Kwanaki bakwai tsakani Umaimah tayi shar da ita baby Shurafah tayi wayonta tayi qiba kalar fatarta kalar fatar iyayenta kamarta da mahaifinta ta fito sosai Daddy ya gama musu komai na tafiya qasar Saudia duk tsayin lkcn nan Umaimah bata taba zuwa ta duba Hameed ba kuma ko a baki bata taba tambayar ya jikinsa ba.
Kwana biyu tsakani jirginsu ya daga qasar Saudi tun ranar da Daddy yace Hameed ya tafi da Shurafah rabon da ta sanyashi a idonta sai yau data hangeshi a zaune saman welchair kansa yayi gefe sai gyara masa kan yakeyi gefe ta koma ta zauna har lkcn tashinsu yayi suka shiga jirgin suka daga zuwa qasa me tsarki itadai bata cewa kowa komai game da Hameed din ba kowa yana jajanta jikin nasa amma banda ita da tayi qasa da kanta ta zubawa yarinyar ido wasu hawaye masu zafi sunabin kuncinta.
Koda suka sauka a filin jirgin saman Saudi Arabia motar asibitin da akayima Hameed boorking ce tazo Daddy da Yusuf suka shiga Umaimah da Hajiya da Aunty Jameelah suka shiga ta masaukinsu suka tafi.
Wani babban hotel ne kusa da harami anan suka sauka Hajiya dakinta daban Umaimah da Aunty Jameelah suna shiga dakin ta kwantar da Shurafah ta shige bathroom ta fara kukan da taketa qoqarin hadiyewa tunda suka taho koda wasa bata taba tunanin jikin Hameed din yayi zafi haka ba tausayinsa ya kara darsuwa a zuciyarta mutum lafiyayye me tashe quruciya da qarfi da mazantaka wai yau shine a kwance haka kamar gawa saidai a kwantar dashi a tayar.
Lallai Allah ya cika me ikon yin komai a lkcn da yaso a hankali cikin kuka ta zube ta dora goshinta saman tiles din toilet din tace “Allah kaji qaina kabawa dan'uwana lfy Allah ka yafe masa zunubansa Allah kada ka kashe Uncle ka mayar min da Shurafah marainiya kamar ni Allah ka tausayawa bawanka me qoqarin tsayawa akan dokokin ka Allah na sani qaddara ce da sharrin shaidan tasa Hameed watsi da umarninka wannan jarabta tayi masa yawa da wanne zaiji"
Ta jima a bathroom din sannan ta fito ta zauna kusa da Shurafah ta daukota ta sanya mata nono ta kuma fashewa da kuka Aunty Jameelah ta dubeta da sauri tace “mene kuma na kuka Baby?"
Dagowa tayi tace “Aunty kinga Hameed fah yanda ya koma aunty anya Hameed zai koma normal kamar da?" Harara ta zabga mata tace “to meye damuwarki da komawarsa kamar da Umaimah na dauka ko babu komai tsakaninki da Hameed yafi qarfin wannan wulaqancin daga gareki Umaimah me Hameed yayi miki da zafi haka da zaki kwana ki tashi ki kasa tambayar iyayensa jikinsa kina ganin hakan daidaine a gurinki Umaimah kina tunanin Daddy da Hajiya basajin zafi da ciwon ko in kula din da kike nunawa dansu gudan jininsu akan laifin daba tursasa ki yayi ba kece kikaba da qofar da hakan ta faru Umaimah ko kina tunanin Daddy da Hajiya zasu soki fiye da son da sukewa dansu na cikinsu? Amsar itace aa Umaimah qaramin misali yanzu ki duba ki gani shekara nawa kikayi kina wahala da Nihal da Maliha kwana nawa kikayi da haihuwar Shurafah amma soyayyar Shurafah ta disashe hasken soyayyar da kika dauki shekaru kina nunawa Nihal da Maliha saboda itadin jininki ce da wani bangare na jikinki aka halicceta balle su da suka dauki shekara sama da talatin da biyar da dansu wacce soyayya zasu nuna miki data dara ta dansu? Ki fadamin ita Umaimah"
Ta qarashe mgnr tana matsawa kusa da yar uwar tata ta kamo hanunta tace “amma saboda tsabar rashin kunya da tsageranci da cin fuska kika iya duban tsabar idonsu kika iya furta musu bazaki qara zaman aure da dansu ba kuma kin tsaneshi hmn yarinya kiyi gaggawar sake tunaninki wlh mutanen nan basu cancanci wannan sakayyar daga gareki ba Umaimah kinsani Hameed yana sonki bazai iya rayuwa babu keba kamar yanda yasha fadamin, ko kinsan yasha zuwa ya fadamin irin wulaqancin da kikeyi masa da tsanar da kike nuna masa Umaimah Hameed yasha zuwa har Damaturu yasani a gaba ya rinqa yimin kuka yana fadamin zuciyarsa zafi take masa a duk lkcn da yaso ganinki ko yaso jin muryarki yazo gdan kikaqi yarda ku hadu ko ya kiraki a waya kikaqi amsawa Umaimah ko kinsan Hameed yasha fadamin sonki shine zai kasheshi ko kinsan a ranar da abin ya faru yana fitowa daga gdan Daddy ya daga waya ya kirani yake fadamin zuciyarsa fashewa zatayi Ina bashi hqr naji ya saki wata qara tare da kiran sunanki shikenan har yau tsayin sati biyu da kwanaki uku baisan kansa ba"....
Ajiyar zuciya ta kumayi kana ta dora da cewa “bakiyi kuka ba Umaimah sai ranar da kika daura aure da wani ba Hameed ba aka kaiki gdansa dare yayi ya shigo yayi mu'amalar aure dake minti biyu ya sauka ya bingire ya fara bacci bai farka ya sake nemanki ba saida safe ki nemeshi yace kin cika karuwanci da takura shi ya gaji to a sannan ne zaki fara kukan nadamar gujewa namiji daya tamkar da dubu namijin da mace da yawa take burin mallakar irinsa kuma namijin da bazaki qara samun irinsa ba a duniya ke bari nayi miki kalmar qarshe Umaimah wallahi tallahi billahillazi La'ilaha illah huwa bazaki iya zama da kowanne namiji ba sai Hameed shine ya fara saninki dashi kika saba kuma shine daidai dake saboda danshi kadai aka halicceki kamar yanda yasha fadamin"......
_Kuyi manege da wannan_ 🙈
*UMMUH HAIRAN CE...✍🏻*
[1/22, 8:35 PM] UMMUH HAIRAN CE...✍🏻: *GIDAN UNCLE*
Ki biya kafin ki karanta idan kinaso ki kira number nan; 09031307566:
*PAGE FOURTY TWO*
Kuka ta sake saki me ciwo tana girgizawa Aunty Jameelah kai, sake Mata hanu tayi tace “bazanyi miki dole ba kamar yanda Daddy yayi alqawarin bazaiyi miki dole ki yarda ki auri Hameed ba amma ina tausayawa rayuwarki a gdan wani ba Hameed ba domin shine mahadinki shine abokin rayuwarki kuma shine qaddararki ko ki yarda ko kada ki yarda Hameed nakine kema tasace kamar yanda yasha fadamin danshi kadai aka halicceki saboda haka kiyi gaggawar dawowa hayyacinki kafin kiyi abinda zai zame miki ciwo har qarshen rayuwarki”
Tana fadin haka ta dauke Shurafah a jikin Umaimah ta cire mata Pampers tayi mata tsarki karbarta Umaimah tayi ta fita zuwa dakin Hajiya ta bude ta shiga da sallamarta tasa kai ta shiga turus taja ta tsaya ganin Hajiya zaune gefen gado ta hada kai da gwiwa tanata gursheqen kuka.
Jiki a matuqar sanyaye ta qarasa ta tsugunna a gabanta ta kwantar da kanta a cinyar Hajiya kawai itama ta saki kukan da sauri Hajiya dago tace.
“Ke meye hakan Umaimah?" Cikin kuka tace “kiyi hqr don Allah Hajiya insha Allahu Uncle zai samu lfy zai warke kuma zaici gaba da rayuwa cikin farin ciki kamar baya don Allah Hajiya ki daina kukannan banaso ya kikeso muyi keda zaki rarrashemu" shafa bayanta Hajiya tayi tace “na fidda rai da rayuwar yaronnan Umaimah koda ya farfado idan yaji hukuncin da kika yanke na bazaki qara rayuwa dashi ba zaiyi mutuwar dungurungum saboda nasani kece zuciyarsa Umaimah bazai iya rayuwa babu keba..."
Zamowa Hajiya tayi tayi knilling a gaban Umaimah ta ruqo hanunta tace “Don Allah badon niba Umaimah ki taimakeni ki yarda ki rayu da dana kece cikon farin cikinsa Umaimah zan rasashi idan kikaqishi don....." Saurin rufewa Hajiya baki tayi cikin kuka tace.
“Kada ki qara hadani da Allah Hajiya ko baki hadani da Allah ba nasani kuma na amince Yayana Abdulhameed mahadin rayuwata ne bazan iya rayuwa babu shiba bansan inason Uncle ba kuma bansan ciwonsa nawa ne ba sai yau dana ganshi Hajiya na shirya sake komawa qarqashin inuwar auran Uncle Hameed indai wannan shine zaisa yaci gaba da wanzuwa cikin farin ciki...."
Wata runguma Hajiya tayi mata tana kukan dariya tace “na gde miki yata Allah yayi muku albarka Allah yabawa dan'uwanki lfy kuci gaba da qawatamu da salon qaunarku mai ban sha'awa" murmushi tayi tace “ina Daddy Hajiya?" Ajiyar zuciya tayi tace “yana Riyadh gurin Hameed shida Yusuf"
Sunkuyar da kanta tayi tare da qurawa Shurafah idon har yanzu idan ta kalli Shurafah sai taji tsanar Hameed a ranta amma tayi alqawarin kankareta a zuciyarta saboda cikar farin cikin iyayensu miqewa tayi a salube ta kwantar da Shurafah tace “na kawo miki ita ta tayaki hira inason zuwa harami ne Hajiya" murmushi tayi ta matsa kusa da Shurafah tace “ja'ira mekan qwanqwalati bata da aiki sai bacci kamar kasa nidai bansan ina kika debo ragwanta ba iyayenki duk ba ragwaye bane" murmushi Umaimah tayi tace “kun daifi kusa ta kwana tana maki waqa” itama dariya Hajiya tayi tace “to ya zanyi hausawa sunce abin cikin qwai yafi qwai dadi ai Allah ya taimaka saikun dawo”
Amsawa tayi da amin sannan ta fice taje ta tarar da Aunty Jameelah har ta shirya suka fito da qafa suka tattaka har masallacin harami suka fara gabatar da ibadarsu kamar kowanne musulmi itadai Umaimah rasa abin da zata roqi Allah tayi banda abu uku yafiya, samun lfyr yayanta da kuma shiriyar yarta Shurafah basu sukabar harami ba saida sukayi sallar asuba da yake tun kwanaki sha biyar da haihuwarta ta tsarkaka sai ciwon dinkin da tasha da har yanzu bai warkeba har zuwa wannan lkcn dingisa qafarta takeyi bata taketa sosai ba.
Haka sukaci gaba da gabatar da ibadarsu cikin rashin nutsuwar zuciya saboda itadai Umaimah hankalin ta yaqi kwantawa saboda rashin sanin halin da Hameed din yake ciki ranar da sukayi sati biyu a qasar Saudia ne ranar Daddy ya samu Umaimah a dakinsu shida Hajiya ya dubeta yace.
“Uwar masu gida Hajiya ta sameni da wata mgn a baya kinyi furucin bazaki sake rayuwar aure da Hameed ba kuma yanzu naji kince kin janye hakane?"
Jinjina masa kai tayi cikin kunya yayi murmushi yace “amma dai ina fatan ba wanine ya takuraki ya canza miki raayi ba?" Sake daga masa kai tayi yayi ajiyar zuciya yace “naji dadin hakan kuma nayi farin ciki da faruwar hakan Umaimah Allah yayi muku albarka ya shiga cikin lamarinku a gobe idan Allah ya kaimu zanje harami a mayar muku da auranku jibi saiku wucce Istanbul zuwa lkcn da zaku dawo komai yayi Normal da izinin Allah"
Dagowa tayi da sauri tace “aa Daddy nikam na fasa zuwa Istanbul dinnan ba" kallonta yayi da sauri yace “meyasa?" Qasa tayi da kanta tace “Daddy hankalina bazai kwanta ba ana zuwa yawon shaqatawa ne saboda nishadi toni nawa farin cikin yana asibiti baisan wake akansa ba wlh Daddy koda na tafi hankalina bazai taba kwanciya ba kayimin hqr bazan iya tafiya bansan halin da Abdulhameed yake ciki ba"........
*UMMUH HAIRAN CE...✍🏻*
[1/23, 4:34 PM] UMMUH HAIRAN CE...✍🏻: *G.U*
Ki biya kafin ki karanta idan kinaso ki kira number nan; 09031307566:
Ajiyar numfashi Daddy yayi cike da jin dadi ya miqe yace “shikenan ki zauna Baby bazan miki dole ba amma kinsan bazaku zauna anan ba tunda kun gama umararku zaku koma gda duk halin da ake ciki ma rinqa waya saboda makarantar ki kuma ma jikin Hameed da sauqi tunda yanzu numfashin sa yana fita sosai kuma wasu bangarori na jikinsa suna motsawa ba kamar baya ba"
Ficewa yayi ita kuma ta miqe ta haye gado ta kwanta inda Hajiya ta dauki Shurafah suka fice.
A washe garin ranar aka sake daura auranta da Hameed itadai a ranar yini tayi zuciyarta babu dadi hakanan bata farin ciki da auran nasu duk da ita kanta tasani yaudarar kanta ta rinqayi a baya da takejin kamar zata iya cireshi a ranta, kwana hudu suka qara a qasar Saudia suka dauko hanyar 9ja badan tanaso ba saidon batason yin musu da iyayen nasu musamman Daddy daya matsa akan sai sun tafi kwana uku ta huta Aunty Jameelah ta kama hanyar gdanta ita kuma ta shirya domin fara halattar makaranta micro biology take karanta kuma tanajin dadin course din sosai da yake Umaimah bamai hayaniya bace yasa ko qawa batayi a skul din ba daga ita sai Shurafah dinta suke harkokinsu yarinyar tayi qiba sosai tayi wayo cikin wata biyun idan ka ganta zaka dauka tayi wata hudu yarinya kyakkyawa abarso ga kowa ga Umaimah da sanin darajar kwalliya wa yaro kullum cikin ado Shurafah take hakan yaja Mata farin jini gurin yammatan department din nasu kowa Shurafah hakan yanasa Umaimah taji dadi aranta Saudat Alfah itama sabuwar daluba ce matashiya meji da gayu da tsayuwar naira a jikinta tunda ta shigo makarantar Allah ya hada jininta da Umaimah itama sanadin Shurafah Saudat Alfah itama matar aure ce da yaranta biyu tana auran wani custom tun Umaimah na janyewa abotar tasu harta saki jiki suka zama abokai sosai ita Saudat namiji take goyo Sudais kusan saanni ne da Shurafah.
Semester ta fara nisa sosai su Umaimah yan makaranta itadai karatun kawai tasa a gabanta amma rabin hankalinta yana wajen su Daddy da kullum sukayi waya saidai yace musu jiki yana kyau sosai a haka har suka cinye semester sukayi hutu a cikin hutun ta takurawa Daddy kan cewa tanaso taje ta gano jikin Hameed Daddy yaso hanata zuwan amma yanda yaga ta damune yashi dole ya qyaleta dake ya dawo dazai tafi suka tafi tare.
Kai tsaye asibitin da yake suka nufa suka shiga dakin tana rungume da Shurafah tunda suka shigo ya Hameed dake zaune jingine da matashin kai ya ya zubawa Umaimah ido ya kasa ko qiftawa sai yawo yake da idanunshi akanta kamar wanda ya warke daga ciwon makanta ajiyar zuciya ya sauke ta dago kanta da tayi qasa dashi tun kallon farko da sukayima juna idonsu ya qara sarqewa da juna a hankali ya daga hanunsa ya miqa mata alamun yana buqatar tabashi wani abu.
Cikin sassarfa ta qarasa gabansa ta dora masa Shurafah a jikinsa ya qurawa yarinyar da itama shidin take kallo ta qura masa ido sai bangale masa baki takeyi shima murmushin shima yayi mata tare da dagowa ya dubi Umaimah da taketa kallonsa ya rame sosai hancine kawai da ido sai dan qaramin bakinsa da yake motsawa a hankali alamun magana yakeson yi mata amma muryarsa bata fita sosai.
Shigowar Daddy da likitocin ne yasata neman guri kusa dashi ta zauna a sanyaye taji ya ruqo hanunta ta dago da sauri suka hada ido ya lumshe nasa a hankali ya bude tare da cewa “Kina kulamin da Shurafah yanda ya kamata kuwa?"
Yayi mgnr da murya me rauni a salube ta jinjina masa kai ya janye hanunsa daga nata tare da cigaba da kallon yarinyar yanajin qaunar da baitabaji akan sauran yayansa ba game da yarinyar dagata yayi a hankali ya dorata a qirjinsa.
*UMMUH HAIRAN CE...✍🏻*
[1/23, 8:05 PM] UMMUH HAIRAN CE...✍🏻: *G.U*
Ki biya kafin ki karanta idan kinaso ki kira number nan; 09031307566:
Likitan ne ya dubi Daddy sukayi larabcinsu ya miqawa Hameed hanu sukayi musabiha suka juya suka fita Daddy ya dubesu yace “zuwa sati idan ka qara warwarewa saimu tafi gda ko babana?" Lumshe idonsa yayi ya bude Daddy yayi murmushi yace “gadai Umaimah tazo ta kawo maka Shurafah nima hankalina ya kwanta yanzu zamu iya tafiya"
Daddy ne ya taimaka masa ya miqe kasancewar komai a asibitin ake masa babu abinda suka dauka sai kayansa yana rungume da Shurafah Daddy yana riqe dashi haka suka fita motar asibitin ta daukesu zuwa masaukinsu dakin da Daddy ya kamawa Umaimah nan yakaiwa Hameed kayansa ya juya ya fita ya barsu su biyu zama yayi a gefen gadon yana binta da shu'umin kallonsa me kashe mata jiki bata iya ce masa komai ba sai neman guri da tayi ta zauna a saman resting chair din dake gefen gadon ajiyar zuciya ya sauke tare da kawar da kansa daga kanta yace.
“Ina buqatar zan kwanta na huta” da sauri ta dubeshi ya sake kawar dakai yace “ina nufin Ina buqatar privacy zaki iya fita kice da Daddy ya kama maki wani dakin" dagowa tayi zatayi mgn yayi saurin daga mata hanu yace “banason surutu kuma banason takura kitashi kije ki kwanta dare yayi"
Jikinta a mugun sanyaye ta miqe ta nufi gadon idanunta ya ciko da hawaye ta sunkuya zata dauki Shurafah ya daka mata wata tsawa data sata saurin yin baya yace “get out for my room" da sauri ta juya ta nufi qofar dakin ta bude a tsorace ta fice daga dakin.
Miqewa yayi ya kwantar da Shurafah dake bacci yasha magungunansa ya kwanta tare da janyo yartasa a jikinsa da haka bacci ya daukesa.
Umaimah kam a tsayawa tayi jikin qofar dakin zuciyarta nayi mata wani zafi da ciwon irin korar da yayi mata takeji wai ta fice masa daga dakin wasu hawaye ne masu zafi suka ziraro mata ta zauna a parlourn saman carpet zuciyarta nayi mata suya wannan ko wanne sabon wulaqancin rashin lfyr tasa tazo masa da ita oho.
Da wannan tunanin ta kwanta saman carpet din bacci ya dauketa da asuba ya farka yayi alwala yayi sallah yana zaune saman sallaya ta bude qofar ta shigo ta saida gabanta ya fadi data ganshi zaune yana lazumi kamar wacce qwai ya fashewa a ciki ta nufi bathroom din ta dauro alwala ta juya ta fita zuwa parlourn ta tayar da sallah tana idarwa yana fitowa yana cilla Shurafah sama yana cafewa ya zauna saman kujerar yana yima yarinyar wasa cikin faduwar gaba tace masa.
“Ina kwana" kallonta yayi kallo irin na rainin wayo yaci gaba da yima yarsa wasa shiru tayi masa taci gaba da azkar dinta kamar daga sama taji muryarsa yana cewa “wato da nace kije ki fadawa Daddy bana buqatarki a kusa dani ya nema miki dakin da zaki zauna kafin mu koma gda shine saboda ban isa ba kika kwana anan ko? To bazan hanaki kwana anan ba tunda haka kika zaba amma kisani kada ki kuskura ki shigomin daki da dare ranki baci zaiyi"
Harya gama mgnr batace masa qala ba sai hawayen da take zubarwa a rayuwarta babu abinda yake mata ciwo irin jizgi da wulaqanci bata jurewa hakan ko kadan.
Bai sake bi ta kanta ba ya tashi ya miqa mata Shurafah yace “yarinyata me hqr ya kamata a bata abincinta taci" yana fadin haka yasa hanunsa ya zare hijjab din jikinta ya zuge zif din ya sanya hanunsa ya dago qosasshen breast din nata yayi ajiyar zuciya tare da hadiye wani yawu ya saita bakin Shurafah yasa mata ta kuwa kama da sauri harda sanya hanunta ta dafe.
Miqewa yayi ya shige dakin saboda wani yar da yakeji a jikinsa ya fada bathroom da sauri ya sakarwa kansa ruwa ya fito ya dauki wani magani da Dr Maheelr ya bashi wanda yake taimaka masa wajan control din feelings dinsa sosai yasha ya koma ya kwanta tare da jan blanket sanyi Umaimah takeji sosai saboda weather din sanyin Saudi akwai shiga jiki amma tsoron ta tashi ta shiga dakin take ta dauko rigar sanyinta saboda ta lura ya qaro rashin mutunci sosai hakanan ta zauna data gaji ta dauki pillows din kujerar ta kwantar da Shurafah itama ta kwanta.
