninmu ni nakine kada ki barni na zama maraya Umaimah na qaddara banida kowa a duniya bayan ke saboda ke kadaice kike tausayina kece kika zabi farin cikina fiye da naki na rantse miki da ubangijin da yake busamin numfashi da ace zaa dawomin da littafin qaddarata saina soke wannan saboda ba kyakkyawar qaddara bace bansan sanda nake yi miki irin wannan cin ba Umaimah nafi kowa son naga rayuwarki ta inganta saboda nafi kowa sonki Umaimah kada ki daina tausayina don Allah kada ki amince a rabamu.......”
Rufe masa baki tayi da sauri tana hawaye sosai kalamansa suka kashe mata jiki fadawa tayi jikinsa tanajin ninkin tausayinsa da qaunarsa tace “ya isa nace ya isa Abdulhameed na yarda kai nawa ne ni takace bazan taba gudunka ba kuma bazan taba daina tausayinka ba inasonka fiye da son da nakewa cikinnan dake jikina nafi buqatarka fiye da kowa da komai a duniya amma hakan bazai hana muyima iyayenmu biyayya ba kayi hqr duk inda zani a duniya bani da gwanin daya fika kaine gwarzona kuma kaine jarumi na dole ko anaso ko baasa abarni dakai saboda sun sani bazan taba iya rayuwa da wani bakai......”
Marin da taji ne ya sanyata saurin janye jikinta Hajiya ta gani tsaye a kansu shikuma yana dafe da kuncinsa hawayen dake bin fuskarsa sun nunku bakinsa yana rawa itama nata yana rawa tace “Hajiya kika mareshi....” bata ida rufe bakinta ba itama takai mata marin yayi saurin janyeta ta sake samunsa ya miqe jikinsa na bari ya figi hanunta amma Hajiyan tayi saurin riqeta tace “indai nonona kasha ka girma har ka kawo yanzu to Ina baka umarnin ka saki Umaimah a yanzun nan ba tare daka qara daga qafarka ba idan ba haka ba kuma na debe maka albarkar da kake taqama da ita”......
*UMMUH HAIRAN CE...✍*
[1/15, 9:05 AM] UMMUH HAIRAN CE...✍: https://www.facebook.com/Zauren-Brilliant-Writers-Pans-111419110389493/
*RILLIANT WRITERS* *ASSOCIATION*
( _Pens of freedom,home of exceptional and magnificent writers)_
*GIDAN UNCLE*
( _Love and romantic story_)
*SHORT AND TRUE LIFE STORY*
*MALLAKAR*
*FAUZIYYA TASI'U UMAR*
*®FAUZAH*
www.fauzahtasiu41@gmail.com
Ki biya kafin ki karanta ta GTbank akan wannan account number: 0255526235; sai kiyi screenshot ki tura wannan number: 09013718241;
Ko katin waya MTN or Airtel ta wannan number:09031307566:
*PAGE TWENTY-FIVE*
Juyowa sukayi a tare cikin mamaki dukkansu suke kallon Hajiyan da tayi kicin² ta riqe Umaimah gam tare da qara daka masa tsawa tace “ka saketa nace Hameed wlh kaji na rantse gdannan yau dagani sai ku Daddynku baya qasar nan saboda haka dole ka saki Umaimah bazaka kashe marainiyar Allah ba Hameed tsine maka zanyi idan kaqi yimin biyayya"
Cikin tsananin tashin hankali ya zube a gurin muryarsa na wata irin karkarwa yace “na roqeki Hajiya kiyimin rai ki ceci rayuwata wlh inason matata ita kadai ta saura me tausayina a duniya Hajiya kada ki rabamu wlh nayi miki alqawarin bazan qara kusantar Umaimah ba har abada amma ki barmu tare Hajiya tana sona inasonta....” daukeshi da mari Hajiya tayi tace “bawai tausayinka ne banaji ba amma kaima kasan zamanka da Umaimah cutawa ne a gareka da ita kanta saboda haka dole anan ka saketa” miqewa yayi yana layi kamar dan giya ya nufi qofa zai fice Umaimah tayi saurin riqoshi cikin kuka me ban tausayi tace.
“Kada ka fita cikin tsinuwar mahaifiyarka Uncle bawai saboda wannan dalilin ne kawai Hajiya takeson rabamu ba tanason rabamu ne saboda banida kowa banida gata don girman Allah Hameed kada ka sabawa umarnin Hajiya ka sakeni Hameed ka sakeni nace...” rufe mata baki yayi yana girgiza Mata kai Amma ya kasa cewa komai sai rawa da jikinsa yakeyi ya janyo Umaiman ya hadata da qirjinsa “Allah ya tsine....” da sauri Umaimah ta janye jikinta daga nasa ta cukumi wuyansa tace “wlh bazaka taba kasancewa cikin tsinuwar mahaifiyarka akaina ba dole ka sakeni Hameed” qara rufe mata baki yayi da sauri yana girgiza mata kai yana hawayen tausayin kansa cikin tashin hankali yace “Haj....” katseshi ta kuma yi tace “wlh saika saketa Hameed”
Cikin fitar hayyaci yace “shis.. shikenan na...na sakeki saki day....” bai ida qarasawa ba wani mugun jiri ya debeshi yayi baya kansa ya hadu da glass din qofar ya fadi tim tare da ballewar jini a kansa.
Nufarsa tayi da gudu tana sakin wata qarar tashin hankali tana cewa “shikenan kin kasheshi Hajiya mun shiga ukun mu...” riqo hanunta Hajiyan tayi cikin tashin hankali tace “kada ki tabashi babu aure tsakaninku" zubewa tayi a gurin tayi zaman tan bori kanta da kwakwalwar ta na juyawa jin abin take kamar a mafarki “Hameed ya sakeni" ta fada a fili tare da miqewa tana dafa bango ta nufi dakinta tana shiga ta zube a qasa sai yanzu kukanta ya dawo sabo zuciyarta nayi mata suya kanta na juyawa “ Innanillahi wa innah ilaihir raji'un Allahummah ajjirni fi musibati wa'akalifni khairin minha”
Su taketa maimaitawa batare da tunanin mafita tafi awa daya a zaune a gurin batasan lkc ya tafi ba saida wayarta tayi qara sannan ta iya rarrafawa ta daukota sunan Sa'ud tagani ta daga ta kara a kunnenta tare da fashewa da kuka tace “Sa'ud Hajiya ta rabani da farin cikina na shiga ukuna Sa'ud zuciyata zata fashe Ina tunanin mutawa tace ta iskeni a wannan lkcn” salati Sa'ud ta dauka tace “ta rabaku Umaimah yanzu Ina Hameed din?” bata iya bata amsa ba saboda wata hardewa da numfashinta yakeyi saurin kashe wayar tayi inda Sa'ud ta miqe cikin fitar hayyaci ta dauki motarta ta nufi gdan Umaiman amma tana zuwa get man din ya sanar da ita kusan sati batanan da mugun gudu ta juya ta nufi Sokoto road tana zuwa ta fara doka horn megadin yazo ya bude parking tayi cikin tsananin firgici ta bude ko kashe motar batayi ba ta shiga cikin gdan.
A durqushe ta sameta riqe da cikinta tana ta murqususu tare da cije lebe tana hawaye shiga tayi da sauri ta ruqota tana cewa “Subhanallahi Umaimah kada ki mutu don Allah tashi maza tashi mubar musu gdansu Umaimah na yarda maraya bashi da gata a wannan zamanin wannan dalilin yasa na ware kaina saboda kunci da baqin cikin rayuwa ya isheni” tana fadin haka tana hadawa Umaimah kayanta a cikin handbag dinta tare da jan akwatunan kayanta guda biyu dake jingine a jikin bango ta fita da gudu² sauri² ta zuba a motar ta dawo ta dauki wayar Umaiman tare da magungunan ta ta dagota da iyakar qarfinta tana juya kai tana kuka tana komai tasata a mota ta shiga taja tare da zuge baqin glass din saboda gudun kada get man din ya gansu suka fita unguwar Hotoro suka nufa cikin wata hadaddiyar Unguwa me suna Farawa layout suka shiga unguwar ganin yanda Sa'ud taga aminiyar tata tana riqe cikine yasata nufar wani babban asibiti da ake kiza Zeenat clernic and digonostic ta shiga tare da fita da sauri tayima likitocin bayani suka nufo motar aka kamata ranga² aka nufi cikin wani daki da ita suka duqufa aikinsu.
Bincike sukayi sosai akanta kafin su gano inda gizo yake saqar tashin hankalin da take cikine ya assasa mata hawan jini me tsanani wanda yayi tasiri wajan lalata cikin dake jikinta yakeson fita amma babu hali saboda haka suka fara qoqarin ceto rayuwarta ta hanya cire mata cikin sannan suka daura mata ruwa tare da neman jini kasancewar kafin zuwansu asibitin ta zubar da jini yafi leda biyu kallon likitan tayi tace “Dr indai akwai abamu mu siya sai nayi muku transfer bamu da kudi cash a hanun mu” bai wani damu ba yaje ya bincika yayi sa'a aka samu laida daya irin blood dinta ya maqala mata tare da rubuta mata magungunan qarin jini Sa'ud tayi musu transfer ta account dinta kamar yanda ta fada masa naira na gugan naira har 140,00 saida aka mayar da Umaimah dakin hutu sannan Sa'ud ta samu ganinta lkcn har tayi sallah take gida ta dawo tana kwance a gadon idanunta a lumshe tayi wani fari ta dashe saboda rashin Isasshen jinin da take fama dashi.
