Miqewa tayi daqyar ta nufi sama tace “inajin marata tana ciwo kwana biyunnan wlh jiya naso zuwa asibiti kuma sai na manta ban fadawa Bloody ba saidai idan ya dawo muje" tana mgn tana hawa sama wani mugun kallo Salma tabita dashi a fili tace “saura qiris” ajiye Shurafah tayi ta tashi da sauri ta nufi dinning din tana dube² tana waiwaye na rashin gsky ta bude warmer Allah ya taimaketa kuwa ta bude ta farfesun naman ragon daya wadatu da kayan qamshi sai qamshi yakeyi ita kanta saida ta hadi yawu ta ta kwanto qullin maganin a habar zaninta ta kunce ta barbada a cikin farfesun ta sanya cokali ta juya tayi maza ta dauke cokalin ta daureshi da maganin a zaninta ta koma ta zauna ta dauki Shurafah taci gaba dayi mata wasa daidai lkcn Umaimah ta sauko dauke da waya a kunnenta ta zauna miqewa Salma tayi tace “bari na tafi naga mijinki ya kusa dawowa kada yazo ya ritsani anan yawwa don Allah wata alfarma kada ki fada masa na shigo wlh nasan rashin mutunci zaiyi min saboda kwanakin baya nace masa inason shigowa yace karna sake na shigo gurinki na dora miki damuwa"
Murmushi tayi kawai ita kuma Salma ta fita ta nufi part dinta tana shiga ta fara tsallen murna wannan tarkon ya danu saura na gaba.
Kwanciya tayi ba mgnr sallah ita kuwa Umaimah tana fita ta shimfida sallaya tayi sallar magaruba taci gaba da azkar dinta tana zaune ya shigo ta bayanta yabi ya rungumeta yace “ nayi missing dinki bloody bari nayi sallah yau akwai rawar shaku-shaku a gdannan"
Batayi masa mgn ba ya miqe da sauri ya haye sama ya fada bathroom yayi wanka ya dauro alwala ya fita zuwa masallaci saida yayi sallar Isha sannan ya dawo gdan lkcn tana sama miqewa yayi ya haura ya tarar da ita a kwance tana dafe da cikinta ya zauna kusa da ita ya dora hanunsa saman cikinta yaji yanda ya dunqule guri daya yayi murmushi yace “babyna ya kusa zuwa duniya" murmushi qarfin hali tayi tace “tun jiya nake zubar da wani ruwa na kira Hajiya na fada mata tace zaqine”
Shafa kansa yayi yace “ nima na fadawa Dr Saleem yacemin wai dama ana samun haka alamun haihuwa ta matsone kinga yau ma na biya wellcare na siyo wasu kayan babyn yarona lafiyayye wlh na matsu yazo duniya nima na samu aboki" miqewa yayi yace bari naci abinci na dawo muyi hira da son dina" daga masa kai tayi ya bude qofar suka fita shida Shurafah ya zuba vegetable rice din ya zuba tomatoes soup din yanaci yana bawa Shurafah yaci sosai ha ture ya sake bude warmer din farfesun ya lumshe idonsa saboda qamshin daya daki hancinsa ya janyo ya fara zubawa a wani flat din ya faraci yanajin dadinsa sosai yaci da kirki kuwa ya kora da lemon abarbar da tayi masa yayi gyatsa yayi hamdala ya koma parlour ya kwanta da Shurafah a jikinsa saida yaga yarinyar tayi bacci sannan ya miqe ya shiga dakin ya kwantar da ita lkcn Umaimah tayi bacci yayo brush ya dawo ya kwanta a kusa da ita ya fara shafa cikinta tare da dora bakinsa akan nata.
Bude idonta tayi akansa ta janye kadan tace “ don Allah Bloody kayimin hqr ka kyaleni wlh da gaske marata ciwo takeyi" murmushi yayi yace “shikenan na qyaleki nasan ba laifinki bane Son dinane ya takura miki" da haka bacci ya sake dauketa inda shikuma yaji kamar ana mintsininshi ya miqe daidai lkcn da ciwo yaci qarfin Umaimah ta tashi a firgice ta riqoshi ya juyo zuciyarsa na tafasa yana furta Innanillahi wa innah ilaihir raji'un yace “ me mene Bloodyna bata iya bashi amsa ba yaji kansa yayi wani mugun sarawa ya miqe kamar robbot ya bude qofar ya fita ya shiga dakinsa ya dauki memo dinsa ya sanya biro ya rubuta wani abu dashi kansa besan meye ba ya fita ya koma ya bude dakin Umaiman yana shiga ya ganta a durqushe tana ta murqususun azaba ta dago daqyar tace “wayyoh abu Shurafah zan mutu marata bayana" abinda mamaki kawai sai taji ya rufeta da bala'i yana cewa “ke wlh kin cika raki kanki aka fara haihuwane da zaki isheni to ubanme zanyi miki" yana fadin haka ya cillah mata takardar yace “bazan iya cigaba da zama dake ba kije ki auri wani kici gana da rayuwa dashi Salma na tsaneki kuma na sakeki” dagowa tayi da sauri ta yunqura zata miqe tace “kakka sakeni Abu Shurafah ni ka saka me nayi maka wayyoh bayana Hameed ka taimakeni ka kaini asibiti zan iya mutuwa wlh kabar batun wasa"
Bai tsaya ya gamajin abinda zatace ba kai tsaye bangaren Salma ya nufa ya bude ya shiga ya shaqi wani sihirtaccen qamshi mara dadi yaji kansa ya qara bada dam ya dafe da sauri yana girgiza shi ko Allah bakinsa ya kulle ya kasa ambato Salma dake fitowa daga kitchen ta nufoshi da sauri tana murmushi tace.
“Hmn Hameed kenan ai dama nasan zakazo yau zamu raba raini ni dakai bana taba sanya abu a gabana na kasa yin nasara nice da nasara tana fadin haka tana shigewa jikinsa ya qanqameta yace “bloody please taimakeni Umaimah penis dina zata tsinke" sosai taji ciwon yanda yake kiranta da Umaimah amma saboda yanda takejin burarsa na gugar bayanta bata iya yi masa musu ba ta fara balle bottle din rigarsa ta cire masa ita tsaf ya zuba mata ido sai hawaye yake zubarwa gaba daya Umaimah yake gani a gabansa ya miqe ta cire masa wandon gabanta ba qaramin faduwa yayi ba ganin yanda mood dinsa ta miqe qam tsayinta da kaurinta yayi mugun burgeta lallai batayi zaben tumun dare ba zataji dadi yau.
Kamota ya kumayi ya matseta ya sanya dukkannin qarfinsa ya keta rigar jikinta dama ko pant babu a jikinta vulvo dinta ya cika da gashi har wani curewa yakeyi amma hankalinsa ya gushi Umaimah kawai yake gani ya damqi nononta yace “ nononki ya ya koma haka bloody" kama manhood dinsa tayi taja da sauri ya dagata cak ya nufi dakin nasa da ita ya cillata gadon ya bita ya turmushe ko arzikin wasa bata samu ba ya barata ya fara tura qatuwar Penis dinsa gabanta da yake a bushe qwaraf gashi ta qara da matsi ta waje ciki fanko ya rinqa danna Mata da iyakar qarfinsa jikinsa sai bari yakeyi wani ihu ta saki saboda yanda ya shigeta kamar zai barata biyu ya sakar mata dukkan nauyinsa ya fara bata wuta Salma ihu kawai takeyi tana roqonsa ya bari ta tuba bazata iyaba amma Ina bataga wani sauqi ba sake danna mata yakeyi har maqogaronta tana kuka tana ihu tana kakarin amai amma ko ajikinsa baimasan wainar da ake toyawa ba shi baimasan a inda kansa yake ba shidai yasan ba dadi yakeji ba fadi yake “wayyoh burata bloody yau babu dadi meye ya budeki haka wayyoh Allah wannan ba gindin Umaimah na bane me ruwa me dadi wlh ba gindinki bane wannan...." Surutu yake na azaba amma saboda masifar tsafin dake cinsa ya kasa dainawa na taqaice muku bayani saida Salma ta Suma so hudu azaba na farfado da ita kuma yaci gaba da gashi baiko dagata ba tunda ya fara.
Kuka Umaimah takeyi tana kiran sunan Allah da taimakon ubangiji ciwon yadan lafa mata ta dauki takardar ta bude taga yayi rubutu kamar haka.
_“Ni Abdulhameed Adam Hameed Shuwa na saki matata Umaimah saki biyu batare da wani dalili ba_ ....."
Mararta ce ta kuma kartawa cikin tashin hankali ta saki wani kuka me ciwo tana furta “ya hayyu ya qayyumu biramatuka astagisu Innanillahi wa innah ilaihir raji'un Allahummah ajjirni fi musibati wa'akalifni khairin minha Allah na tuba gareka Allah ka yafemin wannan qaddara ta isheni haka Allah me nayiwa mijina ya yanke shawarar rabuwa dani......" Miqewa tayi a duqe ta lalubo wayarta da taketa ring ta danna ta kara a kunnenta ta sake sakin kuka tace “Hajiya ki taimakeni zan mutu Abdulhameed ya sakeni Hajiya..." wani uban salati Hajiya ta doka ta diro daga gadon jikinta na bari dadi ya riqeta da sauri yace.
“Meye haka Zulaiha" kuka ta saka ta dora hanu aka tace “gabana yaketa faduwa dana rintse idona sai hoton Umaimah shine na kirata take fadamin Abdulhameed ya saketa mukam munga ta kanmu me mukayiwa ubangiji ne yake ta jarabtar mu akan Abdulhameed" bata jira amsar Daddy ba tayi waje da gudu ta nufi dakinta ta fito shima ya fito suka shiga mota a mugun guje suka nufi unguwar Tudun Yola sukayi horn megadi ya leqo ya gansu ya bude musu tun kafin Daddy ya gama yin parking Hajiya ta bude motar ta nufi bangaren Umaimah a guje har tana faduwa ta shiga ta haura saman ta banka dakinta ta shiga Daddy ya rufa mata baya yanda sukaga Umaiman kwance male male cikin zaqin haihuwa yayi mugun gigitasu Daddy baisan sanda ya cacumeta yayi waje da ita ba tana wani irin nishi ita kuma Hajiya ta dauki Shurafah suka koma mota megadi ne ya qaraso Daddy yace “mal Ibrahim megidan bayanan ne?" Shafa kansa yayi yace “yananan dazu kafin na kwanta naga ya fito daga bangaren Hajiya babba ya nufi bangare Hajiya qarama"
Bai sake bi takansa ba ya shiga yaja motar suka fita daga unguwar suka nufi asibiti tun a hanya ya kira Dr Saleem ya fada masa shima ya fito ya nufi asibitin suna zuwa aka shiga da ita labour room haka ta kusa kwana tana wahala kafin Allah ya kawo haihuwar ta sullubo qaton danta namiji me mugun kama da ubansa amma shi farin Hajiya ya dauko......