Ta jima tana baccin kafin ta tashi yana zaune a parlourn yana kallo miqewa tayi ta nufi dakin ta shiga bathroom tayi wanka ta fito ta tsaya jikin mirrow tana gyara jikinta daidai lkcn ya shigo dakin da Shurafah a hanunsa ya cire mata kayanta saurin dauke idonsa yayi daga kan Umaimah ya nufi bathroom ya fara yima yarinyar wanka lkcn daya fito itama ta gama har tasa kayanta ta koma parlourn ta soma hada tea bai fitoba saida ya shafama yarsa mai ya bude jakar kayansu ya dauki kayanta yasa mata ya shafa mata powder tare da taje mata sumarta baqa sidik mai yawa da tsayi yayi kissing lips dinta ya dauketa yace “ehhhh beautiful daughter kinfi kowacce ya kyau a duniya"
Suna fitowa Daddy yana nocking door din qarasawa yayi ya bude Daddy ya shigo ya dubi Shurafah da taketa hanqoron zuwa gurinsa yayi murmushi tare da daukanta ya cillata sama ya cafe yace “kin tashi lfy ayar Allah" kallonshi dukkansu sukayi yayi murmushi irin nasu na manya yace “sunanta kenan iznah ce Zulaiha" share zancen yayi da cewa.
Naso na bari sai nan da kwanaki shidda mu tafi so amma wani uzuri ya tasomin na gaggawa saboda haka yau da yamma nakesa ran zan tafi..." da sauri Umaimah ta tari numfashin sa da cewa “yawwa Daddy dama inason ce maka nima zan bika mu tafi saboda saura kwanaki uku hutunmu ya qare” wani malolon kishine ya tasowa Hameed yayi saurin kallon Daddy yace “hutun me Daddy?" Murmushi Daddy yayi yace “hutun makaranta ta fara degree dinta a Skyline University har sunyi semester guda”
Daure fuska yayi ya zabga mata wata uwar harara ya juyo ya kalli Daddy yace “kayi tafiyarka kawai Daddy idan na qarajin qwarin jikina zamu taho" dagowa tayi cikin tsoro saboda ita tunda taganshi jiya yayi Mata wani kwarjini sannan tsawar daya daka mata jiyan tasata jin wani mugun tsoronsa ya darsu a zuciyarta tace “amma don Allah Uncl...." hanunsa ya dora a lips dinsa alamun tayi masa shiru yace “ba dake nake mgn ba malama banason rashin kunya"
Kallonsa Daddy yayi da mamaki yaga yanda ya wani tsare gda shi a dole me iko yasan tabbas idan ya barta bazaa shuka abin arziqi ba ya miqe yace “debo kayanki kizo mu tafi Jidda mu jira lkc mu tafi" miqewa tayi zuciyarta fari tas ta shiga dakin ta fara hada shirginta saboda Allah ma ya sani bazata iya zama inuwa daya da wannan sabon Hameed din mara mutunci ba.
Baiyi mata mgn ba har saida ta gama hada kan kayanta ta goya yarta tabi bayan Daddy har Daddy yakai bakin qofa ya zai fita suka tsinkayo muryar Hameed yana cewa “nine mijinki ba Daddy ba idan kika taka qafar wajen dakin nan a bakin igiyoyin aurenki"........
*UMMUH HAIRAN CE...✍🏻*
[1/24, 9:32 AM] UMMUH HAIRAN CE...✍🏻: *G.U*
Ki biya kafin ki karanta idan kinaso ki kira number nan; 09031307566:
Tsayawa sukayi cak daga ita har Daddy saboda girma da mamakin da furucin nasa ya basu amma shi ko a jikinsa miqewa ma yayi ya shige bedroom ya rufo qofar.
Hawayene suka fara bin kuncinta tace “muje Daddy” girgiza mata kai yayi da sauri yace “bazaayi haka ba Umaimah ya kamata mu daina yanke hukunci cikin fushi saboda munyi a baya bamuga ribarsa ba qarshe ma sai tarin nadama da fargar jaji da ya sanyamu kiyi hqr kibi umarnin mijinki yafi komai muhimmanci kinsan har yanzu ba daidai yake ba sai kinyi hqr da yanayinsa kafin ya koma normal”
Sanya hununsa yayi a aljihunsa ya dauko kudi Riyadh da batasan adadinsu ba ya miqa mata yace “ki kasance me hqr aduk inda kika samu kanki Umaimah komai yayi farko yanada qarshe" komawa tayi ta zauna saman kujera tayi watsi da kayan hanunta tare da kwance Shurafah ta rungumeta a qirjinta tasaki kuka me ciwo tana jinjina yanda zaman nasu zai kasance miqewa tayi ta shiga dakin yana kwance saman bed din yana sauraron qira'ar Shaikh Sulaiman yanabi a hankali ta zauna gefen gadon tare sanya hanunta ta dan daki cinyarsa kadan.
Wata zabura yayi ya miqe zaune tare da watsa mata wani mugun kallo yace “meye kuma na zuwa ki dameni wato bakiji abinda na fada miki ba ko?" Share hawayenta tayi tace “Don Allah kayi hqr kabarni nabi Daddy banajin dadin rayuwar qasar nan ni kadai" murmushi yayi na isa yace “bakyajin dadin rayuwar qasar nan ke kadai ko? Hmn tashi ki bani guri"
Kallonsa tayi da manyan sexy eyes dinta da suke cike da qwallah ta bude baki zatayi mgn yayi saurin daga mata hanu yace “silent pls nayi waya da reception kije ki karbi key din dakin kusa da wannan banason takura" miqewa tayi ta koma parlourn ta hade kanta da gwiwa taci gaba da rera kukanta cikin tausayin kanta wai yau ita Hameed yake kora daga sashin sa ta fada tare da miqewa ta nufi reception din suka bata key din tare dayi mata jagora har dakin shima suit ne kamar wanda Hameed din yake ciki larabawa akwai tsafta dakin sai zuba qamshi yakeyi tayi ajiyar zuciya ta haye gadon ta kwanta.
Yinin ranar gaba daya bataga Shurafah ba itama bata nemeta ba tunda tasan idan taje ma rashin mutunci zata jawowa kanta haka tayita harkokinta ita daya saidai tayi waya a kawo mata abinci idan taci ta sake waya azo a dauka haka har dare yayi ta miqe ta shiga bathroom tayi wanka ta dauro alwala tayi sallar isha sannan ta tashi ta murzawa jikinta mai ta fesa turarenta ta zura rigar baccinta ta haye gadon taja blanket tayi kwanciyarta.
Cikin bacci taji ana danna Bel din qofar ta miqe tare da tambayar “waye?" Cikin muryarsa mai kama data wanda yakejin bacci yace “waye kike tunanin zaizo gurinki a daren nan?" Ajiyar zuciya tayi ta bude dakin ya shigo tare da qarewa dakin kallo har ya sauke idanunsa akanta qirjinsa ya buga da qarfi ganin yar yaloluwar rigar baccin dake jikinta itamma kallonsa takeyi ganin yanda ta kafeshi da idone yasashi saurin dauke nasa idon cikin son nuna baiji komai ba a yanayin daya ganta yace.
“Na lura baki damu da yarinyar nan ba tun safe rabon daki sanyata a idonki amma tunanin qaramar qwalwarki bai baki cewa kije ki duba lfyrta ba" kawar dakai tayi ta fara takawa cikin takunta na isa da ko in kula komai na jikinta yana girgiza ta haye gadon taja bargonta ta rufa batare da tace masa komai ba saboda ta lura da take²nsa idan ta gaba da nuna masa damuwarta akan abinda yakeyi mata to ya samu qofar wulaqantata kenan ita kuma ko kadan bata dauki wulaqanci ba toma banda tsabar rainin wayo irin nasa meye yake sabo a gurinta game dashi da har zaiyi tunanin zata jure wulaqancinsa saboda shi.
Matsawa yayi jikin gadon ya janye bargon data rufa dashi ya kwantar da Shurafah a gefenta yace “ki tashi ki bata tasha banason ake barmin yarinya da yunwa" kuda bakwa gurin idan kun samu arziqin motsawa to itama ta motsa wani takaici ne ya tokare masa maqoshi ya haye gadon a fusace ta miqe da sauri zata sauka ya cafkota da sauri ya hadata da jikinsa suka kama kokawa ta tureshi ta miqe da sauri ta nufi parlourn da sauri ya sake cafkota yace “wlh idan kika fusatani zakiji a jikinki” buge hanunsa tayi tace “ka ficemin daga daki banason ganinka dacan kaine kake sani nake bata nonon ko kuwa biyana kake da zaka titsiyeni saina bata”
Sakinta yayi da mamakin irin rainin dake tsakaninsa da Umaimah juyawa yayi ya fice saboda yanda zuciya ke fuzgarsa ya afka mata amma bayaso so yake ya nuna mata ko babu ita zai iya rayuwa so yake ta gane kuskurenta na banzatar da rayuwarsa ta watsar da lamarinsa har tabada qofar faruwar komai.
Dakinsa ya koma ya zauna tare da dafe kansa so yake ya saba da rayuwa shi daya babu mace so yake ya tursasa kansa da zuciyarsa sabawa rashin mace saboda ya lura fahimtar raunin rayuwarsa akan Umaimah ne yabawa iyayensu da ita kanta Umaiman damar yi masa duk abinda sukeso so yake ya tursasawa zuciyarsa yakiceta a ransa “meyasa ban bari sun tafi da Daddy bane wai?” ya fada yana miqewa daga inda yake zaune ya shiga cikin dakin ya fada saman gadon yanajin wani irin sha'awar kasancewa da ita yanason jinsa a samanta yana sarrafata amma yasan yin hakan qara bata damar cigaba da sarrafashi yanda takeso ne gara ta gane shine mijin kuma a qarqashin sa take hakan zaisa ta rinqa girmamashi rauninsa bazaisa taci gaba da bada qofar cutar dashi ba.
Inda tunaninsa ya tafi kenan ita kuwa yana fita ta mayar da qofarta ta datse ta koma gurin Shurafah data rarrafo tanason sakkowa daga gadon ta jata jikinta suka kwanta tare da sanya mata nono da haka bacci ya daukesu koda gari ya waye ma bai nemesu ba suma basu nemeshi ba kowa harkar gabansa yakeyi har yamma sannan ya shigo dakin a parlour ya tarar dasu ta baje kayan wasa sunata wasansu da Shurafah bai sami ko arzikin dagowa ta kalleshi ba ya qarasa gurin ya zauna yarinyar ta tafi ta haye jikinsa tana tsalle²nta ya rungumeta a jikinsa yace “barka da yamma lovely baku iya zuwa gaisuwa ba saidai azo muku ko?"
Miqewa Umaiman tayi ta nufi daki tasan ita yake taqala da mgnr kuma bai isa ta kulashi ba tasa qafarta ciki yace “ki shirya kizo muje ki rakani asibiti" tabe baki tayi tayi shigewarta dakin ta kulle tayi kwanciyarta a ranta tace “bazani ba" yafi awa daya yana jiran fitowarta amma shiru ransa ba qaramin baci yayi ba ya miqe ya shiga dakin ya taddata kwance.....
*UMMUH HAIRAN CE...✍🏻*
[1/24, 2:43 PM] UMMUH HAIRAN CE...✍🏻: *G.U*
Ki biya kafin ki karanta idan kinaso ki kira number nan; 09031307566:
Tsawa ya daka mata yace “waike wanne irin sabon rashin mutunci ba kika qaro kinsan dai ni ba saanki bane da zanke baki umarni kina qin bi saboda kin rainani to wlh bari kiji yanzu sabuwar mkrnta kika shiga sabuwar rayuwa kuma tunda kikayi gangancin dawowa rayuwata dolene kiyimin biyayya baki isa nabiki ba duk abinda kike taqama dashi ki riqe abinki banaso ko an fada miki kedin ke kadai ce mace ko cemiki nayi gindinki ne yafi na kowacce dadi?”
Wata dariya ta kwashe da ita data sashi yin shiru ta sakko ta tako har gabansa ta ruqo hanunsa tace “saa manya Abdulhameed kake kowa? To koma dai mene sunanka inason kasan matsayinka a guri ba komaine kaiba face almajirin dana taimaka na sadaukar da farin cikina domin nasa na hqr da abubuwa da yawa da suke cikamakon rayuwa ta dominshi kuma ni kallon da nake maka banayima saana shi domin kaidin ba riga da wando ba ko kasuwar kwari zaka dinka kasa a jikinka tsirara nake kallonka kwance a gadona akaina kanamin kukan na taimaka maka nabaka gindin nan mara dadi da kake mgn akai kaci kaga kuwa wlh Shurafah yatace ta cikina da qaddara ta bani na kuma karba amma tafika a gurina domin ita idan takai shekara goma ma sai nayi da gaske zanga tsaraicinta shima saidai na dubashi domin gyara badon barna irin taka ba......"
Wata muguwar shaqa yayi mata ya dagota sama jikinsa yana bari duk rashin kunya da rashin mutuncin Sadiya bata taba fada masa makamanta wadannan kalmomin ba lallai akwai aiki a gabansa.
Cillata yayi saman gadon yayo kanta ta miqe a guje yabita yace “na fahimci kin manta waye Hameed Umaimah gara na tuna miki wayeni” bathroom ta fada ta datse qofar Shurafah ce tasa kuka ganin iyayen nata suna tsere.
Komawa yayi ya zauna kusa da yarinyar ya zauna tare da daukota ya hadata da qirjinsa zuciyarsa nayi masa zafi sosai kalaman Umaiman sun soki zuciyarsa wai yau shi ta iya kallon tsabar idonsa takeyi masa wannan tsageranci lallai yayi sake.
Da wannan tunanin ya miqe ya dakinsa ya dauki kudi ya fita ya sauka ya tari motar haya shatter ya biyasu suka rinqa zaga garin Riyadh dashi yana rungume da yarsa basu dawo Hotel din ba sai 1:00am da yake su acan yawanci sunfi harqallolinsu da dare.
Yana dawowa dakinsa ya shiga ya kwantar da Shurafah da tayi bacci ya shiga wanka ya fito ya shafa mai ya kama penis dinsa yana shafa mata mai yanajin son yajishi a network saboda shi kansa yasan yayi qoqari ba kadan ba wata kusan shidda batare da yayi sex ba duk da rashin lfy ce amma ai yakamata ace daya samu kansa yadan dana.
Kayansa yasa ya koma ya kwanta yanaji a jikinsa jininsa da jijiyoyin jikinsa har wani spark sukeyi saboda tsananin feeling amma yayima kansa alqawarin kozai mutu bazaije inda take ba saita nemeshi da kanta.
_Hhhhhh to nidai bazance komai ba_ 🤣🤣🤣🤣
*UMMUH HAIRAN CE...✍🏻*
[1/25, 10:00 AM] UMMUH HAIRAN CE...✍🏻: *G.U*
Ki biya kafin ki karanta idan kinaso ki kira number nan; 09031307566:
Kwana yayi yana juyi ya kasa bacci saboda jarabar ta motsa sai mammatse qafafu yakeyi yana numfashi daqyar jikinsa yana wata karkarwa amma ya kasa yarda da shawarar da zuciyarsa take bashi na yaje ya karbi haqqinsa wajen matarsa saida yaji mararsa ta fara ciwo sannan ya miqe da sauri ya dauki maganinsa yasha ya koma ya zauna a hankali ya rinqajin yanayin da yakeji yana raguwa hardai ya samu bacci ya daukeshi.
Da asuba yana tashi yaji yanayin ya dawo masa sabo daqyar ya tashi yayi alwala yayi sallah ranar ko masallaci baije ba ya sake shan maganin ya kwanta bacci ya kuma daukeshi bai farka ba sai 11:30am yayi wanka ya shirya cikin qananan kaya yayi kyau sosai saidai ramarsa da bata buya abinka damai wadatar idanu duk zunyi zuru².
Ficewa yayi daga hotel din ya tafi yawonsa a cikin garin sai yamma liqis ya dawo koda ya dawo dinma baibi takanta ba itama bata nemeshi ba sai dare sosai wajan 10:00pm sannan ya nufi dakin nata saboda yaga yarsa da yinin yau baisata a idonsa ba cikin saa kuwa qofar a bude take ya murda ya shiga baitar dasu a parlourn ba saboda haka ya bude qofar dakin ya shiga yana rarraba idanu can ya hangesu akan gado sunyi daidai Shurafah tana rungume a qirjinta ta rufe musu rabin jikinsu da blanket yanda yaga gashinta ya baje saman pillow ne yasashi jin wani yarrrr a jikinsa.
Cikin wata muguwar kasala yake daga qafarsa har ya isa gaban gadon ya kashe switched din hasken dakin ya kunna lamp ya sanya hanunsa a hankali ya dauke Shurafah cikin nutsuwa ya dorata a wani qaramar kujera me kama da gado ya janyo kujerar ya hadata da gadon yanda bazata fadi ba ya dauke showel dinta me kauri ya rufeta tare da sanya mata qaramin pillow a gabanta saboda koda zata farka ta nemi uwarta cire kayan jikinsa yayi gaba daya ya kashe lamp din ya lallaba ya haye gadon yanda bazata tashi ba.
A hankali ya rinqa matsawa yana shigewa jikinta saboda bayason tajishi ta kawo masa matsala da haka har Allah ya bashi saa ya hade bakinsa da nata tare da sanya hanunsa ya tallafo bayanta tare da sakin bakinta ya fara tura kansa cikin rigarta.
Bude idonta tayi da sauri tana qoqarin miqewa amma ya riqeta ta baya gam ta fara tureshi tana yaqushinsa tana fadin “nashiga ukuna wayene wai meye hakanne..."
Hanunsa ya dora saman bakinta cikin sarqewar murya yace “ke banason shirme waye zaizo gurinki a wannan lkcn idan bani ba” tsoronta ne ya nunku ta qarawa kanta qaimi wajen qoqarin qwace kanta cikin tashin hankali tace “wayyoh Allah na Uncle don girman Allah ka bari banaso ni wlh banason wannan abun ka taimakeni ka kyaleni Uncle dinki fah akayimin ko warkewa baiyi ba....”
Rufe mata baki yayi da hanunsa ya sanya daya hanun ya fito da boobs dinta ya fara shafashi a hankali yana ajiyar zuciya tare da qara narke mata a jikinta yana kissima irin cin daya kamata yayi mata wanda zasu raba raini idan ya tuna kalamanta na jiya ba qaramin tafasa zuciyarsa takeyi ba, bakinsa yasa ya kama nipples dinta da sauri koda yanda ya kama boobs din nata tasan yau ta kade har ganyenta tsotsarshi yake yana cizawa da sauri² yana sakin nishinsa da baya gogewa a zuciyarta tare qara hade jikinsa da nata yanajin yanda ams dinsa take wani irin zullo tare da wani gigitaccen sautin zut² da take bayarwa yanajin kamar ya tsaga jikinta ya shiga tare da goga mata mood dinsa cinyarta yana danna mata qirjinsa a nata.
Kuka ta saka masa don ta lura biyu yake abubuwansa tasan yau batada wani mataimaki sai Allah babu uwa ba uba ba Hajiya ba Daddy bare su kwaceta hanunsa, yanda ta sake masa jikine bata tayashi yayi mugun bashi haushi yayi ji yakeyi dama zai iya ya rikita mata lissafi ya tashi ya barta.
Da wannan tunanin ya zare mata rigar jikinta ya dora hanunsa saman vulvo dinta yana shafawa da wani irin salo na qwarewa tare da dannan yatsansa ciki a hankali mamaki ne ya cikashi ya saki nonon nata da sauri saboda jin yanda take a qafe qaf kuma a tsuke a kulle bam.
Zuba mata ido yayi yana kallon yanda take kuka kamar yau ta fara saninsa jikinta yana rawa mamaki da dariya abin ya bashi shikansa yasan yau da aiki a gabansa don ya tabbata zata karba iyakar karba amma a fili sai ya daka mata tsawa yace.
“Ke banason wulaqanci baqonki ne ni da zaki kama yimin kuka kina neman rusamin jin dadi banason shirme ki tashi maza ki motsani kema ki motsa kanki idan ba haka ba wlh hakanan zan shigeki babu ruwa ni" yana fadin haka ya buda qafarta ya saita bakinsa saman ask dinta ya sakar mata wani hot kiss tare da sanya harshensa ya kewaye gurin dashi a saki ajiyar zuciya me qarfi saboda sosai saqon ya shigeta dagowa yayi ya dubeta yanda ta lumshe idonta yasashi murmushi tare da tura harshensa qasanta sosai taji zafi ya ziyarci ilahirin jikinta saboda a tsuke take sosai a cikin watannin da sukayi da Hajiya ba qaramin gyarawa dannata hanyarsa tayi ba bayan dinke dinke da tasha hakanan ta rinqa dura mata magungunan qarin ni'ima tare da hada mata na matsi tana amfani dasu aikuwa ta matsu ba kadan ba.
Cigaba yayi da wasa da harshensa a gurin yana zuqo gurin tare da shafa ko Ina na jikinta da haka har ya samu yakai ga inda yakeson kaiwa, qanqameshi tayi ta saki wata qara tare da tureshi tana kuka tana cewa “wayyoh Allah Abdulhameed zaka kasheni kayi hqr don Allah na tuba bazan qaraba wlh bazata shigaba Abban Shurafah zaka farkani wayyoh Allah na Allah na tuba...."
Bakinsa yasa ya rufe mata nata duk da shima ji yake a jikinsa amma bazai iya qyaleta ba yariga yasa a ransa sai yayi amma duk yanda yakai da jarabarsa da qarfinsa yakasa samun hanyar shigarta sai kuka takeyi tanayi masa magiya shikuma hakan ba qaramin tunzurashi yakeyi da bata masa rai ba.
Duk yanda yaso daya shigeta abin ya faskara dole hakanan yayi release ya koma gefe ya kwanta yabarta da tsamin jiki kuka takeyi sosai tana ajiyar zuciya koda bai shigeta gabadaya ba amma tasan ya illatata tunda shi baya abu na hankalin, daqyar ta miqe ta shiga bathroom tayi tsarki da ruwan zafi shikansa ruwan jinsa take kamar ta zuba barkono hakanan ta daure tayi wanka ta fito ta dauki rigarta ta bude qofar cikin sanda ta koma parlour ta kwanta tare da rufe jikinta da hijjab dinta tana ajiyar zuciya da haka bacci ya dauketa.
