Bai bata lokaci ba daga masaallaci ya sake ficewa Neman ta ...
A hanyar zuwa gidan su da sabreen
' tun daga gate yayi parking ya Shiga da gudu kamar ana bin sa
Amma gam yaji kofar alaman itama bata nan"
Dafe kansa yace ennalillhi .a rude yace ...kar dai sabreen ma tana tare da Alfahn ne"
Amma ai wayar ta yana shiga kusan karfe 1 saura
Ena zata je da sassafe haka?
Dan lekewa ya cigaba dayi kafin ya hakura ya fice ya bar anguwan
" sai wajen misalin karfe 9 aka turo kofar da ALFAH ke ciki"
Basu ce mata uffan ba suka zagaye ta
Cikin ta sai hargowa da gululu yake don' tsoro"
Ba abunda takeyi ranta sai addua ..hawaye kuma sun kasa dena zuba mata"
A gefen nauman kuma Yanke hukunci yayi zai kai case ma yan sanda a hanyar sa na tafiya yaga kiran sabreen din"
Wani wawan burki ya taka ya sauka kan hanya da Sauri ya daga yace"alhmdullhi sabreen
Ena ta neman ki tun jiya bakiga misdcol dina ba ne?
Banga ALFAH ba ko kinsan enda take.?..ko
Da zu Dana j gidan ki da safe baki nan pls talk to me ya karashe cikin damuwa da hargitsi...don' shikansa bazai iya maimaita abubuwan daya Fada ba
Wani wawan dariya mai ban haushi ta sake masa a kunne "kusan minti biyar
Saida tai mai isarta kafin tace"
"Wawa..mahaukaci..ma cuci ..azzalumi..mugu..dan isk...
Ya isa haka sabreen cewar sa cikin wata mugun tsawa"
Tsaban bacin rai Muryan sa na karkawa yace Ena ALFAH kawai na tambye ki?
Itama cikin tsawan ta mayar masa da cewa"
Na dauke ta. ..zan kashe ta na kashe dan dake cikin ta case close
Wani gum gum yaji a kunne sa da zuciyar sa A daburce har wayan na Neman fadawa daga kunnen sa yace" kin dauke ta fa kika ce' akan me ?
Kina da hankali kuwa sabreen?
Kidnapping ALFAH kikayi ko me?
Answer me ...
Cikin dan takaitaccen dariya tace hankali na daya kaine dai nake ganin ka soma samun tabuwar hankali don' kawai ALFAH tana dauke da cikin ka
A sanyaye cikin rashin son ya amince da zancen yace "Sabreen pls ...dan Allah kibar wannan wasan ..kifada min ena ALFAH take?
Dan tabe baki tayi tace ohhh baka yadda ba ko? Toh Kasa kunne kaji wannan
Karar number yaji alaman tana dialing wani call a wani wayan"
Yana ji yayi ringing da shike speaker ta sa tace bata wayar mijin ta yaji muryan ta'
"Kamar zuciyan sa zata fita a kirjin sa haka yake ji a lokacin
Take daya daga cikin su ya sa mata waya a kunne cikin tsawa yace yi magana "
Ita dai tasan kiran sa kawai akayi amma ta kasa gane waye ne''
Murya na bari tace hello"
Lumshe idon sa yayi yanajin saukar wutar takaici a jijiyoyin sa take idonsa suka kada suka sauya kamannin su
jiki a mace
Yace" wifey are you ok"?
Wani kukan ta fashe masa da shi wanda ya sashi zubda tsiririn hawaye shima: murya na rawa ya shiga cewa me suka miki? Sun taba min ke ko"
Itadai gyada kanta kawai take tana kuka amma sam bakin ta ya kasa cewa wani Abu sai
"Bansan su ba hubby..pls come am scared"
"Ki kwantar da hankalin ki zanzo kinji" I promise..zan...
Kyat suka kashe wayar su suka daga akunnen ta
Saida ya dan saitakan sa sannan ya sake danna ma sabreen"
Bugu daya ta dauka
Cikin dan dariyan tace',yanzu fa?
Ka yarda ko sai na hada da video
"Cikin bacin rai yace"Allah ya tsine miki sabreen ...I hate you,
Ohhh really'
Ai na Dade da sanin haka nauman...amma kasani ni ba abun wasar ka ba ce"u can't dumped me
Akan wata mace kayi karya wallhy
Kuma as for ALFAH da babyn naka kashe su zanyi naga yadda zakayi
Fool"
"Dan shiru yayi cikin sanyin murya yace toh naji ..fine'
Na rokeki kimin duk abunda zAki min ki bar ALFAH
Pls sabreen badan ni ba dan Allah'
Na yadda zanyi duk wani abun da kika ce but pls don't hurt her
dan shiru tayi dan harga Allah tausayin sa ne ya soma rabar zuciyan ta
" fine. tace a takaice..
....zan baka dama nauman
Amma kasani no backing out
Or else wallhy kaji rantse maka duk randa kamin kuskure sai dai tsinci gawar ta bazan sake baka dama irin wannan ba
Nasan zakayi tunanin zaka kai cune na ko?
Toh albishirin ka ...yanzu haka ALFAH ta dauka tare aka kidnapping din mu ..don kuwa tare na shirya mana komai
And quest what? Ya rana sunyi aikin su sosai"
Neva joke with me nauman "
Shi dai shiru yayi baice uffan ba"
Idon sa a lumshe
Jikin sa sai rawa yake shi kadai azaune
A hankali ya soma bude bakin sa murya ciki ciki yace" deal"
Sabreen na amince just let her go now"
Dan murmushin takaici tayi tace 'good
Anjima zan dawo maka da ita
Ah'a kifada min enda kuke kawai zan dawo da ita da kaina
No way" ka jira kawai nace maka in bahaka nafasa
Bana son rawan kai fa
Shikenan sabreen ...sannan ya katse wayar
Bayan kamar awa hudu ta goga ga abubuwa ajikin ta alaman ta jikita har wani dingisawa take yi
Sannan ta bada yaran ta oda suka watse a wajen gaba daya
Alfahn tana kwance taji an taba ta a firgice ta mike idanta har sun kumbara
Rungumar juna su kayi suka fashe da kuka kamr dagaske
Sabreen are you ok?
Cewar ALFAH cikin shashekar kuka
Itama kamar da gaakee ta dada kankame ta tace taso
ALFAH bamu da lokaci
Mu gudu kafin su dawo ni zan tsiratar da mu
Dan ware ido ALFAH tayi cikin mamaki tace"
Tsira anan? Kar fa aka mamu su kashe mu
Uhm uhm ...ALFAH wallhy bakowa trust me naga wani window a chn baya mu gudu kafin su dawo
Batare da bata lokaci ba suka tashi ta ja hannun ALFAH suka fice
Ta wani dan window ta turo ta suka kama hanya sai gudu su keyi
Cikin rantaa tana faman murmushin mugunta ganin yadda alfahn ke wahalar gudu a jejin ga danyen ciki
"A dabaran ce ta sake wani mugun murmushi "ta sake kallon ta cikin ranta tace
Allah ya sa cikin ma ya bare da kansa wawiya kawai"
*surriem*
[3/30, 19:47] Surayyah Ms: [18/03 3:20 am] Smsπ: *⚜BRILLIANT WRITERS ASSOCIATIONπ*
ππππππππ
*ALFAH*
*(the story of a wicked betrayal)*
ππππππππ
Byπ
*SURAYYAHMS*π₯
▶4⃣6⃣
[18/03 3:35 am] Smsπ: *Bayan kwana hudu* nauman
Kaffa kaffa yake yi da ita kamr kwai alfah harta mance randa ta ma kanta wani Abu cikin kwanakin komai ya dauke mata kamr bawa haka ya kasance mata
abun tun yana ba sabreen haushi a boye har ta soma korafi akan yawan kulawa da nauman ke ba ALFAH
Sam baya bari wani ya bata wani abun daban in bashi ba
Musamman a gida ko office
Hakan ya sa suka dinga asarar magani da suka yi akan zasu sa ma ALFAH din cikin ya zube ita da suhaimah
Ranr Monday "Da murnan sa ya shigo office din tana zaune shiru tana duba wani site na pre natal"
Bin cike sosai takeyi akn yadda zata tafiyar da diet da wasu abubuwan muhimmai na mata masu sabon shigar ciki wato first trimester'
Kiss ya dan manna mata a goshi sannan ya dago ta sama daga kujeran ya rungume ta sosai a jikin sa
Baby na we did it....sun yi accepting shoots din mu cewar sa cikin murna da annuri cike da fuskan sa
Cikin murna ta ce dan Allah ?
Gyada mata kai kawai yayi alman eh
Nan suka dada rungumar juna suna hamdala
Ba tare da bata lokaci ba suka koma kan aiki
Kusan sati biyu kenan nauman ya toshe duk wata hanya
Da zai sa ALFAH ta jikita kota rabi wani aiki ko surutu bai son ana sata yi sosai
Sabreen abubuwa sun cunkushe mata don last time na magana tsakanin ta da shi tun ranar da suka ajiyeta a gida ne yace mata Allah ya kara sauki zaizo amma shiru
Har yanzu bai sake waiwayan ta ba ya sadaukar da lokacin sa da hankalin sa akan ALFAH da aikin da suke yi
Ranar laraba ta zo office din wanda yayi dai dai da ranar da zasu shiga hutun break na kwana biyu a aikin su na contract din
"Dan hira suka yi sosai da sabreen din a dabaran ce tace" ALFAH gobe ai ba zaku fito bako?
