Kashe gari da safe suka nufi makarantar Lokacin Mahaifin Camas har ya mai da ita suka ganshi yana kokarin fitowa, sama sama sika gaisa kana suka wuce ofis din headmaster,
Uwani na shiga ta fashe da kuka, duk malaman dake zazzaune suka zuba mata ido, sai ta kama hannun Wasila tace"Malam wannan yarinyar marainiya ce ubanta ya mutu jiya tazo tana kuka tare da shaida min cewar wai ance ta daina zuwa sai Ubanta yazo tukkuna, Wasila bata da Uba ya mutu nice gatansu ita da kanwarta."
Headmaster yace."Baiwar Allah daina kuka zauna kiji dalilin da ya sanya na koresu daga makaranta ita da kawarta. Uwani ta zauna tana share hawaye Headmaster ya fara yiwa Uwani bayani kan shirme da shiriritar da sukeyi a makarantar sam! basa gane karatu sai auki tallah da kula kulan maza." Uwani tace"Insha Allah xasu gyara ai nayi mata fada sosai a gida nace ta tsaya tayi karatu shine gatanta." headmaster yace."Ashe kin gane, yanzu shikkenan tunda kin kawo mana uzurinki, yarinyar zata cigaba da zuwa makaranta amma na soke zuwa da kayan tallah! duk sanda ta sake zuwa da kayan tallah to sai na koreta." Uwani tace."Insha Allahu zamu kiyaye." Headmaster ya kalli Wasila da tayi fi'ki-fi'ki da ido tab! bata jin zata daina tallah a makarantar wallahi jinsu kawai takeyi. Yace." Wuce maxa ki shiga aji saura in kuma ganin ki a zaune a filin makaranta kina siye da siyarwa, Simi simi ta wuce ciki Uwani tayi musu sallama ta tafi.
To tana komawa gida Uwani tace"Kinga Wasila dokar da headmaster dinku ya kafa ba mai yiwuba bace, zaki sanja tsari ne idan kinje da kayan sana'ar ki to ki dinga zama a aji kina siyarwa kar ki fito harabar makarantar nasan yau da gobe mutane suka gane zasu shigo su siya." Wasila tace"Wannan shawara tayi, To haka dai ta cigaba da zuwa da kayan sana'ar ta, 'yan matan ajinsu na siya na wasu ajin ma na shigowa su siya, tsayin shekara biyu headmaster bai san abinda ke faruwa ba..
Salimat itace suke ajiya daya da Wasila, Suhairat tana aji shida, su kuma suna aji biyar, ranar Suhairat ta shigo ajinsu bayan an fito break tana neman Salimat! kawai sai taga an kewaye Wasila ana ta siyan alawar madara da kantu!!! Suhairat dake tana da mukami a makarantar, sai ta nufi gurin, tana wani cin kunu ita gata mai yalon dankwali tace"Ke Wasila ashe bakiji gargadin da headmaster yayi wa masu kawo tallah ba a gurin Assamble ba shine dake ke mai taurin kai ce kike sauya salo kike tara mutane a aji suna siya to yau asirin ki ya tono." ! Sai kawai ta hau watsi da botikayen kayan siyarwa duk suka watse a ajin.....Wasila ta kurma wani uban ihu!!! ta cakumi Wuyan Suhairat ta hau jibgarta cizo da yakushi Camas! na taya ta Suhairat ta dinga kuka tana neman dauki, Wasila ta haye ruwan cikinta sai da ta sumar da ita sannan taji dad'i......Aikuwa yan aji suka dinga ihu! da gudu Rashida ta nufi ofis din malamai ta sanar musu....A take suka shigo, aka yayyafawa Suhairat ruwa ta farfado tana kuka fuskarta duk tabon cizo da yakushi....
Headmaster ya tarkatasu gabadaya suka nufi ofis........Suhairat na kuka take bayanin abinda ya faru Wasila da Camas! suna 'karyatawa da fadin sharri tayi musu.....Headmaster ya kalli Wasila bayan ya gama jin bayanin Suhairat yace."Kin nuna min ke d'in 'yar halak ce kuma ke *'Yar gaske!* (Wannan sunan na 'Yar gaske daga bakin headmaster ya fito shine asalin fara kiranta da sunan) to tunda sannan ta ara ta yafa takewa kanta kirari da cewar ita d'in *'Yar gaske* ce har jama'ar gari suka dauka.
Headmaster ya cigaba da cewa" Baki da wani amfani a cikin makarantar nan tunda dai ba karatu kika zo kasuwanci kika shigo gashi har kin sumar da yarinyar mutane kina nema kiyi kisan akai a makaranta ki jaza mana masifa to daga yau na sallame ki daga wannan makarantar har abadah."!!! Wasila ta dinga kuka tana bashi hakuri! amma yaki sauraranta, yasa aka daukowa Suhairat! paracetomal tasha da ruwa kana yace ta tafi gida ta huta, dama kuma tsakanin makarantar da gidansu babu nisa tsallaka titi za'ayi kawai su Wasila ne suke hawa mota.