*UMMUH HAIRAN CE....* ✍🏻
[1/30, 8:41 PM] UMMUH HAIRAN CE...✍🏻: *GU*
Bacci wahala tayi saboda jininta da yayi mugun hawa Hajiya ce zaune a gurinta rungume da yaron bayan anyi masa wanka ta qura masa ido tana hawaye tana tausayawa yartata ita kuma qaddararta kenan duk haihuwarta a gda to waima wanne laifi tayiwa Hameed mai girma haka harya yanke shawarar rabuwa da ita rabuwa ta har abada yanzu da bata kirata ba kenan saidai ta mutu ita kadai babu mataimaki ya dirka Mata cikin haihuwa tazo ya tsallake ya barta harda tukuicin saki har biyu yanzu shikenan babu aure tsakaninsu shikenan ta haramta gareshi shikenan tayi asara suruka irin Umaimah yarinya mai hqr ladabi biyayya da kuma bawa soyayya haqqinta yarinyar data sadaukar da duk wani farin cikinsa dominsa? Kaicon Hameed yayi kuskure me girma a rayuwarsa kuskuren da zai mutu yana nadamarsa saboda dama daya ALLAH yake baiwa mutum to shikam yayi wasa da damarsa Umaimah tayi masa nisa.
Da wannan tunanin taga ta fara motsawa ta matsa kusa da ita da sauri ta zuba mata ido kalma daya ce tak a bakinta “Bloody" abinda ta fara furtawa kenan kafin ta fara qifqifta ido abubuwa suna dawo mata ta bude idonta ta saukesu akan Hajiya tace “menayi masa Hajiya meyasa ya yanke shawarar rabuwa dani rabuwa ta har abada Hajiya ki tambayeshi qila ke ya fada miki wlh Hajiya bansan me nayiwa mijina ba Hajiya meyasa da mutuwa ta tashi bata hada dani ta daukaba ta dauki iyakar iyayena Hajiya ki roqamin Allah ya yafemin laifin da nayi masa Hajiya na jarabtu da yawa wlh Hajiya nafison mutuwata fiye da rayuwata Hajiya mesaya bakusa likita yayimin allura na mutu ba Allah na roqeka kada ka bani ikon tashi nayi rayuwar zawarci Allah ka kasheni na huta wayyoh Allah na rayuwata na kasa samun farin ciki Hajiya Ina ake siyar da farin ciki na siyeshi...."
Ba Hajiya dake tsaye ba hatta Daddy dake shigowa saida ya zubar mata da hawaye ya dagota ya rungumeta a jikinsa ya matseta sosai yana kuka mecin zuciya yace “kiyi hqr uwata qaddararku ce haka Allah shi kadai yasan dalilin da yasa yayi hakan uwata dama inada wani dan bayan Hameed wlh da ayau zan daura muku aure kowa ya huta" cikin kuka tace “Daddy bazan iya rayuwa da wani namiji ba Bloody ba shi na sani shi na saba dashi dashi na taso Daddy iyakar rayuwata tun daga quruciya ta har kawo yanzu bansan wani namiji ba bayanshi Allah na roqeka ka Kasheni qila idan na mutu na samu farin ciki Daddy haka zan qare rayuwata duk haihuwa ta a gdanku zanke yinta meyasa Hameed yayiwa soyayyata wannan tukuicin Daddy me nayi masa?”
Janye jikinsa yayi daga nata ya miqe saboda kalamanta mugun dagargaza masa lakar jiki sukeyi dole wannan karon ya samawa yarinyar nan farin ciki ya gaji da rayuwar quncin da takeyi yasani tanason Hameed amma ba dadin zama dashi takeji ba kuma yasani shima yanasonta to amma me tayi masa haka da ya yanke wannan danyen hukuncin akanta? Fita yayi ya kira likita ya dubata ya rubuta Mata wasu magungunan ya bawa Daddy tare da shawarwari masu tsauri saboda jininta ya hau sosai Dr Saleem yana mamakin abinda yakesa jinin yarinya qarama irin Umaimah me shekara ashirin yake hawa haka.
Shikuwa Hameed bai samu kansa ba saida aka fara kiran sallar asuba ya fara dawowa hayyacinsa ya soma janyewa a hankali na zare jikinsa gaba daya daga nata yanda ya zare zuruf din ne ya bashi mamaki yayi miqa yace “ahhh Bloody yau kin bude da yawa kodai haihuwar tazone hanya babyna yake nema" yana mgnr yana kai hanunsa saman makunnin fitilar ya kunnan ya juyo da murmushin sa wani abu yaji ya daki zuciyarsa ya zaro idanunsa waje a kidime yace “wayy... wayyoh me...meye hakan kama penis dinsa yayi da sauri ya duba yaga yanda tayi kaca² da jini ya qwallah wata qara yace “Salma... Ni nine na kusanci qazamar matar nan garin yaya ina Umaimah dama baa dakin Umaimah na kwanta ba kayy acan ne to meye ya kawoni nan?" Zabura yayi a matuqar gigice ya damqi wuyan Salma yana cewa.
“Ke dan kutumar ubanki tashi wlh saikin fadamin ubanme kikayi min na kusanceki" dagata yayi yayi wani wurgi da ita kanta ya hadu da bango bai damu da jinin daya balle mata a kanta ba ya dauki rigarsa yasa a firgice ya nufi qofa ya bude da gudun tsiya wanda shi kansa baisan ya iyashi ba ya nufi bangaren Umaimah a bude yaga qofar hakan ya bashi mamaki amma bashi da lkcn wannan sama ya haura da gudu yana kiran “bloody kada ki zargeni don Allah tsaya kiji wlh bansan ya akayi naje dakin shegiy...." Mgnr ce ta maqale masa ganin dakin nata a bude ya danna kai ga mamakinsa babu kowa a ciki ya bude bandakin nan ma babu kowa fitowa yayi ya shiga dakinsa yanata doka mata kira fadi yake “Ummuh Shurafah kada kimin haka fito kiji banason irin wannan wasan wlh bada niyya nayi ba basan ya akai naje dakin ba kai anya ma kuwa nine?" Tsayawa yayi cak bayan ya gama karade gdan lungu da saqo bai ganta ba yana kiranta yana kiran sunan Shurafah yana cewa “na shiga ukuna Umaimah bake kadai bace kada kisawa kanki damuwa wlh yau zan saketa na tsaneta Umaimah kada ki wahalar da kanki da cikin jikinki"
Waje ya sake fita ya nufi gurin megadi yana fadin “Mal Ibrahim Ibrahim Ina Ummuh Shurafah take Ina kaga ta tafi?" Cikin in...Ina yace “ranka ya dade jiya misalin 12:30am Hajiya da Daddy sukazo suka dauketa da alamun batada lfy...." “What? Sukazo suka dauketa ina ina ni meyasa bata fadamin batada lfy ba Mal Ibrahim meye yake faruwa ne?" Juyawa yayi da sauri ya koma part din Umaiman ya fada wanka ya tsarkake jikinsa a gurguje yayi sallah ya dauki key din motarsa lkcn bakwai na safe ya fita a guje zuciyarsa tana bugawa da qarfi yama rasa tunanin da zaiyi yana zuwa gdan megadi yace masa yanzu suka shigo gda ya shiga yayi parking ko kashe motar baiyi ba ya shiga gdan a guje sukayi karo Daddy yana qoqarin fitowa daga dakin Hajiya da jariri a hanunsa matsawa yayi da sauri yace.
“Yawwa Daddy ina take ta haihu ne?" Kallonsa yayi batare da ya nuna masa wata damuwa ba yace “Eh Allah ya sauketa lfy Hameed bata mutu ba Allah bai cika maka burinka na kasheta da kayi niyyar yi ba banda abinka Hameed ai ko baka batta cikin halin ciwo ba takardar sakin daka batama shaida ce ta baka buqatar zama da ita to yau dai qurunqus dan kan barya Hameed aure babu tsakaninka da Umaimah kuma aure indai irin nakane to Umaimah ta barshi har abada wlh indai irin zaman da tayi a gdanka ne gara nasata a gaba nayita kallonta" duk cikin kalaman na Daddy babu abinda ya fahimta ya dago zaiyi mgn Hajiya dake fitowa ta daki bakinsa har saida ya fashe tace “sannu da zuwa tatacce dan'uwan koko ubanme kazo fada mana kazo ka jaddada mana ka saki Umaimah saki biyu ne ka cike mata ya zama uku?" Murmushi tayi me ciwo tace.
“Ai dama kayi zamanka gurin matarka abar qaunarka basai kazo ba saboda zuwan naka bashida wani amfani" dagowa yayi cikin tashin hankali da kidima yace “na roqeku badon halina ba ku taimakeni ku warwaremin qullin nan wlh fahimci me kukeso kuce ba" kallonsa Daddy yayi kallon tsaf yace “waye Abdulhameed Adam Hameed Shuwa ne?" Dagowa yayi yace “nine Daddy" ya kuma cewa “wace Umaimah ne?" Sake dagowa yayi yace “qanwata ce kuma matata ce Umaimah" murmushi Daddy yayi me ciwo yace “to tunda hakane karanta wannan takardar rubutun waye a jiki?" Miqa hanunsa yayi jikinsa na rawa ya karbi takardar daya rubuta da manyan kalmomi _“NI ABDULHAMEED ADAM HAMEED SHUWA NA SAKI MATATA UMAIMAH SAKI BIYU BATARE DA WANI DALILI BA_
Tashin hankali wanda baasa masa rana wata uwar zabura da yayi yayi cilli da takardar yana ja da baya yana girgiza kai yanason bude bakinsa amma ya kasa wani mugun jiri yakejin yana fuzgarsa kuma ya kasa tsayawa da tafiyar da yakeyi da baya da baya Daddy ne ya miqawa Hajiya Shuraif dake hanunsa ya tafi da gudu ya ruqoshi yana dafe da kansa dake sara masa yace “rur.. rubuta nane Daddy amma yaushe na saki matata ni da kaina na saketa Daddy aa wlh bani bane"........