A'ah nikam zan fito gaskiya
Kin san nauman Yau zai tafi Lagos bana son na zauna full day nikadai gwara dai Nazo na kammala wasu abubuwan "
Gyda kanta tayi cikin ranta tace suhaimah tayi gaskiya " gobe zan wulakan ta ki kuwa
Zanga uban da zai hana ni kwabar da cikin nan
A haka suka rabo zUciyan sabreen fal da tunanin gobe ba nauman sai yadda sukayi da ALFAH da cikin ta
A gefen nauman kuwa cikin kwanaki yA gama sa ranar da zai Fada ma ALFAH gaskiyan lamarin sa da sabreen
Koda kuwa zata rabu da shi ne
Tafiyan ne ya daga masa hankali don' yagama shiryawa akan gobe zAi warwaree mata komai
Kamar da wasa da safe aka kira sa aka cancelling din tafiyar nasa ....
Sai dai koda ya shigo duba ta a dakin bai ganta ba note kawai tabar mai akan mirror
"Baban baby na..I'm sorry ban tsaya na sanar maka ba dad ne ya kirani forest resort wani karamin meeting I will be back"
Much love hubby"
Sauke ajiyan zuciya yayi yace perfect"
Na sami daman shirya komai yadda ya kamata kenan "
Mikewa tsaye yayi ya shiga ya hada mata duk abubuwan data ke so a rayuwa wanda yake gidan
Ya Sha kwalliyar sa ya zauna jiran ta zuciyar sa cike da fargaba da tashin hankali ya abun zai kasance
A hanya ita kadai take tafiya har ta isa kofar resort...
Iya kallon ta Bata ga kowa ba
Har ta soma daga waya zata kira taji ance ALFAH
Da mamakin ta ta juyo tace sabreen?
Dama kina nan kema ?
Nazo meeting ne da dad dazu naga sakon sa na e-mail
Sabreen bata gama bude baki ba su kaji bindiga akan su
Wasu maza ne sanye da mask bakake suka rife su su hudu
Cikin tsawa yace "
Duk wacce tayi motsi sai na harbe ta
Ku wuce cikin mota"
A wani katon bakar jeep aka jefa ALFAH da sabreen sunyi zuru zuru kowa hankalin sa a tashe
Tafiyar kusan awa da rabi kafin motar ya tsaya aka watsa musu wani Abu a fuska
Dukkan su suka sume sannan aka shigar da su wani gida
A wani kaskantaccen daki a ka dire su duka
Sannan aka ja kofar aka rufe gam
[18/03 3:35 am] Smsπ: Har wajen la:asar nauman bai ganta ba yasa shi soma Neman Layin ta ji akashe ya dada firgita shi
Ko ena ya shiga dubawa
Yana tambaya amma shiru"
Har ya kama ya nufi Office din alhj fadou
A yayinda sectery ya sanar masa da cewa ai
Alhaji fadoul baya nan dazun nan da safe ya tafi kasar China
What? Kace karfe 6 flight dinsa ya tashi
To wa ya tura ma ALFAH TeX karfe 8 saura akan sunada meeting da shi?
Cikin wani matsanan cin bugun zuciya yake nanata ennalillhi wa enna ilahi rajiun
ENA kika shiga ALFAH?
Hakan ya fuce kamar mahaukaci ya soma duba ta ko ena lungu da sako
Kusan isha'i baigan ta ba kuma wayar ta baya shiga
A mota ya kife kansa yana tsoron halinda zuciyar sa zata iya Shiga ciki Yau inbai same ta
Achn gidan kuwa A rakube da juna suka zauna
Alfah na faman share hawayen ta
Cikin kuka sabreen tace me muka muku?
Kubar mu mu tafi gida"
Nan alfah ma ta sa ki tana cewa" "''Emm dan Allah ku kyale mu "mu tafi duk abunda kuke so zamu Baku ku bar mu dan Allah na roke ku
Dariya suka fashe dashi wanda sai da duka gida ya dauka da sautin sa
"Cikin mugun tsawatar wa yace kashe ku kawai zan yi" bana bukatar kudi ko wani abu
Kar wata ta sake magana anan kuna jina da ..cewar sa cikin tsawa mai tsoratr wa
A tsorace suka gyada Kansu alaman sunyi shiru
Dan shiru wajen ya dauka kafin yace" Wace ce ALFAH acikin ku ? yana zare musu mugayen idanun sa
Murrya na bari tace nine?
Batare da bata lokaci ba
Kamo ta yayi da karfi ya Ce zo nan muje
Dake ZAmu fara
A xabure sabreen ta danko ta acikin wani irnin kuka
" dan Allah kar ka kashe ta ..ALFAH kar ki tafi ki barni pls tafada a rude suka rungumi juna suna kuka
Ko ajikin sa ya Shiga banbare su sai kuka suke musamman ma sabreen dan ALFAH ta kasa cewa komai sai addu:a take aranta tana kuka'
Haka ya janye ta da karfi yayi waje da ita"
Gidan duhu bata ganin gaban ta
Jim kadan taji ta awani daki da baida haske sosai
Nan ya jefa sai bari take yi bakin ta ya kasa buduwa don' tsaban firgici da tsoro
Shakuru wuyan ta yayi ya kure mata ido
Sannan yace inkina son kanki da lpya ki nutsu anan karki motsa ko ena"
Edan naji wani motsin ki anan
Bazan daga miki kafa ba sai dai kiji ki a lahira
Da Saurii ta gyda kanta tunanin ta tausayin ta yaji Yau bai kashe tan ba"
GAM ya kulle kofar ya fice
Kasa ta sulale tana faman kuka ..cikin ranta tace murad kazo ka taimake ni ..za su kashe ni" i don't want to die
Cikin kukan mai hade da razana har tayi bacci
Zazzabi ne mai zafi ya ke Neman shigar sa ....amma haka ya cigaba da tuki yana dada zagawa ko ena ko zai ganta
Ranan shikan sa bazai iya kirga kafar sa nawa yayi a forest resort ba'
A gefen sabreen kuwa
Dakin ta ta shige ta dauro wanka zuciyan ta fall da farin cikin game din
Sautin kukan ALFAH take tunawa sai ta fashe da wani shu'umin dariya "
"Dan tabe baki tayi tace hmmm" gaskiya shawaran suhaima tayi"ba yanzu Zamu kwabr da cikin nan ba"
Hahaha Kadan ma kagani
Bazan kira ka yanzu ba
Sai na dan dana maka azaba zuwa gobe mugani" bakai son haihuwa ba" da shi zan kara daure ka akan game dina har buri na ya cika
Daga Yau bazaka sake ke tare doka na ba ..ta karashe da wani mugun dariya
"A kasa ya zauna gefen cushion yana danne danne idon sa har ya soma haurawa kamar wanda ya bugu sosai
Muryan a dishe ya sake kallon pics din ta dake manne a gefe yace" wifey kar ki min haka pls come home to me"
Ena kika je kika barni'
Kin gani bazan iya rayuwa babu ke ba koda na rana daya ne
Pls come back Aleesha"
A wajen ya kwanta ya rasa abun da ke masa dadi' haka kawai yaji zuciyan sa na mugun bugawa akan batar nata
Ko bacci bai yi haka ya zauna wajen tunanin yadda zai shawo kan almarin gobe
_
*surriem*
[3/30, 19:47] Surayyah Ms: [18/03 3:20 am] Smsπ: *⚜BRILLIANT WRITERS ASSOCIATIONπ*
ππππππππ
*ALFAH*
*(the story of a wicked betrayal)*
ππππππππ
Byπ
*SURAYYAHMS*π₯
▶4⃣8⃣
[18/03 3:47 am] Smsπ: Haka suka ringa tafiya har suka iso bakin titi ..duk sai layi ALFAH takeyi tsaban gajiya'
" wani dan gefen bishiya suka zauna suka buya dukkan su suna haki'
"Shiru ne ya ratsa wajen
Sannan ALFAH tace cikin nazari"
Su waye wayannan kuma? ..zanso nasan meyasa suka kama mu har da cewa xasu kashe mu
Dan kallon mamaki sabreen ta mata tace",
Uhmm nikam dai ba ruwa na da ko su waye tunda Mun tsere
Damuwa ta kawai mu isa gida lpya
Haka ne sabreen" amma yana da kywu ayi bincike don' gaba ..wallhy na tsorata
Kinsan kuwa munyi magana da murad?
" Ohh haba..su suka baki shi cewar sabreen
Ehmm amma kuma since min basu bukatar wani Abu I don't knw why
" karya sukeyi ALFAH... Nasan kudi kawai suke so amma suna so su bamu wahala ne kawai
Nidai damuwa ta ki daina kawo maganan nan yanzu mu samu mu tafi
ALFAH bata dadara ba tace wallhy dole na kai report ma jamian tsaro ban isa ba.haka kawai?