Wasila da Camas! suka fita ransu idan yayi dubu ya 'baci! Camas! tace"Wallahi nima nabar makarantar har abada shege dan iska kawai dama ya tsanemu." Wasila tace"Camas! zuciyata kamar ta fashe haka nakeji tsinanniyar nan tayi min asara ta kusan dari hudu gashi tasa an koreni.'' Hawaye ta share tana jin wata irin tsanar Suhairat cikin ranta.....Uwani najin labarin abinda ya faru tayi ta kutuntumawa! Suhairat ashar! tana tsine mata har da cewa sai taje gidansu ta ci mata mutunci." Wasila ce ta tausheta tace kawai ta bari ai taci ubanta tunda har sumar da ita tayi, to jin haka yasa zuciyar Uwani tayi sanyi.......To ashe tsugune bata 'kare ba, suna zaune da daddare sunyi tagumi babu abinci yunwa duk ta ishesu, sai ga sallamar dan sanda a bakin kofa......Itace ta le'ka sai kawai taga Suhairat a tsaye ita da wani saurayi da alama Yayan tane. Suhairat tayi saurin nuna ta tana fad'in "Itace yallabai." Kafin tayi aune! ya fito da ankwa ya kama hannunta ya daure! kallonsu tayi bakinta na motsi ta rasa me za tace! Yayan Suhairat yace."Sir me ake jira da itane." Dan sandan yace."Maza muje division sai kiyi bayani." Uwani da rashida suka fito suna ihu! da tambayar abinda ya faru, cikin rashin kunya Suhairat tace"Ki tambayi 'yarki." Wasila ta kalli Uwani tace"Ku daina kuka! Babu matsala kuzo muje." Uwani da rashida suka bi bayansu sai share hawaye sukeyi jama'ar unguwa na binsu da kallo.
Lokacin da suka shiga stion din D.P.O nan yana dube dube! ganin kyakyawan mata Uwani da yaranta sai ya dauki hankalinsa, yace."Maza kwanci mata wannan abun me yake faruwa ne." ? Dan sandan ya kwancewa Wasila Hannunta, sai kawai ta fashe da kuka tana fadin"Shikkenan D.P.0 daga anga mutum bai da gata a duniya sai ay ta tozartashi, Wallahi duk wanda ya cutar damu Allah zai saka mana." D.P.0 yace."Daina kuka kiyi min bayani." Zama tayi kan banci tace"Ai bani ce zanyi bayani ba gatanan a tsaye ita da yayanta." D.P 0 ya kalli suhairat da ita da yayanta yace."Kuyi min bayanin abinda ke faruwa, Suharait ta soma inda inda! D.P.0 yace."Daka gani kece baki da gaskiya ina ruwanki dan tana zuwa da kayan tallah ko kuma kece shugabar makarantar."? Suhairat tayi fiki fiki da ido! yace."Idan da hali ma sai nace ki bata tara tunda kin tozarta kin zubar mata da kayan sana'arta kuma kin sa an koreta daga makaranta, to amma a bayanin da kikayi min kince ta sumar dake to ai kece kikaja haka ina ruwanki da ita? Kije babu wani hukunci da za'ayi mata ke ya kamata ayiwa hukunci." Suhairat da yayanta jikinsu yayi sanyi simi-simi suka fita daga gurin....D.P.O ya kalli Wasila yana murmushi yace."Yan mata meye sunanki ne? saboda mutuncin da yayi musu yasa tace sunana Wasila nan ta bashi takaitaccen tarihinsu, ya tausaya musu sosai yace."Kada ki damu kinji ko, ni da kaina zan mayar daku makarantar ku zana jarrabawa tunda lokaci ya kusa, komai zai wuce." Ya dauki dari biyar ya basu suyi kudin mota.....Sai murmushi yake mata nan Uwani da ita kanta Wasilan su gane akwai alamun tambaya gurin D.P.O Yace."Gobe da wuruwri ku shiryo keda kawar taku kuzo nan ku sameni zan mai daku makarantar." Tace"To yallabai mungode." Sallama sukayi masa kana suka fito daga gurin hankalinsu ya kwanta su zuwa division din ma yayi musu dadi tunda sun samu kudin da zasu siyi garin kwaki suci dama yunwa suke ji.
A daran Wasila taje gidansu Camas! ta fada mata abinda ke faruwa, Camas ta dinga she'kawa Suhairat da wanta dariya tana fad'in"Wallahi Wasila ni na dade da sanin cewar kina tattare sa sirrika a tare dake ke d'in 'yar baiwa ce shiyasa nake so ki zage ki mori 'kuruciyarki kinga wallahi sana'ar karuwanci zata kar'beki tunda kina da duk wani abu da d'a namiji yake bukata a jikin 'ya mace, namiji mutukar lafiyayye ne shi ya kalleki sai yaji sha'awarki." Da jin irin maganganun da Camas! take masa ya sanya ta had'e rai! sosai tace"Kada ki sake min irin wannan maganar banzar idan ba haka ba kuwa wallahi zamuyi fada dake fadan da bamu ta'bayin irinshi ba , a duniya akwai abunda na tsana sama da karuwanci da har zaki dangatani dashi bana so kada ki sake, wannan budurcin nawa insha Allahu sai na kaishi dakin mijina."
To ganin yanda ranta ya'baci ne yasa ta dinga bata hakuri Wasila tayi tafiyarta ranta idan yayi dubu ya baci hakika taji bala'in haushin camas da irin maganar da take mata,
Tundaga ranar Camas bata sake yi mata maganar ba amma dai ita in ta samu wanda zasu sha minti ya latseta ya bata kudi tana yarda tun Wasila bata gane har dai tazo ta gane, ta dinga hanata amma taki dainawa kawai sai ta zuba mata ido.