Kama hanunta Sa'ud tayi cikin hawaye tace “Sannu bloody kiyi hqr ki daina kukan nan kowanne bawa baya wucce qaddararsa kinji” bude idonta ta rinqayi a hankali harta saukesu tar a fuskar Sa'ud idanunta naci gaba da malalar da hawaye tace “ina Uncle Hameed Sa'ud wanne hali yake ciki ya mutu ko?” kada mata kai tayi tace “yananan Umaimah bazai mutu ba insha Allahu" lumshe idonta ta kumayi daidai shigowar likitan ya fara dubata yace “alhmdllh jiki yayi kyau sai fatan Allah ya mayar dana aika” bude idonta tayi da sauri da tsananin mamaki tace “kamar yafa ban gane ba?” shafa gashin goshinta Sa'ud tayi tace “damuwar da Hajiya ta jefaki a ciki ce tayi sanadin zubewar cikin jikinki Umaimah..." Miqewa tayi a tsorace tace “da gaske ya zube shima Innanillahi wa innah ilaihir raji'un shikenan farin cikin Uncle ya zube meyasa ya zube Dr inason cikina yanzu shikenan nayi biyu babu ba ubansa babushi”
Tausayinta ne ya cika zuciyar Sa'ud ta kamota ta miqe tace “insha Allahu komai zaizo qarshe Bloody nasan akwai ciwo a rabaka da mijinka batare da neman shawararka ba amma babu komai akwai Allah kuma Ina tabbatar miki Hameed bazai iya rabuwa dake ba saboda kece kadai zaki iya zama dashi ki biya masa buqata yanda yakeso kuma ya samu gamsuwa dake saboda haka karma ki wani damu tunda kinji qwari tashi mu qarasa gda kiyi wanka mu nemi abinda zamuci kinji” shidai likitan binsu kawai yakeyi da kallon mamaki “dama matan aurene ku?" Yakasa jurewa ya tambaya kallonsa sukayi a tare Sa'ud ce tayi qarfin halin cewa “eh Hussaina tace am don Allah Dr mace da aka saketa da ciki kuma cikin ya zube matsayin iddarta yake a musulumci?"
Shafa kansa yayi sannan ya zauna yace “ma'anar iddah tana nufin tsarkin mahaifa tsarkin mahaifa kuwa shine yin jini bayan rabuwar aure to wacce aka saketa da ciki kinga bazatayi jini ba harsai ta haihu shiyasa iddarta take da wahala bayan ta haihun da zarar ta haihu to iddarta ta cika ko ranar zaa iya daura mata aure kinga kenan a shari'ance matar da aka saketa da ciki tayi bari koda a ranar da aka saketa ne to ita ta tsarkaka wannan shine amsarki a taqaice wallahu wa rasulihi aalam" yana fadin haka ya miqe ya fita tare da basu sallama Sa'ud ta kama hanunta suka fita a sanyaye jikin Umaimah yake ji takeyi dama zata iya mayar da cikinta jikinta jikinta yanzu shikenan ta fita daga sahun matar auren Abdulhameed?
Wasu hawaye masu zafin gaske suka gangaro mata da haka suka shiga motar suka nufi cikin unguwar sunyi tafiya me dan tsayi sannan sukayi parking jikin wani dan matsakaicin flat house me kyau saida Sa'ud ta tabata sannan ta dawo hayyacinta ta bude mata qofar ta fito tana daga qafarta daqyar ta nufi qofar da taji Sa'ud din na budewa ta bude mata ta shiga tanabin gdan da kallo wata qofar taga tasa key ta bude nanma Umaimah tasa qafarta ciki wani sanyi da qamshi me dadi ya daki hancinta ta lumshe idonta duk da zuciyarta babu dadi amma taji dadin qamshin ta bude idonta tanabin parlourn da kalloh yayi kyau sosai sai qofofi guda uku da suke a kulle, zubewa tayi a saman kujera tana sauke ajiyar zuciya tanabin parlourn da kallo amma gaba daya hankalinta na wajen Uncle dinta “ko wanne hali yake a ciki?" Abinda ta tambayi kanta kenan.
Tana zaune Sa'ud din ta shigo ta cire hijjab dinta tana murmushi tace “tashina kenan daga bacci kika kirani kinga ko rigar baccin ban cire ba na zari hijjab na fita" kawar da kanta tayi gefe saboda batason hayani ko surutu itama bata qara yimata mgnba ta bude daya cikin qofofin ta shiga bata jima ba ta fito ta bude dayan dakin tace “bloody ki shiga ki kwanta kafin na sama mana abinda zamuci nasan zuciyarki tana cike da zargi na da tarin tambayoyi akaina da kuma tunanin meyene yasa na daukoki na kawoki nan to kiyi hqr zan baki amsa nan da yan mintuna"
Tana gama fada mata haka ta riqo hanunta suka shiga dakin data bude mata mamaki ne ya cika zuciyar Umaimah ganin dakin a shirye tsaf kamar na matar aure gado wadroop madubi da bedsat komai dai akwai sai wata qofa da take nuna alamun bathroom ne qarewa dakin kallo tayi kafin ta zauna a gefen gadon ita kuma Sa'ud ta fita ta shiga daya qofar ta fara hada musu abinci.
*************************
Kusan awansu hudu da zuwa asibitin amma har yanzu bai farfado ba ko numfashi baya iyaye saida taimakon na'ura daga Hajiya har Aunty Zarah ba qaramin tashi hankalinsu yayi ba sun ma manta da baiwar Allah Umaimah da halin da zata iya shiga sai kaiwa da komowa sukeyi tare da likitocin a haka har dare yayi sai goma saura Zarah ta dubi Hajiya tace “Hajiya wai meye yayi coorsing din matsalar nan ne Ina matansa da banga kowacce a gurinnan ba?”
Gaban Hajiya ne ya fadi ta miqe da sauri tace “na shiga uku na Zarah amanar Allah wlh na manta da ita" tana fadin haka ta fita da sauri ta tari dan sahu ta nufi gdan tun daga parlourn ta fara ganin gdan a hargitse dakinta ta nufa tana qwala mata kira amma shiru tura kanta tayi a dakin ta fara dube² amma babu alamar mutum a gurin kunna light din dakin tayi idanunta ya sauka akan inda Umaiman ta zauna dazun taga yanda jini ya bushe a gurin da sauri ta shiga ta banka qofar bandakin amma babu wata alama ta an shiga toilet din sake fita tayi tana kalle² a parlourn sai yanzu idanunta ya kai kan Nihal da Maliha da suke kwance a qasa kan tiles suna bacci matsawa tayi da sauri gurinsu tana haskasu fuskarsu duk tayi jirwaye da alamun kuka sukaci har sukayi bacci hankalinta ya dada tashi ta nufi wajen gdan ta fara qwalawa me gadi kira ya iso da gudu ya rusuna tace “ina Umaimah?"
Da sauri ya kalleta yace “banganta ba nidai bayan ansa yallabai a mota kun tafi naga wata motar tazo amma banga wanda ya ke ciki ba kuma bata dade ba ta fita...”bata tsaya bata lkcn sauraron shirme ba ta juya gdan tana safa da marwa itakam taga ta kanta da yaran daga nema musu sauqi ta jangwalo fitina yanzu ina Umaimah ta tafi wata sani a garin wa take dashi a garin bayan su da zata wajenshi ta zauna? Tambaya ce mara amsa Hajiya take yiwa kanta har tana runtuma tuntube saboda tashin hankali.
Debe yaran tayi ta kaisu dakinsu ta kwantar dasu ta kuma shiga dakin Umaiman itace leqe har qarqashin gado miqewa ta kumayi tana rarraba idanu ya shege a rabon gado sai yanzu ta lura ma duk wani abu da yake mallakin Umaimah babushi a dakin zubewa tayi a qasa tana karanto Innanillahi wa innah ilaihir raji'un kanta yana wata muguwar sarawa a fili tace.
“Na shiga uku ni Zulaiha yau naga bala'i me hakan yake nufi Baby ta gudu saboda na rabata da abinda zai cutar da ita? Allah ka sani bada wata muguwar manufa nayi hakan ba Allah naji tsoron kada yaron nan ya hallaka ta ne Allah ka fitar dani kunyar duniya ka jefa marainiyar ka hanu na qwarai” tana maganar tana kuka me ban tausayi wayewar garin yau tayi danasani tafi dari tilon danta yana kwance baisan inda kansa yake ba ga marainiyar Allah ta gudu “wallahi saboda ni bazaka rayu cikin tsinuwar mahaifiyar kaba Hameed ka sakeni saika sakeni Hameed ba wannan dalilin ne kadai yasa takeson ta rabamu ba akwai wani qulli a zuciyarta...” kalaman Umaiman ne suka rinqa dawo mata tare dana Hameed din lkcn da yake kuka yana cewa “ki barni na rayu da farin cikina Hajiya nayi miki alqawarin bazan qara kusantar Umaimah ba har abada Hajiya ita kadai ta ragemin wadda takejin tausayina Hajiya kada ki rabamu tana sona kuma kema shaida ce inasonta babu wanda ya isa ya raba tsakanin hanta da jini…..”
A matuqar sanyaye ta miqe ta fita zuwa dakinta ta dauki wayarta ta fara kiran wayar Umaiman tun kiran farko aka fada Mata a kashe wayar take amma bata daina Kiran ba har saita charging wayar tata ya dauke ta koma ta kwanta zuciyarta tayi mata wani mugun nauyi daidai lkcn kiran Daddy ya shigo a tsorace Hajiya ta daga cikin rawar murya tace “hel...lo Daddy" bai iya amsawa ba yace “nakira wayar babana najita a kashe na kira ta Umaimatu itama a kashe nayi miki Miss call yafi ashirin baki daga ba Zarah ta kirani tacemin babana yana asibiti cikin mayuwacin halin da baisan wake a kansa ba meye yake faruwa ne".......
*UMMUH HAIRAN CE...✍*
[1/15, 8:46 PM] UMMUH HAIRAN CE...✍: https://www.facebook.com/Zauren-Brilliant-Writers-Pans-111419110389493/
*RILLIANT WRITERS* *ASSOCIATION*
( _Pens of freedom,home of exceptional and magnificent writers)_
*GIDAN UNCLE*
( _Love and romantic story_)
*SHORT AND TRUE LIFE STORY*
*MALLAKAR*
*FAUZIYYA TASI'U UMAR*
*®FAUZAH*
www.fauzahtasiu41@gmail.com
Ki biya kafin ki karanta ta GTbank akan wannan account number: 0255526235; sai kiyi screenshot ki tura wannan number: 09013718241;
Ko katin waya MTN or Airtel ta wannan number:09031307566:
*PAGE TWENTY-SIX*
Cikin in..Ina Hajiya tace “ba...babu komai Alh kawai dai dama bashi da lfy ne kawai ita kuma Umaimah batajin dadi don harma tayi bacci” haka kawai yaji bai gamsu da abinda take fada ba amma bayason musu da ita saboda haka ya ajiye wayar da qudurin gobe zaiyi asubanci ya diro Kano tunda dama ba nisa yayi ba South Africa yaje.