Duk abinda takeyi yana jinta ya shareta saboda yanda yakejin haushinta gani yakeyi tana sane ta hanashi shiga yayi ninqaya cikin ni'imarta gashi har yanzu abarsa bata kwanta ba saima qara zugashi da takeyi yaje ya shigeta kota halin qaqa ya samawa kansa nutsuwa shi baimasan karambanin daya sanyashi dagata ba bayan yasan hakan ba mafita bace a gurinsa.
Kujifa son kai irin na Hameed ya manta ta sanadinsa ne har akayi Mata dinkin eh mana sanadinsa don da baiyi Mata ciki ta haihu ba aida baayi Mata dinkin ba.
Hakanan ya kwana yana tufka da warwara akan matakin da zai dauka akanta saboda yanda yakejin takaicin abinda tayi masa idan yace zai tumurmusheta kasheta zaiyi amma kuma dole ya nemawa kansa mafita ga sabon tashin hankali duk da bai ratsata yanda yakeso ba yasan ta tsumu sosai saboda lkcn da yasa bakinsa a ask dinta wani zaqi yaji ruwan yanayi.
Ita kuwa baiwar Allah tunda ta kwanta takeso tayi bacci amma ta kasa kan nononta sai zafi yakeyi Mata ga qasanta da yake mata wani zugi har lkcn kuka takeyi har saida baccin yazo sannan tayi shiru.
Da asuba ta tashi daqyar saboda tsamin jikin daya hada Mata ta shiga dakin da nufin yin alwala yana kwance yanda yaga rana hakanan yaga daren bai rintsa ba daqyar yayi sallah saboda azabar ciwon da mararsa takeyi masa ya koma ya kwanta bathroom din ta shiga bayan ta leqa fuskar Shurafah taga baccinta takeyi a saman gadon da ubanta yayi mata tayi tsarki da ruwan dumi sosai ta goga sabulun miskin data taho dashi ta wanke gurin sosai saboda zafin da yakeyi mata ta fito tana goge fuskarta da towel ta dauki hijjab dinta tasa ta tayar da sallah ita idarwa ta miqe da sauri duk tunaninta bacci yake ta miqe ta cire rigar jikinta ta bude wadroop ta dauki doguwa zatasa kawai taji an rungomota ta baya ana shafa cikinta zuwa weast dinta da sauri ta juya ta daga kanta suka hada ido fuskarsa babu alamar mutunci ko annuri.
Tsoro da faduwar gabanta ya qaru ta tabe baki zatayi kuka yayi saurin dagata ya cillata saman gadon yabita ya danne yana wawurar bakinta tana zullewa so take ta qwacewa jarabar shi amma yaqi bata dama yanda takeyi masa turjiyar ne yasashi balle bottle din wandonsa batare yasa bakinsa a gabanta ya dura mata yawu ya daga qafafunta ya fara dannan Bigg joystick dinsa yanasa hanunsa yana budawa yana qara turawa da dukkanin qarfinsa har wani cije lebansa yakeyi yana sakin wata ajiyar zuciya yana qara dannawa yana fadin “ahhhh Ba...by taq..i shiga ke sake jikinki ki bari na shiga idan ba hakaba wahala zakisha".......
*UMMUH HAIRAN CE...✍🏻*
[1/25, 4:30 PM] UMMUH HAIRAN CE...✍🏻: *G.U*
Ki biya kafin ki karanta idan kinaso ki kira number nan; 09031307566:
Kuka takeyi sosai tana qara matse qafarta saboda zafin dake zayartar ta tasa hanunta ta kama damtsensa tana jijjiga masa kai amma dake dan duniyane kawai saiya lumshe idonsa yaci gaba da turawa a da qarfi so yake dole saiya samu hanya aikuwa sun dauki lkc tanacin azaba kafin yayi nasarar burmata ya shiga shi kansa hutu yake buqata saboda gumin da yake ketawa na azaba haqoransa suna haduwa waje daya.
Saida ya huta yanda ya kamata ita iyakar haukanta ta dauka tausayinta yaji ya qyaleta amma ga mamakinta sai taji ya fara motsawa a hankali kafin ya dagata da dukkan qarfinsa ya fara sukuwa a kanta yana kira mata ruwa wani mugun zafi takeji da azaba a ask din nata wanda bazata iya tuna lkcn da taji irinsa ba.
Yafi awa daya da rabi yana zungurawa yana kewaye lungu da saqo na abinta da mood dinsa sannan yayi release ya qanqameta yana jero mata sambatu yana sanya mata albarka yana fadin “dadi wayyoh dadi Baby Virginia dinki yafi na kowacce mace dadi ahhhh Baby ban qoshi ba zan...zan qara” kuka ta saka masa tanajin kamar yana caka mata allura a cikin vulvar dinta tace.
“Don Allah kayi hqr wlh kajimin ciwo Uncle kasheni kakeson yi Uncle..."
Rufe mata baki yayi da nasa yaci gaba da motsawa a hankali saboda Allah ma ya sani tadawa da kansa kwadayi kawai yayi ji yakema kamar baiyi komai ba riqeshi tayi da sauri tace “rashin tausayinka gareni shine yasa iyayenmu suke qoqarin rabani dakai Uncle bazan yafe maka ba idan ka kasheni kasani sau uku akayimin dinki a Virginia dina kuma har yanzu bai daina yimin ciwo ba...." Ba qaramin sanyi jikinsa yayi dajin kalamanta ba amma saboda mugunta irin tasa bai qyaleta ba saida ya qara tumurmusata sosai ya bata a jikinta sannan ya dagata shima badon Allah bane Shurafah ce ta tashi ta rarrafo ta hawo gadon tana kukan yunwa tana tureshi tana gwarancinta.
Daqyar ya iya dagata ya shiga bathroom yayo wanka ya dawo daure da towel idonsa ya sauke akan Umaiman da taketa rafzar kuka yarinyar tana tayata tare da dukanta tana shigewa jikinta murmushi yayi ya matsa kusanta ya shafa kan Shurafah yace “sorry beautiful daughter mammaki taji maza abbanki ya tuna mata baya" yana mgnr yada budewa yarinyar qirjin Umaimah ya sanya hanunsa ya kama mata nonon yace “sha ragowar tsohonki Sweety na duk da dai tsoffi sunce wai babu kyau koda yake ai daudar randa a ciki ake shanyeta hakan akai aka sameki.
Itadai Umaimah bata iya cemasa komai ba saboda motsin kirki bata fatan tayi ji takeyi kamar bayanta da gabanta zasu hade hakanan Shurafah itama ta kama nono ta farasha tana wani lumshe ido irin na ubanta murmushi yayi yayi kissing goshinta yace “ina jiranki beautiful daughter kinji" komawa yayi ya zauna yana kallon Umaiman yake ta gefen ido yanayi mata murmushin mugunta saida yaga Shurafah ta saki nonon sannan ya dauketa ya shiga cire mata kayanta ya nufi bathroom da ita yayi Mata wanka ya fito ya shafa Mata mai yasa mata kaya suka fice parlour.
Sai a lkcn ne ta sami qwarin gwiwar miqewa tana cije lebanta tare da matse hawaye ta shige bathroom din ta hada ruwan zafi ta shiga ciki ta zauna tanajin zafin ruwan tana kuka shabe² tanaja masa Allah ya isa tayi danasanin yarda a mayar musu da aurensu a yau yafi so dari saboda tasani gani yakeyi kamar itadin bazata iya rayuwa babu shi ba shiyasa ya daura damarar yi mata wulaqanci son ransa rashin tausayin Hameed da son kansa shine yafi bata tsoro da mamaki shi kullum kansa ya sani idan har buqatarsa zata biya to babu ruwansa da waye zai cutu a rashin hankalinta na baya daya zame Mata kuskure gani takeyi da kamar hakan shine so sai yanzu da hankali ya fara ratsata ta fara bambamce tsakanin aya da tsakuwa tabbas Hameed ba sonta yake ba kawai ya dauketa gurin biyan buqatarsa ne baiyi mata qarya ba cikin abinda ya fada mata jiya sabuwar mkrnta ta shigo ta sake zama dashi a karo na biyu kuma ta yarda tayi ganganci data dauki lamarinsa da kalamansa so harta biyewa zantukan mutanen da basune suke zaune mata dashi ba ta sake yarda ta zama matar Hameed.
*UMMUH HAIRAN CE...✍🏻*
[1/25, 6:46 PM] UMMUH HAIRAN CE...✍🏻: *G.U*
Ki biya kafin ki karanta idan kinaso ki kira number nan; 09031307566:
Tasani yaudarar kanta tayi da take tunanin Hameed zai canza ya zama kamar sauran maza itakam ta shiga ukunta a rayuwarta wannan ko wacce irin masa ce ita kuma irin tata qaddarar kenan.
Haka dai ta daure ta fito tasa rigarta ta koma saman gadon da niyar kwanciya amma yunwa takeji hakanan ta miqe ta fita parlourn saida gabanta ya fadi da suka hada ido dashi ya daga mata gira tare da cewa.
“Ashe zaki iya miqewa” kawar da kanta tayi ta zauna a gaban kayan abincin ta hada tea tasha ta miqe zatabar parlourn Shurafah ta riqo rigarta ta juyo kamar ta kwadawa yarinyar mari amma babu dama hakanan ta shige dakin ta haye gadon tayi kwanciyarta bata farka ba sai azahar tana tashi sallah tayi ta sake kwanciya saboda jikinta dukka ciwo yakeyi.
Uku ya shigo da ledoji a hanunsa niqi² ya bude dakin ya shiga ya ajiye a tsakar dakin ya matsa gaban gadon ya dora Shurafah a gadon ta kuwa haye jikin uwartata ta fara sukuwa tana dariya shima dariyar yayi yace “yawwa sweety na tashi wannan raguwar uwar taki daga aiki daya duk tawani rafke wani ma idan yaganta saiya dauka wata uwa nayi Mata" ture Shurafah din tayi taja tsaki juyowa yayi da sauri ya kalleta saboda ya sani tunda yake da ita bayajin ta taba yimasa tsaki ko sau daya matsawa yayi gaban gadon ya juyo da fuskarta yace “Allah yasa dai bani kikayiwa tsaki ba?"
Sake jan tsakin tayi yayi saurin damqar bakinta jikinsa har rawa yakeyi yace“kambu wlh ba Beauty ba ko duniya muka haifa yau saimun raba raini dake” yana fadin haka ya dauki Shurafah ya fita parlourn tare da zare key din qofar ya ajiyeta a parlourn ya tarkato Mata kayan wasa harda na barna ya zuba mata a gabanta yaje ya datse qofar da mukullinta saida ya tabbatar ya daukewa yarinyar hankali da wasa sannan ya sace jikinsa ya fada cikin dakin tana kwance inda ya barta ya kulle qofar yayi jifa da key din ya haura gadon ya finciko ta jikinsa yana mata murmushin mugunta ta yunqura zata miqe ya sake mayar da ita ya dannata a gadon da qarfi har saida bayanta ya amsa yace.
“Inason rashin kunya Umaimah koba komai zanyi hukunci daidai da abinda ya dace" kafin tayi mgn ya dora hanunsa duka biyu a qirjinta ya yamutsa boobs dinta da qarfi ta saki wata yar siririyar qara tace “Allah ya isan..." Bai bari ta rufe bakinta ba ya hadesu guri daya tare da kwance tazugen wandonsa na tissue milk colour ya dauki hanunta ya dora saman jarumarsa ya hada da nasa ya matsa da qarfi yace “ahhhh zataci dadi" sake dagata yayi cak ya miqar da ita tsaye ya zare rigar jikinta ta saka masa kuka tace.
“Abban Shurafah kayiwa girman Allah kayi hqr Allah badakai nikeb...” dago Lulu eyes dinsa yayi ya zubasu cikin nata da sauri tayi qasa da nata tare da hadiye guntuwar mgnrta ya sanya hanunsa biyu ya kama boobs dinta ya dora bakinsa ya fara sarrafasu yana lasarsu ya tsotsi wannan ya saki ya kama wannan kuma taotsa yake musu bata wasaba wani gardi yakeji a bakinsa ya kuwa shagala da tsotsawa Shurafah abincinta yana lumshe ido har saida yasha me isarsa sannan ya sake yana sakin boobs din tayi baya luuuuuu zata fadi yayi saurin tarota tare da jingina ta da bango ya durqushe ya zuba gwiwowinsa a qasa ya daga qafarta daya ya dora a kafadarsa ya daga kansa ya zuba idonsa a cikin rabin gabanta da tsokar gurin tayi wani ja kamar danyan nama alamar ta gurzu kuma ta dahu yayi ajiyar zuciya tare da sanya bakinsa saman vulvovaginal dinta ya sakar mata wani hot kiss ya dago a hankali ya zuba idanunsa saman fuskarsa yaga yanda hawaye ke ambaliya yayi saurin mayar da kansa ga aikin da yasa kansa ya sanya harshensa kadan a saman gurin yana dan karkadawa tare da juyawa yana lasa yana karkadawa gurin yana bada wani sauti kamar sautin shan ruwan kare dal².
Ya jima yana lasar gabanta da tandeshi tare da tsotse duk wani lungu da saqo na gurin sannan ya sanya qarfinsa yayo qasa da ita ya zaunar da ita a cinyarsa tare da saita abarsa cikin P..part dinta ya fara turawa ta qanqameshi ta saki kuka tana masa magiya jikinta yana rawa ta tashin hankali amma shi ko a jikinsa qara shigarta yakeyi yana shanya baki tare da janyo numfashi yana hadashi guri guda da qyar yana danna mata tsayin abarsa cikin gabanta yana dagata yana sarrafata yanda yakeso wata irin qara gabanta da bananarsa suke bayarwa wadda take qara narkar dashi yana qara caccakarta yanayi da dukkanin qarfinsa tagama jigata amma shi bai gaji ba hakanne yasashi kwantar da ita a qasan carpet din yaci gaba da aikatata yana zuba mata diriritinsa.
Umaimah kam ta gama sallamawa wannan muguwar rayuwa ta gdan Uncle dinta saboda tagama sarewa shine ajalinta itakam ko a tarihi bata tabajin namiji mara imani dason kai irinsa ba kuka sosai takeyi amma yaqi qyaleta ya rinqa cinta kamar ba gobe tun tanajinsa yana caccakarta har saida ta daina fahimtar me yakeyi da ita sannan ya dagata yana mayar da numfashi yayi miqa hadi da salati sai lkcn ya jiyo kukan Shurafah ya dauki wandonsa da sauri ya bude qofar ya fita ya dauketa gaba daya tayi kaca² da parlourn da kayan wasanta murmushi yayi yayi kissing lips dinta yace “ahhhh mamana kinyi aiki kema” zama yayi ya hada Mata madara ya rinqa bata tasha sosai kasancewar har anyi magrib yasa bai samu matsala da baccinta ba ya shiga dakin ya kwantar da ita a gadon ya nufi inda Umaimah ke kwance ya bude fuskarta gabansa ya fadi ganin yanda take fitar da numfashi daqyar dukan kansa yayi yace.
“Yauma nayi barna oh good!" Dagota yayi ya shida ita bathroom ya hada Mata ruwa ya taimaka Mata yayi mata wanka ya fito da ita ya sanya mata kayanta shima ya koma yayi wanka yajasu sallah a zaune tayi sallar tanayi tana kuka bayan sun idar ta jima tana addu'a tana kuka tana fadawa Allah ya kawo Mata dauki cikin wannan qaddararriyar rayuwar tasu data kasa samun tagomashin farin ciki ko kadan a cikinta haushi takaici da tsanar Hameed na zagaye lungu da saqo na jikinta ta tsani mutum mara imani irin Hameed a rayuwarta.
Daqyar ta iya tashi ta koma saman gadon ta kwanta ta rungumo yarta har lkcn kuka takeyi inda shikuma duk jikinsa yayi sanyi da irin kukan da takeyi ba babban abinda yake qara damunsa da ita ko kadan taqi yarda su hada ido kuma taqi aminta ko kalma daya ta shiga tsakaninsu sannan taqi bashi damar rarrashinta duk ta inda ya biyo mata saita zulle dole hakanan ya miqe ya fita yaje ya saki dakin da yake ciki ya debo kayansa ya dawo dasu dakin da take amma yana zuwa yaji ta kulle dakin da key sai parlour ya kwanta.
Koda gari ya waye ma duk yanda yaso ta bude masa qofar ya shiga yayi alwala qi tayi sai sauka yayi ya shiga masallacin hotel din yayi alwala yayi sallah acan ya zauna yayi azkar dinsa sannan ya dawo ya sake murda handle din har lkcn qofar a rufe take yayi qwafa kawai ya koma ya kwanta a parlourn.
Itamma idonta biyu tana saman sallaya tana azkar ya murda qofar harya gama tanajinsa taqi budewa saboda ko ganinsa batason yi tana idarwa ta koma ta kwanta taci gaba da baccinta saida rana ta daga sannan ta tashi tayi wanka tasa kayanta sai a lkcn t samu damar bude kayan daya shigo dasu jiya tarkacen kayan ciye² ne da lashe² ta dauki gurasa me zuma da wata fresh milk ta zauna taci ta qoshi sannan ta bude qofar ta fita ta nufi fregde ta zauna a hankali ta fara jera kayan a ciki batare data ko kalli inda yake ba.
Zuba mata manyan idanunsa yayi cikin mamakin yanda lkc guda yarinyar ta canza halinta take neman zame masa mara kunya tasan yana parlourn amma ko inda yake bata Isa ta kalla ba balle yasaran zata gaisheshi.
Miqewa tayi cikin yanayin tafiyarta me nuna alamun taji jiki ta juya da nufin shigewa dakin taji ya kira sunanta, tayawa tayi cak batare data juyo ba ya taso ya matso gabanta ya ruqo hanunta yace “meyasa kema kikeson ki zama cikin matan da suke kwana cikin fushin mazanjensu dana Ubangijinsu iyakar sanina Ummuh Shurafah da baki da wannan baudaddan halin zaman da mukayi na baya kedin me tausayi nace dason farin cikina fiye da naki amma yanzu duk kin canzamin meye nayi miki da zafi haka? Ina ganin kamar nine kikayiwa laifi nine ya kamata nayi fushi amma ke kinfini fushi meye hakan Umaimah”........
*UMMUH HAIRAN CE...✍🏻*
[1/26, 8:47 AM] UMMUH HAIRAN CE...✍🏻: *G.U*
Ki biya kafin ki karanta idan kinaso ki kira number nan; 09031307566:
Yana mgnr yana qoqarin janyota jikinsa janyewa tayi tayi qasa da sauri tare da shigewa daki ta fada saman gadon ta saki kukanta me sosa masa zuciya, shigowa yayi ya tarar da ita a kwance ya matsa kusa da ita ya zauna ya ruqo hanunta yace.
“Bansan meyasa kullum ni nake zama me laifi a gurinku ba bansan meyasa rayuwata dake ta kasa samun farin cikin daya dace ba Umaimah Allah ma shaidane inasonki sonda ban taba yiwa wata ya mace ba matsayinki dabanne a gurina tunda kinada qualities din da babu macen da zan aura tabani irinsu amma bazan boye miki ba rayuwata dake bazata dore a haka ba tun iyayenmu suna cewa cutar dake nakeyi inaqin yarda har ankai lkcn da ni da kaina nake fadawa kaina zamana dake akwai cutarwa Baby bazan iya rayuwa babu keba amma zanyi abu daya wanda nake fatan zaki fahimceni a cikinsa Umaimah zanyi aure.....”
Duf ta dauke wuta na wasu sakanni bai kula da halin da take ciki ba yace “banida raayin zama da mace sama da daya amma qaddara ta zabamin Salmah tsohuwar budurwa tace tun ta quruciya kafin haduwata da Sadiya ita muka fara soyayya da ita tun bansan ma abinda son yake nufi ba take sona aure ne ya rabamu da yaran ta uku yanzu haka suka rabu da mijinta so tun kafin na kwanta rashin lfy muka hadu da ita har mukayi musayar number kafin na fara jinya munyi mgn da ita har nayi Mata alqawarin zan tura ayi mgnr aurena da ita kuma sai wannan abin ya faru so yanzu dai nace mata cikin satinnan zaaje ayi mgn kuma harna fadawa Daddy"
Tunda ya fara mgnr numfashinta yake bugawa da qarfi tanayi masa wani irin kallo da bazata iya cewa ga irinsa ba harya gama mgnrsa ya ruqo hanunta yace “nasan bazan samu matsala dake ba Ummuh Shurafah zaki bani hadin kai shiyasa banyi darr din sanar dake ba kuma nasani bazaki samu matsala da Salma ba saboda tanada kirki da sauqin kai kuma tanasonki tun bakisan kanki ba tasanki saboda duk wanda yasanni yasanni dake yasan matsayinki a gurina Umaimah ban boye Mata ba na fada mata matsayinki a guna kedin ta dabance saboda ke amanace a gurina kuma ke farin cikina ce......”
Kallon da yaga tanayi masa ne yasashi hadiye mgnr sa daidai lkcn wayarsa tayi ring ya daukota da sauri ya duba tare dayin murmushi ya kara a kunnensa yace “yar halak yanzun mgnrki nakewa Hearty ashe kema ina ranki" shiru yayi sannan ya kuma murmushi yace “to alhmdllh nanda sati biyu kin zama tawa kenan ok bari anjima zamuyi mgn" yana fadin haka ya juya gurin Umaimah da duk yanda takai da saurin kukanta yau hawayenta sun qafe qaf sai zugin zucci da tafasa da zuciyarta takeyi abinka da shuwa masu kishin gado.