_Kuyi hqr da wannan banida charge kuma inason muyi fira_
*UMMUH HAIRAN CE...✍🏻*
[1/31, 8:55 AM] UMMUH HAIRAN CE...✍🏻: *GU*
Yana fadin haka yayi baya luuuuuu cikin fitar hayyaci ya dafe saitin zuciyarsa data daukar masa wani mugun zafi yaci gaba da cewa “ya yama zaayi kuce na saki matata me tayimin dazan saketa bayan itace rayuwata Daddy koda Umaimah yankar jikina takeyi tanaci wlh bazan iya rabuwa da ita ba Daddy ku duba lamarin nan kuyimin rai wlh Allah Daddy bansan sanda na rubuta mata takardar nan ba bansan meye ya faru dani daran jiya ba a dakin Bloody na kwanta amma dana tashi da safe saina ganni a dakin Salma wlh Daddy bansan komai akan takardar nan ba ku dabeni kuji qaina ku tausayamin kada ku rabani da matata”
Yana mgn muryarsa na kakkatsewa saboda tashin hankali kamashi Daddy yayi ya zaunar dashi a kujera ya dora masa Shuraif a cinyarsa yace “abinda ya faru ya riga ya faru ka saki Umaimah a daren jiya ta haihu a daren jiya ta tsarkaka daga iddarka ga danka nan kasa masa albarka dama rabonsa ne yasa ta koma gdanka nayi maka shisshigi nayi masa huduba da sunan marigayi babanku da fatan banyi laifi ba don kai yanzu hukuma ne sai lallashi”
Shigewa Daddy yayi daki ita kuma Hajiya taja qofar dakin da Umaimah take ciki ta datse da mukulli ta nufi kitchen tafi awa daya a kitchen din ta fito ta tarar dashi a zaune tayi mamakin ganin yanda ya rungume Ahmad Shuraif a qirjinsa numfashin sa yana sarqewa bata kobi takansu ba ta shige dakin hakan ya bashi damar miqewa yana hada hanya ya nufi cikin dakin ya tsaya a bakin qofar ya zubawa Umaimah manyan idanunsa da suka kada sukayi jawur tana kwance nannade da blanket amma yana jiyo shassheqar kukanta daqyar ya iya jan qafarsa ya matsa ya zauna a gefen gadon yana jiyo sautin muryarta tana maimata kalmar innanillahi wa Innah ilaihir raji'un hanu yasa ya janye bargon data rufa dashi ta dago da sauri suka hada ido tayi saurin kawar da nata yakai hanunsa zai ruqo nata tayi saurin make hanunsa tace “kada ka tabani Hameed na haramta gareka har abada insha Allahu sai Allah ya sakamin wannan baqin cikin daka qunsamin Hameed nayi danasanin saninka a rayuwata bantabajin tsanarka da tsanar zuri'ar dake tsakanina dakai ba sai dama ashe haka so yake meyasa ka cusamin sonka da tausayinka bayan kasan bazaka rayu dani ba Allah ya isa tsakanina dakai Hameed kuma wlh azeem idan baka daina bibiyar rayuwata ba zan gudu ku nemeni ku rasa kowa ma ya huta”
Fitowar Hajiya ne yasata tayi shiru da kukan da takeyi ganin a zaune yayi mugun qonawa Hajiya rai ta nunashi da hannu tace “tashi ka fita daga dakinnan” dagowa yayi yace “amma Hajiya ya kamata ku tsaya ku fahimceni waini meyasa kullum ni me laifine bakwa yimin uzuri Hajiya kada idonki ya rufe kema kamar yanda na bloody ya rufe take caccakamin maganganu masu ciwo son ranta kuyimin adalci kafin yanke hukunci naji ni me laifine amma ku tsaya kuyi tunani da hankalina zan saki Umaimah har saki biyu wlh Hajiya ko maqiyina yasan inayiwa bloody son da bazan taba yiwa wata mace ba a duniya bazan iya rabuwa da itaba itace rayuwata Hajiya itace farin cikina”
Wani murmushi Hajiya tayi me ciwo itafa ta fara tantamar hankalin dan nata saboda kalaman gaba daya babu hankali a cikinsu dauke yaron tayi daga jikinsa ta kama hanunsa tace “miqe ka tafi gdanka safiya ce yanzu matarka tanacan tana jiranka ka cika mata burinta tayi nasara ta rabaka da matarka me qaunarka domin Allah ga gidannan ku zauna ku kadai" tana fadin haka ta turashi waje ta rufe qofar.
Durqushewa yayi jikin qofar yana kiran sunan Umaimah sai yanzu yaji wasu zafafan hawaye sun zubo masa ya dade a gurin ganin babu wanda zai fito daga dakin yasashi miqewa jiri na dibansa ya fita ya fada motarsa yaci gaba da kukansa yana buga kansa da sitiyarin motar jin abin yake kamar almara wai shine ya saki Umaimah saki har biyu to me tayi masa meye ya hadasu yaushe ma yayi sakin kuma yaushe ya rubutashi kai ina bazai taba yarda ba wannan gonarsa akeson shiga ayi masa barna.
Daqyar ya iyajan motar ya nufi gdan abokinsa Yusuf dake asabar ce yana zuwa ya tarar dashi tsaye tare da megadi mamakine ya cika Yusuf saboda rabonsa da Hameed tun lkcn daya fada masa zai auri Salmah ya fito ya nuna masa bai amince ba so ko waya basayi kamar aikin asiri ya daina kulasa ko wayarsa ya daina dagawa.
Takawa Yusuf yayi har motar ya bude ya shiga yace “yadai mutumin yau amintakar ce ta motsa asirin ya sakeka kenan...”hadiye mgnr yayi ganin yanda jikinsa yake bari haqoransa suna haduwa ya damqi hanun Yusuf yace “Yusuf wai su Daddy ne sukace wai nine na saki Umaimah da hanuna jiya da daddare har saki biyu yanzu shikanan bloodyna ta haramta gareni...."
A tsorace Yusuf ya dago yace “kamar ya wai akwai wanda ya isa yace ka saki matarka idan baka saketa bane?" Cikin fitar hayyaci yana qara dafe qahon zuciyarsa yace “ru...rubutu nane a jikin takardar amma wlh tallahi bansan yaushe na rubuta ba Yusuf nasani kai zaka gasqatani wlh inason matata bazan taba iya rubuta mata saki har biyu ba yama zaayi na saki Umaimah har saki biyu bayan nasan rabuwa ce ta qarsh...."
Bai iya qarasa mgnr ba saboda numfashinsa da ya fara sarqewa ya fara kokawa dashi tare da danna qirjinsa da sauri yace “kaini gda Yusuf maxa kaini gdana na mutu a dakin Umaimah Yusuf mutuwa zanyi...."
Yana fadin haka ya fara kakarin amai kafin kace meye wannan ya balle murfin motar ya fita ya durqushe a qasa ya fara sheqa aman jini tashin hankalin da Yusuf ya shiga ba kadan bane ya fito ya rirriqeshi yana jijjigashi yana cewa “dama saida na fada maka kada ka auri Salma bakai takeso ba farin cikinka takeson rabaka dashi kaqi ji yanzu ga irinta nan ta rabaka da matar da kakeso kuma Kai dama ba cikakkiyar lafiya ba idan ka mutu ai kowa ma ya huta saki kuma ya saku tunda harka ambata sunan Umaimah a takardar kuma ka dawo hayyacinka ka gani da idanunka Hameed da ace bayan kayi sakin baka dawo hayyacinka ba har kowa ya fahimci baa cikin hayyacinka kayi sakin ba da kana da damar dawo da matarka saboda babu alqalami akanka lkcn da baka cikin hayyacinka amma dawowarka cikin hayyacinka da wuri da kuma karbar takardar ka duba shine ya tabbatar da sakin Hameed Umaimah ta saku kuma ta haramta gareka harsai taje ta auri wani mijin yayi mu'amala ta aure da ita tukunna ta halatta gareka...."
Duk da azabar da yakeji a qirjinsa hakan bai hanashi daga masa hanu cikin azababban kishi ba yace “wlh aa ne babu namijin dazai shiga jikin Umaimah saidai dukkanmu mu mutu babu aure ka kaini gdana nace kada na mutu anan....." Yana mgnr yana qara qanqame qirjinsa kamashi yayi ya taimaka masa suka shiga motar yaja suka fita ya juyo yace “amma da asibiti muka fara zuwa" daga masa hanu yayi yace “bazani ba gda nakeson zuwa nafiso na mutu na huta meye amfanin rayuwata babu Umaimah" bai sake masa mgn ba saboda yasan tunda ya musa to bazaiyi ba horn yayi a qofar gdan suka shiga ya dauki biro da takarda ya rubuta rubutu kamar haka.
“ _Qaddarar ki rabani da farin cikina ya hadani da baqar ashana irinki wlh baki isa kici gaba da zama dani ba ni Hameed na saki matsiyaciyar mace irinki Salma saki uku”_
Yana gamawa ya bude motar ya fita da sauri a duqe yake tafiyar har ya shiga cikin bangaren Salma ya danna kai ya shiga qanwarta ya gani a parlourn baiko kula gaisuwar da takeyi masa ba ya shige dakinsa ya zare wata qatuwar belt a jikin wandonsa ya bude qofar ya nufi dakinta ya tarar da ita kwance ta baje gindi tanashan iska ya kawar dakansa tare da sanyawa dakin key ya fusgota daga gadon ya fara nada mata na jaki kamar mahaukaci tun tana ihu da dasasshiyar muryarta da kukan neman daukin daran jiya ya qarar da ita harta daina motsi bai daina jibgarta ba yayi mata fata² da jiki sannan ya cilla mata takardar yana haqi yace aje aci gaba da zawarci Hameed yafi qarfin ki la'anallahu”
Bude qofar yayi yana budewa yaga uwarta a parlourn ko kulata baiyi ba ya fice jiri na dibansa ya nufi inda Yusuf yake jiransa a mota amma kafin ya qarasa ya yanke jiki ya fadi da sauri Yusuf da megadi suka nufoshi suka rufar masa Yusuf na danna masa qirjinsa yana kiran sunansa wayarsa ya zaro a kidime ya kira layin Daddy bugu daya aka daga yace “Daddy Hameed ne bashi da lfy muna gdanshi ka Kira likita akwai matsala"
Yusuf yana aje wayar suka kinkimeshi suka nufi bangaren Umaimah dashi suka kwantar dashi a parlour sai gumi yake hadawa zuciyarsa na bugawa da qarfi baafi minti ashirin ba Daddy ya shigo shida Dr Saleem wata Allah ya fara yimasa sannan suka fita dashi zuwa asibiti suna zuwa aka shiga dashi aka fara bashi taimakon gaggawa wannan karon bai shiga commer ba amma baisan inda kansa yakeba.......
*UMMUH HAIRAN CE...✍🏻*
[1/31, 2:24 PM] UMMUH HAIRAN CE...✍🏻: *GU*
Gumu tayi gumu hankalin wannan family ya tashi wannan karon lamarin yafi qarfin fushi saidai addu'a saboda Hameed yana asibiti Umaimah ma tana asibiti har satin suna ya zagayo duk inda taso cirewa kanta damuwa da soyayya gami da tausayin halin da Abdulhameed yake ciki ta kasa saboda a jininta yake ji takeyi kamar ta cire ciwon ta mayar jikinta duk da a cikin qahon zuciyarta tanajin ciwon cin mutuncin da yayi Mata a daren da tafi buqatar taimakonsa da kusancinsa a daren ya yanke shawarar datse igiyoyin aurensu saida tayi sati biyu tana jinyar rabuwa da masoyinta a asibiti kadan ya rage itama zuciyar tata ta harbu amma jininta in yana kaiwa dubu ma to ya kai ga kuka babu dare babu rana tazama kamar zautacciya duk wata kalmar bakinta bloody ko ya jiki kace mata to amsarta bloody.
Hakan ba qaramin daga mawa su Hajiya hankali yayi ba kakace taga abin na Umaimah ya zama kamar tabuwar qwalwa hakan yasa tasa aka sauke mata qur'ani sannan akayo mata rubutun dangana aka rinqa bata tanasha satinta uku da haihuwa suka koma makaranta sabuwar motar da Hameed ya siya mata wacce yace itace gift dinta ta haihuwar Shuraif ita Daddy ya bata take zuwa makaranta da ita kamar yanda ya kafa mata doka har yanzu haka take bata fasa ba niqaf ne kawai bata sawa saboda dama a dole take sanya shi saboda farin cikinsa.
Saida yayi sati biyar a asibitin yana jinya sannan ya fara samun kansa shima da sunanta ya tashi a bakinsa Hajiya tana tausayawa dan nata tasan kafiyarsa shima da rubutun zatasa ayi masa saboda tasan akwai badaqala a gaba.