Tun bayan komawarsu makarantar al'amura sukayi sauki dalili sun hakura da siye da siyarwa da sukeyi a makarantar sai suka dukufa gurin wanki da guga na mutanan dake unguwar tasu, idan kuma ta samu aikin wanke wanke gidajan amare taje tayi su biyata........Gaba mai tsanani ta shiga tsakanin Wasila da Suhairat tsakaninsu kallon banza ne da tsartar da yawu, amma basu ta'ba caccaar baki ba a tsakaninsu, har lokacin da Suhairat suka fita daga makarantar ta shiga scondry lokacin ita kuma Wasila da Camas Da salimat suka shiga aji shida, tsakanin Salimat da Wasila gaisuwa ce dan ita Salimat halin ta ba irin na 'yar uwarta bane Suhairat ita bata shiga abinda bai shafeta ba shiyasa ma dik gabar dake tsakanin wasila da Suhairat din bata shiga ba duk inda taga Wasila tana mata magana......Shigar su Wasila aji shida sai idanunsu ya sake budewa, sosai sunanta ya 'bace! daga Wasila mutane suka koma kiranta da 'Yar gaske.......Saboda yanayin da'kikancin su yasa suka fad'i a jarrabawa, su biyu ne kawai basu ci ba, Wasila ta nufi ofis tana kuka wai wallahi tayi kokari amma za'ace ba zataje scondry ba, Malam Isa shine suke dan shiri da ita, shine ya shiga ya fita ya sama musu makaranta 'yan mata ta *Sani mainage* Wasila da Camas! aka shiga socondry sai rawar kai ya 'karu, da 'yan matanci, lokacin kuma dama ana tashan balaga suka dinga tsula tsiya da rashin mutunci a makarantar, Lokacin jarrabawa nayi suka fad'i ! sunaji sunaji suna gani 'Yan ajinsu suka shiga Ss1 su suna js3 haka aka kawo 'yan 'kananun yara aka gwamutsasu! ba'kin cikin wannan yasa suka sallama makarantar suka hakura akan su tsaya wata shekarar ta zagayo, su ka daina zuwa makarantar gabadaya, Rashida na ganin sun daina zuwa itama sai ta nemi guri ta zauna alhalin ita tayi gaba sune a baya taga gwara ta hakura da karatun tunda babu su a makarantar......
*Wannan shine abinda ya faru a tarihin Wasila da ya shud'e!*
*Mun dawo labari*
Hajjah Babba tace"Da alama kun shaida junanku akwai alamun sannaya a tare daku." Salimat tace"Sosai kuwa Hajjah Tare mukayi pramiry da ita Sunanta Wasila Yahuza." Suhairat kusa wani irin mamaki takeyi da al'amarin ya akayi wannan 'kazamar yarinyar jahila 'yar tallah kuma 'yar bangar siyasa ra jagaliya ta samu nasarar auran Masoyinta??? Bata da me bata amsa dole sai ita wasilar sai kawai ta shiga watsa mata mugun kallo tana ji kamar taje ta sha'ke mata wuya dan takaici.
A nutse ta gaisa Hajja ta amsa tana tambayar ta jiki tace"Naji sauki tana wasa da hannunta, Ta gaishe da Aunty Kubra itama ta amsa babu yabo babu fallasa, itama ta shaida fuskar yarinyar, a cikin 'yan watannin da suka gabata ta ta'ba ganinta a tv tare da governor da mukarrabansa a lokacin da sukeje duba aikin titin Wuju wuju! shine tashar stv suka nuna su, tayi ta mamakin yanda akayi wannan al'amari ya faru to amma dai zata bugi cikin 'yar uwarta Hajjah taji ko tana da masaniyar akan yarinyar dan gaskiya duniya da mutanan dake cikinta basuyi mata shaidar arziki ba mybe ma domin su cimma wata manufa tasu a siyasance ya sanya suka shiryo wannan auran kuma suka yadauri Ahamdu din ya aureta dan su kasheshi ko su shirya masa wata ma'karkashiyar........... hira sukeyi wanda ita jinsu kawai takeyi so take ma taje ta kwanta dan har yanzu jikinta bai gama kwari ba, sai kawai taji muryar Suhairat na fad'in"Yaya Ahamduo ya akayi ka auri abokiyar adawarka ina ce itace Yarinyar data shiga gidan redio taci maka mutunci ta ta'ba martabar iyayenka kana kuma tayi maka 'kazafi na zinaaaa."! Dukaninsu suka mai da hankali kanta a lokacin da take wannan maganar..........
Littafin nan na kudi ne...!