Kallon kallo suka tsaya sunayi kafin tayi qarfin halin miqewa zatabar gurin yayi saurin riqota shima ya miqe ta juyo ta zuba masa jajayen idanunta jikinta da bakinta sai rawa yakeyi sai yanzu hawaye suka samu nasarar zubo mata cikin in'ina tace “Sak...keni Abu Shurafah..." tana fadin haka ta fincike hanunta ta dauki yarta data tashi daga bacci ta nufi bathroom da ita ta cire Mata kayanta ta sanyata a cikin bath din amma hakanan tunda ta durqushe ta kasa tashi jin zuciyarta takeyi kamar zata faso qirjinta wai ita Umaimah ita zaayiwa kishiya kishiyar ma kusan saar yayarta Jameelah kuka ya kuma kwace mata wannan karon harda shshsheqa ashe da gaske ne da mata suke cewa ko labarin mutuwa baikai na kishiya ciwo ba “Allah ka kasheni na huta" abinda ta furta kenan jitayi an sanya hanu an dagota ta daga kanta ta dubeshi da sauri shima itadin yake kallo idanunsa sun kada sunyi jawur.
Har cikin ransa yakejin ciwon kukan Umaimah ya rasa meyasa kullum shine yake zama sanadin kukanta kullum shine sanadin baqin cikinta ya rasa yaushe ne zai zamewa Umaimah farin ciki a rayuwa yaji komai daya faru tun daga kwanciyar sa jinya har kawo yanzu a gurin Aunty Zarah yasani sarai ba raayinta bane sake rayuwar aure dashi tausayinta gareshi da sadaukarwarta da kuma gudun bacin ran iyayensu shine yasata aminta da sake auransa towai shi meyasa ma yakeson qara auren ne iyakar saninshi shi ba meson tara iyali bane kuma babu abinda yakeso a gurin mace wanda matarsa bata dashi to wai meyasa yakasa bijiirewa auran Salma ne?.........
_Kuyi hqr wutarmu ta lalace Ina fama da matsalar charge insha Allahu zaku jini anjima idan baku jini ba kuma kuyimin uzuri._
*UMMUH HAIRAN CE...✍🏻*
[1/26, 3:14 PM] UMMUH HAIRAN CE...✍🏻: *G.U*
Ki biya kafin ki karanta idan kinaso ki kira number nan; 09031307566:
Janye jikinta tayi daga nasa a hankali sai yanzu ta sami qwarin gwiwar bude baki a sanyaye cikin sarewa da sallamawa farin ciki tace “kishiya zakayimin Uncle me nayi maka meyasa bazaka bamu damar gyara aurenmu da tsarkakeshi ba sai ka zabi kawo wata cikin rayuwarmu a lkcn da mukafi buqatar kusanci da juna ko badon komai ba don rayuwar yarmu bazance maka kada kayi aure ba Uncle amma ka sani tunda na taso a zuri'ar mu banga gdan da ake zaune da mace sama da daya ba wayyoh ni Umaimatu meyasa qaddarorina suke da tsauri ne....”
Saurin rufe Mata baki yayi da nasa ta tureshi da sauri saboda jitayi kamar ya sanya mata garwashin wuta a lebanta ta qarasa gaban Shurafah da taketa wasan ruwa ta dauki sabu ta fara sabawa yarinyar batare da tana ganin komai ba saboda zuciyarta da tayi mata nauyi.
Da sauri ya qaraso ya janyeta saboda yaga neman kashe yarinyar takeyi ya qarasa mata wankan lkcn daya fito tana hada kayanta a trolly ya tsaya sake da baki yana kallonta bata dago ta kalleshi ba har saida ta gama ta miqa masa hanu domin ya bata yarinyar amma yaqi haushi ne yasata jan akwatinta zata fice yayi saurin riqeta yace “kina hauka ne Babyn Uncle Ina zaki da safennan"
Dagowa tayi da idanunta da suka dade da canza kala zuwa jajaye ta watsa masa wani mugun kallo tace “gda zani Abdulhameed idan naci gaba da zama dakai a qasar nan sai ka kasheni kayiwa Aunty Jameelah asara don na tabbata ita kadai keda asarar rashina" tana fadin haka ta figi jakar kayanta ya kuma fincikota jikinsa na rawa yace “kiyiwa girman Allah ki tsaya ki fahimceni Umaimah wlh nima bason auren nan nakeyi ba bansan meyasa nakasa cewa aa ba plz Umaimah ki yarda dani ki karbi aurannan a matsayin qaddara ki amince dani wlh bazan taba cutar dake.....”
Marin data daukeshi dashine yasashi hadiye mgnrsa bata damu da yanayinsa ba ta dora da cewa “ ya isa haka Abdulhameed qaryar nan taka ta isheni so nawa ka cuceni cuta ta nawa kakeson yimin Hameed ka lalatamin quruciya ta wajan jarabarka ka yaudareni da kalamanka na qarya na sabawa ubangijina kayimin cikin zina na haifa ina kallon Shurafah a matsayin ciwon da bazai taba warkewa a rayuwata ba sannan yanzu kazomin da mgnr aure auren ma bana yarinya me qarancin shekaru kamar ni ba na guzuma sa'arka saar yayata sannan guzumar ma ka rasa wadda zaka hadani da ita sai Salmah Hameed Salman da babu wanda baisan tambari da kirarin gdansu ba ba kishiya ba dan miji babu uwar miji wannan shine kirarin da akewa uwarta Hameed tun ina qanqanuwata nasan da wannan kirarin sannan yanzu kazo saboda tsabar kai dan akuya ne qaramin mara kunya kacemin wai mutuniyar arziki ce ok na yarda a gurinka tunda idanunka sun rufe Salmah mutuniyar arziki ce amma ni a gurina bata isa na hada miji da ita ba wlh na hqr dakai Hameed nabar mata kai....”
Kamata yayi da sauri ya rufe bakinta a duniya babu kalmar daya tsana kamar yaji tana furucin ta hqr dashi.
Girgiza mata kai yayi yace “na...naji duk naji Umaimah amma ya zanyi wlh jinake kamar idan ban auri Salmah ba mutuwa zanyi kamar yanda nakejin idan na rabu dake zan mutu don Allah ki bani hadin kai Umaimah..." Kokowa suka rinqayi sosai ta akan saita fita inda shikuma ya dage akan bazata fita ba daga qarshe cillata yayi saman gadon ya fice ya kulleta ta waje.
Kifa kanta tayi a saman pillow ta rinqa kuka kamar ranta zai fita tanajin dama mutuwa tayi ta huta indai mutuwar hutu ce a gareta Shurafah ce ta rarrafo ta kwanta a jikinta itama tasa kukan miqewa tayi ta dauki yarinyar tana kuka tasa mata kaya ta bata nono tasha ta sake komawa ta kwanta tanajin zuciyarta kamar tayi tsalle ta fito.
Abin na Hameed kamar wasa saida suka qara kwanaki goma a Saudi babu wata mgn dake shiga tsakaninsu saidai kawai idan zai fita da safe ya kulle qofar parlourn idan ya dawo ya bude ya shiga yayi abinda yaga dama duk yanda yaso yaga ya shawo kanta taqi shawuwa takai ta kawo ma basa hada daki indai yananan to ita kuma zata kulle kanta a daki ta yini bata fito ba yasha tashi cikin dare yana buqatarta yayita dukan qofar yanayi mata magiya amma kamar batama san yanayi ba.
Hakanan a daddafe sukayi kwanaki goman suka dauki hanyar 9ja taso batace masa qala ba har suka isa katafaran gdan daya gina a tudun yola me part biyu har ciki dan taxi din ya shiga dasu suka fita ya sallameshi ya nufi wata qofa ya bude suka shiga tabi parlourn da kallo yayi kyau sosai sai qafar benen ya nufa tana riqe a hannunsa Shurafah tana daya hannun ya bude wata qofa yajata suka shiga ya sauke Shurafah dake bacci a wani qaramin gado dake gefe ya mayar da qofar ya danna Mata key ya tako zuwa gabanta yakai hanu zai ruqota ta zille da sauri yayi murmushi ya fara balle bottle din rigarsa ya balle belt din wandonsa ya zare Shortnicker din jikinsa ya nufota jikinsa na rawa ta janye ya cafkota da qarfi yace.
“Saboda zanyi aure Umaimah sai akace idan mijinki zai qara aure ki qaurace masa ki daina kulawa dashi ki daina sauraron kukansa da buqatarsa hakan shine zaisa yasoki ya fasa abinda Allah ya hukunta masa kada ki mayar da kanki jahila bayan nasani bakin gwargwado iyayenmu sun bamu ilimi kada ki biyewa son zuciya ki cutar damu Umaimah inasonki kina sona kada mu zalumci kanmu qarin aure bashine yake rusa zaman lfy da farin cikin gda ba rashin fahimtar junane ki yarda dani inasonki” yana fadin haka ya janyota jikinsa yaci gaba da famfata da kalamansa masu saurin canza mata tunani duk da haka kuka takeyi hakanan ya rinqa sarrafata tana kukanta tana komai ya rabata da komai na jikinta ya kwantar da ita ya rinqa aika mata da saqonsa yana tsotseta hakanan badon tanajin dadi ba yayi abinda zaiyi ya dagata yaje yayi wanka yana fitowa wayarsa tayi ring ya dauka da sauri jikinsa har rawa yakeyi ya kara a kunnensa yace “hello my love ganinan fitowa” kalmar ba qaramin girgiza nutsuwa da lfyr jikin Umaimah tayi ba ta zuba masa ido yanda yake ta sauri yanasa kayansa baiko bi takanta ba yayi ficewarsa ta miqe daqyar ta leqa ta window taga yanda yake wani gudu² ya shiga motarsa ya fice tana tsaye jikin windown wani malolo ya taso mata a zuciyarta yanzu duk wannan saurin da yakeyi saboda wata mace yakeyi yana ganin halin da take amma ya tsallake ya barta saboda buqatarsa ta biya.
Da wannan tunanin tayi wanka ta fito ta shiga kitchen ta dora tea ta dawo parlour ta zauna tana zama tajiyo kukan Shurafah ta miqe ta haura ta daukota ta dawo ta zauna har lkcn idonta bai daina zubar da ruwa ba daidai lkcn wayarta tayi Ring ta daga da sauri ganin number Aunty Jameelah tace “he... helo aunty yaushe zakizo?” yanda taji muryar yar uwar tata tasan ba lafiya ba tace “yadai meye ya faru Umaimah naji Daddy yace mijinki aure zaiyi saura kwana uku daurin auren hakane?" Ajiyar zuciya tayi tace “hakane Aunty Salman gdan Alh Musa zai aura....” katseta tayi da sauri tace “kutumar ubancan wannan tsinanniyar gantalalliyar yarinyar zai auro miki Umaimah kayyy Innanillahi wa innah ilaihir raji'un wannan wacce irin masifa ce ne Umaimah me kikayi masa haka?"
Cikin kukan da batasan yaushe ta fara ba tace “bansani ba Aunty wlh iyakar sanina banyiwa Abdulhameed komai ba Aunty meyasa rayuwa na zama karfa ne wacce batada rabon farin ciki meyasa kowacce masifa take fadowa kaina ne? Aunty meyasa su mama da Abba suka mutu suka barni Allah da nasan wannan muguwar rayuwar zan riska bayan mutuwarsu dana bisu mun tafi tare”........
*UMMUH HAIRAN CE...✍🏻*
[1/26, 8:07 PM] UMMUH HAIRAN CE...✍🏻: *G.U*
Ki biya kafin ki karanta idan kinaso ki kira number nan; 09031307566:
Daqyar Jameelah ta iya rarrashin Umaimah saboda yanda take kukan bilhaqqi da gsky tace “babu komai Umaimah ki kwantar da hankalinki kici gaba dayi masa biyayya kima kiyi hqr da duk abinda zakiji ko ki gani Umaimah da hqr da rashinsa taqinsu kadanne idan kuma kikayi hqr zaayi dake kuma shi zalinci baya tabbata indai Hameed yayi aurene ne saboda ya zalinceki da sannu zakiga sakayya batare da kinje ko inaba yauwa kuma nasan kinsan komai game da gdansu kishiyarki basu zama da kishiya balle ke da duk inda Hameed ya zauna bashi da zance sai naki bashida hira sai taki sannan ko badon wannan ba saboda kyawunki da quruciyarki Salma zata zafafa kishinta akanki to ke kiyi qasa da naki duk da kowa ma ya sani namu na gadone bama iya control dinsa idan ya motsa amma ki rinqa daurewa kina dagewa kina basarwa kada ki yarda mijinki da kishiyarki su gane raunin ki ta wajen kishi musamman kishiya Umaimah kada kiyi kuskuren nuna Mata ke raguwa ce sannan ki riqe Allah ki cire kasala ki rinqa tashin tsakar dare kina fadawa Allah damuwarki lkcn da kowa yake bacci da sannu Allah zai kawo miki mafita Umaimah wlh daga Daddy har Hajiya babu wanda yayi ammanna da auren nan kawai dai don babu yanda zasuyi dashi ne kinsan mijinki da murdadden hali akan raayinsa saboda haka ko kadan kada kiga laifinsu kuma kada kiga laifinsa shima ina zargin bayin kansa bane saboda nasan tarihin soyayyarsu da Salma tun zamanin quruciya ma baisota ba balle yanzu data zama abinda ta zama"
Kukanta take qoqarin tsayarwa tace “amma Aunty haka zanci gaba da zama dashi banida wani amfani a gurinsa sai lkcn biyan buqatarsa idan naqi ya gwadamin qarfi babu ruwansa da halin da zan shiga kawai shidai buqatarsa ta biya anya Hameed yana sona kuwa Aunty kamar yanda kike tunani?" Ajiyar numfashi Jameelah tayi tace “karki damu da wannan Umaimah nidai alfarma daya zan nema a gurinki duk rintsi kada ki yarda karatunki ya salwanta ki tsaya kaida fata wajen ganin kin gama karatunki ki fitar dashi daga zuciyarki Umaimah inada tabbacin duk ma inda yaje zai dawo gareki saboda kedin is naturally kinada qualities din da baduk mace ba”
Da wadannan kalaman ta rinqa rarrashin qanwar tata harta tursasa ta akan taje tayi masa girki batayi musu ba tana ajiye wayar ta tashi ta shiga kitchen ta fara shirya masa dinner tare da kunna karatun qur'ani saboda ragewa kanta quncin zuciyar da take ciki bayan ta gama ta shiga wani daki a qasan abin yaso bata dariya dakin guda kayan wasan Shurafah ne ajiyeta tayi a ciki ta nufi sama tayi wankanta tayi kwalliyarta me kyau tsari ta dawo parlourn ta zauna tare da daukowa Shurafah motar wasanta taci gaba da zagayawa a parlourn tanata debewa uwarta kewa sunata dariyarsu saidai idan lkcn sallah yayi ta tashi tayi ta dawo ta zauna haka har lkc yaja ta tashi ta shiga dakinta ta sake shiryawa cikin kayan baccinta tana tsaka da fesa turare ya shigo gdan yaga yanda ta gyara ko ina sai abin ya burgeshi Umaimah akwai tsafta komai nata kaf-kaf cikin tsari yunwa yakeji sosai saboda shi iya wuya bai yarda yaci abinci a waje ba indai ba qasar ya bari ba.
Dinning table ya nufa ya zauna yana bude abincin qamshi ya dakeshi ya lumshe idonsa ya bude tare da fara zuba abincin daidai lkcn ita kuma ta gama lallaba Shurafah ta sauko da gudu²n ta domin daukar wayarta tun tana saman ya qura mata ido yanajin wata muguwar faduwar gaba yarinyar komai nata daukar hankalinsa yake towai shi mene ma yaja raayinsa ga Salma har yake sha'awar aurenta ita ba kyau na azo a gani ba ita ba diri ba nagarta ba ita ba komai ba amma yanajin kamar zai zauce akanta amma dai ya sani koma me yakeji akan Salma baikai wanda yakeji akan Umaimah ba saboda duk inda yake a fadin duniya indai a cikin hayyacinsa yake to ita kadai yake tunawa.
Baiji qarasowarta ba saida yaji sautin sassanyar muryarta tace “sannu da zuwa" firgigit ya dawo hayyacinsa ya sakar mata murmushin sa me tsada ya lumshe idonsa tare da budewa daidai lkcn data bar gurin ta matsa kusada center table din ta dauki wayarta ta juya zata wucce ta tsinkayo muryarsa yana fadin “Hearty” tsayawa tayi cak ya taso a hankali ya sanya hanunsa ya tallafo faffadan hips dinta daya baje cikin blue din rigar baccin jikinta iya gwiwa yaja numfashi me qarfi yace “bazaki tambayeni meyasa naje nakai dare ban dawo ba” wani mugun yawu me zafi ta hadiye tare da kada kai tayi gaba zata tafi saboda batajin zata iya furta masa kalma daya me dadi a yanda takejin zuciyarta na tafasa idan ta ganshi sake ruqota yayi yace “naje gurin Salma ne akan tsare²n yanda bikin zai kasance so abin yazo unexpected babu wani shiri bazan samu damar yimata lefe ba shine tace na bata million daya da rabi tasai kayan fitar biki so naje na cira na bata shine nakeson kema ki fadamin abinda kikeso nayi miki?”
Yamutsa fuska tayi ta hadiye wani yawu me daci tace “na gde" daga haka bata kuma cemasa komai ba ta juya zata tafi ya sake ruqo hanunta yace “kamar kina sauri Babyn Uncle wai bakyason gani nane kome?” da sauri ta daga masa kai tace “eh hakane Abu Shurafah wlh banason ganinka jinake kamar na kashek....” da sauri ya hade bakinsu ya matseta a jikinsa sosai qirjinsa yana bugawa da sauri².
Sosai take kiciniyar qwacewa amma yawi qyaleta yaqi sakin mata baki saida yasha iya shansa sannan ya saki wasu hawaye masu zafi suka zubo masa yace “wannan kalmar ita Hajiya ta fadamin yanzun nan kema kuma kika sake maimaita min Umaimah nima wlh bansan meyasa nakeson auran nan ba nasani babu wata mace da nakeso da sha'awar kasancewa da ita a duk fadin duniya data wucceki ki yarda dani Umaimah aure na qaddara ce kuma kece kika jayo nasani badan kin gujeni ba da qila bazan hadu da Salma ba balle naji inason aurent....."
Daga masa hanu tayi tace “ya isa haka Abu Shurafah nasani kuma naji auranka qaddara ce kona yarda ko kar na yarda ba fasawa zakayi ba saboda haka yardata batada wani amfani amma nidai nidai nasan auranka ba qaddara bace son zuciyarka ne duk da haka inayi maka fatan alkhairi ka matsamin na wucce inada abinda yafi wannan surutun muhimmanci" tana gamawa ta fincike hanunta ta haura saman da gudu²nta bin bayanta yayi da kallo yana hadiyar yawu mace iyakar mace.
Daga murya yayi ya kira sunanta amma Ina ta shige dakinta ta datse yaja wani gwauron numfashi ya sauke ya koma gurin abincin ya rinqa turawa daqyar danma yanajin yunwa ne kawai Umaimah ta riga ta rikita masa lissafi ba dafaffan abinci yakeso ba danye yakeso kuma na jikinta, da wannan tunanin ya gama ya tashi ya shige dakinsa yayi wanka ya dauki remote control din qofar dakin nata ya fita ya nufi dakin ya bude ya shiga a saman sallaya ya sameta tayi sujjada tana kuka tana roqon Allah cikin larabcinsu na shuwa kuka takeyi sosai tana roqon Allah ya kawo mata dauki ya rabata da qaddararren auransa.
Miqewa yayi da sauri ya dagota zuciyarsa na tafasa baisan meyasa kowa ya juya masa baya akan auran Salma ne koda yake dama yasan haka zata faru amma baitaba tunanin zafin kishin Umaimah yakai haka ba baitaba tunanin zata nemi rabuwa dashi akan wannan qaramin dalilin ba..........
*UMMUH HAIRAN CE...✍🏻*
[1/27, 9:02 AM] UMMUH HAIRAN CE...✍🏻: *G.U*
Ki biya kafin ki karanta idan kinaso ki kira number nan;09031307566:
Hadata ya fara qoqarin yi da jikinsa amma taqi yarda ta rinqa tureshi tana dukansa ta ko Ina tana mgn cikin yarensu tana fadin “ka sakeni Hameed ka sakeni na gaji da zalincinka Hameed nagaji dayi maka biyayya kana cutar dani Hameed ka sawwaqemin wannan masifaffen auren naka na tsaneka Hameed bazan iya cigaba da rayuwa dakai ba cikin wannan rayuwar da komai nayi maka ban iyaba baka yabawa bare na burgeka wlh Hameed nagaji da zama dakai ko ka sakeni ko kada ka sakeni sai nabar maka gdanka bazan yarda hqrna da kawaicina da kuma rashin gatana yasa ka debomin masifa ka kawomin ba Ina baka isa ba Hameed koda kuwa kai kadai ka saura namiji a duniya wlh yau saika sakeni idan ba hakaba zan baka mamaki mamakin da bazaka samu damar yinsa a duniya ba”
Sassauta murya tayi tayi qasa ta zame ta zauna tare da riqe qafafun sa ta dago ta kalli cikin idonsa daya kada yayi jajur saboda zafi da radadin kalamanta tace “Abdulhameed pls daivoce me” qwace qafarsa yayi ya juya zai fita zuciyarsa tana tafasa ta miqe a mugun guje ta datse qofar tare da zare mukullin tayi saurin danna mata sabon password juyo kamar zautacciya tayi jifa da hijjabin jikinta tayo kansa ta shaqeshi ta jijjigashi da qarfin dabai taba sanin tanada shi ba tace.
“Billahil lazi La'ilaha illah huwa fitar daga dakin nan baka bani cikakkiyar amsar da nake so daga gareka ba daidai yake da yankewar numfashi a jikinka dan wlh saina zama ajalinka a gdannan Abdulhameed da hanuna zan kasheka na kashe banza jahili mara amfani a duniya ta kuma butulu da baya taba hangen tarin alkhairaina a gareshi kullum burinsa ya cutar dani Hameed baka isa ka kasheni da baqin cikin kaba wlh qarya kake azzalu....”