Cikin dan hatsala sabreen ta mike tsaye tace ..mtswww ena dan kinga mun fito ne kika samu bakin cewa jamian tsaro
Toh ni wallhy karki sake tsoma mu cikin wani jaraba
Na gaya miki ba amfanin hada case din nan da jamian tsaro ko? Cikin Bacin rai ta karashe ..ni kinga tafiya ta ma ta fada tare da juyawa
A hankali alfahn ma ta soma bin bayanta suna tafiya bata kara cewa komai ba har suka soma ganin Mutane
Dan gefe ta rakube ta lura sosai sannan ta nifi wajen wata matashi a gefen massalaci'
Sallama ta masa tare da cewa'
Dan Allah malam ka ara min waya na kira miji na' ka taimaka min
Ganin yanayin ta yasa Baiyi musu ba ya bata wayar ta soma dialing
Daga chan sabreeen ta hango abun
Dafe kai tayi cikin bacin rai tace'
Wannan ko mayya albarka ....yanzu za tace xata kira sa ko?
Mtsww ...dan karamin waya ta zaro daga ta cikin bra dinta ta danna
" bugu daya ya dauka bayan line busy data dinga ji sanadiyar shigar kiran ALFAH da bai dauka ba
" yes sabreen dama ke nake ta jira
Dan tsuka tayi tace',gani nan na taho maka da ita sai kazo ka dauke ta"
Itace take kiran ka da unknown number
"Ohhh shit na ga kiran ai amma bandau ka ba..pls tura min address
Wani waje daban ta masa kwatance sannan ta katse wayar
Hade da Jan tsaki
Cikin hanzari ta koma ta janyo alfahn tare da ce mata su gudu tasan yanzu sun bazu Neman su
Batare da ta yi wayar ba ta mika mada ta masa godiya Cikin Sauri sauri suka isa enda ta ma nauman kwatan ce
Da Isar su mintunan 25 ba su kara ba sai ga shi ya karaso
Daga nesa ya hannge su kamar ya je ya kama sabreen da duka haka zuciyar sa take ji :,amma haka yayi parking a gefe ya karaso yana dada kare ma alfan sa kallo cike da tausayi
"Dukan su basu hankara ba suka ji an damko hannun ta har ta juya a firgice suka hada ido
Da Sauri ta Fada jikin sa ta sake wani irin zazzafan kuka
Kallon kallo suke mayar ma juna da sabreen wanda sukan su ba su San na meye bane
Duk Idon sa ya gauraya ya janza kala
Dada kankame alfah yayi yana cewa'
Am Here baby:,Allah zai saka miki....
Ki yafe min kinji:
Laifi nane ALFAH..am so sorry baby na""
Sabreen kuwa Cikin idonsa take kallo alaman bata jin dadin maganan da yake amma ko ajikin sa
A dabaran ce yake kauda kansa ma labarin da ALFAH ta soma bashi akan taimakon da sabreen ta mata har suka fita..don ganin sabreen din ma harzuka shi take a lokacin
A haka suka isa.... Itama ya ajiyeta a gidan NATA
Ranar baiyi bacci ba ...gaba daya ya susuce mata yana bata hakuri hawaye sharaf a idon sa yana kan zuba makansa laifin faruwan Abu"
Ita kanta ALFAH saida ta tausaya ma halin daya Shiga ciki jiya zuwa Yau din
Har tayi bacci ta barsa "shikam A gefen ta ya zauna ya cigaba da Rubutun sa har asubahi
Cikin satin gaba daya
Sam nauman ya dena bacci
Kulum aikin sa ya kula da ita sosai ko aiki baya bari taje...
Ga security ko ta ena an ninka su
Kullum Sai dai yaje aikin sa sannan ya zauna rubutun sa har gari ya waye
Ba wanda yasan yana hakan har tsawon sati biyu
" sosai sauyawar nauman din ya dame su duka amma cikin su ba wanda ya iya tambayar sa meke faruwa
A gefen sabreen kuwa dama ta dakata ne da zubar da cikin aleesha akan sai ya dan kara kwari tukunna yanzu
Don haka Sai Ranar da suka cika wata daya daga kidnapping dinta
Ta siyo magananin ta da niyyar cimma burin ta"
Cikin nasara nauman da ALFAH suka samu biyan bukata akan project dinsu
Har yaii presentation saura sakamako.''
Suna kammala murnan su da ALFAH TeX din sabreen ya shigo masa cewa
"" ena bukatar ganin ka yanzu"
Bai bata lokaci ba yace ma alfah yana zuwa" ya wuce yaje wajen NATA
A zaune ya same ta tana game hankalu kwnce
Shima baice uffan ba ya zauna abunsa
" dan kallo ta visa dashi sannan ta kau da kai
Daga baya tace ....congrat naji ka kammala project din nan
Am sure tunda sun karba kamar ka samu ne
Cikin rashin kula ya gyada kansa Alaman eh
Ok good ..saura Abu daya
Kuma Gashi nan tafada tana mika masa wani kwaya"
Enaso kasa ma ALFAH ne a ruwa kaga cikin nan ya kwabe tuh wuri kafin kudi yazo mana"
Cikin mamaki ya mike tsaye yace "sabreen
Kikace me ? Ni na kashe Dana da kaina ?
Allah ya kiyaye bazan yi ba ya wurga mata su a fuska
Kamar wacce bata jin nauyn cikin ta ta chakumo sa cikin bacin rai"
Wato har ka mance da yarjejinyr mu ko ?
Toh jeka
ni zan aikata da kaina ta fada a haukace ta juya da niyyar ficewa
Da hannu daya ya rikota GAM kamar zai ballata
" nutsar da kansa yayi kasa ya soma sassauta rikon daya mata yana dawo da ita a hankali gaban sa
Bata iya yin komaiba don' mamakin yadda ya sauya yanayi a take ya cika zuciyar ta
Saida ta iso daf da shi ya sauke narkakun idon sa akanta ya riko hannun ta a sanyaye
"Muryn sa na rawa yace ' ya Isah haka " ki yafe ni sabreen
Dan Allah kiyi hakuri"
I can't do this anymore...... Bazan iya ba I'm out of the game
Fincike hannun ta tayi ta sauke masa mari a fuska tass
Cikin bacin rai tace
Karya ka keyi...baka isa ba
Dan murmushin takaici yayi ya sake riko hannun ta yace' .
Ena son ALFAH sabreen ....ena kaunar ta sosai ..itace jinin jikina
I can't do this'
sabreen ki fahimce ni Nafi kowa jin jiki awannan lamarin zuciyata zata iya bugawa nan bada dadewa ba kika sake jefa ALFAH a wani hali irin waccan
Durus tayi tana kallon sa akari na farko da asalin hawayen daga zuciyar ta suka soma zuba sosai a idanunta wanda ta kure sa da da su bata kiftawa
Ita kadai take jin zafin kalamn NASA...
Har nauman zai gwada mun yana son wata ya nace a gaba na" ni fa?
*Suriiem*
[18/03 3:47 am] Smsπ:
Jin shirun ta ya Dan girgiza ta y yace " nasan ban miki adalci ba
Kuma zakice na ci amanarki ko sabreen?
Ehmm na yarda da hakan ..don ni kaina na San naci amanar kaina
Na tsani rayuwa ta..na tsani halin Dana jefa ALFAH aciki
bazan iya yafe ma kaina ba ma ballanta ita Dana cutar tsawon Lokaci ena yaudaran ta"
Hawayen da suka gangaro masa ya goge yace:, na yanke hukunci sabreen ni zan tafi
Ki yafe min ...zan fice a rayuwar ki da ke da ALFAH
I hope zaku rike min yayana ..don ni nasan bazan iya cigaba ba....yanzu zan Fada ma ALFAH komai sabreen ...I'm sorry" ya karashe a marairace
Dan share mata hawayen ta ya yayi ya manna mata kiss a goshi ...sannan ya juya da niyyar fita
Wani wawan ihu ta sake wanda ya sashi dakatawa ba shiri
Da gudu ta karaso gaban sa A haukace ta soma dukan sa a kirji tana kuka mai cin rai"tana cewa
',I hate you...nauman I hate youuuu.....
Sai da komi yazo karshe zaka wulakan ta ni kace ka dena...toh dan ubanka baka isa ba..wallhy sai na saita maka hankalin ka da kaina in baka dawo dashi ba
Nadamar ka na banza bayan aikin ga ya Riga ya gama"
Shi dai baice uffan ba ya damko ta ya ajiye ta ya sake juyawa zai fita
Cikin hanzari ta sake Tare kofar ga hawaye na binta kamar ruwan kogi murya na rawa tace
Lallai Ka cika ma cuci azzalumi kuma bazan taba kyale ka ka tona min asiri na ba ..mugu kawai dama ai ba son tsakani da Allah kamin ba'ba ni bace matar ka?