Kika futar min da book keda Allah! kika karanta baki biya ba kema keda Allah! Whasap numbar
*07084653262*
*BINTA UMAR ABBALE*
[12/08, 7:55 pm] Farida Books: 'Yr Bngr Sys
*43*
Hajjah tace"Wace irin magana ce wannan kikeyi Suhairat? maganar ko dad'in ji babu a bakin ki." Da sauri ta bude baki za tayi magana ya d'aga mata hannunsa, fuskarsa da akwai alamun 'bacin rai! yace."Hajjah kar kiyi mamaki! da jin maganar Suhairat gaskiya ne Wasila tayi harkar siyasa a cikin harkar ma na ganta na aureta dan karan kaina ba wai da wata manufa ba." Ya mai da hankalinsa kan Suhairat da jikinta yayi sanyi sam bata zaci wannan amsa daga bakinsa ba ita ta dauka zaiyi mamaki! idan yaji maganar, Yace."Ke kuma suhairat daga yau kada na sake jin magana makamanciyar wannan ta fito daga bakin ki, nasan komai dangane da Wasila so bana bukatar bayani, ni da kaina naji na gani naje har can mahaifarta kawunta ya bani auranta kuma ya bani cikakken tarihinta naga asalinta da duk danginta, daga yau kada ki kara kiranta da 'yar jagaliya."
Aunty Kubra tayi saurin fad'in"Ahamdo kayi hakuri dan Allah wallahi na rasa meke damun Suhairat wautarta tayi yawa bayan haka kuma ai kowa da kuruciyarsa mu kam mun yaba da yarinya sosai tana da hankali Ubangiji Allah ya sanya alkairi ya kawo 'kazantar daki." murmushi yayi ya amsa da "Ameen Aunty Kubra nagode." Suhairat kam tunda ta sunkuyar da kanta kasa ta kasa dagowa kunya duk ta isheta sosai taji haushin yanda ya gwaleta a gaban Wasilan ba, tayi da ta sanin fadar maganar inda tasan hakane zai faru, Ya'ke kawai ta cigaba dayi tana dan saka bakinta cikin hiraransu, dan dai ma macace mai wayewar kai da saurin sabo amma babu shakka taji haushin maganar Suhairat sai da kuma gogan nata ya wanke mata rai taji dadin yanda ya gwasale Suhairat din ya nuna musu ita din ba daga sama ta fad'o ba tana da daraja da martaba kuma ya nuna musu cewar yana kishinta tunda dai bai bada goyon baya kan su ci mutuncin taba......A hankali ta mike tace"Hajja ni zan shiga na kwanta jikina babu kwari sosai, ku gaida gida mun gode sosai." Hajja tace"To babu laifi Allah ya sawake yasa kaffarane gida kuma zaiji insha Allahu." Kama hanya tayi ta wuce daki ba tare da tacewa Aunty kubra komai ba dan ta lura da satar kallonta da takeyi a kai a kai sosai ta shiga mamakin kan abinda yasa matar take kallonta, gaskiya ta dora zarginta kan matar sam sai taji bata kwanta mata a rai ba.
Da shigar ta bedroom din da kwanciyarta bai fi Mintina goma ba ya shigo.....Saurin rufe ido tayi ta soma saukar da numfashin karya alamun bacci takeyi, Ya jima tsaye a kanta kafin ya zaune gefan gadon ya sanya hannunsa yana janye bargon dake lullu'be a jikinta.....Ta sanya hannunta ta ri'ke bargon tana motsa gashin idonta......Sai da ya janye bargon sannan hankalinshi ya kwanta, hannu ya kai ya riko nata hannun, sai tayi saurin bude idonta tana kallonshi, as'usel Ya dan daga mata girarshi guda yana lasar lips dinshi, da sauri ta dauke kanta daga kanshi gabanta na faduwa, Allah yasa dai kar yace zai hauta dan ta lura idan fitina da jarabar sa ta motsa ya dinga d'age mata gira kenan........Bai ce komai ba ya haye bed din sosai....Sai ta soma kuka tana jan jikinta, Ya saki baki yana kallonta da mamaki a tare dashi yace."Me nai miki kuma?
Ta'be baki tayi cikin shagwa'ba tace"Kai ne ai naga kana d'age min gira ni bana so."!!!! Sai yasa dariya yana sosa saisayayyar sumar kanshi yace."Ni ban san ma inayi ba, okey to dan na d'aga gira shine me."!?
"Kai ma ai ka sani ni dai don Allah ka kyaleni wallahi bazan iya da wannan wahalar ba." Yace."Sai magana kikeyi a rufe ki fito fili kiyi min bayanin abinda yake da akwai ni ban fahimta me zanyi miki to." !?