*************************
Kwance take saman kujerar parlourn washegarin ranar da abin ya faru zuciyarta tana mata wani irin suya tanajin takaici da tsanar Hajiya data rabata da farin cikinta taji shigowar Sa'ud miqewa tayi da sauri tana kallon Sa'ud din dake sanye cikin rigar bacci ta zauna a kusa da ita tana miqa tace “jiya bamu samu zama ba na shiga naga kinyi bacci da wuri yanzun dai me zakici?"
Idonta a lumshe yake amma hawaye take fitarwa tace “Abdulhameed” kallonta Sa'ud tayi tana mamakin kalmar bakinta tace “kinsan kuwa me kike cewa bloody" bude idanunta tayi tar akan Sa'ud tace “nasani Sa'ud shi kadai nakeson ci shi nakeson gani kuma shi nakeso naji a jikina jiya ban iya bacci ba Sa'ud saboda tunanin halin da mijina yake ciki yanzu shikenan na tabbata sakakkiya na tabbata ba matsayin matarsa ba wannan wacce irin rayuwa ce meyasa banida saa a rayuwata Sa'ud son Hameed shine zai kasheni a jinina yake ya zanyi na rayu babu Hameed Sa'ud na saba dashi.....” kukane yaci qarfinta Sa'ud ta kamota ta rungume ta tana sharar hawaye cikin kuka itama tace “yanzu Ina Uncle din yake" kuka takeyi sosai tace “yana asibiti bansan halin da yake ciki ba inajin tsoron kada na rasashi Sa'ud ruhi nane a jikinsa nasane a jikina Sa'ud farin cikin Hameed shine nawa bazan taba iya rayuwar da babushi a cikinta ba”
Daqyar Sa'ud ta rarrasheta tayi shiru tare dayi mata alqawarin zasu tsayawa juna kaida fata wajan dawowar farin cikin rayuwarsu rungume juna sukayi suna kuka Sa'ud ce tace “Umaimah rayuwarmu tana fuskanta matsala sati uku kenan da su Hajiya suka koreni daga gdansu saboda nace bazan auri Yaya Auwal ba Umaimah banida da kowa a Kano bansan kowa ba saisu haka na dauki kayana na fito bansan inda zan dosa ba gashi babu waya a hanuna saboda tun kafin wannan lkcn aka karbe wayata aka iyakar layin ne a hanuna nayi tunanin zuwa gdanki sai naji tsoron kada naja miki matsala kema a wajan yan garuwar unguwar mu na ari waya nasa layina na Kira Anwar nake fada masa halin da nake ciki banyi tunanin samun taimako daga gurinsa ba saboda irin cin mutuncin da yan uwana sukayi masa shida mahaifinsa amma ga mamakina sai naji hankalinsa ya tashi yacemin na jirashi gashina baifi minti biyar ba ya iso ya daukeni ya mayar dani gda amma Hajiya da Abba suka rufe ido sukaci mutuncin mu qarshe suka koromu harda cemin ai dama karuwanci nakeyi abinda ya karbeni kenan saboda haka naje nayi abinda na zaba karna qara sanya kaina cikin zuri'ar su"
Dakatawa tayi saboda muryarta dake shaqewa saida tayi kuka me isarta sannan tace “muna fitowa Umaimah Anwar ya figi hanuna a fusace ya cillani motarsa yaja muka nufi wani hotel dake na'ibawa mai suna Rayhan ya kama mana daki suit anan muka kwana dagani harshi babu wanda yayi bacci kwana yayi yana rarrashina daqyar ya samu nayi shiru muka fara abinda muka saba.
Da safe ya fita yace zaije ya nemamin gdan da zan zauna kafin komai ya daidaita tunda ya fita sai yamma ya dawo yacemin ya samu gda anan Farawa layout harya siya ya biya kudin komai akwai a cikinsa ban wani bata lkc ba na taso muka taho tun daga ranar shima ya dawo nan da zama kasancewar dama aikine ya kawoshi nan asalinsa dan kaduna ne Umaimah kowa dake unguwar nan dauka yake zaman aure mukeyi da Anwar bayan ke babu wanda yasan zaman dadiro mukeyi dashi Umaimah banason rayuwar nan da mukeyi amma ya zanyi haka qaddara ta zabamin”
A hankali Umaimah ta janye jikinta daga na Sa'ud tana girgiza Mata kai tace “meyasa Sa'ud meyasa kike da qaramar kwakwalwa meyasa baki tafi Niger gurin dangin mamanki ba wlh danice ke bazanyi wannan qazamar rayuwar ba" rufe Mata baki tayi tace “kinsan nasan komai Bloody laifin da kayishi tsakaninka da ubangijinka me sauqi ne da ace haqqin wani na dauka ko giba nayi shine zai zamemin matsala kiyi hqr bazan saurari uzurin da zaki bani ba Umaimah inada burin fansa akan abubuwa da yawa na farko korar karen da akayimin na biyu haqqin gadona da Abba da Hajiya suka cinyemin dole zanyi fito na fito dasu domin qwatar yancina”
Tana fadin hakan ta shige kitchen ta dora musu abinci ta gama ta fito ta zube musu a parlourn itadai Umaimah bata iyacin na kirki ba ta tashi ta shige dakin da aka bata ta kwanta tare da daukan wayarta ta cire layukan saboda batason kiran kowa yanzun tananan kwance tajiyo dariyar Sa'ud tana qyalqyala dariya tana cewa “nikam honey ka kyaleni gindina ya gaji jiya ko baccin kirki baka barni nayi ba" tashin hankali take Umaimah taji nata gindin yabada wani zut² tayi saurin dafeshi tanajin wani yar a jikinta yau ga ranar Uncle Hameed tunda suke tare bata tabajin feeling ba saboda ko yaushe cikin qwaqularta yake rub da ciki tayi cikin wani irin yanayi tana sharar hawaye Hajiya ta cuceta data rabata dashi yanzu da tana nuna masa alama zai gane ya rigata karbar saqon ma.
Tun tana jiyo yananiyarsu har tajisu shiru sun shige daki sun kullo itadai Umaimah juyi kawai takeyi ita kadai tasan abinda takeji duk da jinin da har yanzu bai tsaya Mata ba amma tanajin tsananin buqatar mijinta bayan kamar minti talatin taji sun sake fitowa tana cewa “ka gajiyar dani yau wai me kasha ne ni naga wani qarfi kakeji” mamaki ne ya cika Umaimah wai ya gajiyar da ita to wannan mema sukayi ai ko rabin lkcn wasan Uncle baiyi ba balle akai ga sex.
Tabe baki tayi tanajin Sa'ud na cewa Bloody ki fito ku gaisa da honey zai fita" komawa tayi tayi luf kamar me bacci har ta qari kiranta ta hqr tace “ta koma bacci kasan ba cikkakiyar lfy ce da ita ba saidai idan ka dawo kwa gaisa"
Haka Anwar ya fice ita kuma ta koma ta dalama Umaimah duka tace “shegiya ai nasan ba bacci kikeyi ba kawai iskanci ne ya hanaki ki fito ku gaisa da gwarzona" juyowa tayi tayi tsaki tace “me zaisa na fito mu gaisa bayan ba mijinki bane" bata kuma yimata mgn ba tabar mata dakin ita kuma taci gaba da kwanciya har zuwa wani lkc sai yamma sannan ta fito daga dakin suka zamna a parlourn bawai don tanajin dadin zaman ba saidon kawai tanason rage tsayin lkc zuciyarta da hankalinta gaba daya yana gurin Hameed inda ita kuma Sa'ud ta dage cusa mata raayin qin komawa gdan tana cewa da ita ta bari sai sun gwaru wajen nemanta sannan ta koma tun hudubar ta Sa'ud bata shigarta harta fara shigarta itama ta fara yarda tunaninta abinda yake qara burge Umaimah game da Sa'ud duk iskancin ta bata wasa da sallah duk sanda aka kira sallah saita tashi tayi.
Suna zaune a parlourn da daddare wayar Sa'ud tayi ring tana dubawa taga baquwar number ta saita nutsuwarta kana ta daga tayi sallama a daya bangaren aka amsa da sauri ta shiga taitayinta jin muryar dake mata mgn cikin in...Ina tace “Eh aa banganta ba rabona da ita tun zuwana na qarshe gdanku ina take Hameed meye ya faru.....” qit taji ya kashe wayar ta juyo sukayi ido hudu da Umaimah data kafeta da ido cike da mamaki tace “meyasa kikace masa bananan Sa'ud bashi fah da laifi ko daya cikin lamarin nan kuma shima abin tausayi ne" Kallonta tayi murmushi tace “bazaki gane ba Umaimah yanzu idan yasan inda kike bazai haukacewa Hajiya ba balle ta fahimci tayi kuskure ki qyaleni dashi da kaina zan fada masa inda kike amma sai naje naga yanayin da yake ciki zuwa jibi kinga kafin nan hankalin kowa ya tashi”
*UMMUH HAIRAN CE...✍*
[1/16, 10:02 AM] UMMUH HAIRAN CE...✍: https://www.facebook.com/Zauren-Brilliant-Writers-Pans-111419110389493/
*RILLIANT WRITERS* *ASSOCIATION*
( _Pens of freedom,home of exceptional and magnificent writers)_
*GIDAN UNCLE*
( _Love and romantic story_)
*SHORT AND TRUE LIFE STORY*
*MALLAKAR*
*FAUZIYYA TASI'U UMAR*
*®FAUZAH*
www.fauzahtasiu41@gmail.com
Ki biya kafin ki karanta ta GTbank akan wannan account number: 0255526235; sai kiyi screenshot ki tura wannan number: 09013718241;
Ko katin waya MTN or Airtel ta wannan number:09031307566:
*PAGE TWENTY-SEVEN*
Ajiyar zuciya Umaimah tayi ta kwantar da kanta akan kujera tanajin wani abu mai wuyar fassarawa yana bijiro mata game da Uncle dinta hawayenta yaci gaba da malala tabbas gsky Sa'ud ta fada idan yasan suna tare hankalinsa bazai tashi ba to amma batason tashin hankalin nasa ga kuma batun zubewar cikinta wanda ya kamata ace ya sani.
