A gajiye shuairat ta fada gado saboda hanyar mubi xuwa yola da dan tazara tsakaninsu, bayan ta huta kadan ta fada wanka ta fito kenan mr president ya shigo rike da salman yana murmushi yace
"Ke kuwa haka akeyi...daga dawowa se ki gudu dakinki kin bar min daddy na da yunwa "
Dariya takeyi tace
"Wannan Dan lukutin daddyn naka ya gama tsoseni yana ramar dani"
Ckn wasa ya harareta yace
"Wato daddyn nawa ne Dan lukuti koh...shikenan bari na kira daddyn Lagos sai na sanar dashi abunda kika fada"
"Lahh..rufamin asiri nikam ba ruwana wllhi"
Daga nan ta karbe yaron ta xauna a gefen gadi dama towel ne a jikinta nan ta bude ckn style ta fara bashi nonon yana sha mr president ya xauna a gefe ya tallabo kumatu yana kallonsu yana murmushn jin dadi..shikam de yayi sa'a a duniya babu abunda ya rage bai mallaka bah daga ya'ya har dukiya ga kwanciyar hnkli da koshin lafiya ga kuma mace ta gari wacce ta wadata shi da komai a hnkli ya furta
"Alhamdulillh"
Shuairat ta juya Suka hada ido tace
"Lfy my man? ...naga kam zauna kayi shiru"
Ya taka ya dawo kusa da ita ya xauna yana murmushi yace
"Ina godewa ubangiji ne da ni'imomin da ya bani a rayuwa ..tabbas babu abunda narasa a nan duniya shiyasa nake godewa Allah da ya bani komai na rayuwa cki kuwa harda ke"
Ya karasa maganar yana shafa kumatunta wani dadi ne ya xiyarci xuciyar shuairat mr president ya lumshe ido sannan ya cigaba da cewa
"Ina alfahari dake akoda yaushe ..ina sonki har raina kuma baxan daina sonki ba har karshen rayuwata sabida ke kika dawo da farinciki a Rayuwa...da bansan me so bah, amma a kanki na fara soyayya nasan dadinta kuma a kanki na fara sanin menene shakuwa.shuairat ke abun alfahari na ne ..ina sonki sosai, kin soni kin zauna dani kin kular min da ya'ya na baki taba hantararsu bah kin jawosu a jiki kin maye gurmin mahaifiyarsu kin kula dani a lokacin da nake bukatar hakan baki gujeni bah kin xauna dani kin......
"Shhhhhh....haba ya isa haka pls"
Shuairat ta sanya Dan yatsa ta rufe masa baki
Wani guntun kwallah ne ya fito a idonsa yana murmushi yace
"Allow me ..kin cancanci yabo a gareni kinyi min halaccin da ba kowace mace bace xata iya yiwa mijinta"
"Nayi hakane saboda Allah da zuciya daya nayi ba don...
"I knw Ayshata..but u deserv it daz y...I rily Lov u Aysha"
"I lov u too"
Peck ya manna mata a goshi tana murmushi ta kwantar da salman a gado yana mata dariya tana kaunar yaron fiye da komai a duniya Amma kunyar mutane yasa take kawar da kai tana nuna masa halin ko in kula..hannu taji a saman kirjinta ckn tsananin kunya ta juya tace
"Haba swt hrt salman yana kallonka fah"
"Ah-ah yasha rabonsa saura ni "
Ba kunya kuwa ya fara tsotse na fulaninta shuairat kam kulle ido tayi wai tana kunyan salman๐๐๐.yayi romancing dinta daga karshe ya dagata cak Suka fada bayi tare sukayi wankan sunayi suna wasanninsu irin ta masoya.
Bayan 5days ta gama ware gajiya ta shirya taje yini a gidansu ta kai musu tsarabar Adamawa da na Lagos sultan kuwa tamkar ya shige jikinta haka ma umaima yaran suna son shuairat ynxu jinta suke kamar ita ta haifesu.har yamma ta kira driver ya kaita gidan yayan ta, ta shigo da sallama a falon kida ke tashi kamar ana party a gidan carab! Suka hada ido da yarinyar shuairat ta nunata da yatsa
" kee...me kikeyi a nan gidan"
Yarinyar ta fara xaxxare ido...
๐ค๐ค๐ค๐ค ina Suka taba haduwa???
Muje xuwa..Lov u all๐๐
[2/21, 2:41 PM] Reefat: ๐NI DA SHUGABAN KASA๐
*77*
By *Reefat yahya*
Shuairat da fatee sun tsaya suna kallon -kallo shukrah ce ta sakko daga bene tana ganin shuairat ta hada face tace
"Lfy sahiba na ganku cirko-cirko"
"Uhm..emm..ba komai bakuwa kika yi daz ol"
"Dole ki ce bakuwa ai munafuka gara ma ki tattara kibar gidan nan cos yaya ba....
Shukrah ta dagawa shuairat hannu tace
"Um um...malama dakata! Nan ba gidan mr president bane bare azo ana bada order..nan gidana nane baxaki shigo har gida ki ci mutuncin bakuwata "
"Aw..haka kika CE? Shikenan a bar maganar Amma duk abunda ya biyo baya ki kuka da kanki"
Daga nan shuairat ta juya ckn bacin rai tabar gidan Allah yasa dama driver na jiranta a waje daga nan ya ja mota Suka koma gidan iyayenta, dakinta ta wuce ta fada gado ckn tsananin damuwa umaima ta shigo rike da salman ta zauna a gefe
"Lfy mom ya na ganki wani iri haka"
"Him..shukrah tana ckn hadari wllhi"
๐ณ me ya faru"
"Fatee lion na tarar a gidanta"
"Mom sultan wacece fatee lion kuma"
"Hmm..ynxu ne nagane meyasa shukrah ta canza min ta tsaneni ta daina kulani nasan duk hudubar fatee ce"
"Mom sultan kin ajiyeni a duhu"
"Umaima Allah ya rabamu da sharrin fatee cos yarinya ce mai hadarin gaske..ta kasance tana bin manyan mata masu kudi tana yin lesbianism dasu kuma tana asirce mazajensu ta rabasu sannan ta kwashe kudadensu tayi gaba, fatee bata taba yin aure bah kuma batada sha'awar hakan tafi son harka da mata a dalilinta mata dayawa Suka rabu da mazajensu she is a dangerous gal Allah"
Umaima ta nitsa tace
"Toh mom ina kika Santa kuma me takeyi a gidan yaya bash"
" a wani grp din watsap ne aka taba tura pix dinta dama tana grp din ta nemi wata daga ckn yan grp din da lalata yarinyar CE ta tona asirinta aka cireta daga grp tare da tura pix nata , kuma mun taba haduwa da ita a sahad stores ta cemin tana son yaya bash bata taba jin wani namiji ya burgeta ba sai shi..kuma tayi ikirarin aurensa kinga dole hankalina ya tashi "
Wani dogon numfashi umaima taja sannan tace
"Hw comz tazo gidan ?
"I rily donno...but ina zargin cewa a watsap Suka hadu da shukrah don shukrah ta fiya shiga grps sosai"
( mata a kiyaye masu shigan groups da basu sani bah muyi hnkli kada mu shiga inda yafi karfin mu ..ynxu watsap yayi kaurin suna ya zama hanyoyin yada jita-jita yada gulma da hotunan batsa , kungiyoyin cult , lesbians da sauransu don haka a kiyaye a kula asan grp din da zaayi joining Allah ya tsaremu baki daya ameen..wasu sun shiga watsap ne da wata manufar ta daban Allah ya tsaremu da sharrinsu)
Haka dai shuairat ta cigaba da bawa umaima labarin fatee har magriba tayi Suka gabatar da sallah tare da shirin komawa don umaima da sultan duk tare xasu tafi.
******shukrah kuwa ta juya gun fatee tace
"Dama kun taba haduwa ne?
Fari da ido tayi ckn kissa tace
"Laa..nifa yau na fara ganinta tamin kyau ne shiyasa na tsaya kallonta ita kuwa ko meyasa take son na bar gidan oho"
Guntun tsaki shukrah taja tace
"Rabu da munafuka haka take sai ta dinga commanding mutane tmkar ita ta haifesu wannan ma an sauke girman shugabancin da har ynxu mijintane shugabankasa kam bansan wane kallon banza zata yiwa mutane bah"
"Ohh...shuairat CE? Gaskiya tana da kyau akwai alamar Hutu a tattare da ita"
"Hmmm ba tana cin arxiki bah"
"Shiyasa nace miki ki daina sakewa mijin nan naki don zai rainaki wllhi matukar kina yawan bashi girma ze dinga nuna miki iko da gadara"
"Toh ni ya zanyi sahibah...
"Yawwa ki bude kunne da kyau ki saurareni...da farko duk wata tarba na Barka da dawowa ba naki bane, idan ya shigo ki daure fuska ki bari shi ya fara miki magana kuma ki daina yawan sake masa fuska don kar ya raunaki.matukar baki sake masa wllhi zeji tsoronki sosai, zancen girki kullum2* ba naki bane yana da kudi meyasa bazai kawo miki masu aiki bah? Ita kanwar tashi ba ke kanki cewa kikayi ko tsinke bata dagawa a gidan bah?"
Shukrah tayi shiru tana nazarin kalaman fatee๐ค๐ค๐ค
"Kuma haka ne fah...wllhi duk abubuwan da kika fada gskiyane"
"Ahtoh...ki zauna kekam kina ta shan wahala kullum gaki nan a kitchen kamar wata mai aikin salary, wllhi kika sake kina aiki kullum ynxu zaki rame ki sabe kiyi losing shape ya auro sabuwar budurwa su zauna tare"
"Dankari...wllhi bai isa bah...cabdi ni da kishiya? Hmmmm...lallai zaa yita kuwa"
Dariyar mugunta fatee tayi tana xancen xuci tace
"Kidahuma bagidajiya kawai...xaki gane kurenki ai sai na auri mijin naki muga karshen tsiya"
A fili kuwa murmushi tayi tacewa shukrah
"Yawwa..ina fatan kinyi amfani da pils na hana daukan ciki da na kawo miki koh?
"Haba tun yaushe na shanye gaba daya mah"
Dariyar mugunta fatee tayi tace
"Ba sauki "
"Ah..kina ganin waleed kawai na Haifa Amma har na fara tsufa gashi nan da shegen jaraba "
Suka fashe da dariya har da tafawa ( hmm..Allah ya shirya).
Bayan sallar isha bash ya shigo tare da sallama suna xaune fatee ce ta amsa shukrah kam hankalinta na kan TV bash ya danyi Jim..sannan yace
"Shukrah tafiya ki sameni a daki"
"Me kake son gayamin ai wannan Ya'r uwata ce koma menene kam fada kawai"
Murmushi mai ciwo yayi sannan yace
"OK dama tafiyace ta kama ni
ynxu jirgin 10 xamu bi xuwa chicago"
"Aw..toh yayi kyau a dawo lfy"
Daga nan ta cigaba da kallonta ran bash ya baci sosai haka nan ya juya ya dauki jakarsa yabar gidan xuwa gidan iyayensa don waleed ma yana can..kuma duk shirin fatee CE ta CE shukrah ta mayar da waleed gun iyayen bash don ragewa kanta dawainiya.
Karfe 11 Suka kwanta bacci shukrah ta gama shirinta Sab...dama irin wannan Damar take jira ,ta tashi daga dakin da aka mata masauki ta xuba wasu kwayoyin magani a ckn exotic mai sanyi dakin shukrah ta wuce kai tsaye ta tura kofar shukrah tana danna wayarta da alama chat takeyi
"Sahiba bakiyi bacci bah"
"Mtsww wllhi na kasa baccin kuma wani tsoro ne ya shigeni "
"Haba dai..ko zaki zo mu kwana tare"
"Bazan takuraki bah"
"Aa ba komai wllhi"
"Toh nagode ..ga juice fah"
"No..kisha kayanki am ok"
"Kyamata kike yi? Ok sorry "
"Haba sahiba wace irin kyama kuwa"
Nan shukrah ta tashi ta karbi cup din fatee tana murmushn samun nasara aikuwa ta shanye gaba daya ta ajiye kofin...fatee ta kwanta a gefe dama wata Ya'r vest CE a jikinta.bayan 5mins shukrah taji gaba daya jikinta ya mutu ga kuma muguwar sha'awar da ta taso mata se maida numfashi take
"Lfy maman waleed"
"Uhmm..wllhi bana jin dadin jikna ne"
"Kodai kin fara missing din maigidan ne"
"Wllhi kuwa"
"Ok bari na taimaka miki"
"Taimako? Hw?