Bai iya barinta ta qarasa tsauraran kalamanta gareshi ba ya sauke mata wasu kyawawan maruka guda uku a fuskarta tayi baya a gigice tare da dafe kumatun ta tace “kutmar uba nika mara Hameed?" Kafin ya ankara yaji saukar wani abu qwal ga goshinsa ya dafe gurin da sauri ta kuma jefoshi da kwalbar turare itama ta sameshi a goshin nasa ta qara jefoshi da wata ya goce da sauri tare da dafe gurin da jinin yake zuba yama rasa meya ya kamata yayi mata saboda ya lura da gaske take kasheshi zatayi a yau din shikuma yayiwa zuciyarsa alqawarin duk rintsi bazai saketa ba sake nufoshi tayi cikin bushewar zuciya dauki wani dan qaramin table din glass zata buga masa ya riqe da sauri tare da hada hannuwanta a cikin nasa yace.
“Kee Umaimah baki da hankali ne meye yake damunki...." ta katseshi da sauri da cewa “duk ma me zakace ka fada a yau dai baka isa ka rintsaba idan bakayimin abinda nakeso ba na tsaneka! na tsaneka!! na tsaneka Hameed ka sakeni kawai ka huta nima na huta aure ne na gamashi dakai dama ka fadamin nayi gangancin dawowa rayuwarka Hameed...” daqyar ya samu nasarar hadata da jikinsa zuciyarsa tana bugawa da qarfi ko lkcn da ya auri Umaimah haukan Sadiya baikai na Umaimah Umaimah ba a lura da gaske Umaimah takeyi kasheshi zatayi.
Qanqameta yayi a jikinsa yanajin sabon sonta da tausayinta na kwarara a zuciyarsa ya rasa meyasa ya dage akan auran Salma har yana fito na fito da iyayensa akanta ya rasa meye yake damunsa shidai Allah ya sani ma baitabajin son Salma a ransa ba amma yanajin I bai rayu da itaba zai iya hallaka yana masifar son yaga ya aureta.
Wasu hawayen tausayin kansa ne suka zubo masa shidai kullum cikin laifi yake da zunubi bashida wata hanya da zaibi ya samu sauqi a gurin parents dinsa da matarsa daya tilo da yakewa so na mutuwa da rayuwa tabbas dada yanda zaiyi ya dojewa auran Salma da yayi badan farin cikin kowa ba saidon farin cikin Umaimah tunda ta yarda taji ta gani zata iya dauke lalurar rayuwarsa ita daya yasan yanzun ma duk shine yaja take gudunsa tunda a baya batayi masa hakaba amma tabbas da aiki ba qanqani ba a gabansa saboda itama Salman ya fahimci ta tsani yayi mata mgnr Umaimah wanda shi a duniyarsa hira idan bata shafi Umaimah ba bayajin dadinta ko kadan"
Cikin sarqewar harshe yace “ya isa haka kiyi cooling mind dinki pure heart wlh ki rubuta ki ajiye Hameed nakine ke kadai zuciyarsa tsarkakakken so take miki baso irin na sha'awa ba Umaimah kece cikon farin cikina kece rayuwata ruhina yana qirjinki idan kika kumayin nisa dani wlh azeem rayuwata ta qare don na tabbata koda ban mutu ba to zanyi rayuwa mara yanci kuma mara amfani Umaimah ki daina daukata me son kai nafi sonki fiye da kaina zan iya hqr da komai saboda ke wlh da zan iya da tuni na hqr da auren Salma amma na kasa idan ta kirani jikina har rawa yake wajen amsa kiranta idan na ganta sai naji zuciyata tana muradinta amma idan muka rabu sai naji ta fita a raina banason komai ya sake hadamu to yazanyi Umaimah ke kika ja kinsanni fiye da kowacce mace a duniya babu macen da zatayimin sanin da kikayi min wlh Umaimah Sadiya matatace ta sunnah a baya amma bantaba wanka tare da ita ba bantaba yin sex da ita da rana ba kuma bantaba saduwa da ita a cikin haske ba amma ke wanne ne bana miki har yanzu da kika canjamin kike azabtar da zuciyata ban fasa nemanki ba bana iya zuciya da duk abinda ya shafeki Umaimah danke kadai aka halicceni kamar yanda aka halicceki saboda ni kadai nasani kuma naji a jikina duk wacce ta shigo rayuwata dake kuma tace zata rabamu to ganganci tayi saboda babu yanda zaayi zuciya tayi aiki babu jini toni jininki ne ke yawo a tawa zuciyar kada ki barni Umaimah kada kibada qofar da zaa qara rabamu wlh wannan karon bazan kai lbr ba Umaimah....."
Yana fadin haka yana kuka kamar qaramin yaro ya durqushe har yanzu goshinsa jini yake fitarwa ya riqe qafafunta yace “koda zan rasa komai a gurinki Umaimah kada na rasa alfarmar addu'a daga gareki Umaimah ni kaina nasan wani abun bayin kaina bane tun a baya ma da bakisan da mgnr aurena da Salma ba bare yanzu Baby badan ina zargin kinada shigar ciki ba da a gobe saikin koma Saudia kinyimin dawafi ko naji sauqin abinda yake damuna"
Ya qarasa mgnr yana janye rigarta daga cinyarta ya dora bakinsa saman pant dinta ya sauke mata wani lafiyayyen kiss a shatin gindinta tare da dora harshensa saman gurin ya kama hips dinta da dukkan hannuwansa, abinka da zuciyar imani irinta Umaimah da kuma so da qauna da koda ance babu to raine ya baci.
Take taji tausayinsa da ya dade yana cutarta ya mamaye lungu da saqo na jikinta ba qaramin sanyaya mata jiki kalamansa sukayi ba ita dakanta take tuhumar kanta meyasa tayi masa haka to meyasa yace abubuwa da yawa bayin kansa bane waye yake sashi?
Numfashi ta sauke me qarfi tare da kiran sunansa cikin wata raunanniyar murya zare bakinsa yayi daga ramin gabanta daya jima da zare pant din ya zuba mata ido a hankali ta zame ta rungumeshi cikin kuka tace “bawai aurene banaso kayi ba Abu Shurafah Salma ce banaso saboda zata rabani dakai inaji a jikina shigowarta cikin rayuwarmu bazata zama alkhairi ba itan bata zaman aure kuma bata barin duk matar data tarar gdan data shiga ta zauna lfy da mijinta Uncle aurenta hudu kowanne saita rabashi da matarsa me sonsa da tausayinsa sannan ta gudu tabarshi Hameed na amince maka ka auro yammata biyu ko uku wlh amma ka hqr da auren Salma takenta fa kwarkwasa fidda me giji Abu Shurafah idan har kabari rudin zuciya ya debeka ka kawo takobin da zata zama sanadin datsewar igiyoyin aurena dakai to shakka babu ka rasani kenan har gaban abada kuma daga ranar da Salma ta shigo gdannan ni kuma zan fara lissafa adadin kwanakin da suka ragemin a gdanka saboda nasani Salma tatacciya ce yar uwar koko...."
Rufe bakinta yayi da nasa ya fara aika mata da salonsa na so da qauna tare da tausayi saida ya tsotsi lips dinta sosai sannan ya janye ya dagata cak ya nufi bathroom da ita idonta a lumshe taji yace“kisa Allah a ranki kuma kisa a ranki mijinki dan'uwanki nakine har abada babu abinda zai rabamu sai qaddara sai mutuwa Allah kuma zaiyi mana tsari da qaddarar da zata rabamu Umaimah ina fatan mutuwarmu ta zama irin ta Mama da Abba saboda haka ki daina cewa kin tsani mijinki kinji" daga masa kai tayi yayi murmushi tare da zare mata rigar jikinta ya dora hanunsa saman boobs dinta ya matsa a hankali ta saki wata yar siririyar qara yayi ajiyar zuciya ya saketa ya hada musu ruwa saida ya fara wanke goshinsa inda jinin ya bushe sannan suka fara wankan shine ya wanketa tass yanayi yana shafata yana qwaqular gabanta yana kallonta so yake ta bude idonta amma taqi.......
*UMMUH HAIRAN CE...✍🏻*
[1/27, 5:05 PM] UMMUH HAIRAN CE...✍🏻: *G.U*
Ki biya kafin ki karanta idan kinaso ki kira number nan;09031307566:
Dagata yayi kamar yar jaririya ya fito ya sauketa a gadon tayi saurin jan bargo ta rufa yayi murmushi tare da kwanciya kusada ita ya shige bargon ya hadeta da jikinsa yana shafa bayanta a hankali yana hura mata iskar bakinsa a kunnenta yana shafa bombom dinta lumshe idonta tayi tare dajan numfashi “Abu Shurafah” ta fada a hankali ya dakata da abinda yake yace “Ummuh Shurafah” sauke numfashi tayi tace “kana Sona?”
Tambayar ta bashi nishadi sosai yayi murmushi me sauti yace “bantaba yiwa wata mace a duniya kwatan son da nakeyi miki ba kuma bazanyi ba har abada daga kanki na rufe Babyn Uncle ki yarda da Hameed dinki" daga haka bai sake bata damar qara yin mgn ba ya fara shafata a hankali yana lasheta yana tsotsar breast dinta da salonsa me rikitarwa itama batayi masa rowa ba ta saki masa jiki sosai ta rinqa tsotseshi kamar alewa saida suka haukata junansu sannan ya shigeta a hankali saboda har yanzu gurin a matse yake sosai abinka dame qaramin gaba dama.
Sosai Umaimah ta sakar masa jiki yayi yanda yakeso da ita aikuwa tasha ruwan albarka Hameed kamar yayi mata sujjada saboda dadin Umaimah dabanne shi ya tabbata ba magani ba ko Niger da Sokoto mace zata hadiya bazata kaimasa Umaimah ba ita kadaice tak yake samun nutsuwa dari bisa dari da ita.
A wannan daren bai barta ta rintsa ba kwana sukayi suna gurzar junansu da asuba ya tasheta sukayi wanka sukayi sallah ta gaji sosai amma hakanan yaje ya dauko fresh milk a freezer ya zuba mata a kofi tasha shima yasha suka sake komawa duty sai tara na safe ya hqr yanata zuba mata santi fadi yake.
“Wow Babyn Uncle keta dabance Allah na gde maka daka bani matata me sona domin Allah wlh Umaimah bazan iya rayuwa babu keba kece cikon farin cikina na duniya da lahira Umaimah da naga lkcn da zana rayu babu ke gara ayau idan na fita mota ta niqeni kiyimin takaba ke kadai saboda babu macen da zata iya dani koda kuwa ta jurewa jarabata to bazata gamsar dani ba bazan samu nutsuwar da nake samu dake ba"
Murmushin qarfin hali tayi saboda Allah ya sani daurewa kawai takeyi idan ta tuna nanda kwana biyu yazama nasu su biyu zaije ya kwanta da wata yayi mata abinda yakeyi Mata sai taji wani abu yana taso mata.
Daukan Shurafah yayi suka fita cikin kwalliyarsu sunyi kyau sosai a cikin sati biyun da sukayi a Saudi zuwa dawowar tasu tayi haske sosai saidai daka ganta kasan hankalinta baa kwance yake ba bayan sunyi break yace ta dauko mayafinta su fita duk da batajin dadin jikinta amma haka ta dauko suka fita ranar yini sukayi yana yawo dasu duk a qoqarinsa na ganin ya dauke Mata damuwar da yake gani kwance akan fuskarta basu koma gda ba sai biyar suna zuwa sukayi wanka suka zauna suna kallonsu yarinyarsu tanata wasanta sukuma suna romance dinsu da wasanninsu na ma'aurata wanda shine yake janta jikinsa yake nuna mata babu komai harta sake dashi.
Haka suka zauna a gdan baya fita ko Ina kuma ya kashe wayoyinsa komai tare sukeyi dashi a gdan a baya barinta ko kitchen ta shiga ita kadai saboda kulawa da soyayyar da yake nuna mata wanka komai tare sukeyi rayuwarsu gwanin dadi kamar babu wani matsala da zata kunno a gaba.
Shikuwa yana sane ya kashe wayoyinsa saboda bayason Salma ta nemeshi tsanarta yakeji a zuciyarsa Allah ma ya sani har ransa bayason auran Salma ko kadan bayason abinda zai nisantashi da Umaimah kona yini guda ne balle ace ya tafi gurin wata ya kwana kuma itama wani abu takeso yayi da ita kamar yanda yakeyi da Babynsa.
A daren jajiberin daurin auransa da Salma Umaimah ta gurzu sosai a wajenshi yanayi yana kuka yana fada mata My Blood banason abinda zai nisantani dake kona second daya wlh babu inda nake samun nutsuwa sai a gurinki" sai gashi ita da yakamata a bawa hqr yau itace take bashi hqr yana kuka kamar qaramin yaro yana fadin “Wlh Umaimah wannan auren na daukeshi yana cikin mummunar qaddararorina da wayona da dabarata ya kasa guje musu....” rufe masa baki tayi da hanunta tana girgiza masa kai tana cewa “tun jiya kake fadamin haka Abu Shurafah banaso ka daina kayi fatan zuwan Salma ya zame mana alkhairi a gdannan" rungumeta yayi sosai a jikinsa yace “Hajiya zatazo gobe Umaimah tace saita rabani dake matuqar kikace bakya raayin zama dani tunda dama arziqinta naci kika yarda aka mayar mana da aure Umaimah zuciyata bugawa takeyi saboda fargabar rabuwa dake Umaimah kada ki barni don Allah ki taimaki rayuwata data yayanmu kinji"
Daga masa kai tayi cikin qarfin halin da batasan tana dashi ba tace “bazan barka ba Abu Shurafah saidai idan kaine ka barn...." Rufe mata baki yayi yace “Astangafurullah sabo kikeyi ki daina wlh ni Abdulhameed Adam Hameed Shuwa bazan taba barin matata abar qaunata Umaimah Ahmad Hameed Shuwa ba kuma bazan taba juya mata baya Ina cikin hayyacina ba Allah kada ka nunamin wannan ranar Allah kada ka nunamin ranar da zan zalinci marainiyarka Allah ka kasheni kafin lkcn...."
Itama rufe masa baki tayi tace “wayyoh bloody ka daina farin haka banaso ungo sha nono banason ganinka cikin damuwa kaji" kallon cikin idonta yayi yace “are you sure?" Daga masa kai tayi tare da tashi ta koma samansa ta sanya masa nononta a bakinsa ya kama da sauri yana sakin ajiyar zuciya ya fara tsotsa da salonsa me sanyashi shidewa tace “ahhhh Abu Shurafah..." Daya hanunsa yasa ya kama dayan yanajan nipples din a hankali ita kuma tana shafa sumarsa tare da sauke masa kyawawan kiss a goshinsa da har yanzu ciwon da taji masa be gama warkewa ba tana yawo da daya hanun a cikinsa tana sakin nishi me dadi duk ya rikice mata kamar ba yanzu ya sauka ba ya mirginata qasa ya haye samanta ya juya mata saitin sandar girmansa a bakinta yasa mata tana tsotsa da murza twins dinsa shikuma ya kafa kansa a gabanta yana tsotsewa jikinsa na rawa yana tura harshensa yana tsotse ruwan dadi zaqi da gardin ruwan gindinta ba qaramin rikitashi yakeyi ba.
Bayajin komai wajan tsotsar gaban Umaimah koda kuwa yau ta gama haila saboda kullum cikin qamshi yake irin nasu na shuwa yafi awa daya yana tsotse ruwan gabanta kafin daga bisani ya dagata ya sake cafkar nononta ya matsa sosai saida yaga ya fara fitar da madara sannan ya sanya bakinsa da sauri ya farashan ruwan nononta kamar wani Shurafah yana lumshe ido tare da shafa dayan saida yaji madarar ta fara zuwa kadan² sannan ya sakeshi ya matsa dayan shima ya kawo ruwan sannan ya kuma kamawa yanasha tare da hayewa samanta ya saita ya fara shigarta yana cinta yana tsotsar nononta wannan rana anyi kwanan soyayya koda asuba tayi ma kasa dagata yayi saidai canza salo da yayi yasata tayi masa goho yaci gaba da gashi har saida ya samu nutsuwa sosai sannan suka kwanta suka rungume juna yana hawaye yana sanya mata albarka saida suka huta sosai ya dagota suka shiga sukayi wanka sukayi sallah ta koma ta kwanta shikuma ya nufi kitchen ya fara hada musu abinda zasuci ya gama ya koma dakin ya sameta a kwance inda ya barta ya haura gadon ya yaye mata bargon yakai hanu zai tasheta kawai sai yaji zazzabi a jikinta salati ya saki yace “meye kuma ya kawo zazzabin bloody naga a hankali nayi miki"
Kama hanunsa tayi ta miqe zaune ta dubi agogo cikin qarfin halinta tace “kwana biyu kenan da nake fama da zazzabin kawai daurewa nakeyi qarfe nawa ne daurin auran naka ne" tsuke fuska yayi yace mata “ba wannan ne a gabana ba so nake naji meye yake damunki" ajiyar zuciya tayi ta lumshe idonta yayi murmushi ya dauki wayarsa ya kira Dr Saleem yace “gamunan zuwa da Hearty zaka dubamin ita Ina zargin kamar nayi ajiya fah" bai jira abinda zaice ba ya kashe wayar ya dauki hijjab dinta yasa mata suka fito daqyar tasha tea saboda tashin zuciyar da takeji yana riqe da hanun Shurafah da take koyon tafiya suna fita sukaci karo da Aunty Zarah da Sa'ud da Sarah sukayi tsalle suka rungume juna su ukun Aunty Zarah kam wani mugun kallo take watsawa Hameed saboda tafi kowa sanin halin ballagazancin matar dazai auro tace.
“Aa ango ya naganka a gida unguwa tanacan ta dauki harami zaa daura auran Salamatu da Sallau sallamamme asararre" sosa kansa yayi ya dauke wata siririyar qwalla a idonsa yace “wlh ni nama manta saida bloody ta tunamin kuma sai naji jikinta da zafi shine zamuje a dubamin ita" sakin Sa'ud da Sarah tayi tace “kuyi hqr Ina zuwa yanzu aunty ku shiga ganinan" juyawa tayi tabi bayansa ya bude mata motar ta shiga shima ya shiga yaja suka fita a bakin get taga motar qawarta ta makaranta Saudat Alfah takuwa riqeshi tana dariya tace “Abu Shurafah kaga Saudat Alfah ma da nake bakalbr jiya itama tazo" kallonta yayi da rinannun idanunsa ya kawar dakai yace “yanzu saboda zanyi aurene ake taruwa haka a gdana Umaimah wadannan duk nasan zugamin ke zasuyi don Allah kada ki biye musu duk abinda zasu fada miki qaryace nine kawai zan fada miki gsky" jikinta ne yayi sanyi ta dago ta dubeshi tace “wai da gaske yau zaa daura maka aure da Salma Abu Shurafah?"
*UMMUH HAIRAN CE...✍🏻*
[1/28, 8:44 AM] UMMUH HAIRAN CE...✍🏻: *G.U*
Dagowa yayi da sauri ya kalleta hawayen da yake qoqarin hadiyewa suka zubo masa yace “nima jin abin nake kamar tatsunniyar tsoffi bloody waini Hameed Adam Hameed Shuwa zaa sake daurawa aure da wata watanma wai Salma Umaimah wannan abin da ciwo Allah Kaine ka halliceni ka halicci Salma Allah indai da nufin cutar dani da matata jinina takeson shigowa gdana Allah kayimin maganinta Allah kafimu sanin abinda ke boye game da wannan masifaffen auren Allah ka kawomin dauki Allah idan na tuna da yau zaa dauramin aure da wannan baiwa taka Allah zuciyata zafi takeyi bloody ciwon zuciyata neman tashi yakeyi"
Cikin kuka da baqin kishi da tausayin kanta ta daure daqyar bisa taimakon addu'ar da takeyi a zuciyarta tace “kayi hqr" iyakar kalmar data iya furta masa kenan yayi parking a asibitin ya kashe motar ya ruqo hanunta qamqam a cikin nasa jikinsa na wata irin rawa yace “a... akwai matsala Umaimah dauki wayata ki bude ki kiramin Dr Saleem Umaimah yi sauri zuciyata zata tarwats....”
Yana fadin haka yana qara qanqameta qirjinsa yana bugawa da qarfi, cikin Kaduwa da tashin hankali ta lalubo number Dr Saleem din ta kirashi bugu daya ya daga ta kara a kunnenta yace “hello ango mijin amarya amma Umaimah nake nufi..." Da sauri ta katseshi da cewa “na shiga ukuna Dr bloody mutuwa zaiyi zuciyarsa ke masa ciwo..." a firgice yace “what? Umaimah kuna Ina?" Cikin kuka tace “muna cikin asibitinku ya kawoni a dubani kuma shima yace zuciyarsa tarwatsewa zatayi jikinsa sai rawa yakeyi" da sauri ya kashe wayar ya fito kafin yazo tuni Hameed ya gama fita daga hayyacinsa amma duk da haka tana maqale a jikinsa yaqi sakinta sai kuka takeyi tana jijjigashi tana danna masa masa qirjinsa saboda tasani tun tana qarama idan ciwonsa ya tashi haka takeyi masa.
Qarasowar Dr ne yasata ta zare jikinta daga nasa daqyar daidai lkcn kuma wayarsa ta shiga ring batabi takan wayar ba sai taimakawa Dr Saleem data shigayi suka fitar dashi aka dorashi a kujerar tura marasa lfy suka nufi heart attack word da gudu takebin masu turashi din saboda suma gudun sukeyi suna shiga suka nufi emergency din word din suka kwantar dashi suka fara bashi taimakon gaggawa daqyar Dr Saleem ya lallabata sukaje itama ya dubata ya tabbatar mata tana da shigar cikin sati biyu da kwana biyu tayi farin ciki amma damuwar da take ciki ta danne farin cikin ta fitowa tayi ta zauna a reception tayi tagumi daidai lkcn Daddy ya shigo asibitin lkcn 11:30am yayi parking ya shiga word din da sauri hango Umaiman ne yasashi nufarta da sauri yace “mamana meye ya kawo tashin ciwon nan wlh ina kwance a gda Alh Jamilu ya kirani yake fadamin an taru gurin daurin aure shida zai karbi abinsa baizo ba so shine naketa kiran wayarsa najita a kashe na fito na nufo gdan naku don nasani yanda yake dumin wannan qaddararren auren lfy bazata hanashi fitowa ba Ina zuwa Zarah take sanar dani kun tafi asibiti so shine na Kira Dr yake fadamin ke ya raqo a dubaki saboda yana zargin kinada shigar ciki kuma sai ciwonsa ya tashi meye yayi dalilin hakan?"