Miqewa tayi ta shiga daki da sauri ta dauki wayarta ta hada ta kunna kamar dama jira ake ta kunna saiga kiran Hajiya ya shigo tana gani har tayi ring ta gama bata dagaba katsewarta kenan kiransa ya ta daga jikinta na rawa tace “Uncle ya jikinka?” wata muguwar ajiyar zuciya yayi tare da miqewa kasancewar tun yamma aka sallamosu daga asibiti tunda ya farka yake nemanta Hajiya ta kasa bashi gamsashiyar amsa qarshe tace masa ta tafi Maiduguri shine ya fice ya koma gdansa ya kwanta da niyyar gari na wayewa zai tafi gurin matarsa amma zuciyarsa taqi nutsuwa da abin data fada masa dalilin da yasa ya kira qawarta kenan.
Cikin muryar da take nuna sonsa da yasan gsky yace “kina ina Baby meyasa kika yanke shawarar tafiya ki barni bayan kinsani na fada miki duk juyin da zamani zaiyi ke tawace ni naki ne raba aurena dake bawai yana nufin rabuwarmu kenan ba munanan a tare har abada ko Ina matsayin mijinki ko bana wannan matsayin” ajiyar numfashi tayi tace “bansan inda nakeba Uncle amma inason ganinka don Allah kazo…”
“Dole zanzo Umaimah kina ina tambayi sunan gurin ganinan” yana fadin haka ya kashe wayar ita kuma ta fita parlourn ta zauna tare da tambayar Sa'ud sunan unguwar batayi tunanin komai ba ta fada mata har sunan unguwar ita kuma ta rubuta ta tura masa sannan ta tashi ta shiga dakin da take ta fada bathroom ta sakarma kanta ruwa tayi wanka saboda tun jiya rabonta da wankan ta fito tasa doguwar riga ta zauna tare da doka uban tagumi tashin hankalinta ta yanda zata fara sanar dashi cikin daya qwallafa ransa akansa ya zube.
Tana wannan tunanin wayarta ta fara Ring ta dauka ganin sunansa akai yasa gabanta faduwa tadai daure ta daga yace “ina qofar gdan” miqewa tayi ta zari mayafinta ta yafa ta fito lkcn Anwar ya dawo dole badon tasoba ta tsaya suka gaisa yanayi mata wani irin kallon qurullah batabi ta kansu ba tayi waje Sa'ud ce ta biyota tana kiran “wai ina zaki bloody?" Batare data tsayaba tace “Uncle ne yazo” yanda take rawar jikinne yabama Sa'ud dariya itadai Umaimah batasan ma tanayi ba ta bude get din ta fita a jikin mota ta ganshi ya harde hanunsa yana qarewa unguwar kallo sosai unguwar ta birgeshi tun fitowarta ya zuba mata ido yana tunanin abinda ya canza a jikinta harta iso gabanshi ya janyota da sauri ya hadata a jikinsa batare da tunanin a waje suke ba ko wani zaizo wuccewa ajiyar zuciya suka sauke a lkc guda sunajin wani sanyi yana ratsa zuqatansu a hankali Umaimah ta bude bakinta tace.
“Inasonka Uncle kwana daya tak ji nakeyi kamar na shekara bani tare dakai” kama hanunta yayi suka shiga mota ya zaunar da ita yana qare mata kallo yafi minti biyar yana kallonta itama tana kalllonsa ya rame sosai ga daurin bandeg din da akayi masa a kansa anyi masa rawani dashi matsawa yayi sosai ya dora hanunsa saman rigarta yana matsawa jikinta har ya hade bakinsa da nata ya lumshe ido yanajin wata nutsuwa na ratsashi a hankali ya sanya hanunsa ya saqalo qugunta tare dasa dayan hanun ya fara sauke kujerar har saida suka kwanta dukka itama ya kwantar da ita yana tsotsar Sweet lips dinta yana jan numfashi tare da qara qanqameta a jikinta yana goga qirjinsa a saman nata a hankali ya fara qoqarin balle bottle din rigarta tayi saurin janyewa tana mayar da numfashi tace.
“Kada kayimin haka Uncle idan ka tashi hankalinka ka tasarmin nawa ya zamuyi" kallonta yayi da lulu eyes dinsa yace “abinda mukeyi mu samu relief baby ina buqatarki wlh na dade banyi sex ba” yanda yake mgnr ne ya bata mamaki da tsoro tace “amma kasan niba matarka bace” ta fadi muryarta na rawa riqota yayi da qarfi yace “koda ace jiya keba matata bace a yau kedin matatace ko anaso ko baaso dole a barni dake” kiciniyar qwacewa takeyi tana cewa “niba matarka bace Hameed mahaifiyar ka batason zamana dakai tayi amfani da qarfin ikonta tasa ka sakeni saboda tashin hankali har nayi barin cikin dake jikina cikin dana qwallafa raina akansa”
Sakinta yayi da sauri yanayi mata wani irin kallon tuhuma baisan sanda ya shaqota ba I sukayo waje cikin daga murya yace “ke...kika zubar min da ciki Umaimah akanme me nayi miki wannan shine irinson da kikemin dama ashe qarya bakya sona...” saurin rufe masa baki tayi cikin kuka maicin zuciya tace “wlh azeem Uncle bani na zubar makada ciki ba bayan Hajiya tasa ka sakeni ka fadi nataho zan riqeka Hajiya ta hanani na ja jikina na koma daki na zauna kawai sai naji marata ta kama ciwo a daidai lkcn ne kuma wayata tayi ring ina dagawa naga Sa'ud ce shine na fada Mata halin da nake ciki tazo ta taimaka min da niyar zanbar gdanku tunda Hajiya batason zamana dakai kawai sai naga jini ya batani muna zuwa unguwarnan muka tsaya a asibiti suka karbeni likitan yace miscarrege zanyi nidai bansan komai daya faru ba sai da dare dana farfado likitan yake sanar dani”
Dafe kansa yayi cikin tashin hankali bai iya mgn ba sai girgiza kai kawai da yakeyi ta sake komawa ta lafe a jikinsa tace “yanzu shikenan Uncle na rasaka na rasa ribar soyayyarka Uncle inason hada jinina dakai don Allah ka sake yimin ciki kaji” hanunsa yasa saman bayanta ya dora kansa a saman kanta wasu hawaye masu zafin gaske suka zubo masa a fili yace “Allah kanaji kana gani Allah ka isarmin Allah ka sakam....” rufe masa baki tayi da sauri tana girgiza masa kai cire hanun nata yayi yace “kada ki hanani Umaimah na rantse bazan yafewa duk wanda yayimin sanadin cikin nan ba koda kuwa nine Umaimah meyasa qaddarorina suka zafi akanki meyasa banajin son haihuwa da kowacce mace bayan ke meyasa aka kasa yimin adalci Umaimah so biyu kenan anamin sanadin cikina kawai saboda son zuciya meyasa suka kasa fahimtar kedin farin cikina ce?”
Yana fadin haka ya janye jikinsa daga nata yace “keda waye a gdannan?” qasa tayi da kanta tace “gdan Sa'ud ne da qaddara ta zaba mata” shiru yayi yanason yace taje ta kwanta amma zuciyarsa bata nutsu da gdan ba gara barnar da zaiyi da kansa da wadda wani zaiyi masa musamman akan Umaimah.
Yana gama wannan tunanin yayi ma motar key tayi saurin kallonsa yanda yake wani irin hucine yasata shiga taitayinta tana gani yayi ribbers ya figi motar a 160 suka fita daga unguwar kai sunyi tafiya mai tsayi kafin ya rage gudun batare daya kalleta ba yace.
“Hankalina bai kwanta da zamanki a gdan nan ba zan nema miki gda zuwa gobe na siya miki a unguwar naga alamun zatayi sirri zamuci gaba da rayuwarmu babu rabuwa har abada koda aure ko babu aure ke matatace Umaimah zan iya biyan sadaki a sake daura mana aure amma bazan biya ba harsai wani lkc dana dibar mana sannan koda wasa bazan nunawa su Hajiya nasan inda kike ba kamar yanda sukame tunanin sun rabani dake haka nima zan rabasu da farin ciki banida mata ko daya a zahiri na saki Sadiya kwanaki uku da suka wucce jiya Hajiya ta rabani dake amma muna hade bazamu rabuba Umaimah kiyi believe nawa bazan taba cutar dake ba Umaimah saina horaki kin zama irina wannan dolene a gurina bazan sake yimiki ciki ba har sai kin zama irina harija first class”
Tunda ya fara mgnr gabanta yake faduwa yau taga ta kanta bata ankara da inda ya kawota ba saida taji ya bude qofar ya fita ya murda mata key murmushi tayi tana kallon gurin da taga an rubuta Central Hotel tayi ajiyar zuciya a fili tace “dama ka barta a bude babu inda zani nayiwa kaina da zuciyata alqawarin ni dakai babu rabuwa har abada nima inason horonka don da alamar kaidin dabanne”
Dawowa yayi ya bude qofar ya ruqo hanunta ta fito tana sane ta goce kamar zata fadi yayi saurin riqota ta sauke hanunta a daidai mood dinsa wani irin numfashi yaja tare da matseta a jikin motar memakon ta saki masa sai kawai ta fara qoqarin zura hanunta cikin wandonsa tayi murmushi tare da cewa “inason naji lafiyar yarinya ta Uncle mun dade bamu hadu ba”
_Nikam Umaimah ta bani kunya nayi nan_
藍藍藍藍藍藍藍藍
*UMMUH HAIRAN CE...✍*
[1/16, 3:20 PM] UMMUH HAIRAN CE...✍: https://www.facebook.com/Zauren-Brilliant-Writers-Pans-111419110389493/
*RILLIANT WRITERS* *ASSOCIATION*
( _Pens of freedom,home of exceptional and magnificent writers)_
*GIDAN UNCLE*
( _Love and romantic story_)
*SHORT AND TRUE LIFE STORY*
*MALLAKAR*
*FAUZIYYA TASI'U UMAR*
*®FAUZAH*
www.fauzahtasiu41@gmail.com
Ki biya kafin ki karanta ta GTbank akan wannan account number: 0255526235; sai kiyi screenshot ki tura wannan number: 09013718241;
Ko katin waya MTN or Airtel ta wannan number:09031307566:
*PAGE TWENTY-EIGHT*
Riqeta yayi gam a jikinsa yanajin wani mugun feeling dinta yana bijiro masa daqyar ya iya janyewa suka nufi upstairs din ya bude qofar suka shiga ya mayar ya kulle tare da dagata cak ya dorata saman gadon ya zare mata mayafin kanta ya cire band din tare da tura hanunsa cikin gashinta ya dago fuskarta ya daura bakinsa saman nata yana tura Mata wani sabon saqo me wuyar mantawa riqeshi tayi tana tsotse bakinsa tare da shafa saman kansa zuwa qirjinsa suna sauke ajiyar zuciya a tare cikin wani irin yanayi ta riqeshi sosai saboda hanunsa daya tura cikin rigarta.