Bata Ankara ba taji bakin fatee ckn nata tana mata wani kalan kiss da koh bash bai taba mata irinsa bah..sai kuma ta fara shafa na fulaninta tana murzasu hankalin shukrah ya gushe nan itama ta fara maida martani haka dai Suka kasance har after 12 daga nan kuma fatee ta tura yatsanta a gaban shukrah ta fara wasa dashi har kururuwa shukrah take fatee shu'uma CE sosai...
(Hmm Allah ya tsaremu)
Muje xuwa
[2/21, 2:41 PM] Reefat: ๐NI DA SHUGABAN KASA๐
*78*
By *Reefat yahya*
Da safe shukrah ce ta fara tashi ganin kanta babu kaya a jikinta yasa ta fara tuna abunda ya faru...nan kwakwalwarta ya tuna mata abubuwan da Suka faru a daren jiya, wani wawan mari ta sakarwa fatee ba shiri ta farka tare da tallabo kumatu wani Marin shukrah ta sake ajiye mata tare da cewa
"Azzaluma! Munafuka! Mayaudariya! Dama halinki kenan?...Allah ya isa tsakanina dake bazan yafe miki bah, kuma ynxu zaki tashi ki barmin gida macuciya...tirrr da hali irin naki"
Tana me xubda hawaye ta fada bayi wanka tayi tare da daura alwala sannan ta fito fatee bata dakin haka tayi sallah tana istigfari tana kuka tare da yin Allah wadai da hali irin na fatee.
Fatee kuwa dariyar mugunta tayi tare da cewa
"Yarinya ai kuka ynxu kika fara ...mu xuba nida ke kuma wannan marin se na dau fansa akai"
Daga nan taja akwatinta tabar gidan mai gadi yana mamakin fitan safiya irin haka.
Bayan kwana3 bash ya dawo daga tafiyarsa bai samu wani tarban kirki ba don kuwa har ynxu tana amfani da hudubar fatee ..sai wani hada rai take.
******shuairat CE zaune a falonta daga gefe kuma salman ne yana kwance ckn gadaje irin na kananan yara umaima ta shigo tare da sallama a gajiye ta fada kan kujera
"Yadai ..yan matan final year"
"Hmmm..mom wllhi na gaji sosai, exam din yau de se adua"
"Allah ya bada sa'a"
"Ameen...don Allah mom sultan ki tayani da adua"
"Don't worry u'll pass insha Allah ..ki kwantar da hankalinki baki da matsala"
"Nagode"
Waya ta kira masu aiki Suka shigo mata da abinci bayan ta gama ci shuairat tana murmushi tace
"Albishirinki"
"Goro"...
"Fari ko ja?
"Ummm...se wanda kika xaba amma xan baki fari Sol"
"Yawwa..gobe insha Allah dad xe bude textile industry a kano ki shirya flight din....
"Yeaaa...umaima bata bari ta karasa ma ta fada jikin shuairat ta rungumeta tana dariya"
"Nidai kada ki karyamin mata da shirmen nan naki"
Mr president ne yayi wannan furucin a yayinda yake shigowa nan kuwa yayi sallama ya koma kusa da shuairat ya xauna umaima ta xare jikinta tana murmushi tace
"Congrats dad"
"Tank u ya exam"
"Alhamdulillh"
"Allah ya taimaka ya bada sa'a kuma Allah yasa a gama lafiya"
"Ameen dad nagode"
"Ina fatan de baki da examz gobe "
"Ehh..har jibi ma bani dashi"
Dariya sukayi shuairat tace
"Ina ruwan umaima sarkin son yawo"
Umaima tana dariya tace
"Allah ina matukar son kano ne"
Dad ya juya yana murmushi yace
"Kodai a can surukin nawa yake"
Shuairat tayi saurin cewa
"Who knows ..nifa ban taba ganin wani yazo wajenta fah"
"Kyaleta..na bata nan da 1month ta fito da miji don tana gama final examz nata na next semester da 1week zan aurar da ita"
Umaima ta shagwabe fuska tace
"Haba dad..kamar ka gaji dani"
"Toh umaima zaman me zakimin? So kike na ajiyeki nayi ta kallo?..ynxu idan wani ya shigo ya ganki tare da Aysha ma ai se a rasa wacece matata a tsakaninku"
Shuairat me xatayi inba dariya bah..umaima kuwa tamkar xatayi kuka nan ta tashi tana tafiya dad yace mata
"Mark my words girl..am not joking"
Shuairat ta juya tana kallonsa tace
"Da gaske kake?
"Yeah...am serious wllhi, matukar lokacin da na bata ya wuce bata gabatar da kowa bah ni zan zaba mata duk wanda naga dama"
"Haba swt hrt ya xakayi haka"
"Don't worry..u will c Allah ya nuna mana lokacin"
"Ameen...
Nan ya jawota a jikinsa yana cewa
"Com here!..kin ajiyeni ko wlcm kiss baki min ba kun cikani da surutu"
Wani passionate kiss ya fara mata dakyar ta kwace kanta tana cewa
"Haba falo muke fah..baka tunanin wani ya shigo"
Murmushi yayi yace
"Babu mai shigowa don kuwa na basu rules na gidan babu wanda zai shiga last floor matukar ba ke kika nemesu bah"
Bai jira amsarta ba ya cigaba da kissing nata salman ne ya farka yana Neman abincinsa ba shiri Suka sake juna mr president ya shafa kai tare da cewa
"Gaskiya daddy na kana yawan shiga hakki na fah"
Dariya shuairat take masa sannan ta dauki salman tana basa nono mr president kuwa ya xauna a gefe yana masa wasa yaron se dariya yake
Shuairat tace
"Kana sa shi dariya idan ya kware ba ruwana"
"Da ruwanki"
Suna hira suna dariya.
A can ckn daki kuwa umaima ta kwanta tayi shiru tunanin kalaman mahaifin nata take ..tasan halinsa idan ya fadi magana baya canzawa , hankalinta ya tashi tabbas akwai matsala ita tasan duk duniya babu wanda take so sama da bash amma har yau bai furta yana sonta bah shin ya xatayi?
Zuwa xatayi ta zayyana masa halin da take ciki ko kuwa mahaifin nata xata fadawa? Haka ta kasance ckn rudani dakyar ta tashi ta shirya kayanta misalin 4pm jirginsu ya daga xuwa kano tana faman Neman bash a airport Amma Sam bata ganshi bah.
Bayan sallar isha suna zaune a falonsu dama mr president yana da gida a garin kano don haka can Suka sauka falo 2 ne a gidan da dakuna 6 se kitchen da dinning area daga waje kuma bangaren baki ne. Xaune suke a dayan falon shuairat tana kallon news umaima ta xauna shiru ta buga uban tagumi sultan kuwa yana wasa da salman , kamar daga sama Suka jiyo sallamar bash ya shigo tare da waleed nan kuwa sultan ya ruga a guje yayi hugging dinsa
"Oyoyo uncle Nah..
"My boy ya kke "
"Lfy uncle nayi kewarka sosai kuma nagode da ka kawomin kani Nah"
Nan sultan ya rike hannun waleed Suka koma gun salman Suka cigaba da masa wasa. Bash ya xauna Suka gaisa da shuairat tna kallonsa tace
"Ina maman waleed na dauka tare xaku zo"
"Nop...na barta a gida"
"Y?...haba my yaya "
"Bazaki gane bane baby..dama ina son muyi wata magana amma se mun koma ABJ"
"Hop de lafiya"
"Umm..kedai ki bari mu koma"
"Toh..Allah ya kaimu"
"Ameen "ya amsa a gajarce yana satan kallon umaima wacce tayi nisa ckn tunani yayi Dan kasa da Murya yace
"Ita waccan meyake damunta"
Murmushi shuairat tayi sannan tace
"Ita da dad ne as usual"
Daga nan bash ya tashi ba tare da ya kalli bangaren umaima ba ya sallami shuairat yayi ficewarsa.
Hmmm...wace irin magana bash xeyi da shuairat kodai batun umaima ne????๐ค๐ค๐ค๐ค
Muje xuwa.....
[2/21, 2:41 PM] Reefat: ๐NI DA SHUGABAN KASA๐
*79*
BY *Reefat yahya*
10pm mr president ya shigo ya sanarda umaima ta hadawa bash tea ta kai masa yana dayan falon xuciyarta na harbawa dole ta tashi ta hada sai kuma ta xumbula dogon hijab ta nufi falon ta shigo tare da sallama firgigit ya amsa dama yayi nisa ckn tunani suna hada ido tayi saurin dauke kanta nan ta ajiye masa cup din ta juya xata tafi ya kira sunanta a hnkli
"Umaima!
Cak...ta tsaya ba tare da ta juya bah ya sake cewa
"Dawo ki xauna"
Ba musu ta dawo ta xauna a kujerar da yake kallon nasa
"Umaima meyake damunki"
"Kaima meyake damun ka?
Murmushi yayi wanda ya Kara fito da kyawunsa yace
"Ni nace miki wani Abu yana damuna ne?
"Toh.. Ni na gaya maka nawa ne?
"Umaima fuskarki ta nuna kina ckn matsala tell me"
"Kaima ai fuskar taka ce ta nuna hakan"
Shiru yayi daga bisani yace
"Bansan yaushe kika fara boyemin matsalolinki bah..da can baya har nemana kike idan kina ckn matsala Amma ynxu ki canzamin I donno y"
"Hmmm...naga babu amfanin hakan ne shiyasa"
"Haba umaima...don na kasa furta miki Kalmar so?
๐ณ๐ณ๐ณ๐ณ ta daga kanta Suka hada ido tayi saurin sauke nata daga ta mike zumbur ta bar masa falon.tagumi bash yayi..shidai yasan yana matukar kaunar umaima tun ba yau bah Amma Sam ...ya kasa gaya mata hakan don gani yake tamkar tafi karfinsa bata dace dashi bah, mahaifinta babban mutum ne mai arziki shiyasa yake ganin kamar soyayyan nasu baxata yiwu bah..duk da cewa ya gane irin tsananin son da take masa Amma shi bazai iya tunkarar mr president da wannan zancen bah.
Umaima tana kwance bacci ya kaurace mata sai tunanin kyakkyawar fuskar bash take gani ..tana sonsa kamar ta hadiyeshi Amma tayi alkawarin danne wannan son matukar bai fito ya furta cewa yana sonta bah ta gwammace sonsa ya zamo ajalinta akan ta bude baki ta gaya masa duk da yagane halin da take ciki.
A bangaren bash ma hakan ta kasance sai faman sake2* yake ga uwa uba canjin da ya fuskanta a gun shukrah. ..kwata2* ta daina kulasa abinci ma sau1 take a rana ga kuma bukatarsa Sam ta daina amincewa dashi..abun duniya ya masa yawa dakyar bacci barawo ya saci wadannan masoyan biyu.
Taro yai taro jamaa ne makil duk inda ka duba ga kuma yan Chinese yawanci sune ma'aikatan katafaren kamfanin mai suna
*AS4 textile industry* bayan an kaddamar da bude sabon kamfanin aka raba abinci da sauran abubuwa daga karshe aka rufe taro da adua ga yan jarida nan birjik sai daukan rahoto suke..ckn kamfanin Suka shiga tare da iyalansa da sauran abokan arxiki daddy ma ya halarci taron yana rike da salman duk yawon da suke story building ne mai kyawun gaske ga ofishin maaikata nan birjik abun de ya hadu.
Har bayan azahar Suka dugunxuma xuwa gida dama da masu aiki Suka zo don haka bayan sunyi sallah Suka baje a dinning, daddy shuairat mr president umaima sultan bash waleed se kuma salman take hannun kakansa suna cin abinci suna barkwanci gwanin sha'awa daddy yayi gyaran murya ya fara magana
"Dama zancen umaima ne boy, akwai wani abokina yace yana nemawa dansa aurenta shine nace sai nazo zamuyi maganar"
๐ณ๐ณ๐ณ๐ณ umaima ta zare ido tace
"Haba daddy...