Miqewa tayi ta shige jikinsa ya rungumeta sosai ta saki wani marayan kuka tace “Daddy na tabbatar da bloody bayason Salma Daddy bayason auran Salma kuyi masa sauqi wlh qaddararmu ce Salma ni dashi Daddy ya sanar dani komai ya fadamin yanajin tsanar Salma a cikin jininsa amma kuma yakasa bijiirewa auran ta baya tunata idan baya tare da ita sai ta kirashi kota nemeshi kuma idan ta kirashi baya iya bijirewa umarninta Daddy ba fushi zakuyi da Bloody ba addu'arku yake buqata wlh Daddy baya cikin hayyacinsa kagafa yanzu kawai mgnrta nayi masa ciwonsa ya tashi wannan wacce irin masifa ce Daddy me Salma take nufi damu? Meyasa ta nace sai ta shigo cikinmu ta rusa mana farin cikinmu?”
Ajiyar Daddy yayi me qarfi ya sanya hanunsa ya dagota ya fara share Mata hawayenta yace “akwai manufar wannan shedaniyar yarinyar akansa koma dai menene yau dai an daura aure Umaimah tun lkcn da Hameed yayi min mgnr auran yarinyar nan na nuna rashin amincewata amma naga ya dage nasan tabbas akwai matsala so nayi qoqarin tursasashi amma yaqi Umaimah an tsaface mini da an sanya masa ya daina jin tsorona dagani har mahaifiyarku yama daina zuwa inda muke saboda zamu fada masa gsky Hajiya tace jiya ta kirashi tace ya sakeki saboda bazaki zauna da muguwar yarinyar nan ba da Sunanta yayi tambari ta fitar da mace a gdanta kota hanyar saki kota haukata kota kashe abune me sauqi a gurinta amma yaqi yace tayi masa uzuri ku hakan bazai faru daku ba saboda kun fahimci juna kuma kin bashi hadin kai shine ta kumayi masa rantsuwa akan saiya sauwaqe miki bazai kasheki da baqin cikinsa a banza ba Umaimah bayan qiyayyar Salma da ciwon auranta dakecin zuciyarsa harda wadannan kalaman na Hajiyanku addu'a kawai ya kamata muyiwa Hameed saboda kansa na cikin tukunya baya cikin hayyacinsa nasa ma da sauqi saboda qarfin kariyar farko da kuka samu daga kakanku musamman ke da kike mace da abin sai yaci uban haka ki qara hqr Umaimah mijinki yana sonki da izinin Allah komai zaizo qarshe bada dadewa ba”
Da wadannan kalaman ya rinqa kwantar Mata da hankali har yasamu yaga ta nutsu sannan ya zaunar da ita ya shiga ciki yaji dadin ganin jikin Hameed din bai tsananta sosai ba har yadan dawo hayyacinsa yana shiga ya zuba masa ido saida ya qarasa gabansa ya kamo hanunsa yace “sannu babana kuma ango Allah ya sanya alkhairi" kallon Daddy yayi da sauri yace “an daura ne?" Murmushin takaici Daddy yayi yace “to me zaa jira tunda kabada komai Allah dai ya tayaka ruqo ya baka ikon kwatanta adalci babu wata nasiha da zanyi maka tunda kai ba baqon riqe mace biyu bane amma wannan takun yana da bambamci da takun zaman Sadiya da Umaimah dole ka sanya ido a gidanka tunda ka nace hadasu zakayi Hameed kada naji kada na gani wlh har idan kakai hqrn Umaimah qarshe wlh babu ruwana zan cire hanuna daga lamarinka da ita gabadaya na zuba muku ido saboda itama yace kuma tanada yanci"
Numfashi ya sauke me wahala yace “ina take Daddy cikine da ita ko?" Kawar dakai yayi yace “tana waje bansani ba saboda bamu samu ganawa da likitan ba amma dai bata cikin nutsuwarta akwai damuwa sosai a tattare da ita Hameed ina qara jaddada maka girman amanar dake hannunka ba iya mata kawai take a gurinka ba qanwa ce kuma yace sannan amanar Allah ce" yana gama mgnr ya juya ya fita tana ganinsa ta miqe tayi gurinsa tace “ya tashi Daddy?" Murmushi yayi yana jinjina girman qaunar dake tsakanin yayan nasa yama rasa tsakaninsu waye yafi qaunar wani.
Jinjina mata kai yayi ta nufi dakin da sauri tana shiga ta nufi gadon baiji shigowarta ba saboda duniyar tunanin daya lula saida yaji ta rungumeshi ta karkatar da kanta daidai fuskarsa gabanta ya fadi sosai ganin hawaye a idonsa tasa harshenta ta lashe tace “nayiwa mijina kuma dan'uwana alqawarin zan bashi matsala ta kowanne bangare ba” matsata yayi s jikinsa yace “na gde bloody I love you so much” shigowar Dr Saleem da Daddy ne yasata miqewa a kunyace ta koma gefe ta zauna sukayi murmushi dukkansu Dr Saleem ya dubesu yace.
“Ya kamata ku cirewa kanku damuwa ku karbi duk abinda ya fado rayuwarku a matsayin qaddara Hameed rayuwarka tana cikin barazanar katsewa indai bazaka daina sanya muguwar damuwa a zuciyarka ba kasan matsalarka yakama komai ka rinqa maidashi abin wasa sannan matarka tana buqatar kulawa saboda nagani blood pressure dinta ya hau sosai sannan ga jaririn ciki komai zai iya faruwa saboda haka kuyi taka tsantsan dukkanku kunada matsalar da batason damuwa" hakanan sukayi sallama dashi suka tafi bayan ya dorashi akan magungunan da yakesha idan irin wannan matsalar ta taso.
Itace take driving din yana zaune a gefe Daddy kuwa gda ya wucce suna tafe kamar kurame babu wanda ya iya cewa da wani komai suna shiga get din gdan gaban yayi wata muguwar faduwa saboda ganin dayan bangaren cike da mutane ana shiga da kaya da qarfi taci wani uban birki ta juyo ta kalleshi shima ita din ya kalla da sauri yace “ Innanillahi wa innah ilaihir raji'un bloody kinga har sun kawo kayanta wayyoh nikam na shiga ukuna wannan wacce irin qaddara ce" wani matsiyacin kallo ta watsa masa ta bude motar da sauri zata fita yayi saurin riqo hanunta yace “kiyi cooling mind dinki bloody kada su gane rauninki suje su fada mata don Allah na fada mata cewa matata halin nana Fadimatu (R.A) ne da ita inasonki kema kinasona kuma kinason farin cikina kina tayani son duk abinda na kawo Umaimah dole ne kishi kuma halal ne nima bazanso ace baki kishina ba amma kiyi qoqarin danneshi ki barshi iyakar ni kada mubada qofar da zaa samu a shigo mana da baraka cikin gdanmu don Allah wlh nafiki kishin kaina Umaimah ji nake kamar na kashe kaina jinake dama na mutu na dawo duniya a wani bani ba mai tarin qaddarori marasa dadi Umaimah dama mu mutu kowa ya huta tunda mun kasa samun farin ciki a duniya qila mu samu a lahira......
*UMMUH HAIRAN CE...✍🏻*
[1/28, 2:03 PM] UMMUH HAIRAN CE...✍🏻: *G.U*
Kuka ta saka masa ta qanqameshi shima hawayen yake yana buga bayanta alamun rarrashi daqyar suka iya saita kansu ya sanya harshensa ya share mata hawayen ya bude motar ya riqota a jikinsa bai damu da yawan mutanen dake gdan ba kuma bai amsa gaisuwar da dangin Salma suketa yi masa ba yaja matarsa suka shige part dinta yana shiga yayi turus ganin Hajiya a zaune a parlourn da Aunty Jameelah da Zarah ga qawayen nata guda uku qanqameta yayi a jikinsa cikin rawar murya yace “shi... shikenan Hajiya tazo ta rabani da rayuwata Hajiya Umaimah rayuwa tace kada kice zaki rabamu wlh alhakin kisana zai rataya a wuyanki saboda inason matata Hajiya cikine da ita kada ki rabamu ki tausayawa yayan mu wlh mutuwa zanyi idan babu Umaimah a cikin gdana"
Miqewa Hajiya tayi tana zagaya parlourn tace “Zarah shiga ki hado mata kayanta ai ba wannan ne karon farko da mace take haihuwa a gda ba wlh Hameed bazan bar yar qanwata ta salwanta saboda kai ba kaidai na sallama ka tunda kai ka daukowa kanka kara da kiyashi dama ai hausawa sun fada jaye-jaye ke sanya jidali wlh baka fara kuka ba Hameed indai Salma ce gakanan gata ko kasheka zatayi babu abinda ya shafi Zulaiha amma Umaimah kam saika barta ko itace ke busa maka numfashi....”
Fuzgo hannun Umaimah tayi da qarfi shi kuma ya riqeta qam a qirjinsa yace “wlh Hajiya ko zaki tsinemin bazan rabu da matata ba saidai ki kasheni" tsayawa tayi sororo tana kallonsa yayi qasa da gwiwarsa ya durqushe yana wani irin kuka me ban tausayi jikinsa yana rawa yace “meyasa kullum tausayinki ya qare akan Umaimah Hajiya ni bakya tausayina meyasa bakwa yiwa rayuwata uzuri bayan bani na tsarota haka ba kuma ban isa na canzata ba meyasa kullum burinki nayi miki biyayya ni na cutu Hajiya ya kikeso nayi ya kikeso na kasance gwauro babu Umaimah ina Hajiya bazai yuwu ba bazan iya biyayyar dazan cutar da kaina ba..."
Sake jan jiki yayi kusa da Hajiya yace “Hajiya wlh aurena da Salma qaddara ce wlh tallahi billahillazi La'ilaha illah huwa Hajiya banajin ko digon soyayyar wata mace a raina bayan yar'uwata kuma matata Umaimah Hajiya na tsani ko tafiya ta tasomin wacce zata nisantani da kwanciya a jikin matata Umaimah Hajiya babu macen da nake samun nutsuwa da ita kuma nasa a raina zan samu bayan Umaimah Hajiya babu macen da zata iya dauke lalurar rayuwata bayan Umaimah saboda ita kadaice take sona domin Allah kuma ita kadaice take gamsar dani"
Yanda yake mgnr yana kuka muryarsa na daukewa ne yayi bala'in tsorata Umaimah ta fashe da kuka ta qanqameshi tace “Hajiya badon halinmu ba kiyi hqr wlh Hajiya inason mijina kuma baa kaina aka fara kishiya ba Hajiya shikenan idan kin rabani dashi haka zan rayu bazanyi wani auren ba idan har kin yarda zakita kallo na bazaki sake auradda ni ba to na amince ki rabamu idan kuwa kinsan zaki qara auraddani to kiyi hqr ki barni na rayu da dan'uwana Hajiya bansan waye zan aura ba meye halinsa matansa nawa idan bashida mata inada tabbacin wataran bazai min kishiya ba banida shi saboda haka Hajiya ki tayamu da addu'a Allah ya bamu ikon cinye jarabawarmu"
Ba qaramin sanyi kalamansu sukasa jikin Hajiya yayi ba ta dubesu a sanyaye ta tsugunna ta kama hanun Umaimah hawaye ya kwace mata tace “mar'atussaliha baki cancanci suna Umaimah ba duk da itama asalin mai sunan sahabiya ce kuma baiwar Allah amma naso ace sunanki Fadimatu saboda halayyarki tayi kama data Nana Fadima itace macen da har kullum take fifita farin cikin mijinta fiye da nata Umaimah da ace a zamanin annabi Muhammad (S.A.W) mukazo inada tabbacin kina cikin khulafa'ul rashidun ko kuma kina daya daga cikin matan da annabi ya dafa kawunansu yasa musu albarka kuma ya roqa musu albarkar ubangiji duniyarsu da lahirar su tabbas ina alfahari da samun ya a gareni kuma Ina alfahari da kasancewarki suruka a gareni Umaimah dama ace inada wani dan bayan Hameed wlh rayuwarki bata dace da azzalumin mutum irin Hameed ba da kullum baya sanin haqqin kowa sai nashi tabbas mgnrki gsky ce addu'a zan tayaki da ita Allah ya kareki da sharri da makirci irin na jinin Hajiya Talatu kishiya juji shidai daya debo da zafi ya qare a bakinsa"
Miqewa tayi ta taka zuwa tsakiyar parlourn ta tsaya ta sake share hawaye ta juyo tace “bazan maka mugun fata a cikin aurenka ba kuma zan tayaka da addu'a tunda kaima nawane ban isa na canza maka suna ba amma ka sani auranka da Salma babu wani alkhairi saboda haka bacci ba naku bane ku daure ku rinqa tashin tsakar dare kuna salatulduha sannan ku rinqa azumi da yawan karatun qur'ani hakan zai zame muku kariya daga sharrin shaidan da sihiri ko wanne iri ne duk da kaidai ka riga ka shiga hanu wlh na sani kuma na yarda auranka da Salma aikin sihiri ne"
Tana gama fadar haka ta fice daga parlourn suka kalli juna ita dashi taga yanda yake kwararar da hawaye masu dumi zuciyarsa tana wani fat² tayi saurin rungumeshi tace “ina tare dakai mijina a kowanne hali ina fatan kazama kaine mijina a jannatul-ma'awah" miqewa yayi ya dagata cak bai damu da yawan mutanen da suke gurin ba ya haura sama da gudunsa saboda bayason surutu.
Duk wanda ke gurin saida ya zubar musu da hawaye Saudat Alfah tayi ajiyar zuciya tace “bantaba ganin soyayya me ratsa zuciya daban tausayi irinta Umaimah da mijinta ba wlh ko soyayyar Aunty Murjanatun mu da Muhammad mijinta batakai wannan soyayyar dadin kallo da burgewa ba tabbas Umaimah yar aljannah ce kamar yanda Hajiya ta fada saboda dukkanmu na tabbata babu wadda zata iya yiwa mijinta wannan sadaukarwar qaunar akan kishiya kishiyar ma wacce take barazana ga rayuwarta da lafiyarta da mijin ma gaba daya dole mu jinjinawa Umaimah Umaimah na sallama miki kinyi nisan da bazamu tadda ke ba"
Sukuwa suna haurawa ya direta a gado ya fara romance dinta ta riqeshi da sauri tace “bloody muna da baqi fah a gdannan ka sani" lumshe idonsa yayi yaci gaba da matsata kamar lemon tsami yana cire mata kayan jikinta yana cewa wlh ko a gabansu zan iya turmusheki Hearty inajinki a duk wani bangare na jikina bloody soyayyar jini daban take da kowacce soyayya a duniya baayi kamarki a duniyata ba kuma ba zaayiba kece farko kece qarshe Umaimah ni da ke abu dayane zuciyarmu daya jininmu daya komai namu dayane Umaimah"
Da wadannan kalaman suka fara tsotse kansu suna shafe²nsu wanda Allah ya sani Umaimah badon dadi takeyi ba tanayi ne kawai donta faranta masa saboda ta lura yayi nisa sosai saida ta tabbatar ta gamsar dashi suka shiga sukayi wanka sukayi sallar azahar ya tayata ta shirya tsaf cikin wata atamfar Super Holland ja tayi kyau matuqa duk da ramar da tayi shima ya shirya cikin wani blue din yadi dake jikin atamfar tata da blue saiya zamana kamar anko sukayi nan fa suka bata lkc wajen yin hotuna sune har parlour ana suba selfie sudai su Aunty Jameelah da Aunty Zarah da Sa'ud da sauran mutane sai suka zama yan kallo a gdan suna sha'awar soyayyar ma'auratan.
Bayan sun gama haukan selfie dinsu suka zube a parlourn suna dariya dariyar tasu saida tasa kowa ma dariya harga Allah shidai ya manta da mutane a parlourn saida yaji sunyi dariya ya shafa kai cike da kunya yace “inajin yunwa bloody" miqewa tayi ta shiga kitchen ta zubo masa abincin da su Aunty Zarah suka girka ba kunya ya noqe kafada yace “muje na tayaki muyi namu ni duk abincin daba hanunki ne ya girka ba ba dadi yakeyi min ba"
*UMMUH HAIRAN CE...✍🏻*
[1/28, 8:26 PM] UMMUH HAIRAN CE...✍🏻: *G.U*
Bata iya yimasa musu ba ta miqe suka shiga kitchen din basuyi wani abu me wahala ba jallop din taliya ce sukayi ta zuba masa takai masa sama ta hada masa lemukansa da komai takai masa ya zauna zaman cin abincin itakuma ta sace jikinta ta koma parlour sukaci gaba da hira da baqinta dauriya kawai takeyi tana yaqe saboda bataso tabada qofar da zaa fahimci rauninta amma zuciyarta cike take da fargaban zuwan Salma gdan yau hakanan dai suka yini har dare sannan duka suka watse suka tafi suka barta saida ta rakasu har inda suka aje motarsu sannan ta dawo ta kwanta a parlourn tana tunanin wadanna irin mutane ne dangin Salma da bazasu iya zuwa inda take ba saidai idan ta fito su rinqa binta da kallo kalma wata Mata ta tuna lkcn data rakasu Aunty Jameelan bayan sun tafi ta juyo zata dawo sukayi karo da ita ta fito daga bayan dakinta taja baya da sauri kawai sai taga matar tayi murmushi tace “Umaimah kike ko?"
Daga kai tayi da alamun mamaki tace “eh lfy?" Sake fadada fara'arta tayi tace “aa to lfyr kenan dangin kishiya kam ai bakya tambayi lfy a gurinsu ba koda yake meye ma na bata bakina abuda saura qiris" wannan kalamai sune sukeyi mata yawo a zuciyarta “saura qirin meyene to saura qiris din?" Tambaya ce da bata da amsa saboda haka tayi luf a kujerar tanata zuba hailala da salatin annabi har akayi sallar insha ta tashi ta shiga dakin qasa tayi sallah ta haura saman harta nufi dakinta sai kuma ta juya ta shiga dakinsa ta bude ta shiga yana kwance da Shurafah rungume a qirjinsa idanunsa a bude suke ya zubawa pop din dakin ido har ta qarasa kusa dashi ta zauna baiji ba saida ta tabashi sannan ya dawo hayyacinsa ya sauke idanunsa akanta tare da sauke ajiyar zuciya tayi murmushi tace.
“Kowanne ango a daren da zaa kawo masa amaryarsa baya samun zama balle ya kwanta harsai yaga an shigo da ita gdansa amma kai gaka a kwance banga kana shirin zuwa ka daukota ba yakamata ka tashi kayi wanka ka fara shirin tarar amaryarka nasan tanacan tana daukin zuwanta gareka da tarin alkhairanta da kyautukanta masu muhimmancin da ko labarinsu bazanji ba" tana mgnr tana sake sauke idanunta a kansa yanda taga idanunsa sun kada sunyi jawur ne yasata tabbatar da cewa kuka yayi kawar da kanta tayi ta miqe ta shiga bathroom ta hada masa ruwan wanka ta dawo ta janye Shurafah dake jikinsa ta ja hanunsa ya bita kamar raqumi da akala suka shiga bathroom din ta rufe ta matso gabansa tace.
“Zakayi da kanka ko nayi maka na qarshe?" Dubanta yayi da sauri tayi saurin yin murmushi ta lakace masa hanci tace “ina nufin zuwa ranar da amarya zata sake bani aronka tunda yanzu itace take riqe da kambun ka sarautar tatac....” rufe mata baki yayi da sauri yace “banida wata sarauniya a fadata bayan ke bloody wlh bazan iya yiwa kaina komai ba duk jikina a sanyaye yake" hadiye wani yawu tayi me ciwo ta fara balle bottle din rigarsa ta cireta ta zare masa wandon tajashi har komin wankan ya shiga ta rinqa diban ruwan a hanunta tana zuba masa a sumarsa saida ta jiqata ta dauko shampoo ta matsa ta wanke masa ita tsaf ta sake daukan shaver tayi masa shaving na qasa da sama har qashin qirjinsa saida ta rage masa kasancewar yanada suma sosai a jikinsa kuma tunda ya kwanta jinya bai rageta ba garama na qasan shine take tunanin ya rage bayan yaji sauqi dagowa tayi ta shafa gefen fuskarsa kawai sai taji hawaye ne yakebin kuncinsa batayi masa mgn ba saboda tana cewa zatayi masa mgn itama kukan zatayi hqrnta ya fara qarewa wai ita Umaimah itace take gyara mijinta saboda wata ajiyar zuciya taja da qarfi wadda tasashi bude idonsa ya zubasu a nata yanajin zuciyarsa kamar ana hura masa wuta ya janyota cikin bath din ya matseta a qirjinsa yace.
“kinajin abinda nakeji a qirjina kuwa bloody bana sanin sanda hawayennan yake zubomin duk dauriyata na kasa daurewa nisa dake wlh Umaimah ajiye mace sama da daya bai kamace ni ba saboda bazan taba kwatanta adalci akan wata mace ba indai inada ke Umaimah..." Rufe masa baki tayi tace ya isa bloody don Allah ka daina banaso abinda ya faru ya riga ya faru kuma koma mene kaine ka jawo mana da bakaje kakai kanka gurin Salma ba da bata ganka harkun fara soyayya ba” dagowa yayi da sauri bakinsa yana rawa yace “wal....” daga masa hanu tayi da sauri jikinta na rawa tana neman rikice masa tace “ya isa haka banason jin komai a game da matarka Abu Shurafah ka tashi ka shirya ka tafi gurinta tanacan tana jiranka" tana fadin haka ta miqe ta nufi qofar fita daga bathroom din tana fita ya fito shima ya dauki wasu riga da wando na jeans dake lkcn sanyi ne yasa ko mai bai shafa ba ya dauki key din motarsa ya fita yana shirin bude motar yaji anayi masa mgn ta baya ya juya da sauri fuskar Salma ya gani taci uban ado harda su eyelashes kamar wata aljana dama ita ba fasali ba ya yatsina fuska tare da tsartar da yawu yace.