Miqewa yayi da sauri ya cire rigarsa da dogon wandonsa ya sake haurowa ya balle mata bottle in rigarta ya zubawa chocolate din fatan ta ido a hankali ya dauki hanunsa ya dora saman boobs dinta yana matsawa tare da lailaya kansu janye bra din yayi ya sunkuya ya kama da bakinsa ya fara tsotsa cikin nutsuwa da qwarewa yana sakin nishin dadi yanda yake tsotsar breast din nata ba qaramin gigitata yayi ba yana mamulashi kamar wani qaramin yaro ajiyar zuciya ta fusgo tare da tura masa boobs din gaba daya ba qaramin dadi hakan yayi masa ba ya sake narke mata saboda a duniya babu abinda yake daukar hankalinsa kamar nonon Babynsa baya gajiya da wasa dasu lumshe idonta takeyi tana budewa saboda dandanon dadi mai ratsa kwanya da take kwasa tura hanunta ta farayi saman cikinsa zuwa nipples dinsa zuwa cibiyarsa tana shafawa a nutse cikin salon rikita lafiyayyen namiji aikuwa take ya qara rikice Mata.
A hankali ta zura hanunta cikin boxes dinsa ta cafki twins dinsa ta fara mulmulasu zuwa mahadarsu da Mood dinsa zuwa saman joystick dinsa yatsanta tasa ta rinqa zagayawa tana murzawa a hankali tana danna hanyar fitar madarar aikuwa tayi saa don sai malalar da ruwan dadi takeyi ta hada hanunta ta murza ya saki nipples dinta ya saki wata yar siririyar qara me dadin sauraro wadda babu inda zaka jita sai a wannan fagen ya fada gefe yana sakin nishin da yake qara hargitsa lissafin Umaimah ta tashi daga kwanciyar da tayi saboda tasan ko ta tashi ko karta tashi babu abinda zai rage mata garama ta tashin yau ta nuna masa itama fah ehhh.
Matsawa tayi kusa dashi idonsa nakan nononta ya bude bakinsa alamun tasa masa batayi masa musu ba ta matsa ta kama hanunsa ta dora akan boobs din nata ta saita masa dayan a bakinsa ya cafka da sauri wanda hakan yasata jin wani zafi tace “ahhhhh Uncle zafi” kanne mata ido yayi ya sake kama hanunta ya dora saman hood dinsa ta kama da sauri tana mulmulata a hanunta ajiyar zuciya yaketa saki yana tsotse mata nono har saida taji ta farajin zafi sannan ta zame wanda ke bakinsa ta canza masa wani tana shafeshi tare da tsotsar kunnensa yanda mood insa take ambaliyar ruwa ne yasata ta damketa a hanunta ta tsuke hanun nata tana murzawa ruwan da fatar hanunta tana wani irin sauti kamar yana sukuwa a samanta gabadaya ya susuce mata sai nishi yake da gurnani yana dago bayansa yanayin qasa kamar wanda yake cinta sakin breast dinta yayi da sauri ya qanqameta a qirjinsa ya sake wani ihu me qarfi haqoransa suna haduwa yasa hanunsa saman nata ya damqe penis dinsa sosai kawai taji wani ruwa me dumi yanabin hanunta saida ya gama zubowa gaba daya sannan ya zaki hanunta ya sanyasu a bayanta ya rungumeta qam a qirjinsa yana sauke numfashi yace.
“Ahhhhhhh Babyn Uncle kin hadu da yawa bazan iya rayuwa da wata mace bayan keba ban shiga verginia dinki ba amma ni'imarki ta wadatar dani” hanunsa yakai ya shafa P...part dinta yaji tudun part ya dago fuskarta yaga yanda ta lumshe idonta yayi murmushi yace “shine me kunya ko? Tun wuri ki rufawa kanki asiri ki bude idonki ki kalleni kafin nayi miki aika² don kinsani babu ruwana da jini shiga zanyi Allah ma yasani shima uzuri zaimin...” bude idonta tayi da sauri tace “kayyy aa nidai gsky Uncle haramun ne” miqewa yayi ya kwantar da ita yace “kin ceci kanki yarinya” bathroom ya shiga ya sakarma kansa ruwa yayi wanka ya fito ya kalleta har tayi bacci yayi murmushi shima ya mayar da boxes dinsa ya haye gadon yaja musu bargo tare da janyota jikinsa yayi musu addu'a tare da sake kama nononta yasa a bakinsa da haka har bacci ya saceshi.
Cikin dare taji yana qara lalubarta yaci gaba da tsotsan nononta lafewa tayi a jikinsa inajin wani shauqin abinda yakeyi mata Uncle Hameed badai sanin hanyoyin sarrafa mace ba shafata yake har saida ta tashi tayi miqa ta banqaro masa qirjinta ya sake cafka yana murzawa sake shigewa tayi jikinsa tana shafa gashin qirjinsa tanajin ninkin qaunarsa tare da feeling dinsa sakin nonon yayi ya juya ya haura samanta ya sanya harshensa cikin kunnenta yana karkadawa yana wasa dashi dayan hanunsa yana saman boobs dinta daya kuma yana shafa cinyarta har saida yaji tana wani irin nishi na alamun da gaske saqonsa yana ratsata sannan ya cire under siket din jikinta ya cusa kansa a gurin wani qamshi ya daki hancinsa maimakon qarni yaja numfashi kamar na fitar rai ya sake sanya harshensa yana lasar tsakanin cinyoyinta yana jin sanyi a ransa yanda yake tsotsar cinyar tata kamar yanashan alawa har tsoro ya bata ta mirgina gefe tana ajiyar numfashi sake cafkota yayi ya buda qafafunta ya tura hanunsa cikin pant dinta ya sanya yatsansa ya shafo gurin tare da fito dashi ya matso da yatsan daidai idonsa ya kallah tare da motsa yatsunsa murmushi yayi ya zare pant din shima ya fito da abinsa ya saita a gurin a qaramin razana tayi ba amma ga mamakinta sai taji bai shiga ba iyakarsa saman yake sawa yana fitarwa yana sauke numfashi daqyar yana kiran sunanta yanda gurin yake faca² da ruwan ni'imarta da kuma jinin dabai taka kara ya karya ba ne yake fusgarsa yaketa sakin sambatu sosai ya rinqa sukuwa a kanta amma baiyi gangancin shiga ba tsoro takeji sosai saboda tasan tsaf zai iya dannawa idan yaji hakan baiyi masa ba tureshi tayi da sauri ta haye samansa ta kama nipples dinsa tana sha shikuma sai “washhhhhh ashhhhhhh kawai yake kira yana qara bajewa tare da goga mata mood dinsa da takeyi masa wani zafi yana shafa samanta ganin yanda yayi kasaqe yana amsar saqonta ne yasata sakin nipples din nasa ta dora bakinta a bular cibiyarsa tana karkada harshenta tare da sanya hanunta tana shafo manyan kayansa har zuwa saman zagayenta saida ta bari ya sakankance sannan ta sanya bakinta tana lasa tana tandewa tanajin dadin ruwan dake fitowa ta jikin jarumar gardinsa dadi yakeyi mata sosai sai tayi kamar zata tura bakinta saita janye ya rinqa sakar mata qara saboda yakai qarshe so yake kawai ta sanyata gaba daya a bakinta ya samu yayi release amma taqi.
Gashin kanta ya hada ya damqe a hanunsa don ya lura da gayya takeyi masa dangwalilin zafin da tajine yasata sakin qara ya wuntsila ya miqe tsaye itama ya tasheta zaune a gefen gadon ya dago fuskarta ya saita abarsa data miqe sambal take wani zullo tana harbin iska ya danna mata ita a bakinta saida iya inda zai shigan ya shiga sannan ta tsuke bakinta yayi ihun dadi yana fadin “wayyohhhhhh Bab...by ahhhhhhh dadi ki tsotse ruwan ki shanye duka ki cinye Baby...." Hanunta tasa ta rufe masa baki saboda ta lura ya manta baa gdansu suke ba janyewa yayi yaci gaba da heaving mouth dinta da sauri yana zungura mata ita har magoshinta.