"Ke rufemin baki shashasha kawai..kina ajin karshe a jami'a me ya rage miki?
Mr president ne yace
"Yi hakuri daddy daman nima na gaya mata idan ta gama da 1week zan aurar da ita kuma...
"Gafara can...dama ba kai kake biye mata bah, idan ba kam dage bama da zan bari tayi karatun jami'an ne?...toh nidai na gama magana aure de dole tayi ko taki ko taso"
"Sorry daddy Nah..ba ina goyon bayanta bane but na bata damane ta fito da wanda take so sai ayi auren"
"Bana son shiririta ita wannan ka taba ganin wani yazo wajenta ne? Ba ta dauki girman kan tsiya ta dorawa kanta bah..gani take tmkar tafi karfin kowa "
Sai ynxu shuairat tasa baki tace
"Allah ya huci xuciyarka daddy insha Allah xaayi auren nan ba da dadewa bah"
Sai ynxu yayi murmushi ckn jin dadi yace
"Yawwa Ya'r albarka ynxu naji magana..kinga mijin naki da ya'rtaki duk mashirmata ne rabu dasu "
Murmushi shuairat tayi ta kashewa mr president ido sannan tace
"Don't worry daddy kam kwantar da hankalinka "
"Tank u my Dota...am now counting on u"
"Trust me daddy"
Daga nan Suka fara hirarsu mr president kam yasha jinin jikinsa bash kuwa sai Satan kallon umaima take ita kuwa ta cika tayi famm..murmushi yayi ya mata gwalo batare da kowa ya gani bah yace
"Gaskiya gara a aurar da ita da wuri daddy..don kuwa ta fara tsufa"
"Yawwa ganemin hanya dai basheeru..mu a zamaninmu mace tana 13-14 zaa aurar da ita Amma ynxu yahudu ya bata muku rayuwa kuna nan kuna biyewa bokon banza"
Umaima dama kiris take jira nan ta fara kuka ta tashi tabar dinning daki ta wuce shuairat ta harari yayan nata tace
"Se kaje ka lallabata ai..kasan halinta sarai Amma kake tsokanarta"
Daddy yace
"Rabu da wannan shagwababbiyar "
Dama abunda bash yake so kenan..don haka ya tashi yabi bayanta mr president kuwa ya cigaba da cin abincinsa sultan kuwa sun koma falo da waleed. daddy ya juya yana kallon Dan nasa yace
"Boy wai fushi kayi "
Shiru bai amsa bah daddy ya shafa kansa yace
"C'mon..smile my boy, kam tsufa ai fushi ba naka bane "
Ya hada rai yace
"Toh..daddy ba Kaine kake min fada akan laifin da ba nawa ba"
๐ณ๐ณ๐๐๐shuairat bata San lokacin da dariya ya kubce mata bah tace
"Oh...dad sultan yaranka suyi shagwaba kaima kayi?
"Daddy ka jita koh..
"Yi hakuri boy din daddy duk laifina ne OK"
Haka daddy ya cigaba da lallaba mr president tamkar wani karamin yaro shuairat kuwa sai tsokanarsa take tana mamakin irin son da daddy yakewa dannasa Sam baya so yaga bacin ransa ko kadan.
Umaima kuwa ta fada gado tana rusa kuka ..ita ba kalaman bash ne damuwarta ba aa xancen hadata da wani da daddy yayi ne ya daga mata hankali ..shikenan ta rasa bash har abada! Ya shigo ya tsaya yana kallonta bata ji shigowarsa bah ya nemi kujera ya xauna a hnkli ya furta
"Tashi ki xauna magana xamuyi"
Ta juya jajayen idanunta tace
"Baka da abunda zaka gaya min kawai ka fita ka barmin daki "
"Look umaima am sorry bansan kalamai na zasu bata miki rai haka bah...am sorry pls"
..hmmm lallai ma wato ba zuwa yayi yace yana sonta ba kawai yaxo bata hakuri akan silly maganar da yayi dazu? Bash y? Meyasa yake wahalar da xuciyRta?...umaima CE ke wannan tunanin hawaye wani na bin wani ta nuna masa kofa ckn tsawa tace
"Out of my sight ..now!
"Sorry...
"I said...out...nowww!
Ta karasa ckn daga murya nan ya juya ya fita ckn bacin rai ita kuwa ta kara fashewa da wani sabon kuka
"Shikenan na rasashi har abada"
"Baki rasashi bah matukar ina Raye...babu abunda zaki nema a duniya ki rasashi umaima"
๐ณ๐ณ๐ณ ta juya don tabbatar da abunda kunnuwanta Suka jiye mata ...carab! Suka hada ido....
Muje xuwa...
[2/21, 2:41 PM] Reefat: ๐NI DA SHUGABAN KASA๐
*80*
By *Reefat yahya*
*dis page is dedicated to Rabeah majeed๐ tnx 4ur kia*
N ~2all fanz of nida shugabankasa ina sonku sosai..mr president ma yana sonku. Jameelah feekah n co, tnx to u all~
Umaima tana daga kanta Suka hada ido da shuairat tayi saurin sunkuyar da kai shuairat ta karasa tare da rungumarta tana rarrashinta umaima kuwa sai hawaye ke fita a idonta tana kuka ..wani irin radadi take ji a ckn xuciyarta
"Umaima am sorry..I donno hw u feel abt dis but am very sory"
Ta share hawayen da yake xuba tace
"Mom pls..ki taimakamin ina sonsa bazan iya rayuwa idan babu shi bah"
"Zaki rayu insha Allah..ki kwantar da hankalinki burin ki zai cika ckn kankanin lokaci"
"Kina nufin zaki taimakeni"
"Matukar hakan zai sanyaya ranki umaima I can do dat 4u"
Nan umaima ta kankameta ta cigaba da kuka tana cewa
"Tnx so much...I Lov u mom sultan"
"Shhhh...ya isa haka bana son ki sake cewa komai, kiyi shiru da bakinki ki xuba ido..yaya zaixo ya durkusa a gabanki ya furta miki kalmar so harma ya nemi ixinin aurenki I promise"
Haka shuairat ta cigaba da bawa umaima hakuri dakyar ta daina kuka daga nan Suka tashi don gabatar da sallan la'asar.
D next day Suka koma ABJ daddy ya wuce Lagos umaima bata kara saka bash a ido bah duk tabi ta damu.
Da dare shuairat tana xaune a falo aka sanar da ita xuwan yayan nata nan ta bada ixinin shigowa dama ita kadai CE a falon ya shigo tare da sallama ta amsa Suka gaisa ya fara magana
"Baby magana zamuyi ta fahimtar juna pls..kada ki boyemin komai ok"
"Ok my yaya..go ahead"
"Baby.. Kin xauna da shukrah sama da 10yrs kinfi kowa sanin halayenta shin wai dama kinsan bata da halaye na gari shine kika bada shawara na aureta?
Tambayar yaxo mata a bazata..ita ta dauka zancen umaima zasuyi...muryarsa ne ya dawo da ita daga tunanin
"Answer me..."
"Umm..emmm yaya u knw wat"
"C...baby don't dare lie to me ki fadamin gaskiya"
"Calm down pls yaya...meya faru tsakaninka shukrah just tellmi"
"Babu abunda bai faru bah..shukrah ta canzamin gaba daya, she is now a monster"
"Subhanallah..yaya y u saying dis...
Idanun bash sun kada sunyi jaa dakyar yace
"Bazan boye miki u r my 6* n she is ur friend.. Baby nayi nadamar auren shukrah"
"Innalillahi...abunda shuairat take nanatawa kenan dakyar ta daure tace
"Yaya am very sory abt dat...but kowa yasan shukrah is a good person maybe zugin kawaye ne "
Tsaki yaja Sam babu mafita don haka xumbur ya mike ya mata sai da safe yayi tafiyarsa , shuairat ta kasa motsawa daga inda take lallai shukrah na ckn matsala dole ta nemi hanyar da zata bi ta daidaita tsakanin su. Dare yayi sosai tana nan xaune a falon gaba daya ta rasa me ke mata dadi, mr president ne ya shigo ya sameta da taimakonsa ta rage yawan tunanin da take sukayi shirin kwanciya.
***bayan 2weeks umaima ta gama jarabawar first semester dinsu saura semester daya ta gama makarantar Hutu na musamman mr president ya shirya musu dama sultan suna Hutu , tafiyar kasar China ya shirya musu xasu kaiwa Chinese president xiyara a hong kong daga can zasu je Singapore da kuma Korea ..murna tamkar suyi yaya nan kuwa ya kira bash ya sanar dashi cewa tare zasuyi tafiyar don haka ya shirya shi da iyalinsa duk zasu tafi.
Ckn tsananin farin cki ya wuce gida yasan dole zasu shirya da shukrah a Daren yau matukar taji wannan kyakkyawan albishir don kuwa zaman nasu har ynxu babu wani sauyi tana gallaza masa son ranta...bash yana da hakuri sosai samun irinsa a wannan xamanin se a tona, bai taba gayawa wani sirrin zaman nasu bah face shuairat itama bai sanar da ita komai bah...ya shigo falonsu babu kowa daki ya wuce kofar a bude take yasa kai xe shiga kenan Amma abunda kunnuwansa sukaji yasa yayi Saurin komawa da baya ya labe a gefe yana sauke numfashi... Shukrah tana magana ne a waya tana kuka tace
"Anti wllhi jinin yaki tsayawa kuma Dr ya gayamin cewa pills na tsarin iyali da nayi amfani dasu su Suka jawomin wannan matsalar"
Tayi shiru da alama tana sauraron me ake gaya mata daga dayan bangaren sai kuma tace
"Ni ba wannan bane matsalata..cewa yayi dakyar idan zan sake haihuwa saboda mahaifar ta lalace"
"Innalillahi wa innailaihi raji'un..abunda bash yake nanatawa kenan.hawayene ya fara gangarowa bisa kuncinsa ya runtse ido, shukrah ta cigaba da cewa
"Idan yaji wannan maganar nasan sakina xaiyi..kuma wllhi iyayena ma zasuyi fushi dani, pls anti ki taimaka min yau ya zanyi? ..wayyo Allah na wllhi sharrin shaidan ne da kuma fa....
Bata karasa ba taji takun mutum a bayanta ckn hanzari ta juya Suka hada ido ya bita da wani mugun kallon da bata ganin irinsa bah๐ณ๐ณ๐ณ๐ณ
Wani gumi take hadawa ga fuska chabe2* da hawaye ba shiri ta sake wayar hannunta ckn raxana.......
...
...nima na ajiye tawa wayar
Hmmm ya bash zaiyi da ita?
Sakinta zai yi ?
Wane mataki zai dauka?
Ku biyoni...Lov u all๐๐
[2/21, 2:41 PM] Reefat: ๐NI DA SHUGABAN KASA๐
*81*
By *Reefat yahya*
Hawayene yake gangarowa a fuskar bash ya durkusa a gaban shukrah yana kuka yace
"Shukrah me na tsaremiki a Rayuwa ...wace irin tsana kike min da har yasa bakison hada jini dani..wane irin laifi na aikata da nayi deserving irin wannan punishment din tell me plsss..."
Ya karasa maganar yana kuka me ban tausayi shukrah ta xauna dabas a gabansa ta cigaba da kukanta tace
"Yaya don Allah ka yafemin nasan na aikata laifuka da dama a gareka amm...