“Lfy?" Mgnr ta daketa amma dake yar duniya ce sai tayi raurau da idonta tace “amma dai kanada masaniyar tun shidda nake cikin gdannan yanzu har takwas da rabi bakazo ba bayan kasan nice baquwa ni yakamata kabawa lkcnka" wani kallon wulaqanci ya watsa mata kallon data tsana a duniya kenan koda yake dama an fada mata zata fuskanci wulaqanci indai matarsa tana cikin gdan a qaryar bokanta yace mata wai zuciyar matarsa itace take control din tasa bayajin komai baya ganin komai sai ita shiyasa taso tun kafin ta shifo gdan ta rabashi da soyayyar Umaimah amma haqanta ya gaza cimma ruwa qarshen zancen akace sai ta shigo gdan ta kwanta dashi ta debo sperm dinsa sannan zaa hada mata laqanin rabashi da matarsa.
_Wa'iyazubillah Allah ka tsare mana imanin mu qalubale garemu mata Allah ka kiyashemu tabewa ameen_
Jan motar yayi da sauri ya fice daga gdan ta tsaya sororo tanabin inda yabi da kallo a fili tace “banza jahili zaka shigo hanuna talala nayi maka daga kai har matar taka da kake wani fasa kai da ita harda wani cewa matarka halin Nana Fadima ne da ita to saika fadamin me halin yar gdan paparoma wani Illiteracy dake wlh da sannu zaka kwashi kashinka a hannu saika gane baka da wayo Hameed nice fah Salamatun Hajja Talatu"
Juyawa tayi ta koma bangarenta ta fara bunka turarukan sihirinta tana tsibbace tsibbacenta bayan ta gama ta kunna turaren wuta qaurin maganin ya hade da qamshin turaren yabada wani qamshi mara dadin ji ta koma daki ta dauki wata matsiyaciyar rariyar rigar bacci tasa ta hada gashin kantin da tasa a kanta ta daure ta nufi jikin mudubi ta dauki turare ta fesa a jikinta ta kalli kanta gaba da baya tayi murmushi ita a dole tayi kyau Salma kenan irin qananun matan ne batada tsayi kuma bata da jiki qirar tsadidi amma tanada fuskar girma sosai don idan ka ganta ta fuska bazaka ce saar aunty Jameelah bace yayar Umaimah koda yake babbace tun shi kansa Hameed zasu iya zuwa sa'anni koma ta girmeshi.
Sai goma ya dawo gidan kai tsaye bangaren Umaimah ya shiga ya haura saman tana zaune kan sallaya baiwar Allah tana karatun qur'ani tana kuka saboda ita ta zaci ya tafi bangaren Salman zama yayi a gabanta har saida ta sanya aya ya dago fuskarta yace “kukan me kikeyi bloody kin yimin alqawarin bazaki bani matsala ba don Allah ki daina kuka tashi kici hanta naga kinasonta ko?" Girgiza masa kai tayi saboda batajin zata iyacin komai a yanzu amma saida ya takura mata taci kadan tasha madara ya kamata suka shiga bathroom tayi brush shima yayi sannan yace “to zo na kwantar dake kiyi bacci kinji uwargidana farin cikina” kawar dakai tayi fuskarta a daure tace “nidai na roqeka kayiwa Allah ka tafi gurin matarka wlh Hameed dauriyata ta kusa qarewa ka matsamin na daina ganinka nayi maka iyakar karar da zan iya idan kuma ba gawata kakeson gani ba"
Miqewa yayi a sanyaye ya kamota ya rungumeta a jikinsa yana shaqar qamshin jikinta feeling dinta na taso masa ya lumshe idonsa tare da sauke ajiyar zuciya yace “zan tafi da wannan dumin jikin naki da wadannan zafafan kalaman naki nasan yau bazan iya bacci ba Umaimah jikinki kawai nake buqata" yana fadin haka ya saketa ya fice da sauri yaja mata qofar da qarfi tabi bayansa ta sanyawa qofar key ta zube a gurin ta dora hanunta a kanta ta zunduma wani uban ihu da batasan sanda ya qwace mata ba da sauri ta tura hanunta ta toshe bakinta tana maimata “ Innanillahi wa innah ilaihir raji'un Allahummah ajjirni fi musibati wa'akalifni khairin minha shikenan ya tafi Hameed ka tafi gurinta Abu Shurafah ka dawo gareni don Allah nafi kowa sonka a duniya wlh........."
*UMMUH HAIRAN CE...✍🏻*
[1/29, 9:01 AM] UMMUH HAIRAN CE...✍🏻: *GU*
Ta jima a zaune a gurin tana gursheqen kukanta kafin ta samu qarfin halin miqewa ta koma ta zauna a bakin gado ta zubawa inda yake kwanciya ido tana tariyo abubuwa da yawa da suka wakana a tsakaninsu a wannan dare har daren farkonsu daya fara farketa saida ta tuna shekara biyu da watanni kenan yau gashi can zaiyiwa wata abinda yakeyi mata ashe haka zafin kishi yake tabbas ya kamata a rinqa yiwa mata uzuri a irin wannan yanayin ba kowace take da qarfin zuciyar iya dannewa ba wani mugun zafi ya sake taso Mata a zuciyarta batasan sanda ta tashi ta fice daga dakin ba ta bude wadroop dinta ta rinqa diban kayanta tana zubawa a akwati tana gama hada nata ta koma ta hadawa Shurafah nata itama ji takeyi gara tabar gdan ta huta.
Alwala ta daura ta tayar da sallah saboda ta gama cire tsammani da jin dadin rayuwa tagama cire rai da farin ciki a rayuwarta tana sallah tana kuka tana neman zabin Allah tanason Hameed amma dole ta barshi bata farga da gangancin da tayi ba sai yanzu hakanan Umaimah ta kwana daga sallah sai karatun qur'ani sai zikiri da hailala da neman gafarar ubangiji takuwa samu sauqin abinda takeji a zuciyarta.
Shikuwa Hameed yana fita ya fada cikin motarsa ya jima a zaune yana kuka kamar qaramin yaro yana nema gafarar Allah saboda ya sani girman laifin da yayima ubangiji na sabonsa da ganganci shine dalilin da yasa ya jarabceshi da Salma matar da ko a baya yakejin kamar zai kasheta saboda ballagazancin ta da rashin kamun kanta amma yau shine yaje ya biya sadaki da hanunsa aka daura musu aure yau gata a cikin gdansa wai tana amsa matsayi daya da zuciyarsa Umaimah mata.
Da sauri ya girgiza kai yace “kai! kai!! Qaryane wlh" fita yayi ya nufi bangaren nata cikin dauriya da dakiya ya qara bata wata minti goman kafin ya bude yana mai furta “ Bismillahir rahmanur rahim La'ilaha illah anta subhanaka inni kuntu minazzalumin Allahummah la sahala maja'altahu sahala wa'anta taj'ala iza shi'ita sahala” sannan yayi sallama cikakkiya ta musulumci ya sanya kansa ciki da sauri yaja da baya saboda qaurin da yaji mara dadi ya daki hancinsa ya rintse idonsa yace “warin mene wannan?" Bai jira amsa ba ya fara raba idonsa a parlourn dako arzikin TV babu an kwashe kudi duk ankaiwa matsafa idonsa ya fada kanta ta bude qofa ta fito tana wani kwarkwasa kamar zata karye ita dama ba jiki ba ya tabe baki a ransa yace “kuma wai donta dauki hankalina takeyi ko banza shashasha" bai ida tunaninsa ba yaji tayi hugging dinsa wani irin hautsinawa zuciyarsa tayi amai ya fara qoqarin taso masa saboda ita kanta qaurin takeyi ga wani tsami tsami da takeyi kamar wacce tayi wanka da ruwan tsamin gasarar daya fara lalacewa da sauri ya saki kayan hanunsa ya tureta da sauri ta fadi gefe ya nufi dakinsa da gudu ya fada bathroom ya fara sheqa amai kamar zai amayar da kayan cikinsa.
Mamaki da tsoro suka cika Salma na yanda yayi watsi da itan ya shige dakinsa amma dake batada zuciya saita miqe ta bisa daidai lkcn daya gama amansa ya fito daga bathroom din ta shigo ta mayar da qofar ta kulle tace “Haba Hameed wai wannan wanne irin wulaqanci ne ina binka kana guduna kamar bakai kace kanasona ka auroni ba nifa bana daukar wulaqanci yanzu zan saitawa mutum zama ta qarfin tsiya tunda bashi yayi kansa ba” ko kallonta baiyi ba ya fara rage kayan jikinsa ya rage dagashi sai boxes a juyo ya dubeta yace.
“Zan kwanta kema kije ki kwanta" da sauri ta dawo daga duniyar tunanin da ta lula tace “bangane naje na kwanta ba aidai kasan wannan daren nawane dole ka bani haqqina" kallonta yayi da sauri yace “dole kuma? Aa kidai gyara kalaminki qaddarar auranki ce dole a gurin Hameed ba kwanciya dake ba ke bari kiji Salma wlh na tsaneki Salma I hate you please get out from my room”
Shashashar batama san me yace ba sai qara matsawa da takeyi jikinsa yana janyewa hanunta ta daga tayi saurin cadkar penis dinsa yayi wata irin zabura ya maketa tayi baya zata fadi yace “zanci kutumar ubanki billahil lazi zan kasheki a dakinnan idan baki fita ba banza jaka jahila wadda batasan abinda ke mata ciwo ba wlh bantaba jin tsanar wani abu a duniya kamarki ba narasa meyasa na kasa bijirewa aurenki na sabawa iyayena saboda ke na bata da abokina saboda ke nayi fada da kowa nawa saboda ke hatta kakata saida tayimin baki akanki badon komai ba saidon kin tsafaceni bazan iya bijirewa aurenki ba uwa uba matata Umaimah yarinya marainiyar Allah mai halin yan aljannah itama na barota tana fushi dani tana kuka saboda ke duk juriya da qarfin imanin Umaimah saida kika sanya zuciyarta tayi rawa har tayi yunqurin rabuwa dani kota hanyar kisa kota hanyar saki to ki rubuta ki aje Hameed baya qaunarki kuma bazai taba baki farin ciki ba ba asiri ba ko tsafi kikeyi da jini bi'izinillahi ta'ala dani da matata munfi qarfin sharrinki Salma ki ficemin daga rayuwata salin alin ki barni na rayu da farin cikina kadai bazaki taba samun gurbi a zuciyata ba kin sani na fada miki saboda haka kada kiyi yunqurin sani dole na kusanceki wlh wahala zakisha idan kuma kin dage kinason jin ya nake to a gwada nasan babu macen da zata iya daukata sai Umaimah"
Yana fadin hakan ya kamota ya riqe qugunta ya matse a hanunsa yayi tsaki yace “qugunki yayi kadan ya dauki Hameed wlh ki samawa kanki lfy ki nemi miji daidai dake ni zanyi miki komai na auren harda gdan zama da mota zan baki" kuka takeyi sosai saboda tunda take a rayuwarta namiji bai taba fada mata kalamai masu zafin na Hameed ba bata taba haduwa da namiji me taurin kan Hameed ba duk wani aikin asiri ko tsafi baya wucce kwana uku a jikinsa yake warwarewa har Togo taje gurin bokan da yake mata aikin qarshe amma Hameed da Umaimah sunqi tabu daqyar aka cusa masa nauyin bakin da bazai iya bijirewa aurenta ba to gashi anyi auran amma ta gaza samun nasara a kansa a daren farko ya caccaka mata mgnr da taji dama bata auresa ba.
Jan hanunta yayi ya fitar da ita daga dakin ya kulle qofarsa amma memakon ta tafi sai ta tsaya jikin qofar tace “na roqeka don Allah Hameed ka tausayamin ka bani haqqina karka duba halina ka duba girman haqqin aure” tsayi yayi yace nabaki damar ki fita ki nemi wani ya biya miki buqatarki amma nidai kinyimin qanqanta idan na danneki mutuwa zakiyi keni bamaki da komai da zanyi sha'awa a jikinki keba gaba ba keba baya ba dibeki kamar muciya tsohuwa dake guzumar saniya" fadawa wayi gadon ya kwanta ya dauki headphone yasa a kunnensa ya soma kiran layin Umaimah amma taqi dagawa kuma tana gani yayi ajiyar zuciya yace “Allah na gode maka bloody tayi bacci” kunna suratun junnu yayi yana saurara yanabi a haka har bacci ya daukeshi.
Da asuba ya tashi yayi wanka ya fita nufi masallaci saida ya zauna yayi azkar sannan ya fito kai tsaye bangaren Umaimah ya nufa ya bude ya shiga ya haura saman ta idar da sallah ta kwanta rungume smda Shurafah a jikinta bacci ya dauketa saboda daren jiyan gabadaya bata rintsa ba, zuba mata lulu eyes dinsa yayi yana hango damuwa kwance a fuskarta ga shatin hawaye nan kwance a oily skin dinta ajiyar zuciya yayi ya matsa a hankali ya haura gadon ya janye Shurafah ya kwantar da ita shikuma ya kwanta a jikinta nauyinsa da qamshin turarensa sune suka sata sauke ajiyar zuciya tare da bude idonta ta zubasu akan kyakkyawar face dinsa ta lumshe idonta tayi ta fara qoqarin tureshi yayi saurin kwantar da kansa a jikinta yace “nayi missing wannan oily skin din bloody babu wani jiki a duniya da yakai naki laushi da dadin tabawa" wani mugun kishi ya taso mata wato har yaje ya latse matarsa ya kwana yana kwasar dadinsa saboda ya raina mata hankali yazo zai cikata da surutun banza da wofi.......
*UMMUH HAIRAN CE...✍🏻*
[1/29, 3:14 PM] UMMUH HAIRAN CE...✍🏻: *GU*
Tureshi tayi ta miqe zata shiga bathroom ya ruqota ya hadata da qirjinsa ya matse yana shinshinar qamshin jikinta yana shafa weast dinta, tureshi tayi da sauri ta fada bathroom ta kulle ya tayi zamanta a ciki ta dora kukanta dags inda ta tsaya kuka me gunji da shassheqa tana dafe da kanta.
Matsawa yayi ya kasa kunnensa a jikin qofar dake Allah ya hore masa jin sauti kamar maciji gabansa ya fadi sosai yace “ya salam bloody meye yayi zafi da safennan zaki karya da kuka don girma Allah ki bude qofar nan wlh tallahi banyi komai da tsinanniyar matar can ba ki fito ki gani na rantse da Allah bazan taba hadaki da wata mace a zuciyata ba Umaimah wlh ko da Salma take wai a matsayin aurena take bazan iya hada jiki da ita ba qwanqwaminta nakeji jiya har amai nayi data matso jikina”
Ajiyar zuciya tayi saboda iyakar saninta da Hameed ba maqaryaci bane idan yayi kawai zaice yayi idan baiyi ba kuwa to ko duniya zata hade zai tsaya akan gskyrsa, babu kunya ta bude qofar ya bude mata hanunsa ta fada jikinsa tana murmushi me hade da kuka tace “da gaske bloody wayyoh naji dadi sosai wlh jiya banyi bacci ba Ina tunanin kanacan kana...." Rufe mata baki yayi yace “ kada ki batamin rai bloody na lura jarabata tafi qarfi idan ina tare dake kamar yanda kike cikamin muradi nayi miki alqawarin nima zan cika miki muradi Bloody farin cikinki shine nawa bazan taba kasa cika miki buri ba nayi miki alqawarin kare miki kaina da yarinyarki takice ke kadai babu wadda zata sake dandana miki ita saida amincewarki"
Dariya tayi tace “naji dadi sosai jinina wlh ina kishinka bantaba sanin cewa inasonka kuma Ina muradinka ba sai jiya amma kuma ta tayaya zaku zauna a haka?" Rufe mata baki yayi yace “nidai burina ki yarda dani kuma ki bani hadin kai ki tayani da addu'a Allah ya bani ikon cinye jarabawarsa wlh Umaimah idan ina kallon fuskar Salma ji nakeyi kamar na mutu na huta” janye jikinta tayi ta koma ta zauna ya matso kusa da ita ya tsugunna a qasanta ya dago fuskarta ya kashe mata ido yace “a bani breakfast din da aka saba bani kullum" kallonsa tayi da sauri ta daure fuska yayi dariya yace “wasa nakeyi miki nima inason babyna yayi qwari sosai kar naje nayi mana asararsa gara Shurafah ta samu qani itama" yana fadin hakan yana dora hanunsa a boobs dinta yana qoqarin zame hanun rigar baccinta ya fito da qosasshen breast dinta ya damqa a hanunsa yayi murmushi a ransa yace “nida nake da wannan me zanyi da waccan fatar da babu tsoka a cikinta ni anyama kuwa tanada nono jaka da ita" a fili kuwa ajiyar zuciya ya sauke ya matsashi sosai ya kawo ruwa fari tas ya bude bakinsa ya matsa a ciki ya wani lumshe idonsa tare da bude hancinsa yayi saurin kamawa ya fara tsotsa sai ya bari ya tarashi sosai a bakinsa sannan ya hadiye yanajin gardinsa har cikin bargonsa yana qara matsawa a nutse jin yana neman qarar mata da ruwan nono ne yasata janyewa a hankali tana sauke ajiyar zuciya tace.
“Bloody Shurafah fa batasha ba kada ka shanye" sake kama dayan yayi ya matsashi idonsa a lumshe yakai bakinsa shima ya farasha yana wani irin nishi yana tsotsa kamar yanda yaran sukeyi da harshensa saida yaji ruwan yayi qasa sannan yayi ajiyar numfashi ya dora kansa a qirjinta yasa hanunsa ya harde weast dinta yana hada uban gumi bude bakinsa yayi cikin wata sassanyar murya yace “babu abincin da yakai ruwan nononki dadi a bakina da cikina qoshi nakeyi sosai idan nasha shi komai kikeso zan baki kici nikuma naci a jikinki"
Kallonsa tayi da sexy eyes dinta tace “Shurafah fah kuma?" Dagowa yayi ya mayar da ita ya kwantar da ita yabita ya danne yace “ai dama ba dole bane tasha nononki kuma ma ai tasha ta qoshi tunda tasha na wata shidda harda qarin wata daya da kwanaki” yana fadin haka ya dora bakinsa a bakinta ya wani lumshe ido kayy Hameed ya kai jarababbe har wani qara tura harshensasa yakeyi cikin bakinta yana wani gwama numfashi kukan Shurafah ne yasashi janye bakinsa daga nata yace.
“Oh gud lovely banso kika tashi ba wlh miqewa yayi ya fita yana hada hanya ya nufi dakinsa ya canza kayansa ya fito ya shiga kitchen ya fara hada musu abin karyawa yana gamawa ya jera a dinning ya sake haurawa saman ya tarar tayi wanka ta shirya cikin wata doguwar riga kwalliyarta simple kyawunta da quruciyarta ya qara fitowa sosai yayi murmushi ya zuba mata ita ta fara kada jikinta a hankali yayi saurin cafewa da cewa “wayake rabada da danginsa in garinga akwai kusa, maiqo yafi tara kwarkwasa karna biki nasha qasa!! Sone damara tacin gasa da yabonki nahau bisa!!! na qwalla Kira ki amsamin!!! sirrin dika zaki kodamin!!! sone ya taban ki dafamin!!! duk inda naje ki dafamin ki kiran da ma'ambaci!!!!...."
Rawa takeyi masa sosai cikin qwarewa da iyawa yana kallonta yanajin wani nishadi a ransa ta amshe ta fara rera nata baitin “shiqar daka sirrine gashi, kai zambi adon gani! kunji mai maka qorafin qyashi,burinshi na dau wani!! ya tari baru bara nadau dashi, sone ya zamo jini!!! ganawa da baa kusheshi, duk inda naje na nunashi, an yarda da bani canzashi,ango yake nina nunashi girkin bana shi yaci!!!....” Wani ihu sukayi tare suka rungume juna suna dariya suka zube a qasa itama Shurafah dariyar take ta tako cikin tafiyarta ta koyo ta fada jikin iyayen nata.....
*UMMUH HAIRAN CE...✍🏻*
[1/29, 7:35 PM] UMMUH HAIRAN CE...✍🏻: *GU*
Miqewa sukayi suka fita cike suke da nishadi suka fara karyawa tare yana bawa Shurafah tea yace “ maza sha tea beauty daughter yau Daddyn ki ya shanye miki abincinki" dagowa tayi ta kalleshi tace “amma dai kana gama karyawa zaka tafi gurin amaryarka ko?" Shareta yayi ba tare daya bata amsa ba yaci gaba dacin abincinsa kuma kallonsa tayi tace “yawwa abu Shurafah ya mgnr komawa ta mkrnta semester ta fara nisa fah jiya Saudat Alfah take fadamin har an fara bada C.A"
Ajiye cup din hanunsa yayi ya kawar dakai yace “nidai inda anyi shawara dani bazaayi karatun nan ba gsky ina mugun kishinki wlh bazai iya jurewa wasu qattin banza suke ganemin ke a banza ba" kallonsa tayi da sauri idonta ya ciko da qwallah tace “amma idan kayimin haka bakayimin adalci ba Abu Shurafah kasani banida burin daya wucce nayi karatu kuma burin Daddy kenan a kaina ya bata dukiyarsa akan cikamin burina amma kacemin aa bayan a baya kayimin alqawarin zaka barni nayi karatuna kacemin aikine bazaka barni ba meyasa zaka canza raayi a kaina meyasa zaka kasa cikamin alqawari meyasa kullum kake fifita farin cikinka fiye da nawa"
Tana gama fadin haka ta miqe zatabar gurin yayi saurin riqeta yace “nifa bance miki aa ba bloody kawai dai na fada miki raayi nane bazan yarda na batawa farin cikina rai ba amma da sharadin zaki rinqa sa babban hijjab har qasa sannan zakisa safa da niqaf sannan kisa glass a idonki idan kin yarda to nima na yarda" shiru tayi tana nazarin kalamansa Allah ya sani bawai hijjab ne bataso ba amma tanajin sanya niqaf dinnan garama glass din dama ko gari banza tana sawa"
Bai jira abinda zatace ba ya miqe ya nufi sama bai jima ba ya fito ya miqa mata hijjab dinta yace “ tashi muje ki rakani unguwa karba tayi ta sanya ta nufi dakin qasan ta dauki takalminta dana Shurafah tasa mata shikuma ya dauke suka fito “A'uzullahi minasshedanur rajim" taji ya furta ya dauke kansa tayi saurin kallon gurin idonta yakai kan Salma dake nufosu da sauri ta zuba mata ido gabanta na faduwa a zuciyarta tana furta “ La'ilaha illah anta subhanaka inni kuntu minazzalumin" qarasowa tayi gabanta tana wani cin magani ta tsaya tare da riqe qugu saurin sakin fuska Umaimah tayi tace “yi hqr amarya banzo mun gaisa ba ko koda yake kece ya kamata kizo ki kwashi gaisuwa na qara miki haske akan mijin namu...."