Haka suka koma gda dashi duk yawan gdajensa amma yaqi komawa ko daya daga ciki shima dakinsa tunna samartaka yasa Daddy dole saida ya gyara masa ya koma cikinsa sai lkcn ne Hajiya ta samu damar zuwa ta debowa Umaimah kayanta tsaf shikuma yasa gdan a kasuwa saboda ko gdan bazai qara zuwa ba balle ya tuna da baqar rayuwa da baqar ranar data riskesa a gdan ranar dabai taba tunanin zuwanta ba a rayuwar aurensa da Bloody dinsa.
Bincike yakeyi sosai akan sakin da ake iqirarin yayiwa Umaimah malamai sun bashi fatawa sosai inda kaso mafi rinjaye suka tafi akan ta saku saboda mgnrsu ta cewa lkcn da aka saukar da suratul dalaq manzon Allah ya sauqaqa sosai a cikin lamarina na saki harma yace idan mutum ya saki iyalinsa saki uku a kalma daya to zaa iya barinsa a saki daya idan yayi mata saki daya a baya kuma yazo yayi mata biyu to zaa iya barin biyun nan a daya a hada da wancan na farko ya zama biyu sannan idan mutum ya saki matarsa a cikin maye ko gushewar tunani to wannan sakin babushi.
So inda aka samu matsalar bayan wafatin ma'aiki (s a.w) sai abubuwa sukayi tsamari mutane suka rinqa wasa da aure sai mutum ya saki matarsa saki uku kuma yaje ya dawo da ita ko mutum yaje yasha giya ko wani abu me gusar da hankali yazo ya nadawa matarsa duka ya saketa idan ya dawo hayyacinsa ya koma ya dawo da ita wannan abu ya batawa Sayyadina Umar (R.A) rai zamanin khalifancinsa ya kira majalissar sahabbai aka sakewa dokar qwasqwarima saboda sauyawar zamani aka buga mata guduma akan cewa idan har mutum ya saki matarsa saki uku a kalma daya to ta saku sannan ko cikin gushewar tunani mutum yayi saki to matarsa ta saku sannan idan kayiwa mace saki daya sannan kazo zaka sake sakinta bayan kasan da daya a baya kuma ka furta mata biyu to ya zama uku saboda haka ta haramta gareka harsai tayi aure da tsarkakkakiyar niyyah ba niyar kisan wutaba kuma harsai mijin yayi mu'amalar aure da ita sannan tasu ta hadosu suka rabo to a lkcn ne ta halatta gareka sai ku sake daura aure fresh me igiya uku.
Wannan kalma ta sai Umaimah ta auri wani har ya kwanta da ita sannan zata halatta gareshi tana mugun dukan zuciyarsa yakanji dama ya mutu ya huta da ganin wannan baqar rana dalilin yasashi dawowa gdan dalilin ya qudurce a ransa bazaiyi aure ba itama bazatayi ba saidai su qare rayuwarsu a haka.
Abu daya da yake cin zuciyarsa yanda Umaiman tayi watsi da duk wani abu daya shafeshi so tari idan bashine yayi mata mgn a gdan ba itadai bai isa ta daga kai ta kalleshi ba yana yawan kiran wayarta amma bata dagawa har layi ya canza musamman saboda ita amma daya kirata tana dagawa taji muryarsa tace “hello bloody ya akayi Allah yasa dai lfy?"
Ajiyar zuciya yaja yace “ki taimaka ki fito come pound din gdannan inason ganinki don Allah" murmushi kawai tayi ta kashe wayarta bata fito ba kuma bata sake daga wayar tasa ba ransa yayi matuqar baci amma bashi da yanda zaiyi saboda baya iya fushi da lamarinta wani azabbaben so yakeyi mata wanda yake neman turashi lahira bai shirya ba haka lkc yayita tafiya tafi² har watanni takwas suka shude kullum cikin dagewa a karatunta take inda shi kuma Hameed ya mayar da azumin nafila abokinsa saboda lalurarsa tafi qarfin yace zai rinqayin na litinin da alhamis Hajiya tanajin dadin yanda Umaiman take tsarewa Hameed gida saboda tasan yanda yake rawar qafa akan duk abinda ya shafeta idan ta bashi fuska taasa zasu tafka ta lura basu zama inuwa daya daya shigo parlourn ita kuma zata tashi tabarshi da yayansa hudu Nihal Maliha Shurafah da Shuraif Maliha itace me wayo tunda a qallah yanzu ta doshi shekara takwas itace take cewa uban nasu “Uncle naga Aunty tana fushi dakai kuma kun dawo gdannan dukkanku kuma jiya naga wani yazo gurin Aunty ta fita suna hira har suna dariya" tashin hankali wata uwar zabura da yayi ya fara qwalawa Hajiya kira Hajiya ta fito daga kitchen tana cewa “waikai wanne irin mutum ne kaine diba nan duk yayanka ne amma kaqi hankali ubanme zaka bani kake dokamin kira haka?"
Duban Hajiya yayi da idonsa da suka canza kala saboda bala'in yace “wato Hajiya yarinyar nan har kin barta ta fara kawo mana qartin banza gdannan ko to wlh bazai yuwu ba karyata zanyi na balla banza kuma naci uban duk wanda ya qara zuwa gdannan da sunan yazo gurinta haba Hajiya wannan ai cin fuska ne da wulaqanci ansan dai ina gdannan koma meke faruwa zanji baba megadi yasha fadamin yaga wani ya tuqota ya kawota gda ko yacemin yaga wani yazo gurinta to nida kashedi ne nayi muku wlh Allah hauka zanyi a gdannan ga duk wanda ya qara zuwa yayimin sallama da mata shima megadin bari naje wlh ya qara barin wani dan iskan ya shigo gdannan a bakin aikin sa”
Yana gama fadamin haka ya fice fuuuu kamar zai kifa riqe haba Hajiya tayi tace “wata sabuwa inji dan caca to uwarka zatayi maka a gdan da zakace baza azo gurinta ba zakuwa kaci kan uwarka wlh Hameed dani kake zance kama godewa Allah Umaimah najin kunyarka ni bantaba ganin yarinya me yakanar Umaimah ba ko baqo tayi da zarar taga yamma tayi zata sallameshi idan nace meyasa tace babu komai bayan nasan saboda Kaine"
Yana fita kuwa yayi katari Dr Sulaiman ya kawota daga mkrnta malaminsu ne tunda ya qyalla yaganta ya dauki so da kulawar duniya ya dora mata da farko Shuraif yakeja a jikinsa saidaga baya daya bincika yaji sun rabu da mijinta sannan ya fara fito mata da ainihin buqatarsa gareta da farko taqi sai daga baya Saudat ta rinqa tausarta tana fada mata shima kyakkyawa ne gashi fari gashi da gani babu tambaya naira ta zauna masa to daqyar dai ya samu ta saki jiki dashi suka fara gudanar da soyayyarsu amma qasan zuciyarta danqare dason dan'uwanta wanda bazata iya gogeshi a mind dinta ba don tasha kiran Dr Sulaiman da Hameed saidai yayi murmushi kawai yace “ sweet Allah yasa kisoni koda rabin son da kike yiwa Hameed ne sweet wlh inasonki fiye da tunaninki na fada miki bantaba soyayya ba saboda tsoron mata nakeji sai a kanki"
To yauma zancen da yake mata kenan tayi dariya ta lakace masa hanci tace “sai kuma ka fara da bazawara me yara biyu....” dora hanunsa yayi a saman lips dinta ya kashe mata ido yace “banason ji idan yayanki goma inasonki kuma zan rayu dake zan baki soyayya madara kuma nasani nima zaki soni irin son da kikeyiwa abu Shurafah koma fiy...." Aslm alaikum sukaji anyi musu sallama gabanta yayi mugun faduwa da sauri Sulaiman ya dubeshi yayi murmushi tare da shafa sumarsa ta fullanin asali yace “amin wslm" ya miqa masa hanu amma sai ya noqe ya kalleta da jajayen idanunsa ka cafketa da qarfi yace “dama abinda kikeyi a makarantar kenan idan kinje irin wadannan yan iskan kike kulawa to karatun ma kin daina" yana fadin haka ya figeta ya cillata parlour ya juyo shidai Sulaiman yana tsaye cike da mamaki “dama wannan shine yayannata da take cewa dashi tanajin tsoron yazo gda kada yagansa?" Ya tambayi kansa kafin ya samo amsa yaji muryarsa yana cewa “kada ka qara biyomin qanwa gda wlh zan daureka harsai igiya tayi rara" wuccewa yayi Sulaiman yayi saurin binsa yace “kayi hqr Yaya wlh bada wasa nake ba auran Umaimah zanyi....”
*UMMUH HAIRAN CE...*✍🏻
[1/31, 5:48 PM] UMMUH HAIRAN CE...✍🏻: *GU*
Wani abune yaji ya caki zuciyarsa ya juyo da sauri yace “aure kuma wa zaka aura habadai wlh tun lkc be qure maka ba ka kama gabanka Umaimah ba matarka bace nayi mata miji" tsayawa Sulaiman yayi sororo har Hameed ya shige parlourn yana zuwa ya fara dukan dakin na Umaimah yana cewa “aure fah yace Umaimah aure? Wlh qarya yakeyi ya aureki" Daddy dake zaune ya miqe ya haye sama.
Ita kuwa tanajinsa taqi budewa muryar Hajiya taji tanayi masa mgnr ya juya ya fara sababi yana cewa ai duk ke kika daure mata gindin tacimin mutunci harni wani zai tara yacemin wai auren matata zaiyi wlh bazai yuwu ba kasheni kukeso kuyi" Hajiya ce ta haushi da bala'in da yafi nasa dole yayi qus sai zafin zuciya da sharar hawaye da yakeyi.
Tana zaune a dakin wayarta tayi qara tana dagawa taga Dr sunan da tayi saved din number Sulaiman da ita ta daga tace “ina fatan ranka bai baci da abinda bloody yayi maka ba" gabansa ne ya fadi yace “ bloody kuma wifey Hameed fah kenan?"
Ajiyar zuciya tayi tace “hakane shine mijina na farko shine Abu Shurafah Dr qaddara ce ta rabani dashi nasani yana Sona kuma yana kishina so wannan dalilin yasa nake boyeka gareshi saboda nasani bloody baya da juriya akan duk abinda ya shafeni nasan baqin kishinsa kuma nasan matsalarsa yanada matsalar heart attack shiyasa banason abinda zai taba lfyrsa ko banza yayana ne shine ya riqeni tun bayan mutuwar iyayena kuma uban yayana ne....”