To ena ruwan ka da ALFAH toh
A Sanyaye yake kallon ta tana maganan har ya jawo ta gefe ya ajiye ta kan kujera
Cikin ido da ido yace
" I love her" wallhy ena son ALFAH sabreen...shine kawai gaskiya dazan Fada miki
Kuma yau din nan mutuwa ce kawai xata sa ni boye mata wani Abu game damu
Sannan ya mike yayi waje ya barta..cikin shock
Ihu ta sake mai karfi ta yi waje ta riko hannun sa "murya na rawa tace naji" nauman kana son ALFAH? Ni fah..abunda ke ciki na fah?ko duk baka son mu
Uhm.uhm sabreen' pls ki fahimce ni...ena kaunar ku mana
Amma bazan iya zama da ku ba" I'm not a good father and a husband....kiyi hakuri bazan iya sake cutar da kowa ba
...
Kuka sosai ta shiga rerawa ranta na kuna jikin ta hat na kar karwa tace
'' nauman abun da za kamin Kenan
Wallhy ba
Xan barka ba
Kafin ka Tona min asiri sai na maka abunda bazaka taba mancewa ba a rayuwar ka
""sai na kashe ALFAH da abunda ke cikin nata.. Ta fada a zuciye
Dan murmushi yayi yace "kiyi min duk abunda zaki min amma ena shwartan ki da kar ki kuskura ki sake taba ALFAH
And you know what sabreen"? muddin ena numfashi baki isa ba"alfah ta mutu kisa rai kema
"Chak ta tsaya da kukan ta zo daf da shi" kace ban Isah na kashe ALFAH ba'me zaka min en na kashe ta din ?
,"zan kashe ki sabreen...ki sa a ranki da hannu na zan kashe ki.. Da wani irin murya mai razanar wa yayi maganan wanda yasa idon ta kafewa tana kallon sa
Murya na karkarwa tace' na..u..m.a..nnn..zaka kashe ni akan wata mace?
Kafada min baka so na naji ..tell me..tace tana girgiza sa a rude
" baice komai ba..ya kamo ta ya sake cewa for the last time sabreen" ALFAH...ETA NAKE SO..bazan taba bari wani ya cutar da ita ba koda kuwa kece...kisa wannan a zuciyan ki..sannan ya zuya ya fice abunsa
Kusan minti Biyar tana tsaye cikin shock
Wani dogon numfashi ta sauke sannan ta sulale kasa sumammiya"
*surriem*
[3/30, 19:47] Surayyah Ms: [18/03 3:20 am] Smsπ: *⚜BRILLIANT WRITERS ASSOCIATIONπ*
ππππππππ
*ALFAH*
*(the story of a wicked betrayal)*
ππππππππ
Byπ
*SURAYYAHMS*π₯
▶4⃣9⃣
[18/03 3:47 am] Smsπ: a hankali yake tuki Dan zazzabi ne ya soma damun sa a hanyar sa na zuwa wajen ALFAH a gida
ranar ko office bai koma ba
" tunani sosai ya shigayi na yadda zai bullo mata da maganan amma ya kasa samun karfin gwuiwa
A sanyaye yake tukin har ya iso gida ya bude kofar "
Hankalin sa ne ya soma tashi daya duba kusan ko ena bai ganta ba ..
"A rude ya koma dakin sa daya bari a kulle
ji yayi a bude wanda ya sashi turawa ciki da sauri da mamaki
Chan ya hange ta a gado galala'
a hanzar ce ya karaso kusa da ita ya durkusa a gaban ta yace
ALFAH. Lpya? Me ke damun ki
Dan shiru tayi sai numfashi da take yi sama sama a kwance lumui....idon ta na juyi'
Dago ta yayi ya jawo ta jikin sa"yace zazzabi ne? Muje toh na kaiki asibiti tare da yunkurin mikewa da ita tsaye ..ba tace uffan ba ta kwanta jikin sa tana maida numfashi sama sama sai hawaye dake bin kuncin ta
Bai bata lokaci ba ya dauke ta chak har mota sannan yayi asibiti da ita"
" bayan yan dube dube da doc yayi ya fito yace masa" sir..ka kwantr da hankalin ka ba wani Abu bane...laulayin ne kawae
Amma yanzu tana bukatar kulawa sosai don zazzabi zai iya riskar ta akai akai
' 'ga magani nan pls kar a sauya mata komin zafin ciwon in ya gagara kawai akawota ""
'Tho doc na gode"
Insha Allahu za'a kiyaye"
Ya fada sannan ya dauko ta suka wuce gida
"Sosai ALFAH ta soma fadawa cikin satin laulayi sosai ta keyi
Don' ko motsawa kusa bai iya yi
Don haka ma baisami daman kawo mata maganan ba
niyyar sa sai ta dan samu sauki
A gefen sabreen kuwa ta gama kammala komai na shirin tarkon data hada masa don' haka ko neman su batayi....
"Yana zaune a dakin sa yana rubuce rubucen sa yaji an murda kofa
Da Saurii ya tura littafin drawer ya mike tsaye ya karaso
"Kin tashi ne wifey? Ya jikin....
Murmushi ta sauke ta rungume sa sosai tana dan dariya tace
Ena cikun farin ciki murad
" we made it hubby mun samu nasarar project din mu
..dan waro ido yayi ya daga ta sama yana murmushi amma zuciyan sa a sanyaye ...a halin da yake ciki murmushin ma da kyar yake yi
Kissing dinta yayi sosai ..kafin yace I'm so happy too wifey"
kin san meyasa?
Ahankali ta gyada kai
Ruko hannun a yayi yace
sabida naga kin warware ..dan langwame kai ya sakeyi yace..bana son ciwon nan naki Aleesha" ki daina kinji?
Murmushi kawai tayi ta larne a kirjin sa
" As for project all thanks to you...ke abun kwatance ce a jerin matan duniya...I'm so proud of you my wife... Dagota yayi tare da Riko hannun ta yana kallon fuskarta mai dauke da murmushi yace" ena son na Fada miki wani Abu mata ta ..but promise me"
kimin alkwari zaki kula min da kanki no matter what"
Ena nufin ko ba na rayuwar ki' kuma
Koma meye zai faru always know I love you alots ALFAH.....ena matukar kaunar ki so na gaskiya
Ita dai kallo kawai take binsa dashi batace uffan ba
..a marairaice yace kinyi alkawri?
Duk da Maganan nasa ya ruda ta kadan 'Rungumar sa tayi ta soma hawaye kadan kadan bai sani ba....itama tace na maka alkwari murad" ba abunda zai rabani da kai har abada
I love you more'
Tsawon mintuna ahaka kowa da abunda ke ransa" kamr Wanda aka tsakure sa
Dan janta kadan yayi yace toh ki zauna anan kar ki yi aikin komai fa'
Bari na je na duba office ena zuwa ok?
Dan gyada kanta tayi tace ok '
Sannan ya fice ya kama hanya....
Cikin nitsuwa yake tukin sa da niyyan tattaro dan abunda ya hada zai nuna mata akan wacece sabreen
ko rabi bai kai ba yaji motar sa ta kashe kanta da kanta"
Sake murda key yayi amma sai ta fara sai ta mutu parking yayi agefe ya bude kofar
"Yana kuso kai waje yayi gamo da kan bindiga
Shikan sa baisan daga ena mutanen suka fito ba
Ido suka mas a dabaran ce suka ja sa chan cikin jejiin dake gefen hanya
Sannan suka rafka masa kan bindigan suka dura sa a mota sukayi gaba da shi
*surriem*
[18/03 3:47 am] Smsπ: Tana kwance sai juyi take a kan gadon ta
Tunanin mijin ta ne ya gauraye mata zuciya ..haka kawai ta soma jin wani sabon sonsa da kaunar sa na tsasaafo mata ta ko ena
"Ta dau kusan awa biyu tana tuna tun farkon fara ganin sa datayi a rayuwa har aka kai wannan matsayi"
Dan shafa cikin ta ta somayi tana murmushi ...cikin ranta tace nasan bazan taba rayuwa babu kai ba murad" Kaine jinin jiki na.....
Dan shiru tayi tana tuna kwanan nan da bata da lpya yarda yake mugun daga hankalin sa
Dariya sosai ta fashe da shi har ta na shakewa ita kadai ...dan kada kanta tayi tace hubby na kenan..kullum kai kake cewa bazaka iya rayuwa bani ba ...Allah kadai yasan me zai same ni da kai a dauke ranar
"Wayar ta ta laluma a ranta tace bari na tsokane sa"
Fuskan ta dauke da murmushi ta dialing number sa...yayi har ya dauke ba adaga ba
Haka ta cigaba da yi har kusan sau goma sannan ta bari
Tunanin ta ko yabar wayan a mota ya Shiga office
Saboda haka mikewa kawai tayi ta shiga dakin ta ta yi sallah ta kimtsa
Kusan karfe 5 saura shiru bai biyo misdcols dinta ba kuma bai dawo gidan ba
"Hankalin ta bai tashi sosai ba kuwa bayan ta sake kira sa kamar sau uku ta danna ma suhaimah kira
Bugu daya ta dauka tare da sallam"
Suhaimah murad fa? Ki kai masa pls zanyi magana da shi
Uhmm mame sir murad ai baizo office Yau ba ...