Bai bari ta karasa ba ya dauketa da wani wawan mari xuciyarsa se tafarfasa take nan ya tashi yabar dakin..shukrah ta cigaba da rusa kuka ta nadamar abubuwan da ta aikata masa itakam fatee ta cuceta kuma laifinta ne daga haduwa da mutum a watsap se ta biye mata ta rusa farincikin gidanta..kuka sosai takeyi tana jawa fatee Allah ya isa ( ni Reefat nace ..ohh dama ke bakida tunani ne kawai daga haduwar watsap...mtsww๐๐๐ duk masu biyewa kawayen banza haka zasu kare ..Allah ya tsare mu da sharrin mugayen mutane)
Bash yana fita ya shige motar sa ya hada kai da guiwa yana kuka tamkar karamin yaro , ya share minti 30 yana kuka sannan ya fara kiran sunayen ubangiji ya dan samu sauki a ckn xuciyarsa daga nan yaja motar be tsaya koina ba sai gidan mahaifinsa.ya fito ckn sanyin jiki ya karasa ckn gidan waleed ne ya rugo da gudu ya fada jikinsa yana cewa
"Oyoyo Abba Nah "
Murmushn karfin hali yayi nan kuma ya tuna da zancen shukrah ya jawo yaron ya kankameshi sosai a jiki nan hawaye ya malale fuskarsa , mama CE ta fito daga daki tana Neman waleed turus...taja ta tsaya bata taba ganin dan nata ckn wannan halin bah .tayi gyaran murya tace
"Waleed kaje daki ka jirani ina xuwa"
"Yawwa mama..zaki bani sweet koh"
"Ehh..je ka xauna banda kiriniya gani nan xuwa ynxu xan kawo maka sweet har da chocolate"
Yaron ya hau tsalle nan ya sake uban nasa ya ruga aguje xuwa dakin mama , bash ya xauna kasan carpet yayi shiru ya kasa furta komai.mama kuwa ta juya xuwa dakin mijinta ta kirasa tare Suka fito bayan sun zauna baba yace
"Ni bazan nemi jin matsalar ka bah..koma menene kayi kokari ka kasance mai juriya da jajircewa, shi zaman duniya iyawa ne kuma mai hakuri shi zai dafa dutse har yasha romonsa..Dana! Na dade da gane cewa kana ckn matsala tun ba yau bah na lura da ramar da kakeyi nasan kana ckn damuwa kwarai da gaske kuma naji dadi da ka iya rike sirrin aurenka alhamdulillh ..hakan na nuna cewa ko bayan raina xaka iya rikemin iyalina"
Ya dan ja dogon numfashi sannan ya cigaba da cewa
"Nasan damuwar tsakaninka da matarka ce sabida baka rasa komai na rayuwa bah..don haka ina mai baka shawara ka cigaba da Hakuri wata ran zaizo karshe koma menene matsalar kayi kokari ka shawo kanta"
Bash yayi shiru ya jingina da kujera yana nazarin kalamn mahaifin nasa sannan ya share hawaye Muryar mama yaji tana cewa
"In banda shashanci matarka CE zata sa ka kuka kamar wani karamin yaro? Ai nasan dama zaa rina don ni kaina shukrah ta fara nunamin rashin kunya bare kai...dama Allah yayi ka shiru2* ba dole ta hau kanka ta xauna bah..tirrr! Allah wadai da mijin da zai xubda hawayensa saboda mace"
"Haba Fatima..ke da xaki bashi hakuri ki gyara tsakaninsu Amma kuma kina...
"Ah-ah Alhaji..abun ne da ban haushi wllhi, dubi yanda yaron nan yake zubar da hawaye tamkar wanda ya rasa iyayensa..toh wllhi bazan lamince hakan bah, don kawai ina zuba ido bana magana? Wllhi hakuri na ya kare dole na dau mataki akanta"
Baba yayi murmushi yace
"Kai mataa..halinku da tunaninku duk iri daya wllhi..toh in banda abinki Fatima kinsan me ya shiga tsakaninsu ne da har kike ikirarin daukan mataki?"
"Koma menene ai nasan ba karamin Abu bane zai sashi kuka irin haka"
"Wannan duk ba matsalar ki bace ..kuma babu ruwanki da maganar"
"Ya zakace babu ruwana a cki..dana ne fah?
"Sannu masu da' .."
Bash kam haushin kansa yakeji meyasa zai dagawa iyayensa hankali? Nan yayi gyaran murya yace
"Baba ..mama..Ku gafarceni maganar bata kai haka bah..ni aure nake son karawa ina Neman amincewar Ku"
"Dakyau yarona..Allah ya maka albarka , haka ake son namiji ya kasance mai xuciya ba wai ka xauna da mace daya tana wulakanta ka bah..haba ga mata nan birjik. ...gaskiya naji dadin wannan zancen"
Mama CE tayi wannan furucin ckn jin dadi ta juya tana kallon mijin nata ya watsa mata harara yace
"Yanzu ke idan nace zan kara aure zaki amincene ?
"Aure? Hmmm..Alhaji kenan! Ya kake magana kamar karamin yaro"
Maganar taso bashi dariya ya gimtse yace
"Toh ni ban amince da auren bah..matukar kika dage kuwa nima auren zan kara"
Yana gama fadin haka ya juya yabar falon mama ta bisa da ido ta tabe baki tace
"Kaji dashi..masifaffe kawai"
Nan ta maida hankali gun bash tace
"Kana jina koh...matukar ka tabbatar da cewa baka jin dadin zama da shukrah toh ni na baka dama ka kara aure, domin bazan shiga hakkinka bah..mu muka hada aurenku da shukrah kayi biyayya bakayi gardama bah don haka yanxu ina baka goyon baya ka auri duk wacce kake so..Allah ya tabbatr da alkairi ya kuma xaba maka mace ta gari "
Yaji dadin kalamanta sosai yace
"Nagode mama insha Allah zanyi yanda kika ce...ke dai ki cigaba da min adu'a"
"Ba damuwa tashi kaje ..Allah ya maka albarka ya baka nasara akan abunda kayi niyya..Amma pls ban amince maka da sakin shukrah bah, duk irin laifin da maka kada ka kuskura kace zaka mata saki kaji koh"
"Nagode mama insha Allah zan kiyaye..Amma kina ganin baba zai amince kuwa bayan ya nuna baya so"
"Barni dashi zai sakko ne ..kaidai ka cigaba da Neman auren naka zan tayaka da adua"
"Ok Nagode mama "
Daga nan ya tashi ya shige dakinta sai ynxu yaji sauki a ckn xuciyarsa , abinci ya nema yaci sannan ya fara hira da waleed yana biye masa sunata shirme.
*****saura kwana 2 tafiyar tasu sun gama duk wani shirin da zasuyi umaima sai xumudi ake don kuwa tana matukar son kasar China ...da dare mr president da shuairat Suka je yin sallama da iyayen shuairat , a falo Suka tarar dasu a zaune suna kallon news har ynxu baba yana fushi akan maganar auren bash..bayan sun gaisa mr president ya sanarda baba zancen tafiyar da zasuyi baba yace
"Ohh..ni bello! Mutanene sai yawace2* yau kuna nan gobe kuna can..wai Baku gajiya ne"
Dariya sukayi shuairat tace
"Baba yaushe mukayi tafiya? Tun bayan dawowarmu daga hong Kong fah babu inda muka sake xuwa"
Baba ya jefa mata wani irin kallo yace
"Watannin salman nawa? Ba uku bane ko hudu..bayan komawarki gidan kunje Lagos ..yola..mayo..maiha..mubi..kano ynxu kuma zaku tafi kasace sunkai biyar"
Dariya sosai suke yi shuairat tace
"Ai yana da kyau mutum ya zagaya duniya yasan abunda ke cknta idan har yana da halin yin hakan..dama baba kasan traveling yana daya daga ckn likes dina "
"Hmmm...Allah ya bada saa ya kaiku lafiya ya dawo daku lfy"
"Ameen"
Gaba daya Suka amsa haka Suka Dan taba hira daga bisani sukayi sallama Suka tafi.
Ku biyoni...๐๐๐
[2/21, 2:41 PM] Reefat: ๐NI DA SHUGABAN KASA๐
*82*
By *Reefat yahya*
*salam masoyana ina son sanar daku cewa bana karban ko sisi akan littafaina na samu labarin cewa wasu suna fakewa suna karban kudi kafin su turawa mutane littafai na , duk wacce ta karbi kudi da sunana ban yafe mata bah Allah ne zai mana hisabi ranar gobe kiyama..don haka masoyana ina son kusani cewa duk wacce tace ku tura mata kudi kada ku amince suna yin hakan ne don cimma wata manufansu Nagode...Lov u all*
11pm jirginsu ya sauka a hong Kong ..Chinese president tare da yan gidansa su Suka karbesu tun a airport cki kuwa harda jankim, ta rungume shuairat tana murnar sake ganinsu nan kuwa ta karbe salman a hannun umaima haka Suka karasa ckn mota sannan Suka dau hanyar gidan president.
Kyakkyawan masauki aka basu tare da lafiyayyen abinci, bayan sun huta sun ci abinci tare da gabatar da sallolin da ake binsu nan kowa ya shige daki don ware gajiya.shuairat ta fada wanka tare da salman bayan tayi masa wankan tayi nata sannan ta fito mr president ma ya gabatar da nasa wankan nan sukabi lafiyar gado ya kankameta a jiki salman kuwa yana kwance haka sukayi baccinsu mai dadi.d next day Suka shirya Suka fita yawon bude ido..sunyi kyau sosai umaima kam hnklinta a tashe yake don rashin ganin bash duk da tasan cewa tare xasu xo da shukrah.. Yinin ranar gaba daya hnklinta a tashe yake tana tunanin ko lfy har dare Suka koma gida sun gaji likis! Sallah suka fara yi sannan sukayi Wanka , a dinning table Suka hallara amma banda umaima.jankim se zuba musu hira take sultan ma yana zaune a gefenta mr president de se dariya yake ..kamar daga sama bash ya shigo tare da waleed ckn kananan kaya suke sunyi kyau sosai se qamshin turare ke tashi ya karaso tare da sallama fuskarsa dauke da murmushi , kamar hadin baki umaima ma ta fito a wannan lokacin tayi kyau sosai ..sanye take da pencil trouser fari da pink 3qtr gown mai Karen kyau tayi parking kitson calabar dake kanta da pink ribbon ga uban lipgloss a bakinta se sheki yake ..gaba daya kallonta suke musamman bash da ya gagara zama har ta iso ta jawo kujera ta xauna yana tsaye yana kallonta mr president ne yace
"Basheer xauna mana...yaushe ka iso"
"Uhmm..amm dazu nazo nagaji ne shiyasa na biya hotel nayi wanka na dan huta"
"Ok yayi kyau..u wlcm zauna kaci abinci"
Waleed kuwa kusa da sultan ya koma jankim kuwa se satar kallon bash take gayen ya hadu๐๐ bayan ya xauna ne shuairat tace
"Yaya ina ka baro shukrah"
"Tana gida wllhi ..akwai bikin da zaayi a can Adamawa shine tace barata samu daman xuwa nan bah"
Shuairat ta tabe baki tace
"Ikon Allah..shukrah da son zuwa outside shine tayi rejecting? ..abun mamaki"
"Auren Ya'r uwar mamanta ne daz y"
"Ok Allah ya tabbatar da alheri "
"Ameen"
Daga nan ya xuba abinci ya fara ci a hnkli..Amma gaba daya idanunsa na kan umaima wacce ta sunkuyar da kai tana shan fruit salad..shuairat ta lura da hakan tayi murmushi tace
" umaima gskiya kinyi kyau sosai irin wannan kwalliya haka ai se ki rikita mutane "
Bash ya daga kansa Suka hada ido da shuairat ta masa gwalo yana hararinta mr president ne ya tashi yace
"Nidai bacci zanyi don na gaji sosai gudnyt evr1"
Nan ya juya ya tafi jankim ta tashi tare da sultan da waleed falo Suka koma tana basu tarihin kasar China da harshen turanci..shuairat ma ta tashi rike da salman tabi bayan mijinta.
Umaima ta tashi kenan taji Muryar bash yana cewa
"Kema tafiya zakiyi ki barni"
Harara ta watsa masa tace
"Me zan maka idan na xauna"
Murmushi mai daukar hnkli ya sakar mata yace
"Haba dad"s gal...we used to b gud frenz b4 bansan laifin me na miki ynxu kike wulakantani"
Sunkuyar da kai tayi tana kallon kasa don bazata jure ganin murmushn nan nasa me daukar hnkli bah..
"Kinyi shiru umaima tel me..
"Ba komai" daga nan ta cigaba da tafiya
"Pls.umaima dawo ki zauna"
"Uncle bash kayi hkri bacci zanyi"
"Bazan hanaki bacci bah ..but pls kibani koda 15 mins neh"
Duk abunda takeyi hudubar shuairat ne nan kuwa tayi murmushi lallai plan nasu ya fara aiki
"Pls...pls ki taimaka min"
Ta juya ckn salon yanga tace
"Ok..ur time starts now"
"Tnx..but dawo ki xauna "
"Hmmm..namiji kenan wato don matarka bata nan shiyasa kake kulani koh"
"Bahaka bane umaima just listen to me"
" go on..ina sauraronka" nan ta ja kujerar dake fuskantar nasa ta xauna yaja dogon numfashi sannan ya fara magana
" shawara nake nema"
"Uhmmm..."