Numfashi yaja me qarfi yace “ya isa Umaimah pls ya isa haka don Allah ki gabatar dani a gdanku wlh da gaske nakeyi inason yin aure nagaji da kadaici sweet inason nima naga yayana abokaina daga me yaya biyu sai me uku nima yakamata ace yanzu inada iyalina wlh ko bakya sona zan hqr na rayu dake sweet please” murmushi tayi tace “to yanzu ya kakeso ayi Dr?” numfashi ya sauke yace “ki bani dama na shigo gdanku na gabatar da kaina iyayena suzo ayi mgnr aurenmu Allah ni idan son samuna ayi bikinmu da wuri saboda a matse nake sosai inason naji abinda akeji"
Ta bude baki zatayi mgn taji Hajiya na cewa “Baby kizo Daddynku yana kiranki" amsawa tayi da to ta miqe tace “afwan D.S zanje Daddy yana kirana" amsawa yayi da “babu matsala amma don Allah ki duba buqatata Ummuh Shurafah" ajiye wayar tayi ta dauki mayafinta ta yafa ta fito saida gabanta ya fadi ganinsa kwance a parlourn ta raba ta gefensa zata wucce ya riqo hanunta ta juyo da sauri ta zuba idonta cikin nasa ya miqe zaune ko riga babu a jikinsa ya janyota da qarfi ta fada jikinsa ya matseta a qirjinsa yana goga mata gashin qirjinsa yace “kasheni kikeson kiyi ko Umaimah saboda kinga inasonki shine har kika dauko wani banza kika kawosh..." Daga masa hanu tayi ta janye jikinta daga nasa ta hade rai sosai tace “banaso kada ka qara zagarmin mijin da zan aura Hameed duk yanda nake mutunta ka da baka haqqinka a matsayinka na yayana hakan baiyi maka ba saika shiga rayuwata to gaskiya banas....” bai barta ta ida fadi ba ya dora lips dinsa saman nata ya riqe qugunta sosai yana sauke wata nannauyar ajiyar zuciya qoqarin qwacewa take yaqi bata dama neman zura hanunsa yakeyi a rigarta ta qanqame jikinta ta saki kuka daidai lkcn Hajiya da Daddy suka sauko daga saman turus suka tsaya Hajiya tayi saurin rintse idonta ganin yanda suke kokawa bilhaqqi yana neman balle bottle din rigarta Daddy ne ya daka masa wata uwar tsawa hakanne yasashi dakatawa da abin da yake shirin aikatawa ya hada kansa da kujerar yana mayar da numfashi ita kuma ta miqe da gudu tana kuka ta qanqame Hajiya wani takaici ya cika zuciyar Hajiya tace.
“Kin fara biye masa ko to wlh baku isa ku cusa mana baqin cikin da kuka qunsa mana a baya ba saboda haka Daddy yau dai ka ganshi da idonka wannan shaidanin yaron ko Umaimah bata bashi hadin kai ba ana kwana ana tashi saiya yaudareta balle itama qwaryar sama ce ke dukan ta qasa haline yazo daya harijan banza da wofi to wlh ki fito da miji kiyi aure duk kwartancinsa ai baya biki gdan mijinki ba ko” kuka takeyi sosai tace “wlh Hajiya ba gurinsa nazo ba Kiran da kikace Daddy yanayi min shine ya fito dani shi kuma ya tsayar dani” Daddy ne ya kamo hanunta yace “waye yazo gurinki dazu?" “malami nane Daddy” “meye ya kawoshi ance ba zuwansa na farko kenan ba ko?" Dagakai tayi tace “eh zuwansa na uku kenan wai aurena yakeson yi" murmushi yayi yace “alhmdllh anzo gurin to ke ya kika gani kina son sa?"
Kallon Hameed tayi daya dago kansa da sauri ya zuba idonsa akanta yanason yaji me zatace sake maimaita tambayar Daddy yayi yana kallon Hameed din cikin in...ina tace “aa.. eh Daddy" murmushi yayi yace “amsa daya nakeso ki bani eh ko aa” kawar da kanta tayi da sauri tace “eh Daddy” tana fadin haka ta kwasa da gudu ta fada dakinta shima miqewa yayi da sauri yace “haba Daddy meye hakan wanne irin tanasonshi yanzu aura masa ita zakayi Daddy kada kuyimin haka ku bakwa kishina ne wlh duk ranar da kuka daurawa Umaimah aure da wani nama mutu na gama na kwanta da ita wani ya kwanta da ita..."
Bige masa baki Hajiya tayi tace “to ai matsalar tace tanasonshi saboda haka ka shafawa kanka lfy ka nemi mata ka aura ka huta da kwana kai daya kana fama da azumi kullum" Daddy ne yace “idan kin shiga kice da ita nace ta turomin shi gobe inason ganinsa" amsawa tayi da “karkaji komai Daddy Sulaiman mutumin kirki ne kullum yazo gurinta saiya aikomin da gaisuwa yanzu Umaimah zatayi aure me yanci" maganganun iyayen nasa mugun caccakar zuciyarsa sukeyi yaja qafa daqyar ya shige dakinsa ya fada saman gadon zuciyarsa na tafasa ya miqe da sauri ya dauki magungunansa yasha ya koma ya dauki wayarsa ya kira number Umaimah amma sai yaji user busy ya sake kira haka a qarshe dole ya hqr ya qyaleta.
A ranar da Daddy yace yanason ganin Sulaiman washe gari yazo suka zauna da Daddy sukayi mgn bai fada Mata yanda sukayi ba washegari Hajiya ta aiketa gdan Aunty Zarah a ranar magabatan Sulaiman sukazo gdansu suka kawo kudin aurenta dubu dari biyu da hamsin aka tsayar da lkcn biki wata daya masu zuwa washegari dake juma'a Hajiya ta cire Shuraif daga nono itadai batayi mgn ba kuma bata tambaya ba sai bayan kwana biyu Sulaiman yake tsegumta mata cewa an kawo kudin aurensu har anci kwanaki uku.
Batayi wani farin ciki ba sukayi sallama ta ajiye wayar hakanan Hajiya ta rinqa gyarata ta kowanne bangare gyaran jiki gyaran sama da qasa babu inda Hajiya bata yiwa gyara irin nasu na shuwa ba.
Shi kuwa Hameed tun ranar da aka kawo kudin auren Umaimah yake wani mugun zazzabi da ciwon qirji fushi yakeyi da Daddy sosai musamman da Daddy yace shine zai karbi waliccin auren Umaimah......
*UMMUH HAIRAN CE...✍🏻*
[2/1, 8:18 AM] UMMUH HAIRAN CE...✍🏻: *_GU_*
Haka kwanaki sukayita tafiya rayuwa taqiwa masoyan dadi duk yanda Umaimah takeso ta watsar da lamarin Hameed ta kasa jinsa takeyi a cikin jininta ciwon da yakeyi yafi komai daga mata hankali musamman a yan kwanakin nan da abin nasa yaci tura ranar daya rage saura sati daya bikin Umaimah dangin Sulaiman suka kawo lefenta ya zuba mata kaya sosai babu harkar qaranta komai na budurwa yakeyi Mata rawar kafa yake sosai akan auran amma abu daya da yake sanyaya masa jiki yanda amaryar tasa bata nuna masa farin cikin.
A wannan ranar kuma Hameed jikinsa yayi tsanani sosai Daddy ne ya matsa masa sukaje asibitin aka bashi gado hankalin Umaimah kwata² baya jikinta dauriya kawai takeyi bisa tursasawar Hajiya da take qarfin halin itama ake hidimar bikin itadai Umaimah ko lalle batayi ba saboda duk dakiyarta lkcn da suka fita domin zuwa gdan kwalliya ranar dinner ta roqi Saudat da Sa'ud akan su taimaka su rakata ta dubo jikin bloody dinta da farko qi sukayi Saida sukaga yanda hankalinta ya tashi sannan suka yarda sunayin parking ta bude murfin ta nufi dakin da yake da sauri cikin saa kuwa babu kowa ta tsaya ta zuba masa ido yanda duk aka daure masa qirjinsa da na'urori shine yafi komai daga mata hankali gashi kwance kamar gawa sai idanunsa da suke motsi kawai yana ganinta ya fara qoqarin miqewa tayi saurin matsawa jikinsa ta dora kanta a saitin fuskarsa ta qanqameshi ta saki kuka a haka su Sa'ud suka shigo suka tarar dasu tana kuka shi kuwa bama zai iya kukan ba sai zafin zuciya kawai daqyar ya motsa bakinsa yace.
“Shi..shikenan na rasaki Umaimah na roqeki kada ki manta dani a addu'ar ki idan bazan taba yafewa duk wanda ya rabani dakeba Umaimah nasani kema saboda babu yanda zakiyi ne zaki auri wani amma ki riqe kuma kisa a ranki watarana zaki dawo gareni Umaimah don Allah idan kinje kada ki bari ya tabamin ke idan na tuna abinnan zuciyata neman tarwatsewa take bansan meyasa naqi mutuwa ba....”
Rufe masa baki tayi tana girgiza masa kai tace “bazaka mutu ba Hameed zaka miqe kaci gaba da rayuwa kayi hqr haka Allah ya tsara mana...” ji tayi an janyeta tana juyowa taga Sulaiman ne suka shigo da mahaifinsa da Daddy kuka ta saka me sauti ta fada jikinsa ta qanqameshi tana kuka tace “kayi hqr dani a yanda nake D.S wlh inason sabawa zuciyata dakai amma na kas..." Rufe mata baki yayi yayi murmushi me ciwo yace “kiyi hqr ki daina kukannan banaso inasonki zanyi hqr dake a duk yanda kika zomin kuma zan riqeki amana da zuciya daya nayi alqawarin saina goge miki duk wani namiji dake zuciyarki nazama nikadai ne nake mulkinta"
Yana fadin haka yaja hanunta suka fice ya sata a motarsa Saudat Alfah da Sa'ud suka biyosu ya zage sai goge mata hawaye yakeyi duk da yanda yakejin kishinta a ransa amma ya kasa nuna Mata saboda yasan nunawar qarin shigarta damuwa ne Sa'ud ce ta leqo tace “ango kabamu aron amaryar taka yamma tayi kwalliya zamu" kallonta yayi yace “kuyi gaba zamu biyoku" hakan kuwa akayi shine yakaita har gurin kwalliyar Saida ya shigar da ita har ciki ya sumbaci hanunta yace “ki kulamin da kanki iya yau na baki amanar kanki daga gobene"
Qasa tayi da kanta tana murmushi yayi murmushi yace “yanzu hankalina ya kwanta matata tayimin murmushinta me tsada" juyawa yayi ya fita yana daga Mata hannu ta bishi da kallo tana masa murmushi shima yanayi mata kiss ya jefo mata ta kumayin dariya har haqoranta suka bayyana.
Hakanan akayi musu kwalliyar suka fito suka tafi gda suna zuwa gda motocin daukar amare sukazo 6:30pm suka isa gurin dinner ba tare suka taho ba amma tare suka shiga anatayi musu tafi da ihu suka isa gurin da aka tanada dominsu suka zauna daqyar yasata ta tashi suka shiga filin rawar lkcn da M.C din ya kirasu suka dan taka kadan kai ranar Umaimah taga rashin kunya a gure D.S ko kunyar mahaifiyarsa bayaji da Hajiya da suke gurin kamota yakeyi tako ina suna hotuna itadai hawaye kawai takeyi da ta rasa na meye farin ciki ko baqin ciki basu tashi ba sai sha biyu suna zuwa gda wanka kawai tayi ta kwanta tana kwanciya D.S ya kirata yana fada mata wai yau bazai iya bacci ba duk ta tayar masa da hankali ji yake kamar ya janyo gobe itadai murmushi kawai tayi masa sukaci gaba da hirarsu waishi ya matsu yaji abinda akeji.