What Kikace me?
Kodai kice baki office din lokacin da ya zo
Just check him up ena jiran ki
Bata Musa ba ta je har bakin office din sannan tace
Madam wallhy a kulle take ..kuma tun safe ena nan bai shigo ba
Wani dum taji a zuciyar ta ....a take ta soma Jin wani iri a ranta
Bata bata lokaci ba ta jawo key ta zura hijabin ta ta fice
Ba enda bata duba ba a office din amma shiru
Kiraye kiraye ta shigayi tana tamabya kowa sai yace mata baizo ba
Gashi ko ta kira layin sa ba a dauka har
Ana kokarin kiran magribh
Sosai hankalin ta ya tashi gaba daya ta rude .... Gidan mahaifin sa ta je malam Yusuf wanda suka masa
Anan ta zauna tare dashi shima hankalin sa a tashe suna kan dialing numbers sa
Shima Malm yusug " da kyr ya kwntr mata da hankali ya sa ta komawa gidan da niyyar zai fita shi ya nemo mata shi
Ba musu ta koma gidan Kuwa sai dai kafin,9 saura wayar murad ta dena shiga kwata kwata
Zaune ta mike hawayen da suka Dade suna zuba ta soma sharewa amma Sam sunki
....iya kokarin kwantar ma kanta hankali akan murad zai dawo tayi amma ena
...mikewa tayi ta koma bakin window ta kure kofar gate da ido
Kusan karfe 1 na dare tana tsaye sai faman share hawayen ta take amma shiru"
A gefen murad kuwa bai farka ba sai kusan asubahi
""Ennalillhi wa inna ilahi rajiun ya Fada ganin bakin duhun da yake ciki ko tafin hannun sa baya iya gani
Ena nake ...tattaba jikin da ya soma ko zai ji waya
Amma shol sai ma tsami da zafi kansa ya ke masa ta baya
Koda ya shafa yaji kulu akeyansa nan ya soma tuna abunda ya faru da shi
*surriem*
[3/30, 19:47] Surayyah Ms: [18/03 3:20 am] Smsπ: *⚜BRILLIANT WRITERS ASSOCIATIONπ*
ππππππππ
*ALFAH*
*(the story of a wicked betrayal)*
ππππππππ
Byπ
*SURAYYAHMS*π₯
*THE PRESENCE OF ANOTHER WOMAN'S BEAUTY IS NOT THE ABSENCE OF YOURS'*
KO WACE MACE KYAKKWA CE" *ITS JUST TAKE THE RIGHT MAN TO SEE*
*STAY BEAUTIFUL FANS*❤ππ
special tanks
to
ayeesah
Asmeenat
Ummerheney
Meelat da real
Ummufarhana
Leemah
Raheemah
Feenah luv
Auterrrrrr
Maman shuriem
Halima 20
▶5⃣0⃣
[18/03 3:57 am] Smsπ:
'Tun kafin gari ya gama wayewa ALFAH ta koma gidan Malm Yusuf
Tana zaune a falo har ya fito"Dan rusunawa tayi ta gaishe sa sannan tace" baba har yanzu baka gansa bane?
Dan sauke ajiyan numfashi yayi yace ki kwantar da hankalin ki yata nasan duk yadda yaje bazai wuce Yau bai dawo ba kinji
Kamr wanda aka kunnata kuka ta soma yi a wajen don ita kanta bata san meyasa abun ya mugun tayar mata da hankali ba
Cikin tausayi da lallabi Malm Yusuf yace" kiyi hakuri Aleesha ..taso nan ki zauna kibar wannan kukan haka
' cikin dan shessheka tace baba murad bai taba kwana a wani wajen ba kuma har ace ya kashe wayar sa duk da kiransa da muka tayi? Anya kuwa lpya baba? Ni fa jiki na na bani wani abun
Ah'a yata karki soma kawo mummunan tunani a ranki
Yau in bamu gansa ba sai mu kai gaba kinji
Dan gyada kai tayi tace toh baba
"Yawwa yaata taso ki shige ciki ki huta
Batayi musu ba ta mike sum sum ta shige wani dakin murad din dake gidan wanda yawanci anan suke kwana in suka zo wknd ko ziyara'
Kwanciya tayi tana nazarin abun chan ta dialing nmb ',hlo ALFAH manyan mata akace
Cikin sanyin murya tace ' sabreen kina ena ? Dan Allah ki taho hankalina atashe ne
I need your help'ta karashe cikin muryan kuka
Kamar da gaske sabreen tace da dan muryan damuwa meya sameki ...toh.. toh.. calm down ALFAH ena zuwa..tura min address
Tana kammla goge
hawaynta bayan ta tura ma sbreen address
malm yusf ya shigo da faranti a hannun sa
Dan yunkurkn tashi tayi amma ya dakatar da ita da cewa zauna yata karki damu
" anan ya jera mata tea da bread da wainar kwai hade da plaintain Wanda mai aiki ya dafa"
Ki ci abinci ..kinji
Kallon abincin tayi ta ce baba bana jin yunwa ...a koshe nake
A'a karkice haka da ssasafe har kinci wani Abu kenan da kika taho
Bana ce ki kwntar da hankalin ki ba yata ? Kiyi hakuri kici abincin nan karki bar kanki haka
Dan gyda kai tayi hawaye na kan saukowa idonta
Shidai Malm yusf ya rasa me ke masa dadi akan lamarin
tsaye a gefe ya yi don ya tabbata ta dan taba abincin kafin ya fita ..a hankali take kaiwa baki kamar dole tana hawaye ....cikin ranta tana cewa hubby ka dawo dan Allah
A han gefe shima "Toh ena kaje haka ne nauman ?...baba ya Fada cikin ransa
***""""
Da shike baiyi bacci ba yana jin motsi har aka zo aka bude shi a wannan bakin dakin"
Wasu mutane ne kattai guda hudu suka shigo
" basu ce dashi uffan ba suka suntume sa sukayi wani daki da shi wanda ba komai acikin sa sai kujera
Anan suka sauke sa suka daddaure sa hannu da kafa
Suwaye ku..meyasa kuka kawo ni nan...let me go
Ya ke fada yana juyi da karfi da jikin sa wanda yaji dauri tam
Kamr kurame haka suka kyalesa yana ta bori shikadai ...dan wani drink na gora suka matse masa a baki baifi drop biyu ba a matsayin abincin safe suka fice
Bayan baba ya fice ture abincin gefe tayi ta cigaba da rera kukan ta
Jin bude kofar ya sa ta tashi da gudu ta karasa wajen sabreen ta rungume gami da sake wani kuka mai cike da tashin hankali
Meya faru aleesha ki Fada Mun mana?
A daburce cikin kuka tace mu..radd..sabreen murad ya bata tun jiya sa safe bangan sa ba
Din rungumota tayi zuciyanta fal da farin ciki
Sannan ta sauya murya kalan tausayi ta jawo alfahn zuwa gado
Cikin dan Sauri ta zuba ruwa ta mika mata tace
Sha ruwa ALFAH...kukan nan ya isa haka
Kin manta kina da Abu ajikin ki ko
Ruwan ta Sha kadan sannan ta dan sasaauta kukan ....dafa ta sabreen tayi tace kin kai report ma police? Gaya min ya abun ya faru
Uhm uhm sabreen bankai ba ..dama baba ne yace zai nemo sa yanzu haka ma ya fita
Kawai daga cewa bari yaje office har yanzu baidawo ba
Nata kiransa baya dauka daga karshe ya kashe wayar sa
Sabreen am scared kar dai murad ya Shiga wani mummunan hali ne ta karshe muryan ta har na karkar wa
Calm down ALFAH... Bari muga zuwa anjima zanje da kaina zny lodging
Complain sai abin ciko mana ki dena kuka ..he's fine Zai dawo kinji
Dan gyda kanta tayi ahankli ta share hawayen ta
Nan sabreen ta cigaba da rarrashin ta har ta ci nasara ta sa ta bacci
Sulalewa tayi tafice ....dariya har tana buga kan stiring mota tana kwaikwayon kukan ALFAH
' ai sai na gama dashi kafin na zo kanki ynzu muka fara
""Yawwa kunaji na kowa ya saurara Cewr sabreen ma kattan mazan da suka kewaye ta'
Kai spider na Riga na nema maka paspot da Id card ku zamu na zUwa wajen ALFAH a matsayin jamian tsaro'
Haka ta cigaba da tsara musu sannan suka wuce ciki"
Sai wajen karfe 5 saura aka shigo dakin Tun yana yunkurin kunce kansa har ya hakura ya bari
Wata mata ne da
Mazan nan guda hudu suka shigo ta rufe fuskan ta da niqab
'_ yana zaune yana kallon ta har ta karaso daf dashi
Sannan ta soma zare niqabin nata
Ido hudu sukayi da ita tana sakar masa wani shu'umin murmushi
"Shima wani kallon mai wuyan fassara ya mata yace sabreeen?
dama kece ki sa aka kawo ni nan
Dariya tayi mai sauti tace ' eh nice nauman
Sai Me kuma? Any questions
Har ya budi baki zai yi magana ta dakatr da shi da hannu
" nauman ka fara kirga ranan mutuwar ka anan"
...shikenan abunda zan Fada maka ta juya zata fita
Harta kai doorstep tace"
And Good news..matar ka wacce kake so tana chan tana cikin bakin ciki ...and you know what yanzu tafara..na maka alkwari da bakin cikin ka zata mutu
"Murya na rawa yace sabreeen...sabreen
Kota kula sa tayi waje abun ta
*surriem*
[18/03 3:57 am] Smsπ: "
A dan firgice ALFAH ta tashi daga baccin daya dauke ta
Jin ana kiran sallahn magrib ya sata dauro alwala
Daga bakin gate sabreen ta hango malam yusf na tsaye hankalin sa a tashe sosai yana faman zaga wuri
" dan tabe baki tayi tace " ena wuni baba cewar ta da dan alaman damuwa
Lpya lau sabreen kema kinji labarin ko?