Bai kyaleta ba saida yayi release biyu a bakinta kuma babu wanda ya bari ta zubar duk hadiyewa takeyi sannan ya saurara mata ya dauketa suka shiga wanka suna fitowa ana shiga masallaci ya zura kayansa ya fita masallacin hotel din yayi sallah ita kuma ta koma ta kwanta taja bargo ta fara ramuwar baccinta bai shigo ba sai bakwai suka jero shida wani mutum da alamun kusa da dakinsu yake ilai kuwa suna zuwa ya bude ya shiga mutumin ya saki baki yana kallonsa yana tunanin irin ihun da yaji yanayi jiya murmushi yayi ya shiga dakinsa ya janyo tasa karuwar, shikam Uncle yana shiga yaga tana bacci tashinta yayi yace “tashi na mayar dake gdan Sa'ud ki jirani zuwa yamma bazan iya barinki anan ba akwai yan Yahoo zasu iya shigomin gonata”
*UMMUH HAIRAN CE...✍*
[1/16, 8:36 PM] UMMUH HAIRAN CE...✍: *GIDAN UNCLE*
*TWENTY NINE*
Turo baki tayi tana bubbuga qafa tace “nidai Uncle ka kaini gdana banason komawa gdan Sa'ud jinina bai hadu da saurayinta ba" murmushi yayi yayi kissing lips dinta yace “to dama kina tunanin jininku zai hadu da wani namiji ne bayan ni?” kwantar da kanta tayi a qirjinsa tace “aa Amma ai akwai wanda kana ganinsa zakaji ya kwanta maka amma fa shi ina ganinsa nakejin zuciyana na tashi irin tashin da jiya ta rinqa yimin da kayimin release a bakina” dariya yayi sosai yace “haka zaki hqr kije ki jirani banason kaiki daya cikin gdajen mu zaa iya gane muna tare" miqewa tayi ta yafa mayafinta suka fito daidai lkcn da wannan mutumin shima ya fito yana riqe da hanunta tsayawa yayi ya zubawa Umaimah ido a fili yace “ tabarakallahu ahsanal kaliqin" da sauri Hameed ya juya sukayi ido biyu da mutumin yana qarewa matarsa kallo wani takaici ne ya rufeshi ya figi hanunta da sauri suka sauka mutumin yayi murmushi a fili yace “badan nasan fada da aljani ba riba ba wlh da sai naji abinda kakewa ihu jiya” baiyi tsammanin Hameed din zaiji ba amma sai yaga ya tsaya ya rungomota jikinsa ya dago idanunsa da suka kada sukayi jawur yace.
“To ko zaka gwadane" saurin juya baya Alhn yayi cike da borin kunya ya fara wayar qarya ganin hakan yasashi jan hanunta suka sauka zuwa downstairs saida ya fita ya cillata mota ya kulle sannan ya juya yakai musu key dinsu ya juya ya koma ya bude motar ya shiga yana huci kamar zai kama da wuta shi adole an kallan masa mata har wani dan iska ya yaba, taka kallon yanda yake cika yana batsewa tayi banza dashi don tasan halinta tun kafin yanzun idan yana fushi akayi masa mgn yanzun zai huce akanka.
Saida suka isa unguwar su Sa'ud din sannan ya dago ya kalleta yace “idan kin shiga ki kiramin Sa'ud din amsa masa tayi da “to" sannan ta daga kanta tayi kissing kuncinsa dole yayi murmushi itama tayi ya ruqo hanunta yace “ina kishinki My heart don Allah ki kulamin da kanki kafin na dawo nayi alqawarin bazaki kuma kwana a gdannan ba" daga masa kai tayi ya dora lips dinsa saman nata ya tsotsa kadan sannan ya saketa ta fita yabi bayanta da kallo yana jawa Alhajin daya yaba masa Mata Allah ya isa bata jima ba ta fito ta qaraso tace “tace ka iso Uncle" baija ba ya fito ya kama hanunta suka shiga ciki a parlourn suka tarar da ita ita da Anwar dinta tana kwance a cinyarsa bai damu da yanayinsu ba ya zauna Sa'ud ta miqe suka gaisa ya dubi Anwar din yace “amanar matata zan baku zuwa dare sannan ina neman gda wanda ya danfi wannan kadan zan siya amma daga yanzu zuwa dare saboda banason barin iyalina a sake ba iyakar account da email kawai yan Yahoo suke barna ba harda akan mata”
Ba Sa'ud da Anwar ba hatta Umaimah saida tayi dariya ta shige jikinsa tana tura hanunta cikin yar shirt din jikinsa tana qoqarin shafo qirjinsa da sauri ya riqe hanunta yana murmushi tare da kanne mata ido miqewa sukayi a tare ta rakashi gurin motarsa ya bude ya shiga ya bude dashboard ya zaro raffers ta dari bibiyu ya bata yace “ko zaki buqaci wani abu kafin na dawo" karba tayi ta juya ciki shikuma daidai lkcn Anwar ya fito ya shiga motar suka fita tare tana komawa Sa'ud tayo kanta da bala'i tana cewa “kukam kun shiga uku keda mijinkin nan Umaimah yanzu to me kikayi masa da kika bisa?"
Tureta tayi tace “ni don Allah karki dameni me kike tunanin zanyi masa bayan dadi da mukaje mukaji” dariya Sa'ud tayi sosai tace “Allah na yarda rayuwar nan ta duniya babu abinda bazai wucce b yanzun dai gashi har kin saba da Uncle Hameed saura ki fara nemansa da kanki"
Numfashi ta sauke tace “ban sababa Sa'ud zan dade ban saba da Uncle ba yau din ma da kika ganni normal don bai shiga bane wasa mukayi har buqatarsa ta biya kuma kinsan wani tashin hankali wai ya saki Aunty Sadiya kuma wai gda zai nemamin yayita qwaquleni inason Uncle fiye da tunaninki Sa'ud amma jarabarsa tsoro take bani sosai"
Murmushi tayi tace “karki damu an kawo miki maganin nan daga Niger zan baki ki fara amfani dashi shane da fresh milk kullum sau uku wlh idan kika juri shan maganin nan sai kin manta da wata wahala da kikesha a hanun Hameed zaki dauke kayansa ko wanne iri ne ke bari ma kiji wata mgn idan akai wasa ma sai ya rinqa gudu”
Dariya sukayi tare suka rungume juna tace “amma naji dadi sosai zan nunawa Uncle nima jaruma ce yanda yake sani kuka nima saina sanyashi..." suka kuma kwashewa da dariya ta juya ta shiga dakin ta kwanta tace “wlh bacci nakeji jiya banyi baccin kirki ba" da haka bacci ta dauketa ta jima tana baccinta kafin taji ana shafata da sauri ta bude idonta tayi ajiyar zuciya ganin Hameed ne tace “amma ka tsoratani sosai Uncle" kwanciya yayi a gefenta yace “da Baby na yananan da sai nace shine yake saki bacci Sa'ud tace tunda muka dawo kike bacci wani ma sai yace wani abu nayi miki”
Tashi tayi ta zauna tana gyara rigar jikinta inda shikuma ya zubawa qirjinta ido yana lasar bakinsa yace “am na sama mana gda anan bayan su Sa'ud harma naje banki na ciro kudin na biya yanzu nayima masu shirya mana gdajenmu waya nace suzo su shirya mana shi kafin magrib amma ki tashi kici abinci banason zamanki da yunwa koda yake Sa'ud tace ni kikeson ci ko?"
Sunkuyar da kanta tayi tana murmushi shima murmushin yayi ya dauko ledar daya shigo da ita yace “nasan kinason shawarma shiyasa na tsaya na siyo miki ki tashi kici" miqewa tayi ta nufi bathroom tayi brush ta dawo ta zauna ya rinqa bata abaki tanaci tana murmushi shima yana murmushi har saida yaga ta qoshi sannan ya miqe yace bari naje gdan kada suzo su tarar bananan" batayi masa mgn ba har ya fita ta miqe ta fito parlourn Sa'ud batanan sai Anwar shi daya juyawa tayi zata koma dakin yace “am bakiji ba” tsayawa tayi tana jiran taji me zaice amma sai taji ya fara kame² “ehmm dama murna zanyi miki kin mori miji shima ya more mata kunyi kala sosai kamar dama dan juna aka halicceku" murmushin takaici tayi amma a fili sai tace “hakanne ma mgnrka danni aka haliccesa nima saboda dashi kadai aka halicce ni dan uwana ne jinina”
Tana fadin haka ta juya ta shige dakin daidai lkcn Sa'ud ta fito daga dakinta ta dubeshi tace “zamuje gdan mu gani anjima idan Uncle din ya dawo” daga mata kai kawai yayi saboda wani irin yanayi da yakeji game da qawar tata har dabara yaso yayima Hameed akan ya barta anan basai ya siya wani gda ba amma fir yaqi qarshe ma yace matarsa tana da muhimmanci a gareshi bazai iya nesa da ita ba dole ya qyaleshi gudun kada ya dauki wani abu a ransa.
Uncle bai dawo gdan ba sai biyar yazo yace dasu suzo suje an gama hada gdan motarsu daban ita dashi itama Sa'ud ita da Anwar dinta suka nufi gdan unguwar har tafi tasu Sa'ud kyau da manyan gdaje gdane dan matsakaici flat me kyau an qawatashi da flowers masu kyau ga wuta sosai haske ya kewaye ko ina fita yayi ya bude qofar ya shiga da motarsa sukuma sukayi parking a waje suka fito tana qarewa gdan kallon yayi mata kyau sosai, matsowa yayi gabanta yace “yayi miki ko a canza wani?" Murmushi tayi tace “nikam baiyi min ba amma kuma kaida ka zabeshi kayimin" dariya sukayi dukkansu ya hadata da jikinsa yace “kece kika zama haskena kikejana duk inda kikeso shiyasa mukayima juna" kissing hanunsa tayi suka nufi cikin gdan ya bude qofar parlourn suka shiga.
Suna shiga ta zube a parlourn saman kujera tana mayar da numfashi tana kallon parlourn tana murmushi tace “wow! Uncle tsarin parlourn yayi kyau sosai" zama yayi a kusa da ita yace “baikai meshi kyau ba" murmushi tayi ta lakace masa hanci, Sa'ud basu wani jima ba sukayi musu sallama bayan ta bawa Umaimah magungunan tayi mata bayanin su suka fice saida suka rakasu suka hau mota sannan suka juyo suna shigowa ya ruqo hanunta yace “ya tsaya ko?" Ta gane me yake nufi amma sai ta nuna masa bata gane ba ta hanyar cemasa “mefah?” Shiru yayi mata batare daya bata amsar suka koma ciki ya zube a kujera yace “inajin yunwa sosai wifey nafi sati bana iyacin abinci wlh ki taimaka min ki bani wani abu naci"
Miqewa tayi ta shiga kitchen din tana bude lokokin da kayan dake ciki komai sabone babu wani abu da yake tsoho girgiza kai tayi tana tausayawa Yayan nata ga siyan gda ga zuba kayan amfanin gda duk a rana daya lallai ba qaramin girgiza tattalin arziqinsa yayi ba haka ta rinqa aikin a sanyaye wannan wanne irin so sukeyiwa junansu ne?