Washe gari qarfe goma daidai na safe aka daura auran Dr Sulaiman kabir Yola da Umaimah Ahmad Hameed Shuwa farin ciki gurin Sulaiman baa cewa komai ita kuwa da aka sanar da ita an daura auran kamar yanda Hameed ya suma haka itama ta yanke jiki ta fadi hankalin gdan biki ba qaramin tashi yayi ba shidai Daddy baa gama bikin dashi ba ya dauki dansa suka wucce India ita kuwa amarya Umaimah lbr yana zuwarwa Sulaiman babu kunya ya shigo cikin gdan har dakinta ya shiga ya kuwa yi saa babu kowa ya mayar da qofar ya kulle ta bude idonta a hankali da suka kumbura saboda kuka zama yayi a kusa da ita ya dagota jikinsa yace “ni bantaba ganin aure irin namu ba sweet Ina cikin farin ciki ke kina baqin ciki yakamata ki yarda da qaddara ba duka abinda zuciya takeso take samu ba ki qaddara dama Hameed ba shine mijin da zaki qarasa rayuwa dashi ba wlh Umaimah inasonki kuma zanyi miki komai donki yarda da hakan babu saki a tsarin aurena dake aurene na mutu ka raba”
*UMMUH HAIRAN CE...* ✍🏻
[2/1, 1:44 PM] UMMUH HAIRAN CE...✍🏻: *_GU_*
Kuka takeyi sosai tana shigewa jikinsa shima yana qara matseta yanajin ninkin sonta da tausayinta ya yarda so halitta ne duk kyansa da kwarjininsa amma Umaimah kuka takeyi saboda an daura aurenta dashi wasu hawaye masu zaffi suka zubo masa suka diga a dokin wuyanta yace “kiyi hqr Sweet da zan iya halatta miki Hameed dana halatta miki shi saboda nasani shine burinki" saurin dago da kanta tayi tace “wlh ba hakanne yake sani kuka ba tunanin halin da yake ciki shine yafi dagamin hankali D.S aman jini fah yakeyi..."
Rufe mata baki yayi da nasa ya lumshe idonsa a hankali yanajin wani farin ciki na mamayar zuciyarsa yau da Umaimansa zai kwana a hankali ya janye bakinsa daga nata yace “zamu hadu anjima kiyi hqr ki cire komai a ranki ki barwa Allah ikonsa zan tayaki da addu'a Allah ya sassauta miki son mijin daba naki ba kiso mijinki me qaunarki” murmushi yayi mata ya daga Mata hannu yace “mu hadu a matakin qarshe" ya juya ya fice da sauri batasan sanda tayi murmushi ba sanyi Halin Sulaiman yana burgeta a hankali ta daga hanunta tace “Allah ka cusamin son mijina Allah kabani ikon yimasa biyayya Allah kada ka jarabceni da jarabta irin ta gdan Uncle Hameed"
Haka ta yini a kwance tana juyi Saudat Alfah da Sa'ud da Sarah sune suka zama amarorin bikin suna tausayin Umaimah suna tausayawa Sulaiman da irin rawar qafar da yakeyi akan Umaimah dashi aka zage akayi aikin shirya gdan bai iya barin masu decorations din su kadai ba abokansa sai tsiya sukeyi masa wai ba sabon ba wasu suna cewa dashi wai Allah yasa ba auran kisan wuta tayi dashi ba da haka har magrib tayi aunty Jameela Zarah da Hajiya da Hajiya Kaka sune suka sanyata a gaba suna yi mata nasiha akan ta riqe mijinta amana kada ta cutar dashi domin shi da zuciya daya yake sonta kuma ya yarda zai rayu da ita duk da kasancewarsa saurayi sannan yan'uwansa basu nuna mata wani hali na tur ba mahaifiyar mijinta kamar ta goyata tanata godewa Allah daya nuna mata lkcn auran dan nata sama da shekara talatin da uku amma ko zancen budurwa akayi masa sai ya kama fushi da mutane yau gashi shima yayi mata saidai fatan zaman lfy.
Sosai Hajiya tayi mata nasiha me shiga jiki tare da fitowa ta fada mata bazata taba yafe mataba idan tayi qoqarin kashe aurenta saboda Hameed ta sake fada Mata maganganun da mutane sukeyi akan cewa auren kisan wuta tayi amma D.S ya toshe kunnensa yace yaji ya gani.
Haka yan daukar amarya sukazo tana kuka mecin zuciya wai yau ita Umaimah zaa dauka akai gdan wani a sunan mata? Tana tuna haka ta sake rushewa da kuka hakanan uwar mijinta ta ruqota a jikinta tanata bata hqr da sanya mata albarka Hajiya Sa'adatu mahaifiyar Sulaiman cewa tayi dakanta zata daukowa danta amaryarsa aikuwa haka ta sanyata a mota ta kwantar da ita a jikinta tace “kiyi hqr Umaimatu wlh na tayaki murna kin samu miji saidai fatan dorewar zaman lfy bawai yabon kai ba bakuma dan Sulaiman dana bane nasani zakiyi hamdala kiyiwa Allah gdy yayi miki sauyi na alkhairi na jima Ina fadawa Allah yayiwa junior zabi na qwarai kuma na yarda yayi masa”
Da wadannan kalaman motocin sukayi parking sauran mutanen suka firfito suna ta guda gabanta ya sake faduwa Hajiya Sa'adatu ta kama hanunta Aunty Zarah ta kama dayan suka nufi gdan wata waqa me sanyin sauti yana tashi sunan Umaimah ne da Sulaiman yake tashi a cikin waqar haka suka ratsa har cikin parlourn saida Hajiya Sa'adatu tace “kiyi addu'a kafin ki zauna a bakin gadonki cikin aminci" saida tayi addu'ar sannan ta zauna Hajiya Sa'adatu tayi murmushi tace “alhmdllh yau ubana ya angwance Allah na gde maka Allah yasa bani na dauki jikoki na" murmushi Aunty Zarah da Aunty Jameelah sukayi suka amsa da “amin" sannan suka fara zamewa suna guduwa ya rage gdan daga ita sai Sa'ud da Sarah Saudat Alfah mijinta yazo sun tafi tashi sukayi suka fara gyara mata gdan saida suka gama tsaf sannan suka koma haushi da takaici ya cika Sa'ud tace.
“Nifa kukannan ya isheni Umaimah wlh ko lahira aka kaiki yau yakamata ace kin hqr da kukannan mijinki yana sonki kuma kece kika kawoshi kikace kinaso saboda haka kiyi hqr ki karbeshi kiyi masa duk abinda ya dace" Sarah ce ta cafe zancen da cewa “manta da yar banza anjima kadan lbrn zakiji ya canza..." Bugun qofar ne yasasu yin shiru suka juya da sauri bude qofar yayi ya shigo da sallamarsa ya sauke idonsa akan ya sauke ajiyar zuciya yace.
“Kuyi hqr na katseku ko bari na baku guri" saurin amshewa Sarah tayi da cewa “aa Yallabai ai kayi mana kara ma muma tafiya zamuyi gdajenmu kaima ka huta" murmushi yayi yace “ok kuzo ku gaisa da baqi a waje yana mgnr yana matsawa kusa da ita hanunsa yasa ya bude fuskarta yana murmushi yace “masha Allah wannan rana da girma take" kamo hanunta yayi ya miqar da ita yajata ya hadata da jikinsa suka fita ihu mutanen dake parlourn suka dauka yayi dariya ya zaunar da ita sukayi ya zaunar da ita a saman kujera sukayi raharsu sukayi musu sallama suka tafi tare suka tafi dasu Sa'ud ya rakasu ya dawo ya kulle qofar parlourn ya qarasa ya dagota yana sauke ajiyar zuciya ya riqo hanunta suka nufi dakin yana maqale da ita a jikinsa yace “banyi tunanin zuwan wannan ranar kwana kusa ba Sweet wlh yau Ina cikin farin ciki wanda bazan iya misaltashi ba muje muyi alwala muyi sallah mu godewa buwayi gagara misali"
*UMMUH HAIRAN CE...✍🏻*
[2/1, 7:30 PM] UMMUH HAIRAN CE...✍🏻: *_GU_*
Tare sukayi alwalar suka fito ya shimfida musu sallaya sukayi sallar gdy ga Allah rakaa biyu yayi musu addu'a sosai sannan ya dauko kayan daya shigo dasu ya baje a flat ya zuba mata lemo a cup ya dage saitaci haka sukaci abincin yana kallonta yana mata murmushin qarfafa gwiwa suna gamawa ya tashi ya debe kayan ya fita dasu ya dawo lkcn ta tashi ta shiga bathroom tayi brush ya cire kayansa ya rage dagashi sai boxes nd singlet gabanta ya fadi sosai ya matso kusa da ita ya ruqo weast dinta yanajin sha'awar kasancewa da ita ya dora kansa a wuyanta yana lasar gefen kuncinta yace “ina sha'awar raya daren nan amma kamar kin gaji ko?"
Wata irin faduwar gaba taji ta lumshe idonta yayi ajiyar zuciya yace “bazan takura miki ba kuma bazan miki dole ba amma nasan zaki tausayawa tuzurun da sai yau Allah ya azurtashi da mata" yana fadin haka ya fara zare mata kayan jikinta ya ta rintse idonta Hameed ne kawai yake fado mata a ranta daga ita sai pant da bra ya sanya hanunsa ya kashe switch din dakin ya kunna lamp ya dagata cak ya dorata a gadon idanunta a rintse ya balle bra din ya dora tattasan hanunsa da wani salo me shiga jiki yace “ahhhh!” sake rintse idonta tayi ya rinqa matsa nononta da murza nipples dinta a hankali ya jima yana murzawa kafin yakai bakinsa ya kama ya fara tsotsa yana tura hanunsa cikin gashinta yana lumshe ido tare da busa mata iskar numfashinsa breast dinta cikakku sunyi mugun tafiya da imanin D.S sosai salonsa yake shiga jikin Umaimah a da dabara da wayonsa har ya cusa mata feeling din abun ya fara tura hanunsa cikin pant dinta yana shafawa yana ajiyar zuciya abune sabo a gurin Sulaiman wannan harkar amma zaka rantse da Allah dama yanayi yanda yake sarrafata cikin nutsuwa abin qwanin burgewa buda qafarta yayi a hankali ya rinqa tsotsar zazzaqan ruwan gabanta.
Saida ya tabbatar tajishi sosai a jikinta sannan ya cire wandonsa ya fara qoqarin shigarta ta riqeshi sosai tanajin zafi saboda dadewa da tayi baa shigeta ba ga kuma gyara da Hajiya tayi mata ta tsuke sosai ita dama gata da tsukakken vulvar kukan da takeyi masa ne yasashi dakatawa da abinda yakeyi cikin rawar murya yace “kada kiyimin haka Sweet D.S dinki ne kada ki kashemin qwarin gwiwa ta kisa na fara tunanin ko bankai miki yanda kikeso ba Sweet ki barni yau daya na dandani zaqinki da ni'imarki"
Yana mgnr jikinsa na rawa yana qara sake mata nauyinsa tare da dora bakinsa saman nata yaci gaba da shigarta cike da tausayawa har yasamu ya kutsa ya shiga aikuwa take ya gigice mata yana qwaqularta cikin so da qauna itama duk da zafin da takeji amma tanajin dandanon D.S sosai yana ratsata gefen zuciyarta cike da tunanin dararansu na baya da Hameed abubuwa da dama suna dawo mata.