Ta sanya hannu ta goge hawayen fuskarta Tace"Dan Allah kar kayi min komai."! Yace."Ni babu abinda zan miki nima zan kwanta ne na huta Okey." Shiru tayi masa tana binshi da kallo har ya shiga cikin bargon ya kwanta rigingine tana kallon rufin dakin, Ganin kamar hankalinsa baya kanta yasa ta dan kwanta amma duk da haka a tsorace take dashi.........Sai da ya bari ta saki jikinta tukkuna ya juyo sosai tare da zura hannunsa, tsakanin waist dinta yana kokarin kwance belt din dake daure a kugunta, Kuka ta soma tana cire hannunsa da fadin"Ni dai kada kayi min komai kaga fa bani da lafiya kai da kanka kace jikina baiyi kwari ba wallahi bazan iya daukar ka ba.""Fuskarsa na tsakanin wuyanta yana shanshanata yace."Babu abinda zanyi kawai zanyi ya babyna yake kwance a mararki jikina na baki nayi kyaykyawar ajiya a cikin ki." Gabanta ne ya fad'i! da jin maganar da yake fad'a! *Ciki!* Allah ya tsareta, abinda ta fada kenan a zuciyarta, tana jinshi ya samu nasarar kwance blet din ya dan zame wandon kafin ya samu damar cusa hannunsa kan mararta ya shiga shafawa a hankali a hankali yana sauke mata numfashi a tsakanin wuyanta, tsigar jikinta ce ta soma tashi, a hankali a hankali ta shiga sauke ajiyar zuciya sai motsi takeyi tana d'an ture hannunsa, dake ta 'kokarin ya cusa cikin pant dinta, Inaa! ai sai da ya zura hannunsa cikin pant din ya sauke wata gawurtacciyar ajiyar zuciya jin hannunsa ya sauka a fatar gabanta dake da wani irin santsi da taushi! sumul babu d'ogon gashi a gurin, dake Wasila bata wasa da gyara gabanta kusan duk sati take aski shiyasa kullum gabanta yake tas babu kazanta, hannunsa ya d'ora dai-dai ramin yana dan shafa fatar gurin a hankali a hankali, a take ya soma jin ajiyar zuciyarta tana sake narkewa ta daina motsin da takeyi, ya cigaba da shafa fatan gurin yana d'an zura yatsansa a cikin a ramin yatsansa ya dangwalo ruwa mai ya'uki da santsi murmushi yayi kad'an! Tabbas yarinyar nada lafiya sosai kuma sha'awarta a kusa take *babu shakka maza na mutukar bukatar macan dake da saurin kamuwa wasan yafi tafiya dai-dai da kuma muhimanci, sa'banin wasu matan da za'a jima ana musu wasa kamar ba'ayi, duk macan dake janyo sha'awarta ta karfi da yaji to gaskiya ta bunciki kanta bata da lafiya kuma ba komai ke damunta ba sanyi ne....Masana kan mata sunce sha'awar 'ya mace tana farawa ne daga farcenta tafin hannunta kunnanta nononta kafin ta zo gabanta, wata macen ana kama hannunta sha'awarta zata tashi, lafiyayyar mace kenan! Amma dai sau tari mata sha'awar su tafi tashi a lokacin da ake ta'ba nonansu da murza nipples din a take duk wata sha'awar mace ke tashi*
Jin yanda ruwan jikinta ke fita yana bin hannunsa ya sanya ya gane tana jin dad'i wasan da yake mata, sai kawai yayi dubarar zare dogon wandon jins din jikinta kana ya sa'bule pant din, kafafunta ya gyara mata sosai a nutse ya dukufar da kansa 'kasanta ya shiga yi mata abinda bai ta'ba yi mata irin shi ba.
Nishi ta soma sa'ki tana rintse idonta da tand'e bakinta, jin yanda yake lasar gabanta ya sanya cinyoyinta suka soma rawa kar!! kar! kar!! Ta dora hannunsa kan saisayayyar sumar kanshi tana shafawa hade da sake tura masa jikinta sosai sai nishi takeyi tana rintse ido.....Cinyoyinta da suke rawa ya sanya hannunsa ya dan sake ware su, suka bude sosai ya dafe su da kowane hannunsa kana ya kafa kanshi a gurin ya cigaba da tsotsa yana lashe ruwan dake fita a gurin.........Kuka ta dingayi tana shashsheka da fad'in"Wayyo zan mutu zan mutu!! dad'i! wannan abin kamar kar ka bari!! Nagode makaaaaaaa!! maganar ta sha'ke a makogwaronta lokacin da taji wani bala'in da'di na ziyartar ta, a take ta ru'kun'kume! kanshi ta sake bangere masa jiki tana tura masa da saki wani marayan ihu!!! ashe relizing zatayi shine take wannan iface! ifacen!!!! Yana jin d'umin sparm dinta a bakinsa hakan bai sa a ya cire ba har sai da ta gama jikinta yayi lakwas sannan ya cire bakinsa daga gurin.......
Dagota yayi ya hau cire mata riga, a d'okance yake shifa idan ba nononta ya sha ba baya jin dai-dai tun dazu suke tsone masa ido, suna bayyana ya sauke wata lafiyayyar ajiyar zuciya! cikin kuzari ya dam'ki daya ya hau murzawa kana ya kifa kanshi kan dayan ya soma sha yana zu'ku nipples din da bakinsa........Sabuwar sha'awa ce ta sake taso mata, sai ta sake sakin jikinta sosai ta rungume kanshi dake tsakanin kirjinta, tana sake tura masa nonon tana lumshe idonta, saisayyar sumarshi ta shiga shafawa tana sauke ajiyar zuciya, gabanta ne ya soma yi mata 'kyakyayi so take kawai taji jijiyarshi na sosa mata, shi kam gurun breast dinta ya lalace! sai sanda yaji saukar hannunta kan jijiyarsa sannan yayi wata iriyar zabura! da sauri ya zare bakinsa daga nonon nata, ya cire rigar jikinsa kana ya kwance tazugen shi wandon ya sabule da gaggawar