Tambayar data yiwa kanta kenan wadda bata da amsarta hakanan ta gama jallop din taliyar ta wadatata da naman kaji da ganinta zatayi dadi ta dauka ta fito ta ajiye masa a gabansa saboda tasan yanda ya baje a kan center carpet din zaiyi wahala ya miqe yaje dinning din miqewa yayi daga kwanciyar ya zauna itama zama tayi bayan ta kawo masa lemun data dauko a fregde tasan shi komai yafison naturals amma yau bata samu damar yi masa ba saboda dare yayi kuma wasu abubuwan duk babu a gdan.
Shagwabe mata fuska yayi yana nuna mata abincin tayi murmushi tace “nikam kaci da kanka Uncle...” rufe mata baki yayi da naman ta fara ture hanunsa tana dariya shima dariyar yayi suka faracin abincin ya kalleta yace “kinsan irin wahalar da nasha lkcn da baki da lfyr nan Baby wlh saida nayi kamar zan mutu bana iya jure rashinki ko kadan”......
*UMMUH HAIRAN CE...✍*
[1/17, 9:24 AM] UMMUH HAIRAN CE...✍: *GIDAN UNCLE*
*PAGE THIRTY*
Murmushi tayi tare da miqewa ta dabe kayan da sukayi amfani dasu ta mayar kitchen ta dawo ta zauna a kusa dashi tana wasa da yatsun hanunsa, zuba mata ido yayi yarinyar komai nata me sanyi ne yana mamakin yanda yarinya qarama ta rikita masa lissafi bayaji baya gani indai akanta ne a hankali ya ruqo hanunta yace “Umaimah kinajin irin abinda nakeji game dake kuwa?”
Dagowa tayi ta zuba masa sexy eyes dinta masu sanyashi kasala “me kakeji?" Ta tambayeshi a kasalance miqewa yayi ya dagota suka nufi daya cikin dakuna biyun dake gdan ya bude suka shiga ya mayar da qofar ya kulle ya riqe damtsenta ya dago fuskarta ya sauke bakinsa kan goshinta yayi ajiyar zuciya yace “banyi sallar magaruba ba ga insha tayi bari nayi sai muyi wani batu ko?” daga masa kai tayi ya jata ya zaunar da ita bakin gadon ya nufi bathroom din yayo alwala ya fito daukar pray met yayi ya shimfida yatada sallolinsa tana zaune harya gama yayi addu'o'insa ya nade sallayar sannan ya dawo ya tsugunna a gabanta ya dago kanta suka hada ido ya watsa mata kallonsa mai kashe mata jiki tare da dan miqewa kadan ya zare hijjabin jikinta ya sake sanya hanu ya cire rigar jikinta ya rage daga ita sai bra shafa lallailusan skin dinta yakeyi zuwa saman boobs dinta har ya dire hanunsa a breast dinta ya balle bottle in bra din ta baya ya kwantar da kansa a cinyarta ya kama nonon yasa a bakinsa ya fara yi musu wani irin tsotsa me fitar da hayyaci dafashi tayi tace “wayyohhhh Uncle ka bari dadin yayimin yawa”
Bai daina ba saima kama dayan da yayi yanajan kan yana murzawa yana damqarsa yana luguiguiceshi lumshe idonta tayi ta saki ajiyar zuciya me qarfi tare da a sunkuyo masa ya qara shigar dashi bakinsa sosai yana wani lumshe ido kamar wanda ake lasawa zuma a baki itama wani dadi takeji batasan sanda takai hanunta ta fara shafo aniyarsa ba wadda ta miqe sambal cikin wandon jeans din dake jikinsa tayi wani him da ita dora hanunta tayi akai tanajin yanda take wani zullo tana motsi kamar zataci babu sakin nonon nata yayi ya zare belt din wandonsa ya cireshi dama shi dayane a jikinsa yasa hanunsa ya shafa doguwar abarsa ya riqeta a hanunsa yana shafa kanta yana danna yar bular saman wani irin abu Umaimah taji yana ratsata ta zubawa abar tasa ido kaurinta da tsayinta idan ta miqe yana bata tsoro anma lkc yayi da dolenta ta cire tsoro ta nunawa mijinta cewa shine jin dadinta feelings dinsa takeji so takeyi kawai taji yana zungura mata penis dinsa cikin P...part dinta yana karkadawar nan yana juyashi duk yanda yakeso yana motsashi daqyar ai batasan sanda ta miqe ba ta nufesa da sauri ta cafke abarta a hanunta cikin sarqewar murya tace “in...inason burarka Hameed ta....tanada dadi tun safe banga jinin ba ya...”
Qanqameta yayi jikinsa na rawa saboda yanda jin sexy voice dinsa yakeyi har jijiyar da take riqe da mood dinsa daukanta yayi cak suka nufi bandaki ya zare mata siket din jikinta da pant din ya hada musu ruwan wanka suka shiga ciki yaci gaba da yawa da hanunsa a jikinta yana qara charger ta aikuwa ta dauki charging don har tafishi rikicewa wanka sukayi itan tayi wankan tsarki don ita dama Umaimah ba gwanar zubar da jini bace ko period takeyi kwana dayane tak take zubar da jini sai tayi wankanta taci gaba da sallah.
Suna gama wankan ya sake hadansu wani ruwar me dumi ya cafkota ya fara wasa da qasanta yanajin dadin shafa gashin dayake gurin bayanson yaji gaban mace a aske yafisonshi da gashi kadan kewaya hanunsa yake a ramin gurin yanajin yanda gurin yake ambaliyar ruwa me yauqi wata ajiyar zuciya ya fizgo ya dagata cak suka koma dakin ya kwantar da ita ya sake buda qafafunta yasa harshensa yana lasar gefen gurin yana karkadashi kan tsokar gabanta yana danna harshen kadan hanunsa na riqe da breast dinta yana matsasu.
Umaimah duk ta rikice masa sai nishi takeyi tana kiran sunansa wani mugun dadi takeji tare da qaunarsa harshensa ya zura ciki gaba daya yana juyashi cikin qwarewa yana tabo wata tsoka me laushi a ciki tayi wata zabura ta saki yar siririyar qara saboda wani irin abu da taji har tsakiyar kanta ta riqe kansa da sauri tanasan tureshi amma yaqi sai qara zautar da ita yakeyi jikinsu yana wani irin rawa dagowa yayi ya sake cafkar breast dinta yana murzawa sosai kamar zai tsinkesu inda ya saita abarsa cikin bakinta yana turawa a hankali yana kaiwa da komowa.
Umaimah akwai baiwar iya riqe jaruma a baki kamar an koya mata yana qara turawa tana qara tsuke bakinta ya ja wata qaqqarfar ajiyar zuciya yanaci gaba da shiga yana fita a bakin nata ya dauki kusan 30 minutes yana heaving mouth dinta saidai kawai yaji yawun bakinta ya taru da yawa ya bata tissue ta zuba ya sake mayarwa a haka har saida yayi release din farko a bakinta gashi da mugunta ya fahimci so take ta zubar da sperm din amma yaqi ya zare Penis dinsa a bakinta saima sake turawa da yakeyi dole ta hadiyeshi tanajin kamar zatayi amai saida yaji ta hadiye sannan ya zare ya koma qasa yaci gaba da sucking pupsy dinta yana tsotsarshi kamar wani sweet saida ya qara rikitata yaji itama ta qanqameshi jikinta na rawa kafin yace zai cire bakinsa shima sperm dinta ya bata masa fuska kayyy Hameed kwai jarababben namiji duk wani ruwa dayake gefe da gefen cinyarta saida ya lasheshi sannan ya cire harshensa ya hau samanta ya budata a hankali ya fara wasa da Mood dinsa a gurin yana turawa a hankali yana jan numfashi daqyar yana sanya dabara wajen shigarta sanda ya gama shiga saida tayi yar qaramar qara saboda zafin da takeji.
Kwanciya yayi luf a jikinta har saida yaji numfashinta ya fara saituwa sannan yaci gaba da aikata kayarsa yana wani irin kukan dadi tare da sumbatu gabadaya sun fita daga hayyacinsu sunajin dadin junansu fiye da tunanin kowa a wannan dare ba qaramin mamaki Umaimah tabawa Hameed ba yanda ta jurewa jarabarsa har saida ya sake release biyu amma duk sanda zaiyi release saiya zare joystick dinsa daga jikinta yasa tissue ya tare saiya gama fita sannan ya mayar yaci gaba da cinyeta qyaleta yayi saboda bayaso yakaita qarshe ya koma ya zube a gefenta yanata jera ajiyar zuciya.
Matsawa tayi ta shige jikinsa tana sauke numfashi tana kiran sunansa cikin rikitacciyar muryarta a hankali ya dora hanunsa saman kanta tace “bazan iya zama da wani namiji ba Uncle naji mata da yawa a group na WhatsApp suna kukan mazansu basu iya sex ba wasu suce basafin 5 minutes sun gama wasu suce basumasan dadin sex din ba da yawan yammata masu irin shekaru na basa sanin dadin mazansu harsai sun haihu amma ni nasan mijina yanada dadin da duk mazan duniya babu wanda zai iya bugar qirji yace yafishi mijina yanada lfyr da 3 hours ma takeyi masa kadan wajen sex sannan mijina yanasona ya iya sarrafani yasan yanda zaiyi bayan buqatarsa ya biya nima ya biyamin tawa kuma mijina....” zuba mata ido yayi yana kallon dan qaramin bakinta da yake zaro mgnr kamar ana karanta mata, sake matseta yayi sosai a jikinsa yace.