Dora hanunsa yayi a bakin Umaimah yajata da sauri yasata a mota ya kama hanun Shurafah ya sata a baya ya juyo zai shiga tayi saurin cewa “ba gurin kucakar matarka nazo ba gurinka nazo ka fadamin matsayina a gdanka ka tashi ka fice tun asuba naga dawowarka tun shidda saura amma baka waiwayeni ba saboda wulaqanci kaje kuna ha'inta ta da wannan makirar matar...." Saurin dafe kuncinta tayi saboda jin saukar mari ta dago ta dubeshi ya nunata da yatsa yace “kiyi da Abdulhameed amma kada ki sake ki taba darajar iyalina don irinki dari kuzame bazasu iya yin daidai da ita daya ba saboda haka ki dawo hayyacinki baa bariki kike ba kuma dole kiyi biyayya ga shugabancinta saboda nima da kika liqemin na daukoki na kawoki gdana kike sani amai da tashin zuciya a qarqashin masarautarta nake rayuwa itace ni itace rayuwata karki qara"
Ya fada yana kada mata yatsa ya bude motar ya shiga ya barta da dafe kunci tana zubar da wani hawaye me ciwo yaja motar da gudu ya nufi get megadi ya bude masa ya fice da gudu ya lula hanya yana huci kamar kububuwa itadai Umaimah bata kulashi ba saboda batama lura da abinda ya faru tsakaninsa da Salma ba kai tsaye wani babban shopping plaza suka shiga a zoo road ya rinqa jidar mata dogayan riguna da hijjabai da takalma sai ita da yarta saida suka koma daya gefen ita kuma ta fara zabarwa Nihal da Maliha suma sukaje yayi total din kudin ya biya suka fita mota suka shiga yaja suka nufi hanyar gda tace “don Allah ka kaini muyi sallama da Aunty Jameelah gobe zata tafi" kada mata kai yayi yace “kya kirata a waya amma bazakije gda ba kadan Hajiya take jira ta rabamu"
Bata kuma ce masa komai ba suka nufi wani gurin shaqatawa suka yini suna hutawarsu a gurin sai gaf da magrib sannan suka nufo gdan suna shiga sukaga motoci a gdan har biyu yayi parking da sauri ya tambayi me gadi yace “Ibrahim su waye sukazo gdannan?" Shafa kansa yayi yace “ranka ya dade Hajiya qarama ce tayi baqi tun rana" bai jira ya sake cewa komai ba yaja suka qarasa parking ya budewa Umaimah ta fito ya fara lodar kayan yana shiga dasu ciki ita kuma ta zube a kujera yace “ina zuwa" ya fice part din Salma ya nufa ya bude qofar ya shiga a fusace ya fara kallon mutanen dake parlourn mazane biyu sai mata biyu ita ta uku duk sunci uban attach sai zuqar shisher sukeyi kallonsu yayi daya bayan daya koshi da yake Shuwa baisan dadin shisher ba saboda baiga anasha a gdansu ba ya hadiye wani takaici yace “ke mahaukaciya uban waye ya baki damar shigomin da qartin banza gdana?" Kallonsa tayi a cikin maye tace “au saina fada maka idan zanyi baqi nida gdan mijina?"
Daga mata hannu yayi yace “waye mijin naki Allah ya kiyaye am ba wannan ne ya kawoni ba ki sallami baqinki su tafi kuma daga rana irin ta yau kada ki qara shigomin da wani qaton banza gdana saboda ba gdan tsoho bane matata bata taba shigomin da mutum gdana ba saida izini na kuma ita batada wani ma namiji da zata shigo dashi saboda nine dan'uwanta dazan kai Mata ziyarar kuma nine mijinta wlh idan kika kuskura kika takamin doka to zakisha mamaki don saikin koma gda kinci gaba da zawarci saboda shine ya karbeki"
Shigewa yayi cikin dakin daya kwana ya dauki abinda zai dauka ya fito lkcn baqin duk sun miqe yace “saida safe bazan iya kwana a cikin qazanta ba" ficewa yayi bai jira amsarta ba ya nufi bangaren Umaimah a parlour ya tarar da ita ya zube takardunsa yace “waccan tunkiyar naje na tarar ta shigomin da qarata gda saboda nonon akuya tasha to wlh idan ta qara a bakin aurenta danni ba ayimin hakika da bunsuru ba da zata mayarmin da gda tasha idan ta saba ni ban sababa zuri'ar mu ma bamuda yawa balle ayimin hauka a gda"
Yana gama sababinsa ya haye sama ya cire kayansa ya shiga wanka ya fito ya shafa mai da turarukansa ya sanya gajeran wando ya sauko qasan har lkcn tana kwance a inda ya barta ya matsa ya zauna kusa da ita yace kinyi sallah kuwa miqewa tayi tace “aa yanzu dai zanyi" daukar Shurafah yayi ya kwanta a inda ta tashi ya dora yarinyar a qafarsa yanayi mata macilili tanata dariya abinta ita kuma ta haura sama tayi sallah ta kwanta saboda bacci takeji sosai.
Gajiya yayi da jiran fitowarta ya miqe suka haura saman ya taddata kwance tana bacci ya kwantar da Shurafah a gadonta ya haura gadon ya kashe fitilar tayi saurin miqewa tace “aa wlh haram bloody bazai yuwu ba tashi maza ka tafi gurin matarka ni na yafe kayi mata komai ma amma bazaayi wannan zunubin dani ba" miqewa yayi ya nufota ta kauce yace “ke matsala ta dake rashin uzuri wlh idan naci gaba da zama da matar cen zan iya sabauta ta dan idan tace zatayimin rashin kunya dukan tsiya zan yiwa shegiya ta barni naji da famin ciwon zuciyata da qaddararren aurenta yayi mini ma mana"
Toshe kunnenta tayi tace “ nikuma wlh saika tafi gurinta bazan taba yarda da wadannan kalaman ba sati guda na baku ku raba raini sosai kowa yasan kowa" wani kallo yake Mata na kin rainamin hankali ma yace “dawa zanyi sati gudan kuma dawa zan raba rainin?" Bata damu da kallon da yake Mata ba tace “da matarka daka auro mana meye amfaninta idan baka barje guminka ba million daya da rabi fa ka bata banda kyautar qauna da tasha a gurinka" daukan wayarsa yayi a fusace ya shiga dannan wasu numbobi can taji alert a wayarta yace “wlh bantaba bawa Salma ko ficika ta ba da sunan kyauta hasalima sau biyu tak muka hadu bayan haduwarmu ta farko a shop rite sunje da wani da tacemin yayanta ne kuma bantaba zuwa qofar gdansu ba saidai mu hadu a wani gurin indai million daya da rabin dana batace tasa kike korata gurinta to ke ga ukunan ninkin nata ki barni na huta cikin ni'imarki"
Bude qofar tayi da sauri zata fice yayi saurin cafkota yace “Allah bazan iya bacci a yanda nakeji ba bloody kuma akanki kadai nakejin feeling kin kashemin sha'awar duk wata ya mace" qin bashi hadin kai tayi amma dake yayi nisa da qarfin tsiya ya banqareta ya shiga yayi abinda yakeso taji a jikinta sosai saboda ta lura ma idan taqi bashi hadin kai yafi bata wahala saida yayi away qwarara sannan ya qyaleta shima wai don yana tsoron kada ya illata cikin jikinta ne tana kuka tana komai amma ko a jikinsa ya shige yayi wanka yazo ya tayar da sallah itama miqewa tayi ta shiga bathroom tayi wanka ta dauro alwala saboda ita sallar ma ba iyawa zatayi ba mararta ciwo take saboda zungurar da tasha tayi addu'a ta kama baccin wuya shima bayan ya gama sallarsa ya dawo ya kwanta ya janyota jikinsa da haka bacci ya daukesu da asuba ya tashi ya tafi masallaci ita kuma tayi sallarta ta kulle dakinta da yake litinin ce kuma ranar zata koma makaranta ta shirya tsaf ta shirya yarta ta fito ta shiga kitchen ga mamakinta har ya gama komai ya jera a dinning tayi murmushi tace “Allah Sarki bloody kana sona Allah dai ya barmu tare"
Jitayi ya amsa da amin yace “ya kuma kasheni ina cikin soyayyarki bloody murmushi sukayiwa juna yace “kinyimin rowar breakfast dina Allah yasa Shurafah bata rigani shaba batayi masa mgn ba ta samu guri ta zauna ta fara hada kunun gyadar ta zuba madara ta juya ta farasha tana bawa Shurafah shima zama yayi kamar abin arziqi sai kuma taga ya miqe yazo ya tsuguna a gabanta ya daga rigarta ya ta riqe da sauri ya dago suka hada ido ya kashe mata jiki da kallonsa ya daga rigar ya fito da breast dinta daya yasa a bakinsa ya fara zuqo ruwan saida ya tsotsa sosai ya saki ya gyaranta rigarta yace “ban qoshi ba amma na hqr”
*UMMUH HAIRAN CE...✍🏻*
[1/30, 9:31 AM] UMMUH HAIRAN CE...✍🏻: *GU*
Haushi da takaici ne suka hanata dariya kullum Hameed qaro wulaqanci yakeyi wai be qoshi ba amma ya hqr qala batace masa ba ta miqa masa Shurafah ya karbeta ta haura sama ta dauko hijjab da safa ta saka ta dauki jaka da takaimi me dan tudu saboda idan tasa flat hijjab dinta jan qasa zaikeyi safar ta zauna tasa ta dauki niqaf din ta daura ta sanya baqin glass ta kalli kanta a madubi tayi ajiyar zuciya fitinar Hameed yawa gareta tunda take bata taba ganin tsohuwar matarsa Sadiya tasa hijjab ba amma ita harda niqaf saboda rainin wayo.
Fita tayi saboda lecturer safe ce dasu daidai lkcn shima ya miqe ya zuba mata ido tare da jan numfashi yace “koma ya kikayi ke me kyau ce kuma bazan fasajin kishinki ba Allah bloody ji nake kamar nace a hqr da karatunnan" bude idonta tayi tayi raurau da ido tace “don Allah kayi hqr kar kace a fasa Allah inason karatu a rayuwata bloody" kama hanun Shurafah yayi yana cewa “ya zanyi to tunda kinaso amma kinsani wlh ko duniya zata taru a kaina bazakiyi aiki ba"
Daga masa kai tayi suka jera suka fito yace da me wankin motar ya shiga motarta ya biyosu sukuma suka shiga tasa yaja suka fita har sukaje baice mata qala ba saboda shidai baisan meye yasa ba zuciyarsa tana kishin Umaimansa taje tayi cudanya da maza a university shiyasa tun farko yaqi nema mata admission suna shiga skull din yayi parking a faculty dinsu ta dauki waya ta kira layin Saudat Alfah bugu biyu ta daga tace.
“Hello Shuwa'arab kin shigone?" Murmushi tayi tace “banason sunan nan kuna ina a wanne venue din muke?" Kwatanta mata tayi tace “ok ganinan" kashe wayar tayi ta juya gareshi ya hada kansa da sitiyarin motar ta sanya hanunta ta dafashi hawaye suka zubo mata tace “ In kana ganin da matsala bloody mu koma ka saukeni a gda" dagowa yayi ya zuba mata lulu eyes dinsa yayi murmushin yaqe yace “ zan sadaukar da farin ciki daya dominki bloody bazai yuwu ace kowacce sadaukarwa kece kikeyimin ba yakamata nima nayi miki koda dayace tak Umaimah iyakar rayuwarki farin cikina kike fifitawa fiye da naki bakin farin ciki ba sai nawa bakisan dadi ba sai wanda nace shine dadi kuma bakisan kyau ba sai abinda na nuna nace shine me kyau kazalika bakisan so ba sai abinda nace inaso saboda haka sau daya tak na sallama miki na baki qwarin gwiwa akan karatunki ki mayar da hankali kiyishi bil haqqi da gsky amma ban yarda ko group disquetions kiyi da wani da namiji ba duk abinda baki gane ba indai kun kasa ganoshi keda qawarki to ki bari kizo gda na koya miki na roqeki kiyimin wannan alfarmar wlh duk ranar da naji wani namiji ya kiraki da sunan abokin karatu ko naji lbrn kuna friendship da wani namiji tsaf zan mutu nabar miki filin duniyar Umaimah nayi karatu nasan ya rayuwar jami'o'i take daga 9ja har England na fita nayi karatu kin sani saboda haka ki taimaki mijinki dan'uwanki kinji”
Daga masa kai tayi tare da kissing tonger dinsa tace “zan kiyaye insha Allahu bazaka sameni da dayan biyun daka lissafa ba" murmushi yayi yace “yawwa bloody Allah yayi miki albarka fita yayi ya karbo key din motarta a gurin drivensu ya dawo ya bata ya hada da hannunta yayi kissing ya bude dashboard dinsa kudi dashi kansa baisan adadinsu ba ya zuge jakarta ya zuba mata yace “gashinan koda zaa buqaci wani abu” gdy tayi masa ya sakar mata niqaf din fuskarta yayi murmushi ta miqe ta fita shima ya fito ya miqa mata Shurafah ya sake matso da bakinsa daidai kunnenta yace “ki kulamin da kanki da babys dina banason zama da yunwa zai iya taba lfyr babyna kinji" sake daga masa kai tayi duk da haka baiyi masa ba saida ya kama hanunta suka nufi hall din saida ya kaita har qofar hall din ya saki hanunta ta daga masa shima ya daga mata sunayiwa juna bye bye kamar bazasu sake haduwa ba itama Shurafah bye bye din tayiwa Abbanta yayi murmushi ya juya da sauri ya nufi motarsa bata shigaba saida taga tashin motar tasa sannan ta juya sukayi karo da S Alfah tayi ajiyar zuciya tace “masoyan asali Wlh U A Shuwa soyayyarki da mijinki tana matuqar qawatar dani tunda kuka shigo nake leqenku harda Zuhura Moddibo itace taje ma kirani tace nazo naga wasu masoya ina zuwa sai naga mijinki nace kece taketa mamaki" murmushi tayi ta daga fuskarta suka shiga ciki suka zauna ta kuma cewa.
“U.A Shuwa ina kishiyarki kuwa anya zataji dadin zama a tsakanin masoya irinku wlh tunda naje gdanku ranar bikin nan naga yanda mijinki yake manne miki nace wannan Mata data shigo gdannan zata hadiyi baqin ciki saboda na lura idon Abu Shurafah rufewa yakeyi a kanki U.A Shuwa a gabanmu fa ya daukeki yayi sama dake kunfi awa biyu kafin ku sauko downstairs Aunty Zarah tayita mita tana cewa harijin banza naga yanda zakayi ai idan ka tafi gurin waccen guzumar daka daukowa kanka" nayita mamaki shine Sa'ud tabani lbrn aurenku da soyayyarku shiyasa nace nasan Aunty Murjanatun mu da Muhd dinta nasan tarihin soyayyarsu amma bantaba tunanin zaa samu masoyan da suke sadaukarwa juna farin ciki kamarsu ba sai gashi banje ko inaba na hadu da wadanda suka fisu"
Kallonta Umaimah tayi tace “na shirya bayar da rayuwata fansa akanta bloodyna S Alfah wlh inason Uncle Hameed fiye da yanda nakeson Shurafah" kallonta S Alfah tayi zatayi mgn tayi saurin daga mata hanu tace “karki tambayeni dalili S Alfah wlh bansan dalili ba nidai kawai Allah ya halicci zuciyata da so da tausayin Abu Shurafah ina gasqatashi a dukkan furucinsa da aikinsa saboda na yarda dashi tun bansan kaina ba wannan tausayin shine rauni na bana iya yiwa bloodyna musu kuma bana iya bijirewa umarninsa amma wace Aunty Murjanatu S Alfah?"
Kawar dakai S Alfah tayi tace banason tuna wani abu daya shafi Aunty Murjanatu saboda kuka nakeyi har hawayena ya qare abu daya dazan iya fada miki shine Murjanatu da Muhammad masoyan junane wadanda zaa iya sanyasu a tarihin masoyan duniya saboda hatta ajalinsu tare ya riskesu ranar da Muhammad yayi hatsari ya rasu Aunty Murjanatu tanajin lbrn mutuwarsa ta yanke jiki ta fadi tashin da itama ba tayiba har yanzu zuciyarta ta buga tabi mijinta ga kabarinsa ga nata U.A Shuwa bafa basa fada bane sunayi amma ko sunyi wani bayaji tsakaninsu suke sasanta kansu idan kuwa har yayi tsamari to koda ta tafi gda yana zuwa zakaga sun fara tsotse²nsu daga haka saidai ka nemesu ka rasa sun gudu gdansu wlh baa taba shiga tsakanin Murjanatu da Muhammad ba wannan shine abinda zan iya fada miki"
Ajiyar zuciya Umaimah tayi tace “ina tunanin nima idan bloodyna ya mutu wlh mutuwa zanyi saboda da second daya banason naga yayi nesa dani ke shekaran jiya wlh ban iya bacci ba amma jiya baccina nayi me dadi tare da mijina" mamaki ne ya cika S Alfah tace “amma ai jiyama a gurinta yake ko?" Kawar dakai tayi tace “yace bazai iya kwana uku ba daya ta samu shima din a daddafe ina tunanin kwana daidai zaikeyi mana"
Da wannan zancen suka fara lecturer suka tashi ta shiga motarta ta nufi gda kafin taje gdan ya kirata yakai sau biyar saida tace masa tana gda sannan ya qyaleta.
Haka rayuwata taci gaba da tafiya shidai bangaran Hameed abin yanayi masa yadda yakeso amma bangaren Umaimah da Salma baa cewa komai ita Umaimah damuwar jarabarsa ga cikinta ya fara girma shima qaqqarfa irin ubansa sai damunta yake da naushi har ya shiga wata na takwas sannan ga hidimar karatu da ta dauki zafi sun gama level 100 sunyi hutu har sun koma suna 200 level.
Ita kuwa Salma kullum sake daura dammara takeyi ta ganin ta kori Umaimah daga gdan badon komai ba saboda an sake jaddada mata matuqar Umaimah tana gdannan to bazata tabajin dadin zama a gdan ba saboda itace zuciyarsu jininsu da komai nasu dayane bazai taba kulata ba balle tasa ran zaiyi wata mu'amala da ita zama takeyi kawai nacin abinci dukiyar da take hange gatanan amma tafi qarfinta saidai kullum idan zai fita zai bawa me gadi 3k ya bata inda ita kuma Umaimah yake bata 6k yace uku na hidimar gda uku na kula da baby's dinsa a cikin wannan lkcn ne babar Salma taje mata Togo gurin amintaccen bokansu shine ya hado mata wani surkulle yace tasan yanda zatayi ta zuba masa a abinci yaci sannan ya hada mata turaren tsafi yace tayi amfani dashi a jikinta Hameed zai kusanceta idan ya kusanceta to mgn ta qare a ranar saiya saki Umaimah tunda ya fahimci sparm din bazai samu ba amma fah asirin bazai dade a jikinsa ba daga lkcn daya saki Umaimah zuwa kowanne lkc zai warware to daganan ita kuma tasan yanda zatayi saboda akwai yuwuwar uku babu zasuyi ya saki Umaimah ya saketa kowa ya huta.
Amma saboda toshewar basira haka Salma ta karbi aikin ta fara tunanin yanda zata aiwatar dashi saboda Hameed ko ruwa bayasha a bangarenta dabara ce ta fado mata ranar wata talata Umaimah bataje mkrnta ba saboda cikinta yayi nauyi sosai hakan yaba Salma nasarar shiga part dinta tayi sallama harda fara'arta abinka da mai tsarkakkakiyar zuciya Umaimah bata kawo komai ba ta yunqura zata miqe tayi saurin qarasowa ta kamota tace “wayyoh sannu Ummuh Shurafah wlh banyi tunanin haka Babyn nan yake wahalar dakeba da na rinqa zuwa Ina tayaki aiki to tsoro nakeji kada nazo kiyi tunanin wani abu” tsugunawa tayi a gabanta tace “don Allah kiyi hqr ke ki fahimceni tunda mijinki yaqi fahimtata wlh banida niyyar cutawa a gareku ban shigo gdanku domin na shiga tsakaninku ba ki yarda dani ba Salman da kuka sani a baya bace na canza sosai fiye da tunaninku"
Ajiyar zuciya Umaimah tayi zuciyarta da cikakken tsarki tace “ babu komai ni dama ban taba daukan ki a matsayin wacce zata rabani da mijina ba kawai na daukeki a matsayin qaddararmu kuma ni nasan babu abinda zai samemu face sai Allah ya qadarta faruwarsa ki saki jiki dani Aunty Salma banida matsala wlh da zuciya daya nake zaune da duk wanda Allah ya hadani dashi" Murmushin mugunta Salma tayi ta miqe ta zauna a kujera sukaci gaba da hirarsu tanata bawa Umaimah lbr suna dariya tana yima Shurafah wasa..........
0 comments:
Post a Comment