"Aure nake son karawa umaima"
Da Sauri ta daga kai Suka hada ido tayi saurin dauke nata tace
"Uhmm...toh me nawa a cki"
"Taimako nake so umaima"
"Uhmmm...
"Amm...jankim xan aura pls ko xaki iya taimakin ki mata magana"
Ta daga kai tana kallonsa ..lallai wannan Dan rainin wayo ne..hmmm wato ma..
"Ya kikayi shiru..pls ki taimakamin "
"Bazan iya bah ka sameta da kanka ko ka tura mom sultan"
Daga nan ta tashi tsaye tace
"Time up..gud nyt"
ta juya ta fara tafiya yayi saurin tare gabanta yace
"Pls...ki taimaka am serious, yarinyar ne tana da kyau ga kuma hnkli nasan xamu xauna lfy da ita"
Xuciyarta na bugawa ta sunkuyar da kai ta cigaba da tfy ya sake shan gabanta yana leka fuskarta ga mamakinsa hawaye ne ya gani suna gangarowa a hnkli ..nan kuwa ya rude ckn rawar murya yace
"Umaima am rily sorry..I din min to hurt u pls kiyi hkri"
Ta turasa a gefe da gudu ta wuce xuwa dakinta.bisa gado ta xauna ta hada kai da guiwa tana rera kuka ..dama haka so yake? Dama namiji idan ya fahimci cewa kana sonsa haka xe wulakanta kah? Haka ta cigaba kukanta me ban tausayi...bash kuwa zama ya gagareshi domin kuwa yau yaxo da niyyar faiyace mata sirrin xuciyarta , baiyi wani tunani bah ya wuce dakin da yaga ta nufa a hnkli ya tura kofar tana xaune tana kuka ckn hnxri ya karasa kusa da ita ya sunguna a gabanta yace
"Umaima am so sorry pls...kibar wannan kukan da kike I hate it"
Ta daga kai ckn jajayen idanunta tace
"Bana son ganin ka ..ka fitar min a daki I hate u"
Ta sake fashewa da kuka, bash ya zama abun tausayi yace
"Kiyi hakuri nasan na bata miki...but I have my own reasons"
"To hell wit ur reasons... Leave now..I min now"
Ta fada ckn daga murya bash ya sauke numfashi a hnkli yace
"But I lov u umaima"
๐ณ๐ณ๐ณckn mamaki ta daga kanta Suka kurawa juna ido yace
"Yes if coz...i do Lov u from d very moment i saw u, ina son ki umaima "
Itakam ta kasa gane yanayin da take cki wai da gaske yau bash ne ya furta cewa yana sonta???????
.....
Hmm muje xuwa
....Lov u all๐๐
[2/21, 2:41 PM] Reefat: ๐NI DA SHUGABAN KASA๐
*83*
By *Reefat yahya*
*am still emphasizing abt dos dat r collecting money o recharge cards b4 forwarding my novels,....... pls my fanz if som1 ask u abt money just ignore dat person tnx n love u all...mssg from Reefat yahya*
Kallon -kallo suke ..bash ya fara magana
"2b frank..umaima I rily Lov u, in fact u r d 1st girl I ever Lov in my lyf...ina sonki umaima.na kasa furta miki ne saboda gani nake ban dace dake bah..a da can baya kina matsayin Ya'r shugabankasa nikuwa ni talaka ne kinga soyayyar baxata yiwu bah"
"Leave my room now... Bana son rainin hankali, ni zaka maida karamar yarinya?...pls uncle bash just leave plss...."
Idanunta sun cika da kwalla bash yasa hannu zai share mata tayi saurin buge masa hannun murmushi yayi sannan ya tashi tare da tura hannu ckn aljihu yace
"Dama nasan bazaki yarda da abunda na fada bah...but I want u to know dat I love u...n I'll never stop loving up2 eternity"
Daga nan ya juya yabar dakin umaima kam kwanciya tayi a gado a hnkli wani sanyi ya fara ratsa xuciyarta wani farin cki ya lullubeta ...ikon Allah kenan, dama bash yana sonta? Wow....alhamdulillh Allah Nagode maka" bitt...ta tashi ta fada toilet alwala tayi ta fito ta fara nafila...ohhh su umaim buri ya cika๐๐๐๐.
Da safe sun hallara a dinning table suna kari amma banda umaima saboda jiya batayi bacci da wuri bah..bayan sun gama karyawa kwata2* hnklin bash baya jikinsa saboda rashin ganin umaima yana tunani ko wani abu ya faru da ita...shuairat ta lura da halin da Dan uwan nata yake cki tayi murmushi tace
"Ummm...su bby gal kam anata sharar bacci"
Mr president yace
"Ba dole bah...jiya ina jin motsinta a falo I tink batayi bacci da wuri bah"
Gauron numfashi bash ya sauke Suka hada ido da shuairat tana murmushn gulma tare da daga masa gira ..ya shareta saboda mr president.bayan sun gama kowa ya wuce sabgarsa yaran sun wuce wajen wasa shuairat kuwa daki Suka shige tare da mijin ta, bash da jankim ne Suka rage a dinning.jankim tana jansa da hira ba laifi yana amsa mata a can daki kuwa shuairat ta kwantar da salman a kasa mr president yana gefe yana masa wasa tace zata duba umaima daga nan ta fice xuwa dakin umaima, tun a bakin kofa hancinta ya shaki wani dadaddan qamshin turare tana budewa kuma subhanallah....umaima ce ckn Chinese silk gown mai uban kyau armless gown ne pink touches of blue ta saka blue fashion earings na R&R tayi kyau sosai wani karamin blue veil ta yafa a kanta da ya sha gyara se shinning yake..shuairat tace
"Masha Allah...princess is looking gorgeous, kinyi sosai zaki haukatar da yaya Nah"
Umaima ta fada jikin shuairat cike da jin dadi tace
"Wllhi jiya ya furtamin..yace yana sona..I can't bliv it"
"Dakata malama! Irin azarbabi haka? Kinga..bawai haka zaki fito kina ta xumudi bah no! Ckn yanga da Jan hnkli xaki fito masa ki kame kanki idan kinje gaisuwa kawai xakiyi mai kingane ai"
"Ok tnx mom sultan... I'll surely do dat"
"Yawwa..bawai kije kina wage baki bah..ki kame kanki ki ja aji kada kije ki fara xuba kamar aku"
Murmushi umaima take daga nan ta dauko wayarta tace
"Na tafi..kimin adua"
"Allah ya bada sa'a "
Shuairat tana mmkin irin son da umaima takewa yayn nata daga nan ita ma ta koma gun mijinta Suka cigaba da hirarsu.
A hnkli take tfy qamshin turarenta ne yasa bash ya daga kansa ya juya tare da kura mata ido..shi kadai xaune a dinning yana kurba coffee a hnkli don jankim ta tafi duba patients nata , umaima ta karasa kafin taja kujera bash ya rigata ya jawo wani kujera kusa da nasa ya nuna mata babu gardama ta xauna fuskarta dauke da murmushi tace
"Morning uncle bash"
"Morning.. But nifa bana son uncle din nan gara ma ki nemi wani sunan daban"
"Toh kai ba uncle dinmu bane..yayan mom "
"Naji...but bana so"
Bata ce komai ba ta fara xuxxuba abinci ..samosa ne da source sai kuma chips da kwai ga kuma oda Chinese dishes , soyayyen kwai kawai ta dauka guda 2 sannan ta hada tea da jinseng coffee ta fara sipping a hnkli komai nata ckn yanga bash de se kallonta yake ita kuwa dadi kamar ta fasa ihu..ya katse shirun da cewa
"Baki ce komai dangane da maganar da mukayi jiya bah"
"Aw..xancen jankim wai...maybe anjima xan...
"Umaima! Ya kira sunanta da wani salo saura kadan ta kware๐๐ ya cigaba da cewa
"Haba umaima... U knw i was just kidding about jankim, pls joke apart umaim ina son ki wllhi am serious"
Bata tanka masa bah ta cigaba da kurba coffee tana lumshe ido wani dadi takeji shi kuwa bash lumshe ido da take ya burgesa yana kara jin sonta a ckn zuciyarsa
"Umaima pls naa...ya marairaice ta juya tana dariya tace
"Uncle bash u r not serious"
Nan ta tashi rike da cup a hannunta dayan hannun kuwa rike da phn ta juya da niyyar tafiya yayi sauren tare gabanta yana mata wani kallon so ya marairaice yace
"Pls say somtin..
"I don't have anything to say"
"Haba umaima ki tausaya min plsss...
"Uncle bash am sorry..is too late cos an riga an zabamin mijin da zan aurah"
"Waat.....????
Kawai bash ya yanke jiki ya fadi๐ณ๐ณ๐ณ
Ckn razana umaima ta sake cup din hannunta ruwan ya xube a kafarta amma ko kadan bataji xafinsa bah ta fara jijjiga bash ..hawaye sun fara saukowa๐ฐ๐ฐ๐ฐ nan nima na fara kuka nace shikenan mayb xuciyarsa ta buga.....
Fans ku taya umaima da adua Allah ya tashi kafadar masoyinta๐๐๐๐ idan ya mutu kuma๐ซ๐ซ๐ซ
Lol...ku biyoni kusha labari๐๐๐
[2/21, 2:42 PM] Reefat: ๐NI DA SHUGABAN KASA๐
*84*
By *Reefat yahya*
Umaima ta cigaba da kukan da take tana kiran sunansa a hnkli ta kwantar da kanta a kirjinsa tana rera kuka tana cewa
"Uncle bash I so much Lov u pls ka tashi kada ka barni ..I can't do widout u pls .."
ta cigaba da kukan ta daga karshe ta yanke shawarar xuwa kiran shuairat da dad don haka ta tashi tana share hawaye kawai taji ya jawota ta fada jikinsa ya kankameta yana mata rada a kunne
"Don't leave me baby..I Lov u too"
Ckn raxana ta juya Suka hada ido yana murmushi ya lakuce hancinta yace
"Ashe dai ana ana sona ..dama Jan aji ne"
Ckn tsananin kunya umaima ta zame jikinta daga nasa da niyyar guduwa ya cafke hannunta sannan ya tashi tsaye yana rike da hannunta Suka wuce falo a kasan carpet Suka xauna suna mai fuskantar juna
"Na tsorata ki koh?...sorry bazan barki bah har abada muna tare insha Allah"
Ckn jin kunya ta rufe fuakarta yasa hannu ya cire yana kallonta ckn so da kulawa yace
"Plss..umaima ki amince da soyayyata wllhi ina kaunarki pls ki yarda dani "
Bata ce komai bah ya daga habarta yana mata wani kallon sace xuciya๐ ya wani marairaice tamkar xeyi kuka yace
"Pls baby Nah...don Allah kiyi accepting dina don Allah..
Nan ma shiru batayi magana ya sake make kafada yace
"Plss...don Allah fa nace"
Bata San lokacin da ta fara dariya bah tace
"Kai uncle bash.. Kamar wani karamin yaro "
"Nidai ki amince da soyayyata pls"
"Ok fine...i'll tink abt it"
"Haba baby Nah..me abun tunani a ciki , kin sanni kinsan iyayena da halayena me abun tunani a cki"
"Umm..I know but just give me somtym "
"Ah-ahh nikam bana so ..ynxu xaa bani amsata if not kuka zanyi"
"Haba uncle bash..
"Haba baby...
Yana kwaikwayon abunda ta fada nan ta fara dariya ya kura mata ido sosai yake jin sonta na bin duk ilahirin jikinsa ya girgiza kai yace
"Allah..ameen"
"Mene uncle..
"Adua nayi ina rokon Allah a ckn xuci"
"Hmm..aduar ma sirri ce"
"Ehhh..bana son kowa ya ji aduar tawa se mala'ku kawai da kuma ubangiji na"
"Uhmm..yayi maka kyau"
"Umaima Allah kina da kyau sosai"
"Tnx.."
"Ba tanx xaki fada bah.. Kice ina sonka my love"
Dariya take haka suka kasance duk nacin bash umaima taki nuna masa cewa ta amince da soyayyarsa.