Ehm naji shiyasa na zo na tambaye ka me ake ciki?
Yanzu dai EnA so yar uwan ki ta tashi ne sai mu kai chan wajen jamian tsari don ita kadai ke da cikakaen bayani akan enda yaje din
Ohh toh shikenan bari naje na duba ta
Yawwa shiga ciki tun safe tana nan ko abunci bqta samu taci sosai nima bari na biki na dubata
Tare suka kusa kai ciki
Da sauri ta karaso ta dafa alfahn data kife kanta a gefen gado
Sabreen me ake ciki dan Allah kimin vayani
Dan gyada kai tayi "Uhm uhm ALFAH ya isa haka mana ki daina kukan nan....
Baba daga gefe yana kallon su tausayi sosai suka basa musamman ma alfahn da tafi kowa rudewa awajen
Waje ya fita ya koma dakin sa don' Sam yake jin bazai iya jure rashin dan San ba shima
"Na Riga na bincika komai ALFAH..murad ya ajiye motar sa a gefen hanya da wayar sa aciki amma Bayanan
Enna lillhi sabreen anyi kidnapping dinsa kenan ? Tafada arude..
Ah ah alfah bamu Sani ba tukunna
toh ena zai je yabar mota akan titi ...a tsaye ta mike tana Neman haukace mata awajen
"Riko ta sabreen tayi da dan karfi ta zaunar da ita ...ya Isah Aleesha bamu tabbatar da hakan ba tukunna amma
An Riga anfara aiki akai
Just calm down
No... wani irin calm down sabreen banga miji na ba ..ta karashe cikin muryan kuka ita kanta sabreen ji tayi kamar ta shake ta ta huta tsaban haushin da ta soma bata na tashin hankali da koke koke data keyi
Da kyar ta samu ta lallabata ta koma bacci da alkwarin gobe zata kawo mata jamian da suka karbi case din har gida sai wajen karfe 12 ta koma gida
A haka har aka cinye sati biyu ba murad ba alaman sa
Kullumsabreen da mutannen ta suna cikin kawo ma ALFAH labarai kala kala.....
"Ranar tana zaune bayan Ta gama bawa baba maganin hawan jinin sa
Da sallama sabreen din ta shigo.ta dan rusuna ta gaida baba .
Sannan ta ma ALFAH ido alaman suje ciki
Ba tan tama tabita suka shige nan ta sauya fuska ta kura mata ido kamar bata son tafadi komai
" ya dai sabreen kinji wani labari ne?
Nikam ko zaki rakani offishin commissioner a sake kara karfi akan case din nan Yau fa sati biyu"
What ? Ah'a ke dai ki tsaya kiji abunda nazo miki da shi......zuge zip din jaka ta fito da envelop tayi tace
Kinsan wannan ta fitar da wasu hotuna da aka hada na murad da suhaimah ta mika mata
Hannu alfah ta sa ta karbe Da daddaya ta soma kallo tsaban tashin hankali dake fuskanta har hannun ta na rawa ...murya na bari tace me wannan?
sabreen
Suhaimah da murad ne fah?
Kwace pics din tayi tare da cewa kwarai ma kuwa '
Yau jamian tsaro suka binciko asirin so called mijin naki"
Ashe dama asali hada baki su kayi don' su cuce ki yana zagawa suna hada shagalin su baki SANI ba"?
Durus ta zauna kan gadon wasu zafafan hawaye na bin kuncin ta
Binta kaasa
n tayi ta dafa ta',ke ba nan labarin ya tsaya ba yanzu haka ana suspecting ko ma da gangan ya bace don su cimma wani burin su akan ki wanda har yanzu ba agano ba and u know what suhaimah ma is no where to be found itama"kilan ma suna chan suna shagalin su ne an barki da bakin ciki ya mayar dake wawiya marar hankali
Ya isah haka sabreen ....tafada cikin wani matsanancin kara tare da toshe kunnuwan ta"'
Karya ne wallhy murad bazai min haka ba ...yana so na ni kadai yake so ta karashe cikin wani matasnacin kuka
Duk da yanayin alfahn ya tsorata ta cewa tayi "Uhmm ni dai na nuna miki komai ya rage naki yanzu kam"ta damka mata hotunan a hannu
Inkin ga dama ki kashe kanki akan shi baisan ma kinayi ba...
Ai dama saida nafasa Musu bazaki yarda ba
Thank god zasu zo ai sai kiji daga bakin su
Durkushewa kawai ALFAH tayi akasa tana faman rusah kuka kamar ranta zai fita
Har sabreen ta bace ta bar wajen
"Sake dauko hutunan ta shigayi kamr tababbiya ta soma kallon su
Wanda kusan rabin pics din ba abunda ido zai iya gani bane
"Jifa tayi da su ...nan taga bazai mata ba ta sake daukowa ta Shiga yayyya gawa tana kuka
"I cant believ dis Murad me na maka da zaka ci amana ta'?
I hate you......tace a zuciye
A gefen nauman kuwa ba abunda yake sai addoi na Neman tsari daga sharrin sabreen
Dan kusan agaban sa suke shirya komai da suhaimah da sauran mazan
Ko wannan hotunan ma Daure sa akayi don' suhaimah ta samu ta cika burinta na Neman biyan bukatan ta dashi na tsawar lokaci
Nan ne suka dauki lalatataun hotuna suka sarrafa sabreen ta kaiwa alfahn
Alfah Kwana tayi tana kuka shikan sa baba ya Sha mamakin har safiya baiga ta sauko ta gaishe sa ba kamr yadda ta saba
Yayi zaman jira ko yau ma sabreen zata shigo da jamian tsaron kamr yadda ta saba amma shiru itama
Yanke shawaran dubota yayi yana dab bakin kofa suka ci karo
Ena kwana baba ta Fada fuskanta ba walwala
Lpya lau yata"lpya kuwa naga Baki sauko ba yau
Kalau..tace atakaice ta koma ta rufe kofar ta
Shi dai bai gane mata ba amma haka ya juya ya koma gefen sa ya cigaba da rokon Allah akan lamarin
Kullum aikin kuka take da takaicin abun sosai ya turnuke zuciyan ta gashi sabreen kullum iza mata wutar tsanan murad take a zUciyan ta don' har fake chats tana tura mata na murad da suhaimah
Da shike wayr sa na hannun su da boys dinta
Yau ta cika wata daya chur a gidan Malm Yusuf
riki riki baba ya hangota da Jakarta tana saukowa
"Bai bata lokaci ba ya karaso gami da cewa
Ena zaki kuma yata
Da kamr bazata amsa ba don wani haushin su takeh
ji gaba daya taji bata kaunar gidan
"Murya can ciki tace ni gida zan tafi
Dan shiru yayi kafin yace yata ince dai lpya ko
Batare da ta sarara ma tafiyar ta ba tace lpya lau ta shiga dura kayan ta mota
" tsaye yayu yana kallonta ya rasa me zaice don' gaba daya ta tsorata sa da yanayin fuskan nata
Cikin dan e:e na yace toh a dawo lpya
Ki gaida gida'
'Kamr bataji ba ta tada mota ta nufi hanyar gidan su
Saida tayi kusan nisa da gidan ta soma hawaye tana tuki
Abubuwa dayawa suna tahiwa aranta musamman ma yanzu da sabreen ta dada tabbatar mata ba bacewa murad yayi ba d
Suna tare da suhaimah ne
Kuka sosai ta shigayi har tana shessheka sannu ahankli ta isa cikin gidan tayi parking
*surriem*
[3/30, 19:47] Surayyah Ms: [18/03 3:20 am] Smsπ: *⚜BRILLIANT WRITERS ASSOCIATIONπ*
ππππππππ
*ALFAH*
*(the story of a wicked betrayal)*
ππππππππ
Byπ
*SURAYYAHMS*π₯
*Ena mika godiya ta musamman ma masoyan littafin nan ALFAH*
*i cant count names gaskiya but I really ,really. heart you*❤π
*Ena jin dadin comments dinku Allah ya kara danqon zumunci*
*ALFAH FANS NOVEL GROUP*
*ummerneny fans*
*BRILLIANT NOVELS*
*BRILLIANT FANS 1-3*
*TASKAR LITTAFAI*
*DEE NOVELS*
*HABEBA NOVLS*
*AND LOTS MORE*
*NAGODEππ*
*Dedicated to Ummerheney nesallah*
▶5⃣1⃣
[18/03 4:02 am] Smsπ: Dakin ta kawai ta shige da shike mahaifin ta ya Riga ya koma waje da zama
Har dare ba wanda yasan ta shigo banda yan aikin gida da suka shigo mata da kaya
Nanny Fatima tana zaune ta na famar
Turare flower vase dake gefen palour
Karab sukayi ido hudu da sabreen
' dan murmushi suka sakar ma juna wanda ya nuna alamn rashin jituwar su
" lpya kuwa sabreen na ganki haka agidan namu
Dan kauda kai tayi sannan tace
Nazo wajen ALFAH ne
Cikin mamaki tace ALFAH? Ta zo ne
Amma ai banga ALFAH gidan nan ba
Ba tace mata uffan ba ta danna Layin ALFAH
"'Gani a kofar palo nanyn ki ta
na kan Mun interview sai ki gaya mata
Mika wa nany wayar tayi alfa tace"
Nanny kibar ta ta shigo pls
Cikin dan mamaki tace ok muje
Sannan ta katse wayar hade da watsa ma nanny kallon banza da gefn ido
Nany ko Har dakin ta kai ta don ta dada tabbatar da eh alfan ne aciki sannan ta juya
"' Ke nifa zan dena zuwa gidan nan...naga ana wani Mun Abu kamar marar gaskiya
Ni wallhy ki mata magana ..ta karashe tana daure fuska
Kai sabreen laifi nane ...bata San nadawo ba ne shiyasa
Bata ko kula ba ta juyo tace
Yawwa naji dadai da kika bar Chan
Yanzu kema ki sake ranki kiyi rayuwar ki yadda kike so kiman ce da shi shasahan mijin naki ko ?