“Uhmmm ina jinki sannan mijinki hariji yafi qarfinki bazaki iya dashi ba har wannan dalilin yasa ake tunanin an rabaku ko.....?" Rufe masa baki tayi tana dariya tace “aa nikam koma ya mijina yake inasonsa a haka kuma bazan gajiya dashi ba koda suma nake Ina dawowa idan yana kusantata” murmushin jin dadi yayi yace “na gde Babyn Uncle insha Allahu ma bazaki qara suma ba indai akan wannan abinne qugunki daidai yake dana mijinki ni nasan kedin saboda ni aka yiki babu namijin da ya isa ya gamsar dake saini.
Da wannan kalaman bacci ya daukesu sai asuba ya tashi itama ya tasheta sukayi wanka ya fita zuwa masallaci dayake gdan nasu kusa yake da masallaci bayan sun fito ya tsaya suka gaisa da moqotansa yayi musu bayanin kansa tare da sanar musu tare yake da matarsa zata shigo zuwa anjima su gaisa da matansu sunji dadi sosai sukayi musu fatan zaman lfy sannan ya shiga gda kitchen ya nufa ya bude fregde ya dauki qananun robar freshYo guda biyu tun a kitchen din ya bude tasa ya farasha sannan ya nufi dakin ya bude tana zaune saman sallaya tana azkar ya qarasa ya zauna yanashan madararsa shafawa tayi ta miqe ta nade abin sallar ta ajiye ta cire hijjab dinta ta ninke ta matsa kusa dashi ta karbi robar ta bude tanasha tana kallonsa murmushi yayi yace “Morning zumata” qasa tayi da kanta tace “ka tashi lfy mijina" jefar da robar yayi ya sanya hanunsa ya zagaye weast dinta yace “qlau na tashi saidai....” ta dago ta kalleshi ya daga mata gira yace “zafa ki iya kada ki sare bazan wahalar dake ba"........
*UMMUH HAIRAN CE...* ✍
[1/17, 3:20 PM] UMMUH HAIRAN CE...✍: *GIDAN UNCLE*
Ki biya kafin ki karanta idan kinaso ki kira number nan 09031307566:
*PAGE THIRTY-ONE*
Noqe kafada tayi shima ya noqe tashi sukayi dariya a tare ya janyota jikinsa yace “nasan Baby na jaruma ce sosai jiya batayimin raki ba” da haka ya rinqa romance nata har ya samu ta sake jiki dashi suka fara farantawa juna saida ya gamsar da kansa ya gamsar da ita sannan ya miqe suka sake wanka suka dawo suka kwanta itadai baccin tayi da gaske shikam bai iya bacci ba tashi yayi ya shiga kitchen ya dora musu abinda zasuci doya ya dafa ya yankata ya fasa kwai ya wadatashi da attaruhu da albasa baisa gishiri a ciki ba saboda yasa a dahuwar doyar sai maggi kadan ya rinqa soyawa har saida ya gama ya dafa musu tea ya bude carbinet din ya dauko bread slide ya dora a dinning din ya koma ya gyara kitchen din tsaf ya gyara parlourn duk da ba wani datti yayi ba sannan ya nufi bedroom din nasu ya shiga ya shirya cikin shirinsa na tafiya aiki sai lkcn ta bude idonta ta saukesu akansa ya matso ya zauna kusa da ita ya shafo sumar kanta data kwanto har goshinta yace “ya kamata a bar baccin nan haka abawa ciki haqqinsa kuma” batayi masa mgn ba sai miqewa da tayi ta nufi bathroom tayi brush ta fito parlour ta fita yana zaune a dinning din yana breakfast kallonsa tayi da mamaki tace.
“Wai har nayi baccin da kayi girki?” daga mata gira yayi tare da miqewa yace “ga zahiri kin gani zanje office idan kin gama ki shiga maqotan ki na kusa ku gaisa" daga masa kai tayi yayi kissing hanunta yace “ki shiryamin abincina ya tsumu yayi dadi sosai kafin na dawo yau sai tafi jiya” sunkuyar da kanta tayi tana murmushi shima murmushin yayi yace “Bye lovely wife" daga masa hanu tayi ya fice ita kuma ta zauna taci gaba da karyawa bata gama ba taji ana nowking door din gabanta ya fadi sosai ta tsorata jin an qara bugawa ne yasata miqewa ta matsa jikin qofar ta leqa ta wata yar siririyar qofa, ajiyar zuciya tayi ganin Sa'ud ce ta bude suka rungume juna suna dariya daidai lkcn wata mata itama ta shigo tanayi musu dariya sakin juna sukayi suka zube a kujera tace “wlh dama inata tunanin yanda zanyi naje gdanki bazan gane ba" gaisawa sukayi ta dubi matar data shigo suka gaisa tace “zumudi ne ya hanani jiran shigowarki jiya da naga anata shigowa da kaya gdannan murna kamar na fito na tayasu na gaji da kadaici ni kadaice a nan kusa dake sai bayanmu ne yake da mutane sunana Sarah ni haifaffiyar Dambatta ce aurene ya kawoni nan" murmushi Sa'ud tayi tace “Allah sarki Umaimah ke yar baiwace har kinyi maqociya nikam saini kadai duk unguwar manyan matane” dariya Sarah tayi tace “Allah Sarki ai gashi yanzu Allah ya hadamu mun zama mu uku don Allah nima ku daukeni kamar yanda kuke yanzu kun burgeni sosai dagani akwai aminci da shaquwa tsakaninku”
Umaimah ce tayi murmushi tace “karki damu Aunty Sarah ai kin zama yayarmu qawarmu tunda nasan zaki iya girmanmu nida Sa'ud qawayene tunna quruciya insha Allahu zakiyi alfahari damu” haka sukaci gaba da hirarsu har wajen azahar suka miqe dukkansu suka shiga kitchen sosai Sarah ta saki jiki dasu sukayi aikinsu tare ita da Sa'ud suna girka musu jallop din shinkafa ita kuma tanayima Uncle dinta tuwan semovita miyar danyan kubewa saboda tasan bacin nasun zaiyi ba, suna gamawa suka shirya suka fita Sarah tayi musu jagora suka shiga maqotan suka gaisa sannan suka juyo suka shiga gdan Sarah gdanta me kyau itama da alamun basu dade da aure ba daganan gdan Sa'ud suka nufa suna zaune a parlourn suna hira Anwar ya shigo tunda ya shigo idonsa yake kan Umaimah miqewa tayi ta dauki mayafinta tace “biyar ta wucce nasan Uncle dina yana hanyar dawowa bloody mezan samu a gdannan don Allah" dariya Sa'ud tayi tace “ina zuwa" daki ta shiga bata jimaba ta fito ta damqa mata wani qullin magani tace “ki rabashi uku kisha daya zakibani lbr"
Karba tayi sukayi sallama suka tafi itada Sarah tun a hanya ta raba maganin uku ta bawa Sarah daya tace idan ta shiga gda zata dubawa Umaiman wasu gdy tayi mata suka rabu kowacce ta nufi gdanta tana shiga ta gyara inda suka bata ta kunna turarukan wuta sannan ta shiga kitchen ta zazzage maganin da Sa'ud ta bata gaba daya ta hadashi da madara peak harda zuma ta kada ta shanye tayi gyatsa tace “yar rainin sense wani na rabashi uku yo wannan na rabashi uku me zaimin a hakanma me zanji dandai bakisan waye Uncle bane shiyasa” tana gama mitarta ta shige ta sheqa wankanta daidai lkcn daya shigo gdan ta fito tana shafa mai dakinsa ya shiga ya ajiye tarkacensa sannan ya fito suka hadu a parlourn murmushi yayi mata tare da buda mata hannu ta shige tana dariya tare da juya bayanta ta daga kanta tayi kissing habarsa tace “nayi missing din kyakkyawan mijina” lumshe idonsa yayi yana murmushin daya qara fito da asalin kyansa yace “same to you my love ya kk ya gda" sake juyawa tayi ta rungumeshi tace “babu dadi tunda babu kai" kama hanunta yayi yace “inacan nasa Daddy da Hajiya harda Kaka a gaba inayi musu kuka akan su nemomin ke....” dagowa tayi ta zuba masa idanunta data zaro waje ya qyalqyale da dariya yace “wasan ai yanzu aka farashi Baby saina daga musu hankali kafin susan inda kike yanzu ma ki bani wayarki saboda tsaro yana fadin hakan ya sanya hanu ya zare wayarta yana murmushi yace.
“Me kika girkamin yau kuma me kika tanadar min?” ajiyar zuciya tayi tace “abinda nasan Yayana yafi qauna a cikin abinci” rungume ta yayi sosai yace “wow! Naji dadi sosai Baby na yau zan jiyar dake dadi sosai nidai fatana kada kiyimin raki ki saki jikinki muji dadin juna sosai” hanunta ya kama ya dora a saitin penis dinsa yace “idan na tuna darenmu na jiya sai naji tana wani ihu tana kiran sunanki da ace lkcn da kina Zangero road ne da babu abinda zai hanani dawowa ke saida fa na kada jar kanwa nasha sannan na samu sauqi” dariya tayi masa sosai tace “nikam bazan yarda nabar mijina yanashan jar kanwa ba" tana fadin hakan tana balle rigarta tsayawa yayi yana kallonta har ta gama ta matsa kusa dashi ta dauki hanunsa ta dora saman boobs dinta da yake dama babu bra a jikinta jikinsa ne ya dauki wata rawa qafarsa na neman kasa daukarsa yayi qasa da sauri ya zauna itama zubewa tayi ta fara qoqarin cire masa rigar jikinsa tanayi masa wani shu'umin murmushi saida ta cire masa duk wani abu dake jikinsa ta kwanta a jikinsa ta sanya harshenta ta fara yimasa wanka da harshenta tun daga tafin qafarsa har zuwa cinyarsa bakinta tasa ta kamo twins dinsa duka ta sanya a bakinta tana tsotsa yayi wani mahaukacin nishi daya sata saurin sakinsa amma sai taga yana lasar lips dinsa tayi ajiyar zuciya ta sake komawa ta sanya harshenta ta na lasar penis dinsa tana tsotseta yana nishin dadi tare da qara me qarawa abokin mu'amala qarfin gwiwa.
0 comments:
Post a Comment