Da yamma kowa ya dau wanka banda jankim wacce take gun aikinta yaukam har matar Chinese president tare Suka fita sunje yawo sun zagaya wurare da dama tana nuna musu gidajen tarihi mr president yana manne da salman a jikinsa duk inda sukaje hannunsa na sakale da hannun shuairat sultan da waleed kuwa suna makale da bash sun hanashi sakewa da umaima ita kuwa dariya take masa duk sanda Suka hada ido gwalo take masa ya cika yayi famm...se bayan isha Suka koma gida a gajiye.
Kowa ya wuce dakinsa sultan da waleed kam bacci Suka fara yi tun a ckn mota dama sun ci abinci a restaurant don haka daki kawai bash ya kaisu Suka cigaba da baccin da suke. Umaima tayi wanka ta shirya ckn kananan kaya tea kawai take bukata don haka ta fito xuwa dinning table ta xuba ruwan xafi da Lipton ta saka Zuma instead of sugar..earpiece ne a kunnenta tana jin wakar *tum hi ho*na ~ashique~ ..tana matukar son wakar kamar Reefat๐๐wakar na sanyaya mata xuciya yana sata manta duk wata damuwar da take cki..a hnkli take sipping black tea nata ckn kwanciyar hnkli bata Ankara bah taji ana bin wakar ta juya Suka hada ido da bash ya cire mata earpiece na kunne 1 yana sauraron wakar yana bi ..murmushi yasakar mata yana daga gira umaima tayi saurin dauke kanta yasa bakinsa dai2* kunnenta yana bin wakar inda ake cewa
~zindagee abhi tum hi ho~ wani irin mutuwar jiki umaima take ji gaba daya jikinta ya mata nauyi tana kallon kasa yasa hannu ya daga fuskar tata ya kanne mata ido daya yace
"Ko zamuyi miming na wakar ne"
Ta kasa cewa komai ya hura mata iska a ido umaima ta tashi saye tace
"Me haka...pls bana so" ta juya tana tafiya ya rike mata hannu ta tsaya cak!
Yasa bakinsa ya sumbaci hannun tare da cewa
"I Lov u my princess"
Da gudu umaima ta wuce zuwa dakinta don bash yana nemar xautar da ita...dama haka ya iya soyayya? Ta tuna muryarsa a lokacin da yake mata waka ...wow...tamkar shi yayi wakan ga husky voice dinsa ๐๐๐
"Oh God he is so....romantic I Lov him"
ta fada tare da rungume pillow tana murmushi ita kadai kamar wata xautacciya...qamshin turarensa ya gauraye dakin tana faman lumshe ido aikuwa tana budewa carab!! Idanunta sun fada ckn nasa wani kunya ne ya rufe ta nan ta cusa fuskarta ckn filo...murmushi yayi yace
"Don't worry banji abunda kika fada bah..dama phn naki kika manta shine na kawo miki"
Daga nan ya juya yabar dakin yana murmushi.
******* Haka Rayuwa ta kasance sunyi 2weeks a hong Kong sannan Suka wuce Singapore....sunyi yawo sosai shuairat da mr president kam tamkar sabon ma'aurata soyayyar nasu ba'a magana haka nan bash yana nunawa umaima salon soyayarsa duk da cewa kunya ya hanata sakewa dashi Amma shi kam bai
Damu bah...
Yau suna xaune a falon hotel da Suka kama a can Singapore, mr president ya fara magana
"Umaima ina fatan baki manta da alkawarin mu bah...
Da Sauri ta daga kai tace
"Dad...alkawari kuma?
"Wateva..jiya daddy ya kirani yace suna jiran komawar mu cos iyayen yaron sun damu da xancen auren naku"
"Aure kuma dad? N wane yaro kake nufi dad"
"Dan abokin daddy..suna jiran komawar mu xasu kai kudin aure sabida dama can daddy ya basu ixinin hakan "
"Waat?....kudin aure? Shine bazaa tambayeni ko ina son sa bah"
"Will u keep quite n listen...ki saurareni da kyau aurenki dashi babu fashi babu Wanda ya isa ya hana se Allah"
Mr president ya fada ckn daga murya
Umaima ta fara kuka tace
"Wllhi ni bana sonsa sai dai idan gawata xaa kai gidan "
"Wateva...idan ta kama gawar taki xaa kai se a binneki a can gidan nasa aure ne anyi angama idan kika kawomin wargi kuma gobe zamu koma a daura auren muga karshen tsiya"
Ckn bacin rai mr president yayi wannan furucin daga nan ya tashi ya wuce dakinsa shuairat tabi bayansa bash kuwa suma ne kawai ya rage baiyi bah..Amma matukar raxana kam ya raxana don mutuwar xaune yayi ko motsi ya gagara umaima fuskarta ya jika da hawaye ta juya Suka hada ido dashi nan ta tashi ta ajiye masa wani lafiyayyen mari har wayata ta subuce ta fadi๐ฑ๐ฑ๐ฑ...
Toh me laifinsa a cki?
Hmmm...ya zasuyi?
Shikenan bash ya rasa princess๐ซ๐ซ๐ซ๐ซ
Muje xuwa...Lov u all๐
[2/21, 2:42 PM] Reefat: ๐NI DA SHUGABAN KASA๐
*85*
By *Reefat yahya*
Bash ya bude baki xeyi magana ta sake ajiye masa wani Marin tana kuka tana bugunsa ta zama tamkar wata xararriya tana cewa
"Duk laifinka ne..kai ka jawo min wannan bala'in bayan kasan cewa duk duniya babu Wanda nake so sama da kai, shikenan ..gashi ynxu xaa rabamu hankalinka ya kwanata koh"
Ta cigaba da kukanta tana kai masa duka dakyar ya samu ya rike hannayenta se kiciniyar kwacewa take daga nan ya rungumeta gamm...a jikinsa tana kuka ta kwantar da kanta a kirjinsa wani sanyi ne ya ratsa xuciyoyinsu yana shafa bayanta a hnkli alamar rarrashi ..baa dau wani tsawon lkci bah tayi shiru se ajiyar xuciya take.. Yakai bakinsa saitin kunnenta yace
"Am sorry...pls ki daina kuka I don't like it..yana dagamin hnkli"
Ckn wani murya mai ban tausayi tace
"But uncle bash kana gani anason a rabamu"
"Ki kwantar da hnklinki babu Wanda ya isa ya rabamu se Allah..idan Allah ya kaddara ke matatace babu Wanda xe hana hakan faru OK "..
Kai ta gyada masa haka ya cigaba da kwantar mata da hnkli ya rada mata "I Lov u*
A kunne se ynxu ta tuna yanayin da suke cki ..kunyane ya sa ta xame jikinta daga nasa tana rufe fuska yayi dariya yace
"Anaso ana nokewa..bayan kin wani lafe min a jiki tamkar mage yanxu xaki nuna wai kina jin kunya"
Ckn shagwaba ta tura baki tace
"Toh ba kai ka kwantar dani bah...ni nace maka ina so ne"
Dariya sosai yake yana tsokanarta tayi fushi ta wuce dakinta ta barsa a tsaye yana dariya.
**d next day bayan sun gama brk mr president bai fito ya karya bah yana can daki shuairat tana faman lallabashi batun auren umaima fir..yaki amincewa yace aure babu fashi dole ta hakura ta rabu dashi ..ya fito falo fuskar nan a tamke , yaran suna kallon cartoon bash yana danne2* a wayarsa chatin suke da masoyiyar tasa don tana daki bata fito bah bayan sun gaisa da mr president yace masa ya kula da yaran su xasu wuce Korea dashi da matarsa sai kuma salman..bash ya amsa masa ckn girmamawa.shuairat ce ta shiga dakin umaima tana kwance a gado tana chatin nan ta tashi xaune
"Mom sultan anguwa zaki ne irin wannan kwalliya haka tamkar mai shirin xuwa dinner "
Murmushi shuairat tayi tace
"Zamu wuce Korea shine naxo miki sallama"
"Aw...mijin nake fushi yake damu koh..babu damuwa Allah ya tsare hanya "
"Uhmm..rabu dashi xamuyi maganar insha Allah yayana xaki aura"
Ta tabe baki tace
"Hmmm..nidai na karaya, cos ban taba ganin dad yayi fushi irin haka bah..ko meyasa oho"
"Don't worry I'll handle him..bari muje Korea xamu daidaita lamarin"
"Allah yasa"
"Ameen...insha Allah xamuyi nasara ki kwantar da hankalinki ki tayamu da adua"
"OK tnx..n safe trip"
"Tank u..ki kula da kanki da kuma sultan n waleed"
"Ok..I'll "
Daga nan Suka rungume juna se kuma shuairat ta juya ta tafi.
Airport yaran Suka musu rakiya amma banda umaima daga can Suka hau jirgin xuwa *Seoul city of Korea* bash ya juya ya koma gida tare da waleed da sultan.
Da yamma Suka shirya ckn kananan kaya gwanin kyau wani filin shakatawa Suka je ..waleed da sultan na ckn cable car suna viewing wani mountain mai kyawun gaske umaima da bash kuma suna xaune a karkashin wata bishiya bash ya juya yana kallonta se murmusawa yake umaima tace
"Uncle bash kallon ya isa haka mana"
"Ina ruwanki.. Ke nake kallo?..mutum da matarsa"
"Ummm...Allah yasa"
"Kefa na lura Ke matsoraciya ce...I told u not to worry Amma kin kasa kwantar da hankalinki"
Umaima ta marairaice tace
"Allah uncle bash bana son rabuwa da kai"
"Mmm...shine baki taba cemin I Lov u bah"
ta sunkuyar da kai tana wasa da yatsun ta yayi murmushi yace
"Ba ga irinta nan bah..shiyasa shukrah take burgeni cos bata jin kunyata ko kadan"
Jin ya ambaci shukrah umaima ta hada rai se ynxu ta tuna cewa yana da wata a gida Ashe ba ita kadai bah..wani kishine ya turnuke ta , bash yana sane yayi maganar yana son ganin ko xataji haushi ya cigaba da cewa
"Kinga!.. Shawara xan baki ki daure ki rage wannan kunyan if not mijin nan naki na Lagos baxai...
Bata bari ya karasa ba ta jefeshi da wayar hannunta yana dariya nan ta tashi wai tayi fushi ta juya tana tafiya ckn axama ya dauki wayoyinsu yabi bayanta
"Haba umaima daga baki shawara kuma se ya xama fada"
Tsaki taja tare da cigaba da tafiyan da take ya Dora hannunsa a kafadarta tayi saurin ture hannun yasake mayarwa ta ture haka Suka cigaba da abu guda..yace
"Smile mana amaryar mutanen lag ..smile plss.."
Ta juya tana shirin kuka yace
"Ok sory sory...matar...mutanen lag "
A zatonta xai ce matar bash ne..nan kuwa tayo kansa da gudu yabar wajen tana binsa Suka fara guje2* gwanin shaawa wasu yan chinese suna daukarsu hotuna sai da umaima ta gaji ta fada kan wasu carpet grass mai kyau ..tana maida numfashi bash yaxo ya xauna a gefenta ta koma gefe ta kwanta fuskarta na kallon sama a hnkli take sauke numfashi.. Ya mirgino ya koma kusa da ita ya kura mata ido idanunta na kallon yanayin gajimaren dake sararin samaniya tana murmushi wani nishadi take ji bash kuwa ya shagala da kallonta se faman lumshe ido take dakyar ya iya furta mata
"I Lov u my bby gal...I want to spend d rest of my life wit u"
"I Lov u too"
Ckn mamaki ya juya Suka hada ido ta sakar masa wani kayataccen murmushi tace
"Yes of coz..I do Lov u wit all my hrt"
Nan ta fara mirginawa akan ciyayin tana murmushi haka nan shima yabi bayanta yace
"I Lov u my swt hrt"
Tace "I Lov u too..Darling"
"U are my hrt..
"U are my soul..
"U are my air..
"U are my water..๐
"U are my world..
"U are my Paradise..
"U are my...my
"U are my everything๐๐
Hmmmm..ni Reefat nace abun ba sauki...tohfah *romeo n Juliet*
Hmmm ko burin masoyan zai cika???