gaske, sai kallonsa takeyi tana kallon yanda gaban nashi yayi fam! a cikin gajeran wandon shi taji gabanta ya sake wani motsi, bata san sanda ta kai hannunta kai ba, yayi saurin rike hannunta dake kan joystick din, kallonta yayi cikin wani irin rauni da tsananin bukatuwa, Tayi kas da kanta, tana jin yanda joystick din ke motsi a hannunta, hannun ya cusa cikin wandon yana d'age mata gira.....Ta gane abinda yake nufi, a hankali a hankali ta shiga shafa joystick din tana dan murza masa,!! Tana kallonshi ya gagara zama kan bed din sai motsi yake yana cije bakinsa, da sauri taga ya cire hannunta ya zare wandon jikin nashi, tayi saurin dauke kanta ganin joystick din tayi tsalle ta fito kamar zata tsone mata ido.....Kwantar da ita yayi a hankali ya hau kanta ya raba 'kafafunsa, kan cikinta amma bai sakar mata nauyinsa, ya saita joystick din saitin bakinta......Kauda kanta ta dingayi ya dinga juyo da fiskarta yana marairaicewa as'usel yana d'age mata gira kama yanda ya saba yi mata, ta gane abinda yake so, dole tasa ta kama da hannunta tana dan murzawa kadan kadan kafin ta sanya harshe ta soma lasa sama-sama! Ajiyar zuciya ya shiga saukewa yana shafa nipples dinta ........"Waiiiiii! Wani irin dad'i ne ke ratsashi! jin yanda take tsotsar masa ya gigije sosai ya dinga tura mata bakinta yana zurkud'a mata bakinta ya cika yayi fam! kuka tasa tana tuttureshi! kamar shima zaiyi kukan ya dinga girgiza mata kansa kafin ya janyo maganar dake bakinsa da kyar! yace."Ci......Gaba dayiiii! Ahhhaii Ya Allah! Allah yayi miki albarka!!!!! Subahanallah! Kinfi min komai a rayuwata bani da abinda zan biyaki! Komai nacin mai naci sai dai ya hakura a kanki zan iya rasa rainaaaaa."!!! Kalmomin da yake firtawa kenan yana sake tura mata a baki, duk kamaninsa sun sauya abun tausayi!!!! Ita kuwa kallonsa takeyi cike da mamaki! Zai iya rasa ransa a kanta, lallai yana jin dadin abinda take masa.
Da sauri ya zare joystick dinshi daga bakinta, ya ware cinyoyinta jikinsa sai karkarwa yake yi ya soma kokarin shigar ta, sakin jikinta tayi sosai tana dan ware masa kafafunta tana taimaka masa har ya samu ya shiga, dukaninsu suka sauke gawurtacciyar ajiyar zuciya kafin ya soma yi a hankali a hankali tana sake tura masa, hade shafa kirjinsa, da kanshi, Runkufawa yayi ya dora fuskarshi kan nononta guda ya soma tsotsar nipple din ta sake jin wani irin dadi na ratsata, gaskiya guy ya iya soyayya yanayi mata yanda take so! Jin yana bugunta a hankali yasa ta sa'kalo wuyansa da hannunta ta soma tura masa tana dan bugunsa a hankali a hankali, Hakan sai ya sake bashi karfin sosai ya soma hakarta da kyau! waw!! hakan yayi mata sosai! dama haka take so taji jijiyarshi na ta'bo inda take so! sai kawai ta shiga taimaka masa ya zamana ita dashi ne suke aikin tanayi yanayi suna sake mannewa da junansu, bakinsu sarkafe da juna suna tsotsar harshen junansu, wani salo tayi masa wanda yasa shi fitar da karamin hawaye......Cinyoyinta ta ware sosai kana ta dage su sama ta had'e su guri guda, shi kuma ya shige jikinta sosai ya manne joystick dinshi ta 'kure jikinta yanaji yana ta'bo wani abu mai mugun dad'i!! bai san sanda 'yan 'kananun hawaye suka soma fita daga idonshi ba, nishi kawai yake saki yana gurnani, ya sanya hannuwansa duka biyun ya tallado d'uwawunta ya dinga matsawa yana makyarkyatar jiki, yarinyar nan naso ta kashe shi kwata-kwata ma ya kasa bugunta ita ke bugunshi, yaji motsa jikinsa ma ya kasa ba wai saboda rashin karfi ba, a'a kawai baya so yayi motsi ne gudun kar dad'in da yake kwasa ya su'bce!!!! Kusan tare suka samu gamsuwa ita dashi suka ru'kum'kume junansu, da kyau, Ita tana ihu!! da kiran wayyo dad'i! shi kuma yana kiran sunan Allah! da shi mata albarka😊
_*Ba wai ina koya iskanci bane A'a ina koya miki yanda zakiyi mu'amular aure da mijinki ne.......Ba nufina na 'bata tarbiya ba nufina na gyara tarbiya na kuma gyara zamantakewar aure, mafi akasarin abinda ke kashe aure kenan rashin iya mu'amula mussaman gurin sex (jima'i) maza da yawa na bukatar jarumar mace mai juriya sannan suna son mace mai salo salo gurin wannan harkar, Wallahi idan kika iya to kin huta da takaicin namiji zai dinga shakkar yi miki wani abun saboda yasan kina bashi dadi yana gamsuwa!! Yawwa kada ki karanta ki nishadantu ki baki aikata ba😊 mutukar kina da aure to ki daure ki dauki darrusan dake book din nan zaki amfanu sosai.........budurwa ko bazawarar dake karanta book din nan pls duk sanda kika karanta wani pegen da yasa hankalin ki ya tashi kikaji sha'awa ta kamaki na roke ki ki yafe min😁 kada ki bi wata hanyar ki biyawa kanki bukata, idan kin ri'ke darrusa na to nasan gaba idan kinyi aure zasuyi miki amafani......Ku d'auki abunda ke da amfani cikin book din nan ku watsar da mara amfani🙋🏻♀️*_
Littafinan na kudi ne.....!