dan sauya fuska tayi tace""Uhm sabreen bana son na yanke ma murad hukunci haka kawai
Zan jira dai ya dawo kinga daga nan ma sai na dada kamosa da kywu
"Mikewa tsaye tayi cikin masifa tace"ki jira sa akan me?.ai saukin kanki ne ya jawo har ya raina miki wayo haka
Kin sakar mai yayi yawa
ai da nakan Fada miki baki yarda
Toh Yanzu haka zaki zauna zaman jiran sa yana chan yana shanawa da wata?
A snyaye tace" Toh me zanyi sabreen kashe kaina zanyi
Ko Yau Dana ma baba rashin kunya banji wallhy dadi ba ....zuciyata haryan zu tana bani murad bazai aikata min haka ba
Tooohhhhh kunga bari na tafi
Diin bazaki mayar dani yar iska ba " ta dau jakar ta da niyyan fita fuska a daure
Da sauri ta riko hannun ta "Haba sabreen ai gaskiya na Fada miki bawai nace ban amince da shaidun ku vane
Amma me zanyi toh?kifada Mun ya zanyi nasan gaskiyar sa inya dawo
Dan juyawa tayi ta kalle ta tace "Its simple ai ALFAH
kawai ki zubar da cikin nan dake jikin ki en yadawo shima yadan Dana zafin da kika ji a ransa
Kinga yanace zai haura mikii kema saiki haura masa da naki shaidun"kinga ai dolen sa ya Fada miki gaskiya ai
Shiru tayi ba tace uffan ba tana lailaya maganan a ranta sannan tace"
Uhm toh ai shikenan naji sabreen
amma to yaushe zai dawo kunji labarin haka
Uhm uhm kibari sai na sake un tubar su tinspector
Amma ki tabbata kinyi abunda na Fada miki kinji?
Dan gyada kai tayi tace ok
Sanann ta fice
Juyi take faman yi a dakin ita kadai a ranta tana cewa"meyasa kaki fita a raina murad? har yanzu ena matukar kaunar ka
kamar Bazan iya cire ka a raina ba
Wani siririin hawaye ne ya sauko mata ta cigaba da cewa "toh Meyasa ka yaudare ni
na dauka ba wata mace a rayuwn ka sai ni
Murad kamun karya kenan?....
a haka Sai wajen karfe 4 saura ta sauko wajen nanny bayan tadan kimtsa kanta
" dan kirkiro murmushi tayi sannan ta gyra zamanta kusa da ita tace I'm sorry
Nannny" na dawo batare da kunsani ba ko
Ba komai alfahn... Bani da right akan hanaki duk yadda kike so wannan ba matsala bace
Ya kike ena fatan komai lpya dai ko?
Ya mijin naki kuma"
Jin ambaton miji ya sa taji wani muguwar faduwan gaba atake
Shiru wajen ya dauka da shi
Nanny ta zuba mata ido tana jiran amsa
Aleesha"
Naaam? nannny..lpyan mu kalau ta ce muryan ta na kar kar wa
Itama nanyn shiru tayi Da kamar bazata sake magana ba sannan tace
Aleesha lpyan ki kuwa naga kamar.....
Nanny bata karashe ba ta fashe da kuka ta yi dakin ta da gudu
Da hanzari ta bi bayanta....Iya bugawa nannny tayi amma Sam taki ta budewa ballanta ya tace wani abu
[18/03 4:02 am] Smsπ: Da sassafe ita ta soma tashi. Nannnyn nata daga bacci
"Cikin dan damuwa da kulawa nannny Fatima tace" Aleesha nasan akwai matsala talk to me pls
Tamkar amana kike awaje na fa karki manta .. A sanyaye ta dafa ta tace Meyasa ki kuka jiya tell me!
Dan hawayen da taxo dashi ne ta goge
Ba tare da ta juya ba tace" dama wai haka maza suke ne nannny?
Nan ta soma labarta ma ta yadda murad ya bata sannan ga abubuwan da sabreen da jamian tsaro suka ce mata
Dan shiru nanny tayi ta jawo ta a hankali tana rarrashin ta bata ce komai ba
" meyasa zai min karya nannny ya yaudare ni' da gaske ne zai iya yuwawa akwai abunda suke shiryawa da suhaima?
"Uhm uhm Aleesha stop it....duk wannan maganan da kike Fada jiyau ne ba ganau ba
Sai dai pics dinne inhar haka murad yake aikatawa toh lallai bai miki adalci ba"
Ita kam kuka ta cigaba dayi wanda daga jinsa kasan na kewa ne da rudewar tunani
..don' ita kanta tasan abubuwan basu kai mata har zuciya ba
Nan nanny ta dagota tace" Its ok Alfah"
Ko zamu Fada ma dad dinki ne ko da abunda zaiyi akai
Da sauri tace noooo...kibari kawai nannny....
Ni da kaina zan rama abunda yamin ai sabreen tace na zubar da cikinnan nasa shima yataba yaji
Cikin mamaki tace" zubar da ciki alfah? To Kul na sake jin wannan kalma abakin ki Aleesha kina hauka ne wai nikam?
Me laifin dan cikin ki anan
Ita kam shiru tayi kanta a kasa
Dan kallon nazAri nanny ta mata sanann tace sabreen din ne take gaya miki abunda zakiyi da matsalan gidan ki ALFAH?
Can't you just calm down kiyi nazari kafin kice zaki dauki mataki?
Nanny ....cewar ta da niyyar mata bayani
Nan ta dakatr da ita da,cewa "Ah"a ALFAH
Ki,cire maganan zubar da cikin nan
Let's solve your marital issues tsakanin ki da mijin ki tukunna
Toh nannny
Naji....cewar ta a sanyaye
Good ta shi kije ki kimtsa ena zUwa
A Hakan ALFAH ta fice ta koma dakin ta
bayan kwana uku
A hakan ta cigaba ba ranan da bata daukar awowi tana tunanin Mijin ta
Tun tana boyewa ma nannny Fatima har abun ya soma bayyana karara a fuskan ta
ALFAH ba karamin tashin hankali bane dauke da ita rashin sa
Amma wani bangaren haushin sa take ji
Ita dai nannny tana famar nazari akan abun tagama fahimtar aleesha tana matukar kaunar murad har yanzu kishi ne da zugin sabreen ke damun ta.
Kamar kullum tana zaune tana dan taba ayyukan ta daga PC a karkashin wani umbrella tree a gidan
wayar.ta ne yayi shiga ringing
Bata bata lokaci ba ta dauka tace sabreen ya akayi
Kwana biyu ban sake jinku ba
Hmm.
Bari kawai ALFAH..wallhy ena cikin Bacin Raine
Kukan munafurci ta fashe da shi kamr zata FASA ma alfah kunne
Ita kuwa a rude ta shiga tambayar ta tunanin ta ji wani abu ne ya sami murad har idonta sun ciko ba zata
Da kyar sabreen ta sassauta tace"kin zubar da cikin nan ?