Muje zuwa...Lov u all
[2/21, 2:42 PM] Reefat: ๐NI DA SHUGABAN KASA๐
*86*
By *Reefat yahya*
Haka rayuwa ta kasance kwanaki na tafiya lokaci na shudewa mr president da shuairat sun share mako 2 a can *Seoul* soyayya kawai suke xubawa tamkar masoyan da Suka fito honey moon , a dayan bangaren ma hakan ta kasance tsakanin bash da umaima ..ko sau 1 bash bai nemi shukrah bah.
Shuairat tana hada musu kaya a ckn jakan da Suka taho dashi don jirgin yamma xasu bi xuwa hong Kong washe garin kuma xasu koma Nigeria. Mr president yana kwance da salman a saman kirjinsa shuairat ta juya tana kallonsu cke da so tace
"Yobo...
tsaki ya ja yace
"Na gaya miki bana son sunan nan amma baki jin magana koh"
Ta fara dariya dama neman tsokana ce ta cigaba da cewa
"Haba yobo...sunan akwai dadi fah"
"Mtsww..wane irin dadi ? Idan ana pronouncing kamar nayi amai wllhi.., ke kin wani dage mah kinsan meaning na sunan ne?
"Na sani mana..ba *honey* bah...haka naji suke kiran maxajensu"
"Toh ni bana so...pls gara ki kirani honey direct akan wani yobo...kamar sunan mene oho!
Dariya sosai shuairat take masa bayan ta gama ta dawo kusa dashi ta xauna hannu tasa a hnkli tana shafa sumar kansa tana masa tafiyar tsusa tace
"Swt hrt..magana xamuyi plss..
"Yes...go on"
"Ahmm..dama maganar auren umaima ne"
"Me ya faru "
"Pls swt hrt idan batason auren gara...
"Um um madam...gara ma kiyi shiru da abunda kike son fada..aurene babu fashi undrstn?
"Haba mana my man...kasan fah...
"Ayshata kiyi hakuri pls..kar maganar auren umaima ya jawo prblm tsakanina dake pls"
Shuairat ta tashi ckn bacin rai tace
"Shikenan tunda ni baka daukeni a bakin komai bah..kuma don kana ganin bani na haifeta daz y"
Daga nan ta juya ta koma falo..mr president ya runtse ido yace
"Na shiga 3 yazanyi da Aysha ta fahimci me nake nufi ne"
Kwantar da salman yayi a gadon yana masa murmushi yace
"Sorry son...ur mom is angry dole dad ya bada hakuri koh"
Yaron kamar yasan me uban nasa ya fada nan ya fara dariya mr president yasa kai ya fice xuwa falo ta jingina da kujera tana sheshshekar kuka๐๐kukan munafurci koh...hmmm.
Cike da tashin hnkli ya karisa kusa da ita ya jawota a jiki tana wani fusgewa ya kankameta sosai sannan ya fara magana
"Haba my lady kiyi hakuri pls...ynxu dan abunda na fada shine zakiyi fushi ki barni ..OK am rily sorry kiyi hakuri don Allah pls"
Bata kulashi bah ta cigaba da kuka gaba daya ta daga masa hankali ya cigaba da rarrashinta yana shafa kanta kamar wata karamar yarinya dakyar ta sagaita kuka tace
" ynxu ne nasan matsayina kuma...
Ya tare numfashinta da cewa
"Haba matata..ki daina irin wannan maganar pls I don't lyk it, ina son ki gane cewa bana son tilastawa umaima akan wannan auren but baxan faranta mata na bata ran mahaifina bah..daz y"
A hnkli ta daga kai tana kallonsa ckn mamaki tace
"Kana nufin cewa daddy ne ya hada auren?
Kai ya gyada tare da cewa
"Kin manta ranar da ya gaya mana wani abokinsa ne yake nemawa dansa auren?..shi daddy kai tsaye ya basu ixinin fitowa shiyasa nima bani da wani zabin "
Ta kwantar da kanta a kirjinsa a hnkli sannan tace
"Dama yaya bash ne ke son aurenta"
Wani murmushi mr president yayi yace
"At last de ya fito ya gaya mata yana sonta kenan"
"Ehh...dama kasan suna son juna ne?
"Hmmm..na dade da gane cewa umaima tana matukar kaunar yayanki ..don kuwa lokacin aurensa da shukrah har rashin lafiya umaima tayi duk ina sane da komai kawai na xuba ido ne naga karshen gudun ruwansu"
Shuairat ta gyara kwanciya tace
"Ynxu me mafita?
"Mafita guda daya ne..kiwa daddy magana idan ya amince fyn, kinga yafi jin maganar ki idan ni na tunkaresa wllhi nasan rai na sai ya baci"
"OK..Allah yasa ya amince"
"Ameen...don nima ina son farin ckin umaima kuma ko bayan raina nasan bash xe riketa da mutunci"
Haka Suka cigaba da hiransu kamar ba su Suka samu sabani bah...
********
Umaima tana kwance a kasan carpet din falonsu ita da waleed da sultan littafin kawa'idi ne a hannunta sultan yace
"Anty umaima na iya wannan fah..dama mom tana koyamin tun ina karamin yaro"
Dariya sosai umaima tayi sannan tace
"Iyye..su boy din mom an girma koh"
"Ehh mana...ynxu na kara girma baki ga na xama kato bah, next year xan kamo tsayinki "
"Lallai yaro ka rainani"
Waleed yace
"Anty maima..nima na girma koh"
Ta shafa kansa tace
"Yh..my swt hrt ya girma"
Sultan ya bata rai yace
"Meyasa ni bazaki cemin swt hrt bah"
Murmushi umaima take don kuwa sultan ya dago ta , waleed yana kama da mahaifinsa sosai shiyasa take son yaron tayi saurin cewa
"Bana son yawan surutu oya..mu cigaba da karatun"
Daga nan ta bude littafin tana karantawa sultan yana gaya mata fassarar idan yayi mistake ta gyara mishi ..tana mai cewa
"Tunda ka iya farillan alwala da na sallah da mustahabbansu , ynxu xamu shiga babin wajabta akan wanka da sunnoninsu..Amma kafin..
"Anty na iya duka fah"
"Kai sultan..
"Allah na haddace wannan littafin gaba daya, mom ce ta koyamin"
"Ok lemmi test u...babun fi guslil masnuni"
Sultan yana murmushi yace
"Babi a ckn bayanin wanka na sunna"
"Wa Amma guslul masnunu fa sab'un"
"Wanka na sunnah guda 7 ne"
"Guslun ki salaatil iyadaini"
"Wanka domin sallar idin karamar salla da babban salla"
"Wa guslun li salaatil jumu'ati"
"Wanka saboda sallar juma'a"
"Wa guslun li dukhuulil makkati"
"Wanka saboda shiga makka"
"Wa guslun may....
Bata karasa bah saboda jin kararar faduwar Abu , gada daya Suka juya ..bash ne ya fasa wani flower da akayi decorating falon dashi ..ya dade da shigowa Amma babu Wanda ya lura dashi.umaima ta tashi a gigice ta taka xuwa inda yake tana kallon jikinsa tace
"BB baka ji ciwo bah"
"No am ok"
Yana mata kallon so..falon Suka karasa ya xauna masu aikin gidan Suka shigo suna gyaran wanjen.waleed ya hau saman cinyarsa ya xauna yace
"Abbana kaga bro sultan ya iya karatu Amma ni Mamana bata koya min"
"Don't worry soon kaima anti maima xata koya maka idan ta koma gidan mu da xama"
" lahhh..da gaske xata koma gidanmu"
Sultan ya juya yana murmushi yace
"Uncle bash aurenta xaka yi? ...ohhhooo.. Shiyasa take kiran waleed da sweety"
Dariya sosai bash yake umaima kuwa haushin sultan ya cikata nan ta tashi xata kama shi ya gudu bayan bash ya tsaya kamar daga sama Suka ji Muryar mr president yana cewa
"Don ya fadi gaskiya shine zaki dake shi"
๐ฑ๐ฑ๐ฑ ckn mamaki Suka juya shuairat ta shigo fuskarta dauke da murmushi nan kuwa umaima ta ruga a guje Suka rungumi juna.
Ku biyoni....
[2/21, 2:42 PM] Reefat: ๐NI DA SHUGABAN KASA๐
*87*
BY *Reefat yahya*
*salam readers ina mai Baku hkri akan postinng din page 81 da wata tayi wacce bansan ko wacece bah( don't mind she is just trying 2b popular ne๐๐) but pls a kiyaye ban amince wata/wani ya canza min story bah duk wanda ya sake yi Allah ya isa kuma I'll take serious action about it..tnx fans.Lov u all๐๐*
8pm jirginsu na private ya sauka a babban kamfanin mr president daga nan driver ya saukesu gida bash kuwa gidan iyayensa ya wuce ...
Washegari sun hallara wajen cin abinci, umaima ta fito ta jawo kujera ta xauna tare da cewa
"Morning dad..morning mom"
Shuairat ce ta amsa
"Morning ya gajiya"
"Akwai fah...wannan ma flight kenan , Allah nayi bacci mai nauyin gaske"
"Yawon da kikayi a can ai is not easy"
Umaima ta marairaice tana kallon dad tace
"Dad shine ko hi babu"
Yana kurban tea ya kalleta yace
"How r u"
"Am fine dad how was nyt"
"Alhamdulillh"
Shuairat tana kallon sultan tace
"Boy ina alkawarin mu"
Murmushi sultan yake tare da cewa
"Mom ban manta bah..kin manta ke kika gaya min cewa idan babba yana magana kada na sa baki "
"Hakane my boy Ashe dai baka mantuwa"
"Morning anty umaima "
Ta shafa kansa tace
"Morning mom's boy"
Daga nan Suka cigaba da karyawa...wayar mr president ne ya hau ruri numban daddynsa ne nan ya daga tare da sallama
"Daddy Nah"
"Boy an tashi lfy"
"Lfy alhamdulillh ya momsi "
"Lfy kalau ya iyali"
"Duka suna nan lfy "
"Masha Allah..dama xancen yaran nan ne gode idan Allah ya yadda muna nan tafe "
"OK Allah ya kawoku lfy"
Daga nan Suka ajiye wayan tare, umaima wacce ta kura masa ido kirjinta na dukan 3-3 shuairat ma haka ..ya lura dasu Amma ya share ya cigaba da cin abincinsa daga bisani yace
"Gobe su daddy zasu zo tare da wannan mutumin "
๐ณ๐ณ๐ณ
Umaima ta xare ido ckn firgita ta juya tana kallon shuairat. Shuairat tayi karfin hali tace
"Kana nufin....
Hannu ya daga mata yace
"Bana son jin komai..ba sharawa nake nema bah"
Daga nan ya tashi ya haura staircase xuwa floor dinsu, umaima kam hawaye sharr..wani na bin wani shuairat ta rasa ya xatayi tace
"Calm down princess evrtin will b fine"
Ckn Muryar kuka tace
"Wani irin fine mom..kina jin abinda dad ya fada, nidai shikenan an rabani da masoyina๐ซ๐ซ"
ta fashe da wani irin kuka mai ban tausayi shuairat ta hau lallashi daga bisani tace bari taje gun mijinta.
A can dakin mr president yana kwance yayi nisa ckn tunani ..har ga Allah shima yafi son ganin farin ckn umaima yafi son ta auri bash ko ba komai ya dade yana tare da basheer yasan halayensa mutumin kirkine ga rikon Amana ..amma wancan yana Lagos basu taba ganinsa bah basu San halayensa bah , kawai babu yanda ya iya adua shine mafita Allah ya xaba musu mafi alheri.shuairat CE ta shigo tare da sallama dakyar ya amsa domin shima yana ckn damuwa a hnkli ta karisa kusa dashi ta xauna yana kwance yana kallon ceiling daga ganinsa xaka San cewa yana ckn matsala tayi shiru ta rasa abun fadi , ta matso kusa dashi ta Dora kanta bisa kirjinsa tana jin karan bugun zuciyarsa.sun dau 5mins batare da wani yyi magana bah ..peck ta masa a kirji sannan ta daga kanta tana mai kallonsa ckn wata murya mai sace xuciya ta fara magana
"Swt hrt...duk da bansan meyake damunka bah..but ina son ka kwantar da hnklinka ka mika lamuranka ga ubangiji shi zai magance maka komai ckn sauki xai sama maka mafita, saboda haka bana son ganin kana daga hnklinka plss...