Ji tayi ya shafa fuskarta ya share mata hawayen idonta da hanunsa cikin sarqewar murya yace mata“ki...kin gaji ko? Ki kiyi hqr kadan zan qara na qyaleki" haka ya rinqa sarrafata yana rarrashinta har ya samu gamsuwa sosai bai dagata ba saida ya tabbatar itama tasamu certisfient sosai sannan ya zare jikinsa daga nata a hankali tace “washhhh D.S....” dakatawa yayi saida yaji ta sauke ajiyar zuciya sannan ya qarasa zare jikinsa ya koma ya kwanta yana ajiyar zuciya tare da jera mata ruwan albarka ya rungumota jikinsa yana shafa bayanta a hankali.
Hutawa sukayi sosai sannan ya zame jikinsa daga nata ya shiga bathroom ya hada mata ruwan zafi yaje ya daukota cak yana tsokanarta yana cewa “wayyoh Allah yau D.S yayima babynsa laifi ta gaji ya qara mata gajiya Allah yasa batayi fushi dani ba" dukan qirjinsa tayi tana shassheqar kuka ya tsomata a ruwan yace “ohhh wooo bari nayi miki tsoman dan kaciya an dade baa hadu ba" murguda masa baki tayi yayi dariya sosai yaci gaba matsa breast dinta da haka sukayi wankan suka fito ya dauko rigar bacci cikin kayanta yasa mata shima yasa wata airmless yasa suka kwanta yana shafa bayanta yanayi musu addu'a har bacci ya kwashesu.
Sai asuba ya tashi ya rigata tashi yayo alwala ya dawo ya tasheta itama tayo ya tafi masallaci ita kuma tayi tata sallar bayan ta idar ta koma ta kwanta saboda jikinta ciwo yakeyi sosai ta muttsuku a hanun D.S ba qarya tana kwanciya ya shigo yayi tsalle ya fado gadon ya fada qirjinta yace “babu matsala na qara kadan?" Raurau tayi da ido zatayi kuka yayi saurin rufe mata bakinta yace “sorry na hqr karkimin kuka indai nine banida matsala na hqr amma kar a rinqa yimin rowar gdan dadinnan don Allah kinsan Allah Sweet a baya tunani nakeyi kamar banida lfy saboda banajin feelings na mace amma daga ranar dana fara ganinki naji dick dita tana buqatar tajita a jikinki a ranar nake bawa momy lbrnki shine tace tabani dama na nemi auranki harsai inda qarfina ya qare yau dai gaki kin kwana a dakina har nasha daga qoramarki kin shayar dani dadin daban taba tunanin akwaishi a duniya ba"......
*UMMUH HAIRAN CE...✍🏻*
[2/2, 9:00 AM] UMMUH HAIRAN CE...✍🏻: *_GU_*
Haka ya rinqa ratsata da kalamansa kunsan gwanar tamu da tausayi kawai saita qara shigewa jikinsa bisa rashin sani takai hanunta saitin penis dinsa ta miqe sosai gata daidai misali numfashi yaja me qarfi ya sanya hanunsa ya riqe nata a jikin jarumar tasa ya ta matseta sosai baisan sanda yace “wayyohhh Sweet dadi ahhhhh" saurin janye hanunta tayi ya sake ruqowa ya hadashi da penis din tasa sosai yana dannawa a hankali maziyinsa yana cika mata hanu.
Hanunsa daya yasa ya fara murza nononta yanajin ninkin feeling dinta yana shigar mata da saqonsa ya kama boobs dinta yana tsotsarshi da rikitaccen salon na nutsuwa da sanyin yanayinsa jinsa takeyi sosai musamman lkcn daya sanya yatsansa a gabanta yana juyawa yana dan cakawa kadan ruwan gindinta yana qara bulbulowa yanajin ninkin feeling dinta sunfi 30 minutes suna tsotse junansu duk sanda yayi mata wani abu yaji rayi ajiyar zuciya kota qamqameshi saiya saki abinda yakeyi yace “naci gaba Sweet akwai dadi sosai kema kinajin dadi?" Yana mgnr yana tsareta da manyan fararen idanunsa da suka kada sukayi ja saboda fitina.
Koda bata bashi amsa ba yanda take banqaro masa qirjinta take maqaleshi ya tabbatar masa da tana karbar saqonsa haka har yakai ga cire kayan jikinsa ta zubawa faffadan qirjinsa ido farar fatarsa me kama data labarawan Saudi wacce ta hadu da hutu tayi mulmul da ita ga gashi baqi sidik dake kwance a qirjinsa da dukkan jikinsa daya qara mata armashi duk inda kyau yake to shakka babu D.S yakai kyakkyawa amma takasa rarrabe waye yafi wani kyau tsakanin shida bloody dinta.
Tana tunawa da bloody din nata taji zuciyarta ta karye hakanan halin da yake ciki ya rinqa dawo mata ta qanqame D.S sosai shikuma yariga yayi nisa tunaninsa ko tana gudun ya bata wahalar daya bata da darene hakan yasashi janye jikinsa yana ajiyar zuciya yace “a tsarina babu dole Sweet duk yanda nakai ga buqatarki idan bakiso zan hqr saboda nafi buqatar farin cikinki da bawa nafiso idan kin ganni ki rinqajin jikinki yana sha'awar kasancewa dani kamar yanda nakeji aduk sanda na kalleki"
Fara janyewa yayi tayi saurin riqeshi tace “inaso wlh inaso D.S kada ka fasa akwai dadi sosai” wani qawattacen murmushi ya sakar mata yace “kinaso na shiga” daga masa kai tayi da sauri ya kwanta a jikinta yana goga mata manhood dinsa a saitin vulvo dinta yana cewa “jiya na tausaya miki saboda nasan kin gaji kin bani dama yau na kwarfi ruwan kogin soyayya nasha sosai kema na baki fresh milk kisha?"
Daga masa kai tayi yayi ajiyar zuciya yace “naji dadi Sweet kuma na gde miki Allah yayi miki albarka yabarmu tare yabamu zuri'ar da zamuyi alfahari da ita Allah yabawa dan'uwanki lfy..." Yana mata addu'ar yana budata yana shigarta cikin salonsa na tausayi ya ratsata suka saki wani nishin dadi a tare ya fara kaiwa da komowa a hankali har sai ya tabbatar zazzaqar burasa ta ratsata sosai sannan yafara aika tata da qarfinsa gurin yanaba da wani sauti cakal² D.S na fuzgo numfashi daqyar yana saukewa yanajin dadin dabai taba jiba a duniya itama mugun dadi takeji tana yi masa kukan kirsa da ita kanta batasan ta iyaba shikam sai sannu yake zuba mata yana qara tura burarsa cikin gabanta yana qwaqularta sosai yana jiyar da ita dadi shima yana kwasar dadi sosai wasa-wasa saida sukayi awa daya da rabi yana caccakarta yana ihu me qarfi yana cewa “dadi wlh dadi Umaimah dama ashe haka sex yake da dadi wayyohhhh na tausayawa wanda yayi gangancin rabuwa dake Umaimah dadinki daban baiwarki daban”
Itama dadi takeyi sosai tana qara banqaro masa gindinta yana cafkar nononta yana danna burarsa yana kwasar dadi sosai yana hawaye yana ihu yana fadin “alhmdllh ya rabbil izzati” sakin qafarta yayi ya koma ya kwanta ya dagota ya dorata samansa tayi saurin kama mood dinsa ta tura gabanta ta fara sukuwa akansa yana ihu yana kiran “wayyohhh Alh wayyoh Hajiya dadi wayyoh Sweet na cuci kaina da banyi aure nasan dadinnan ba....” qanqameshi tayi shima ya qanqameta kamar zasu raba juna su shiga suka saki ruwansu lkc guda jikinsu yana wata irin rawa yace “Wow Allah yayima Hameed albarka ya bashi lfy daya sakarmin matata na aura dadi cikin dadi sweet keta dabance” itadai batayi mishi mgn ba saboda har yanzu dadin ratsats yakeyi sosai ta samu gamsuwar da bata taba samu ba a gurin D.S dinta cikin sanyin muryar gamsuwa da abinda ke tare dakai tace.
“Kana da dadi mijina Allah ya barni tare dakai" dora bakinsa yayi saman nata ya kashe mata ido ya zare yace “kin fini dadi sweet naki dadin ne ya tashi nawa" murmushi tayi shima yayi mata murmushin daya bayyana kyawawan teeth dinsa yayi kissing tonger dinta ta zame jikinta a hankali suka miqe ya sabeta kamar jaririya suka shiga sukayi wanka a bandakin ma ansha soyayya sannan suka fito ya matso kusa da ita yace “rufe idonki" rufewa tayi tana murmushi ya bude wadroop dinsu ya dauko wani dan qaramin kit ya sanya mata a hanunta yace “bude" ta bude a hankali ta zuba idonta akan sarqar gold din dake cikin kit din ta zaro idonta waje tana kallonsa yayi murmushi yace “yaba kyauta tukuici tun shekaran jiya nake tunanin kyautar da zanyi miki a darenmu na farko sai jiya na yanke shawara shine na siya miki ita a matsayin gift din first night dinmu Allah yasa banyi laifi ba?"
Ya fada yana rausayar dakai wani tsalle tayi ta rungume tana dariya tace “wow mijina Allah yayi maka albarka na gde sosai Allah ya barni tare dakai komai ka hada My D.S wlh kayi a rayuwa...” rufe mata baki yayi da sauri yace “nine me gdy da gimbiyar mata ta yarda zata rakani a cikin rayuwata ta amince dani a matsayin miji harta yabawa qwazona bayan an kusheni wasu ma suna cewa bazan iyaba saboda tayi rayuwa da kharijin namiji...." Rufe masa baki tayi tana girgiza masa kai tace “muyi abinda ya shafemu D.S banason tuna abinda ya wucce nidai kayimin kuma zan rayu dakai da zuciya daya wlh Sulaiman bantaba sanin asalin sex yanada dadi ba sai a gurinka ni a rayuwata dadin romance kawai na sani amma duk da haka idan nace maka banason dan'uwana nayi maka qarya saboda haka kadaina kawo min mgnrsa plz tayar min da hankali zaka keyi"
Share hawayen fuskarsa yayi da sauri matarsa tana iqirarin tanason wani ajiyar zuciya yayi yace “zan rabaki da son nasa ma ki tsaya a iyakae tausayinsa kadai" murmushi tayi masa shima yayi sukasa kayansu wayarsa tayi ring ya dauka Mommy yagani yayi murmushi ya kara a kunnensa yace “Allah yaja kwanan Mommy na fatan kin tashi lfy cikin aminci" murmushi tayi tace “lfy qlau babana ya kwanan amarya" kallonta yayi ya janyota jikinsa yace “Alhmdllh Mommy amarya tayi sosai saidai fatan dorewar zaman lfy da zuri'a ta gari” murmushi Momy tayi tace “masha Allah naji dadi bata mu gaisa" kara mata wayar yayi cikin in...Ina tayi sallama Hajiya Sa'adatu ta amsa da cewa.