Kika futar min da book na barki da Allah! Kika karanta book din nan baki biyani hakkina ba kema na barki da Allah!
Whasap numbar
*07084653262*
*BINTA UMAR ABBALE*'Yr Bngr Sys
*44*
Ajiyar zuciya ta shiga saukewa tana d'an ture kirjinsa da hannuwanta hawayen da take ta kokarin hanasu su zuba suka fara gangarowa kumatunta, shashshekar kukanta ne ya sanya ya dan motsa jikinsa wanda yayi masa bala'in nauyi kasala duk ta dabaibaye shi, bacci ne kawai a idonshi, mikewa yayi zaune yana kallonta, ta rufe idanunta da sauri yayin da hawayen ke sake wanke mata fuskarta, wandonshi ya laluba ya suturta jikinsa, kafin ya mika hannuwansa duka biyun ya tarairayota jikinsa lauyewa takeyi tana komawa kan bed! sai kuka takeyi, sosai ya shiga mamakin kukan da takeyi ya rasa me yasa duk sanda suka gama auratayya sai tayi kuka alhalin duk sanda zasuyi ba yayi mata tilas! bata ta'ba bijire masa ba, daga zarar ya ta'ba ta shikkenan zata bashi hadin kai amma kuma sai daga baya tazo tana kuka......Rashin abinda zaice mata ne yasa kawai ya mike ya nufi toilet domin tsarkake jikinsa, Yasan kukan da takeyi baya rasa nasaba da zamanta a tare dashi babban burinta shine ya saketa taje ta cigaba da harkarta wanda shi ana sa ganin ba dai-dai bane, yarinya karama irin ta tana cakuduwa da maza wasu daga ciki ma sun haifeta sunyi jika da ita....Talauci mugun abu ne, yasan rashi ne ya sanya ta shiga harkar jagaliya domin samun kudi, dan bukatar rayuwa to amma kuma yaji dadi sosai da bata watsar da martabarta ta 'ya mace ba, hakan ya burgeshi sosai shiyasa ma yake 'kara jin kaunarta da tausayinta cikin ransa, baya tunanin zai iya rabuwa da ita har abada.
****
Kwana biyu da faruwar al'amarin ta warware sosai, sai dai kuma ta daina sakin jikinta dashi kullum tana takure a daki sai ya fita tukkuna take dan sakewa, To shima dai tunda yaga tana jan jikinta dashi yasa ya d'aga mata 'kafa bai cika shiga huruminta ba sai da wani dalili zai nuna mata ba wai dan yayi aurattaya yake zaune da ita kawai Allah ya sanya masa kaunarta ne cikin ranshi kuma duk wani take taken ta a kanshi ya sani! har yanzu ya lura ba tayi na'am da zama a gidan ba dan dai ta rasa yanda za tayi ne.....Wannan dalilin ya sanya shi had'a CCTV Camera a gidan, idan yana dakinshi yana kallon duk wani motsinta, kana kuma ko bai yini a gida ba yana dawowa gida, ya huta zai duba abunda ya wakana a lokacin da baya nan.....Wani sa'in idan yana kallonta ta cctv din har tausayi take bashi, dan kusan yini takeyi kuka da damuwa, tayi ta zurga zurga tsakanin bedroom dinta da parlo sai ta gaji sannan ne zata zauna a parlor tayi kallo garin kallon bacci ya dauketa, sai taga magariba ta kusa sai ta shige daki ta kulle, hakan sam bai dame shi ba tunda dai yana da spire na key din dakinta idan ya dawo ya gama komai yakan bude ne ya shiga ya dubata koda tayi bacci.
Yau ta kama Sunday ne yana gida bai fita, yana tsaye a filin motsa jiki jikinsa sanye da Js ya gama motsa jikinshi Garba na zuba mishi ruwa saman kanshi da yana wanke fuska, kira ya shigo wayarshi dake hannun AbdulHadi, Ya girgixa kanshi da fuskarshi kana ya tsane da karamin towel ya mika hannunsa ya 'kar'bi wayar yana dubawa.....Khalifa ne ya kira, bayan sun gaisa Khalifa yace."Hafsa zata zo dubiya wai tace ace amarya kar tayi fushi." Yace."Sai bayan da taji sauki sannan zata zo kace tasha zamanta kawai." Khalifa yace."Kasan lokacin itama anyi mata rasuwa tana zurga zurga zuwan gidan gaisuwa ne sai jiya akayi sadakar bakwai shine fa tace lallai yau sai tazo ta dubata, dan har tana tsokanarka wai ko an samu 'karuwa ne."!?Khalifa ya 'karashe maganarshi cikin barkwanci......Dan ya mutsa fuska yayi yace."To wa ya sani ni dama karuwar aka samu dana fi kowa jin dad'i wallahi." Khalifa yace.",Himma kawai zaka bayar kullum kayi sau ashirin sai magana ta kare." Dariya ya soma yana girgiza kai yace."Kai bar wannan maganar kawai! Yanzu Kuna kan hanya kenan."? "No! muna gida bamu fito ba tukkuna ammafa Afnan tace za ta zauna tare da amarya dan har mun hada mata kayanta." Da sauri yace."Ka sake kazo min gida da wannan yarinyar sai na cire mata kunne! ai ni mun'bata! kawai kunbi kun shagwaba yarinya da kuka da rigimar tsiya." Khalifa yasa dariya yana fad'in"Halinta ne rigima da shagwaba kasan kuma ko wane yaro da yanayin kuruciyarsa." Tsaki yaja kawai yace."Ni dai na fad'a maka kar kazo min da ita." Khalifa yace."Kai da momynta ni ba ruwana." murmushi yayi yace."Ai zata zo ta same ni." Khalifa yace."Zamu shigo misalin sha biyu zuwa d'aya na rana." Yace."Okey to bari nasan da masu gidan." Sallama sukayi, da juna, Kana ya wuce cikin gidan, Garba yabi bayanshi.