Yaji dadin kalamn nata ya juya idanunsa suna kallon kyakkyawar fuskarta yace
"Hakane my lady...Allah shike maganin komai, u knw wat? Ina son ganin farin ckn umaima but baxan iya rejecting offer din daddy na bah"
"Yeah..nasan kana son ta auri yaya but baka da ikon yin hakan, sabida daddy mahifinka ne baxe ji dadi bah idan ka nuna rashin amincewarka"
"Daz wat am thinking Aysha..Allah bana son auren nan da xaa hada"
Shuairat ta jawosa a jiki ya kankameta kamar xeyi kuka yace
"Ita marainiya ce nafison ta auri Wanda xe riketa har abada ..nasan halayen basheer na xauna dashi na tsawon lokaci bamu taba samun sabani dashi bah...
"Is ok swt hrt Allah xai kawo mana mafita don't worry ok! I promise xanyi magana da daddy insha Allah xamuyi nasara "
"Ok...Allah yasa"
"Ameen..Nagode Ayshata I Lov u so much "
"Lov u more swt hrt"
Daga nan ta tura bakinta ckn nasa sun fada duniyar masoya...
Umaima tayi kuka mai Ban tausayi sultan tun yana bata hkri har ya gaji ya daina.dakinta ta shige ta kulle kofa ta cigaba da kukan ganin bashi da amfani yasa ta Ciro wayarta ta kira bash bugu 2 yayi picking tare da cewa
"Baby Nah..I rily miss u"
Nan ta fashe masa da kuka ckn tsananin tashin hnkli yace
"Baby wats wrong.. Tell me don Allah wani Abu aka miki ne?
Kukan takeyi dakyar tace
"Ina son ganin ka"
Murmushi yyi yace
"Oh bby shagwaba..I tot is somtin serious fah, kawai kice kin fara missing dina "
Bata ce komai bah ta cigaba da kukan da take ya sake cewa
"C'mon is ok mana! Kukan ya isa haka pls..ok toh gani nan xuwa ynxu shikenan koh"
Kai ta gyada tamkar yana ganinta daga nan ta kashe wayar..
-40minz later-
Bash ya kirata akan cewa yana garden din gidansu yana jiranta , hijabi kawai ta Dora akan doguwar rigar dake jikinta ckn sanyin jiki ta karasa babban garden din gidan nasu Wanda yake dauke da manyan bishiyoyi da flowers masu kyau ga kuma swimming pool a gefe...yana xaune akan wasu fararen kujerun da aka tanada a lambun yana ckn suit ash color da red shirt a cki ya mata kyau sosai ta kura masa ido tana kallonsa har ta karasa tare da sallama shima kallonta yake ya tashi ya tsaya ita kuwa ta sunkuyar da kai tana mai kallon kasa ckn tsananin mmki yace
"Subhannallhi..bby kukan ne yasa idanunki Suka kumbura haka? Y...??
Shiru tayi ya cigaba da kallonta ya sake cewa
"Tlk to me pls"
Wani sabon kuka ta fara yi nan take bash ya rude hnklinsa ya tashi ya fara tambayarta me yake sata kuka..ta sagaita kukan tare da cewa
"Gobe zasu zoh.."
"Su waye"
"Daddy da wannan mutumin "
"Wani mutum?
"Wanda xai aureni ...xasu..
Bata karasa vah bash ya jawota ta fada jkinsa ya rungumeta sosai tamkar ya maidata cknsa hawayene Suka fara bin kumatunsa jikinsa har rawa yake ita ma kukan takeyi da karfi bash yace
"No...!!! Bazai yiwu bah...babu wanda xai rabani dake ..no!! It can't hpn I will Neva allow dat to hpn , u r my wife insha Allah"
๐ณ๐ณ๐ณ๐ค๐ค๐คtohfah....Allah yasa...
Wayyo xaa raba laylah n majnoon๐ซ๐ซ๐ซ๐ซ๐ซ๐ฐ๐ฐ
Fans kun amince da hakan????
[2/21, 2:42 PM] Reefat: ๐NI DA SHUGABAN KASA๐
*88*
By *Reefat yahya*
Mr president ne yayi gyaran murya tare da cewa
"Ina son ganinku"
ckn tsananin jin kunya bash ya raba jikinsa da na umaima nan Suka bi bayan mr president.. Falon kasa Suka xaune Kansu na kallon kasa daga nan ya fara magana
"Bash na zauna tare da kai na lokaci mai tsawo bana taba bata min rai ko cin amanata bah, kai mutum ne nagartacce naso ace ka auri umaima don nasan ko bayan raina xaka rike iyalina bare kuma ynxu an xama daya..but unfortunately daddy yaxo min da wata magana mai girma Wanda ni kaina banso ace hakan ta kasance bah, amma da na duba cewa shi mahaifina ne bani da xabin da ya wuce na amince da hukuncinsa domin ko ni kaina idan ya umarceni da yin wani abu baxan tsallake bah talkless of ya'r da na Haifa..so am very sorry kuyi hakuri Allah ya zaba muku mafi alhri..umaima tashi ki koma ckn gida"
Ya mike ya haura sama ba tare da kara fadan wani Abu bah...ckn raxana bash ya daga kansa sun kurawa juna ido , umaima wacce idanunta sun cika da kwalla tunda dad ya fara magana hawayen suna gangarowa daga nan ta tashi ta fice tana kuka.
Bash ya share minti 30 a falon ya rasa me Ke masa dadi a nan duniya..baisan yyi nisa ckn son umaima se ynxu da xe rasata, dakyar ya tashi jiki ba karfi ya kama hnya tfy yake tamkar xai fadi jiri yake ji , hka ya cigaba da takawa a hnkli har ya kai inda yyi parking motarsa ya budeta a hnkli ya shiga cki ya hada kansa da siteri hawayene Ke fita a idanunsa ya dde ckn wannan yanayin daga karshe ya tada motar maigadi ya bude masa gate ya tafi, umaima wacce Ke kallonsa ta tagar dakinta nan ta fada gado ta cigaba da rusa kuka babu mai rarrashinta.a can bangaren mr president ma ya shiga dakinsa jiki a mace shuairat ce take kwantar masa da hnkli da kalamai masu sanyaya xuciya.
Bash bai tsaya ko ina bah sai gidan iyayensa dakin mama ya shige ya fada saman gado yana kuka wiwi kamar mace๐๐ mama ta fito daga dakin mijin nata taxo daukar abu a dakinta turus tana ta tsaya don ganin mutum akan gado ckn tsananin mamaki tace
"Lafiyanka kuwa"
Babu kunya bash ya tashi xaune yace
"Mama xasu rabani da umaima"
Mamakin nata ya wuce na farko domin kuwa bata taba Sabin cewa basheer yana kaunar umaima don ko alamar hakan bata taba gani bah duk tsawon xaman da sukayi da ita umaimar
"Wace umaima kake nufi?
"Umaim de wacce kika sani "
"Dama kuna soyayya ne da ita"
Ya tura baki ckn shagwaba yace
"Haba mama let's b serious.. Wani xaa aura mata bani ba fah, pls do somtin Allah ina sonta"
Hhhhh sabon salo wai namiji da suna hajara..bash da ya kasance yaro mai tsananin kunya yau shi yake fadawa mamansa wai yana son wata! Ikon Allah..wani Abu se soyayya so Baka San kunya bah..hmm
Mama tayi jugum ta rasa ta ina xata fara ita dai har ynxu mamaki take kan wannan lamarin dakin mijinta ta wuce nan ta sanar dashi halin da ake cki don shima ya sakko daga fushin da yake kan xancen Karin auren..tare Suka dawo dakin yana nan xaune ya buga uban tagumi take tausayinsa ya mamaye xukatansu baba ya rike hannunsa ya fara magana
"Haba babana...kayi hkri ka daure shi namiji da juriya aka sanshi , kuka baxai warware matsala bah pls stop crying"
Yasa hannu yana share masa hawayen ya cigaba da cewa
"Meyasa tun da dadewa baka sanar dani cewa kana sonta bah..but kaga ynxu is too late don...
"Pls baba is not too late..pls do somtin bana son rasa ta ka taimakamin"
Tausayi sosai ya basu..baba yace
" is ok toh..stop crying zanyi magana da shi daddy ok"
Kai ya gyada masa yana goge hawayen da Suka bata fuskarsa, haka Suka cigaba da lallaba shi dakyar yayi shiru ya daina kukan da yake, baba yace masa ya tashi ya koma gidansa firr yaki yace musu a nan xai huta xuwa yamma bayan kuwa tunda ya dawo ko gaisuwar arxiki bata hadashi da shukrah bah.
*washegari*masu aikin gidan mr president sun dafa abinci kala2* sun gyara ko ina a ckn gidan se qamshin tyraren wuta da airfreshners Ke tashi a can kitchen kuwa qamshin girkine..gidan yayi fes ya kara kyau shuairat tayi wanka ta shirya sultan da salman ckn kaya masu kyau se xuba qamshi suke , umaima tayi wanka tayi kwalliya ba laifi tana bin shawarar da shuairat ta bata.mr president kuwa fararen kaya ya saka har da babban Riga shuairat tana xolayarsa wai surukai xasu xo gaisuwa su mr president an tsufa..murmushi kawai yayi har ynxu de baya ckn walwala wannan ma don shuairat tana yawan jansa da magana ne tana son ganinsa ckn farin cki.
10am jirginsu ya sauka mr president tare da driver Suka je airport ckn jin dadin ganin Dan nasa ya karasa sukayi huggin din juna daga can gefe kuma wani dattijo ne tare da dansa ba sai ka tambaya bah mr president ya gane cewa surukin nasa ne, ckn girmamawa Suka gaisa daga nan Suka shige mota driver yaja Suka wuce gida.kyakkyawar sauka aka musu bayan sun ci abinci Suka koma falo daga nan shuairat ta shigo tare da salman da kuma sultan.. har kasa ta sunguna Suka gaisa da daddy da kuma mahaifin yaron shi kuma ya gaisheta ta amsa ckn sakin fuska ta tashi xata koma cki daddy yace
"Ah..ina zaki kuma, munxo Neman auren ya'rki ai kema magana ta shafe ki don haka yi xamanki "
Babu gardama ta xauna a can nesa daddy ya karbi salman yana masa wasa sultan kuwa yana manne da mahaifinsa.shuairat tana Satan kallon yaron yana da kyau ba laifi Amma be kai basheer Nash girma da kyau duka... Daddy ya kira umaima a waya babu bata lokaci ta fito ckn natsuwa ta gaisa dasu gaba daya daga nan ta koma kusa da shuairat ta xauna daddy yace
"Kuje Ku tattauna Ku daidaita kawananku..gashi Ann sunansa ismaeel "
Umaima tayi shiru bata ce komai bah, shuairat ta xunguri kafarta ba tare da wani ya lura da hakan bah nan umaima ta tashi tana wani nokewa wai a dole kunya take ji..falon baki Suka nufa tana gaba yana baya ta bude musu ta nemi kujera ta xauna suna mai fuskantar juna.
Yabi ta da ido tanada kyau sosai shikam ya amince da zabin iyayen nasa ita kuwa tana satar kallonsa ba laifi yana da Dan kyau Amma ko kadan baki burgeta bah hasalima haushinsa take ji don shine silar rabuwarta da Rabin rayuwarta wato basheer!
"Umaima.. Sunana ismaeel kamar yanda kika sani, nayi makaranta nayi degree ina aikine a *NPA* dake can Lagos"
"Aw..daz gud Allah ya taimaka"
ta kirkiro wani murmushn da bai kai har xuci bah..ba karamin daurewa take bah har take kulashi tana yin hakan ne don bin umarnin shuairat..
"Dafatan xaki bani hadin kai mu xauna lfy don faranta ran iyayenmu"
"Ohh..kana nufin tilasta maka ake son yi..kenan baka son auren?
"No..ba tilastani akayi bah, bin umarnin iyayena ne "
"Just tell me idan kana da wacce kake so kada ka boyemin"
"Ah.ah nidai na amince da auren ki domin kin kwantamin a rai..u have all d qualities dat I want"
Murmushn karfin hali take masa wani sa'in kuwa ta faki idonsa ta watsa masa harara karar bude Kofa da akayine ya jawao hankulansu umaima tana daga kanta sukayi ido 2 da bash ๐ณ๐ณ๐ณ๐ณ๐ณ๐ณ
0 comments:
Post a Comment