“Yata kin tashi lfy ya kwanan baqunta" a kunyace tace “lfy qlau Mommy ya gajiyarku?" Amsawa tayi da “gajiya ta biya ai tunda burin babana ya cika Umaimatu naji dadin samunki a matsayin suruka kin samu yabo da shaida me kyau babu abinda da yake boyayye a gurinmu iyayenki sun sanar damu komai tun kafin munafukai su fada mana kuma munji mun gani mun yarda saboda munsani komai yana faruwa ne bisa turbar qaddara ko badon komai ba don maraicinki munyi alqawarin riqeki amana insha Allahu bazaki taba nadamar shigowa cikin zuri'ar Alh Kabir Yola ba Umaimah ga babana nan Sulaiman bawai donna haifeshi ba aa iyakar gsky ta nake fada miki Sulaiman bashida matsala kuma yana sonki qaddarar ku hadu ce tasashi zuwa course Skyline University so alhmdllh ko yanzu mu skyline ta biyamu Umaimah ki riqemin amanar babana yanada sanyin hali hqr da kawaici kuma yanason farin cikin duk wanda yake tare dashi bai yarda ya cutar da wanda yake qarqashinsa ba gara shi ya cutu yana da rauni akanki Umaimah ki tausaya masa ki zauna dashi da tsarkakkakiyar niyyah insha Allahu zakiyi alfahari dashi ki huta sosai yata kuma ki kula da mijinki masoyinki ne Umaimah bashi kadai na haifaba su hudune maza sai mata biyu shine dana na uku amma nafi jinsa a raina saboda rauninsa da hqrnsa tunda nake da Sulaiman tsayin shekaru 33 baa taba kawomin qararsa ba"
Tunda Hajiya ta fara mgnr take hawaye shikuma yana share mata a ranta tace “wadannan wadanne irin mutane ne karamci da sanyin halin D.S na mahaifiyarsa ne" ajiyar zuciya tayi tace “na gde Mommy insha Allahu bazan baku kunya ba" fadada fara'arta tayi tace “na gde yata Allah yayi muku albarka yabaku zuri'a ta qwarai" sukayi sallama ta miqa mass wayar ta kuma cewa dashi “kar naji karna gani babana ka riqe amanar daka dauka aure badon dadinsa kawai akeyinsa ba kuma kazama jagora na gari a gdanka ka zamo adalin shugaba wanda iyalinka zatayi alfahari dashi a koda yaushe Allah ya kade muku fitina kace mata nace ta huta zan turo driver ya kawo muku breakfast yanzu”
Amsawa yayi da “to mun gode Mommy Allah ya qara girma" yana kashe wayar ya dorata kan bedset drower ya dagata cak ya fita da ita zuwa parlourn ya bude qofar parlourn suka fita saida yakaita filin motsa jikin da aka tanada a gidan aka zuba masa kayan motsa jiki kala² sannan ya sauketa ya fara tsallen tsalensa na motsa jiki tana kallonsa sun dauki minti ashirin sannan driven yazo yaje ya karbi kwandon da aka jero musu abincin ya sallameshi ya tafi ya shigar dasu parlourn ya jera a dinning sannan ya dawo ya kama hanunta suka shiga ciki suka zauna sukayi breakfast dinsu duk wani motsinta akan idonsa yaqi yarda ya dauke idonsa akanta saidai idan suka hada ido yayi mata murmushi tare suka shiga kitchen suka wanke kayan da suka bata sannan yajata suka koma daki suka yaci gaba da lalubeta sunata bawa flowers dinsu ruwa a ranar saida D.S ya kusanceta sau hudu amma babu wanda ta jigata saboda yana amfani da dabarun da bazataji a jikinta ba kuma baya dadewar da zata wahala baya wucce awa daya da rabi zuwa biyu kuma idan yanayi ya rinqa tausarta da dadadan kalaman da dole ta sallama masa.
*UMMUH HAIRAN CE...✍🏻*
[2/2, 12:52 PM] UMMUH HAIRAN CE...✍🏻: *_GU_*
Haka rayuwa taci gaba da tafiya tsakanin ma'auratan cikin so kulawa da tattalin juna D.S ya shardantawa kansa kullum zai kira Daddy a waya ya tambayeshi jikin Hameed itama tana kiran Daddy sosai ta tambayeshi yakanyi mata nasiha da riqe mijinta amana yakan nuna mata sa'ar mijin da tayi nutsuwa hankali da dattako so tari yakance “uwata yanzu kikayi auren da hankalina ya kwanta Umaimah Hameed danane amma zuciyata taqi nutsuwa da aurenki dashi saboda nasani yafi qarfinki cutar dake yake a mu'amala irinta aure amma ke kinkasa gani kiyi hqr ki cireshi a ranki ki zauna da mijinki lfy kuma kiyi hqr"
Idan ya fada mata haka takan yini tana kuka amma takanyi iyakar qoqarinta ta boye damuwarta a gurin d.s saboda tasani idan yaganta cikin damuwa yakan fita shiga damuwar haka rayuwar taci gaba da tafiya cikin so da tattalin farin cikin juna.
*************************
A bangaren Hameed kuwa saida yayi wata biyar a asibitin yana karbar magani sannan ya farfado Daddy ba qaramin farin ciki yayi ba da samuwar lfyr dan nasa haka yaci gaba da samun kulawa har saida ya warware sosai a wannan lkcn ne kuma suke hira da Dr Ammar likitan dake kula dashi yake fada masa matsalarsa ta sex abuse ya tausaya masa sosai yace masa dama ana samun haka idan mutum mabuqaci ne kuma ya kasa samun kulawa tun farko ya rasa macen da zata iya daukansa akwai wani sinadari da yake sauka cikin jininsu ya rinqa bawa jijiyar mazakutarsu matsalar da zasuke fita daga hayyacinsu idan suka buqaci mace wasu sukan rasa rayuwarsu saboda ciwon cikin da zasu rinqa fuskanta ko wanne lkc wasu kuma hakanne yake sanyasu su kasa control din kansu idan sukaga mace kawai su afka mata wannan dalilin yana haifar da afkuwar fyade sosai a cikin al'ummah masu dama dama kuma sukan fada neman matan banza baji ba gani saboda kiyaye kansu daga hallaka.
Dafashi yayi yace “kayi hqr Abdulhameed kuskure ne na rashin fahimta da kuma qaddara yasa komai yaita faruwa a rashin sani amma komai ya kusan zuwa qarshe zakayi aure ka sadu da iyalinka kaji dadi ba wahala ba don s baya ba dadin sex kasani ba wahalarsa ka sani tunda zaka kwana kana kusantar mace batare da tana tayaka ba tama fita daga hayyacinta zan doraka akan wasu magunguna kuma zan hadaka da wani kakana likitan gargajiya ne akwai wani mutum da yataba zuwa da irin wannan matsalar shekaru uku da suka wucce yayi masa magani ya samu sauqi amma zaka zauna a gurinsa harsai komai ya zama normal"
Baiyi musu ba saboda a yanda yakeji jiyake dama zaa iya kashe masa sha'awar gaba daya ya huta idan ya tuna bloody dinsa tanacan tana rayuwa da wani namijin kawai sai yaji zuciyarsa tana tafasa hawaye nabin kuncinsa damma ya dage wajan addu'a da neman zabi da sauqi gurin ubangiji yana kuwa samun sauqin sosai duk da yasani son Umaimah bazai taba barin jininsa ba domin dashi aka halicceshi.
Hakan kuwa akayi ana sallamarsa daga asibiti yayima Daddy bayanin komai ya bashi goyan baya har dashi suka tafi qauyen Ghabriel garin da kakan Dr Ammar yake suka samu karamci sosai sukayi masa bayani ya cajeshi tsaf sannan ya dorashi akan magani ya fada masa zaiyi wata biyu anan baija ba saboda bama ya buqatar zaman 9ja din kwata² yana karbar maganinsa yana warwarewa sosai.
Watan auren Umaimah da D.S bakwai lkcn tanada cikin wata biyar sosai d.s ya dauki so da qaunar duniya ya dorawa cikin jikinta bashi da mgn sai tasa a lkcn kuma tana 300 level a jami'a tare suke fitowa kullum kowa yana yabawa soyayyarsu da kulawar da yake bata a lkcn ne kuma wata qaddarar ta fado rayuwar Ahlin Hameed Shuwa ranar wata juma'a Hajiya tana kitchen tana girki Nihal da Shurafah suna kitchen din suna wasansu saboda Maliha da Shuraif suna gdan Aunty Zarah kawai sai aka kira Hajiya a waya bisa tsautsayi ta fita tabar yaran a kitchen fitarta keda wuya Gas din yayi wata bindaga gobara ta tashi ta kama wani bangare na gdan ihu Hajiya ta rinqayi tana salati daqyar yan kwanakwana suka kashe gobarar amma abubuwa da yawa sun qone a gdan harda asarar rayuka biyu Nihal da Shurafah.
Wannan mutuwa ta girgiza mutane sosai Daddy ne ya hana a fadawa Hameed ita kuwa Umaimah sai Mijinta aka fadawa shine yaje ya daukota ya kawota gdan tun daga qofar gdan tasan wani abu ya faru gabanta ya yanke ya fadi tayi baya luuuuuu zata fadi yayi saurin tarota amma ta suma nan fa hankali ya dawo kanta ya dauketa shida Hajiyansa da aunty Zarah suka tafi Asibiti bayan wani dan lkc ta farfado tana tashi ta riqe hanunsa ta fashe da kuka tace “don Allah Sulaiman kada kacemin Abdulhameed ya mutu zuciyata bugawa zatayi..." Rufe mata baki yayi yace “ai dama na sani nasan tunaninki kenan to ki kwantar da hankalinki bashine ya mutu ba..." katseshi tayi da cewa “to waye waye ya mutu D.S?" Share hawayen idonsa yayi yace “Nihal ce da..." Saikuma yayi shiru daya tuna irin son da takewa Shurafah kullum burinta akan Shurafah ya qare katse masa tunanin tayi da cewa “dawa kuma D. S?"
Janye hanunsa yayi daga nata ya fice daga dakin da sauri Aunty Jameelah tace “kunyi Mata shuru ai dolene ta sani Umaimah hqr zamuyi Allah ya karbi rayuwar Nihal da Shurafah jiya da magaruba sakamakon gobara da sukayi a kitchen kiyi hqr Allah zai mayar miki da wadda tafita” ajiyar zuciya tayi tana kallon Aunty Jameelah tana furta “Innanillahi wa innah ilaihir raji'un” iyakar abinda take furtawa kenan har zuwa yamma da D.S ya dawo likitan ya sallameta suka tafi gdan rasuwar ta wucce akayi zaman uku da ita taso tayi kwana bakwai amma ya hanata yace ta dawo ana gobe bakwai din.
Haka kuwa akayi ana gobe bakwai da kansa ya kawota tunda ta shigo unguwar taji gabanta yana faduwa hakadai ta daure ta rinqa yi masa yaqe suka fito yana riqe da hanunta saboda cikinta yayi nauyi da girma sosai kamar yakai wata tara bayan yanzu ne ya shiga na takwas tana daga qafarta daqyar suka shiga parlourn yanata zuba mata sannu yana riqe da jakarta dagowa sukayi a tare idonsu ya sarqe da juna taja baya da sauri ta shige jikin D.S inda shikuma ya miqe da sauri yana nunata da yatsa yana kallon cikinta yace “Blo... bloody ciki......."
0 comments:
Post a Comment