Ah"ah sabreen enaga na fasa Kawai...zan haifi abuna na inyaso na hanasa yaron
Bana son na dauki alhakin abunda ke ciki na
Wani gum sabreen taji a ranta
Sannan tace kina gida ne ko
Toh ki jirani gani nan zuwa na tabbata kema kikaji wannan labarin bazaki tsaya haukar nan da kikeyi ba
Kat ta kashe wayar
Kasa zama alfah tayi tana faman juya maganan sabreen din awajen
Ba tafi mintina arbain ba saiga ta ta faso wajen fuskanta da alaman tashin hankali
Yawaa sabreen lpya? meke faruwa ne kunsan na kasa samun Nitsuwa..cewar ta a hargitse
Wani mugun harara ta watsa mata sannan tace'Eh ai kuwa bazaki samu nitsuwa ba tunda baki jin magana ta
Da tunda da nake Fada miki kina sake ma murad over kina nuna masa tsananin yarda kinji ni da haka bata faru ba
Sabreen STOp blaming me now ..kinsan ena son shi sosai shyasa na amince da shi haka
Kuma kema ai kin yarda da shi ko?
"Not anymore tafada cikin tsawa"
namiji kan iya chnazawa cikin sauki a abubuwa biyu "£ko akan mace ko akan kudi
" kinsan murad ba nan ya tsaya da suhaimah ba ashe lokacin da suke contract din nan da kika bashi na farko
Lokacin aka Daura auren su
Honey moon ya tafii ya varki da damuwa anan
Kokarin nuna mata fakecopy na visa da wasu hotuna na aure wanda akayi photo shop tayi
amma sai ta ganta Luuiiii tana layi zata kai kasa
Cikin zafin nama ta taro ta..tana cewa Aleesha..Alee...sh..a
Da kyar ta saita numfashin ta dake shirin daukewa ta soma tsala ihu tana kuka a hannun sabreen din
Kamar zata cire ranta
"Is ok ALFAH kar ki Tara mana mutane taso muje ki cire masa wanan abun bai cancanci ki haihuu da shi ba
Kuka ta fashe da shi munafurci tana cewa
Nina jawo miki alfah kiyafe min kinji
A haka suka cigaba ba mai rarrashin kowa
Zuciyan Aleesha sai hura wutar bacin rai yake
Itako sabreen zuciyan ta fal
*surriem*
[3/30, 19:47] Surayyah Ms: [18/03 3:20 am] Smsπ: *⚜BRILLIANT WRITERS ASSOCIATIONπ*
ππππππππ
*ALFAH*
*(the story of a wicked betrayal)*
ππππππππ
Byπ
*SURAYYAHMS*π₯
*Masu coment akan nauman is too weak bai cika namiji ba"saboda mace tana Marin sa*
*Enaso ku fahimta littafin nan asalin akan ALFAH da Sabreen ne ba shi nauman ba*
*thnks alots" as you follow*❤ππ
*Dedicated to BWA*
▶5⃣2⃣
[18/03 4:02 am] Smsπ: " kamar da wasa alfah ta koma ciki ta Sanyo hijabi ta shige mota ta soma bin adreshin asibiti Da sabreen ta rubuta mata da zasu rabu
Don a cewar ta zaifi da cewa taje ita kadai don' gudun zargin nanny Fatima
Haka ta tka kanta har zuwa wani lalattacen private hospital
Wata nurse ta ci karo da ita nan ta gwada ta sannnan ta bata wajen zama a gefe
Bayan kamar mintuna goma ta taho tace Hajiya cikin ki na cikin watan sa na biyu kenan ko
Tace ehm
Nan nurse tace "kiyi hakuri fa 'Sai dai anyi rashin SA'A Yau kayan aikin mu da dan matsala ...sai gobe kiidawo
Wani dum taji aranta ta juyo tace"Ah ah...nurse bana son na kuma dawowaa nan ki taimaka Mun na cire cikin nan dan Allah
Dan shiru tayi sannan tace
Ga wani magani nan " a rubuce postinor 2 ta ce ki saya kisha zai fita
Godiya alfah tayi sannan ta juya ta wuce chemist
Ba tare da bata lokaci ba ta saya anan take ta shanye wannan magani sanan ta wuce gida
Kan gadon ta ta fada Jin kadan bacci mai nauyi ya dauke ta "
Bata bude ido ba sai ji tayi ana dan surutai kadan kadan a kanta
Alaman mutane ne zagaye da ita
Da doc Janet suka fara hada ido sai nanny Fatima dake gefe tana cewa
Nagode doct sannan suka fice suma
A dan firgice ta soma yunkurin mikewa daga kwnce amma taji ta GAM ga ledan ruwa na bin jijiyan ta
Gefen ta daf nanny ta zo tace koma ki kwanta ALFAH
Meya faru nannny ? Meya same ni..cewar ta a rude
Nany Ba tace wani Abu ba ta dafa ta ta kwntar da kanta kan pillow
" ki Gode ma Allah Aleesha
Ba abunda ya sameku da dan cikin ki
" amma meyasa kika yanke wannan mummnan hukunci akanki alfah?
Sun kuyar da kanta tayi sai yanzu ma take tuno da abubuwan da ta aika ta jiya
Uhm karki damu nasan banida matsayin da zan baki shawara kiji Aleesha
I'm just a mere nannny aikin na lura dake ne kawai matsayi na
Amma zaman tare enaga zaki iya Fada min Matsalar ki ko Allah zai sa na taimaka miki ko ba haka bane
Kuka tafashe da shi ta tashi ta rungume nannnyn sosai tace....
""Kiyi hakuri nannny wallhy ba haka bane '
Zuciyata ce ta debe ni kawai
Amma kema kin sani Kamar mahaifiya ta haka nake daukar ki
Ba son rai na na zubar ba"
sabreen ce tace kar na Fada miki don' karki hanani kiyi hakuri
Dago ta tayi itama da dan kwalla idonta tace k
Alfahhh ki kace sabreen?....toh meyasa meyafaru kuma ?
Cikin shessheka tace nannny aure fa yayi
Kuma suhaimah ya aurah ya barni anan
Ta sake fashewa da kuka
"Shine kika tashi kashe kanki akan hakan alfah?
U we're bleeding badon nazo duba ki ba jiya da sai dai kitashi kiga baki duniyan nan
Abunda kike so kenan?
Doc yace maganin da kika Sha ba dai
dai bane..baya zubar da ciki'zai iya lalata miki mahaifa ma
Dan marairece fuska nanny tayi cikin damuwa tace' don kawai mijin ki ya na boyayayen nema
kuma ya auri secteryan ki shine zaki kashe kanki alfah?
Ke wata irin mace ce ni ba haka na sanki ba'
Cikin rarrashi tace"Yau Bazan tsaya boye miki komai ba don abubuwan nan ya ishe ni haka"
Yau Me mahaifin ki zaiyi in da mutuwa ki kayi?ke kanki kinsan illahn haka a garesa
Baki tunani ne?
" riko hannun ta tayi GAM ta hada idon Su waje daya tace
Fadamun gaskiya Aleesha kina son murad har yanzu ko baki son sa?
Wani zufa taji ya karyo mata Shiru tayi abubuwa dayawa na yawo a mind dinta lokaci guda
Dan kallon ta nanny tayi tace" good wannan ma kawai ya sanardani amsan tambaya ta
.bani da wani abunda zance miki yanzu illah ki zama macen kanki.
jajirtacciya mai hikima da basirah wajen daukar matakin daya dace a rayuwan ki
Ure not weak alfah ke dakan ki zaki iya kwato yancin ki ba sai wani ya tayaki ba'
Kar ki manta ba haramun bane awajen sa don ya auri wata mace yana da dama ya kara biyu nan gaba
Nasan abunda da ciwo amma kisani ba wani auren da ba matsala a cikin sa Aleesha" addua ce kawai makamin mumini
" kuma macen da tafii kowa a gidan miji" itace wacce take zama ta yaki jarabawan ta cikin hakuri da biyyaya ma Allah
sannan ta amshi baqin qaddara da aurenta ya zo da shi"
Cikar mummini ya zama mai karban qaddara mai kyau ko marar kywu haka ne?
A hankali ta gyada kanta hawaye na sauka mata
To Ki dauki hakan daya miki a matsayin qaddaran auren ku
Sannan ki jira hukuncin ubangiji'
Mikewa tsaye nanny tayi tace
Kina son mijin ki ALFAH karki bari ki sake ma wata without giving a fights back...
Ke macee ce ...besides har yanzu a ji Yau kike baki gani da idon ki ba
Stand up my child...kinemi kan gaskiyar da kanki
Ki dena biye ma abunda zaa zo a Fada miki
Ko ce miki akayi jami'an tsaron basu kuskure?
Kiyi tunani Aleesha kinji? bari na hada miki ruwan wanka sannan ta fice
Sosai maganan ya raba zuciyan ta
kanta ne ya dada dagulewa ya kulle da maganganun nannyn
Tabbas tasan duk wani abunda ya faru har yau bai canza mata diso daga son da take ma murad ba
Kusan kwana biyu bata kira kowa ba ta kashe wayoyin ta sannan bata amsa gayyatar kowa a gida har sabreen
Don kuwa Kullum tana faman saita tunanin ta yadda zata bullo ma al'amarin ....
*surriem*
0 comments:
Post a Comment