Tayi wanka tsaf! ta shirya jikinta cikin dakakkiyar shaddar galila irin ta mata, kalar shaddar ta kasance C green ce anyi mata wani irin stone work rigar duguwa ce ta zauna sosai a jikinta ta fitar mata da tsarin hallitarta, yau ta danyi make up ba kamar da ba ta shafa hoda kana ta zirara kwalli ta goga jan janbaki a le'benta, tayi amfani da wasu had'addun pashion yari da abun wuya da hannu sai walwali takeyi, kasancewar ba ta iya daurin dankwali ba, kawai sai ta nannad'ashi ta daura kanta daurin da tayi ya fito mata da tarin suman kanta ba'kakirin sai she'ki takeyi abin sha'awa, Gefen bed ta nema fuskar nan kamar an aiko mata da mala'ikan daukar rai! kuka ma take so tayi abin duniya ya isheta..
Bai tunkari inda take ba sai da yayi wanka tukkuna ya Shirya jikinsa tsaf! kana ya fara duba Cctv domin ganin a wane irin hali take, Kawai sai ya ganta a kame a bed taci uwar kwalliya kamar ka dauketa ka gudu, sai dai kuma ya hango damuwa a tattare da ita, koda yake dai dama kullum cikin damuwar takeyi, maimakon ya fita kawai sai ya nemi guri ya zaune jikinsa dik yayi sanyi ya zubawa cctv din ido yana kallon duk wani motsinta.
Gani yayi ta mi'ke a hankali ta nufi bakin window ta d'age labule tana le'kawa.....Ya zubawa bayanta ido yana kallonta, Ta kai minti goma a tsaye a gurin kafin yaga ta juyo a gaggauce ta fad'a kan bed ruf da ciki ta cire dankwalin kanta tana ya mutsa gashin kanta, tana kuka da dukan katifar dake shimfide a bed din......Ya mike da sauri ya nufi dakin nata, Tanan nan yanda take tana wani irin kuka da dukan bed din sam! bata san ya shigo dakin ba.....Sunkuyawa yayi ya tattarota ta jikinsa, ta kalleshi fuskarta jage jage da hawaye! sai ta fuzge ta koma ta kwanta tana kuka da fad'in "Na shiga uku Allah ka kawo min a gaji."!!! Sai yaji duk wani karsashi nashi ya sare ya zaune kusa da ita jikinsa yayi sanyi, shin wai yarinyar nan wace irin 'kiyayya take masa da take wannan kukan da kiran ta shiga Uku! Hannuwansa yasa ya rike hannunwata dake dukan bed ya burkitota sosai ya jayota jikinsa, matseta yayi ya rufe mata baki da hannunshi guda, kawai ya zuba mata ido yana kallonta, hawaye sai kace ruwa ake akwara mata shatata kawai sukeyi." Kimanin minti goma suna haka kafin yaji tayi sanyi a jikinsa kuma ta rage zubar da hawayen ya tallafo fuskarta tana kallon tashi fuskar, idanunta ta lumshe sam bata so ta kalleshi shi din ya kasance azzalimi ne a gurinta......"Me kike bukata nayi miki wanda zai sanya ki ki daina shiga cikin wannan yanayin na damuwa da tashin hankali? shin me kika nema kika rasa a gidan Ahamdu! menene nake miki wanda kike kiran kin shiga uku, Ki fad'a min dukanin bukatunki amma banda guda daya, ni kuma nayi miki al'kawarin insha Allahu zan yi kokari gurin ganin kin samu abinda kike muradi."
Shiru tayi masa tana sauke ajiyar zuciya, ya dan dora hannunsa saman le'bunata jan! janbakin da tasa yayi mata kyau sosai burinshi ya tsotsi lebunan domin sun masifar bashi sha'awa, Gyaran mirya yayi yace."Ke! nake sauraro!? Dan motsa jikinta tayi sai ya saketa ya cigaba da binta da kallo, ta gyara zamanta tana daura dankwalinta kafin tace"Nifa bana bukatar kudi ko wata kadara a gurin ka ni kawai ka rabani da wannan 'kadarran auran ka takure min rayuwa ina rayuwa cikin kunci da damuwa, ka hanani hulda da kowa uwa uba mahaifiyata da 'yar uwata na can guri daya ban san a wane hali suke ciki ba, ka kar'be min wayoyina ballanta na kirasu naji dadi, kullum ina cikin wannan uban gidan a kulle sai kace mayya! ni nagaji!! nagaji!! nagaji! kawai ka sakeni! na huta."!!!! Ta'karashe maganar cikin wani irin kuka mai shashshe'ka.
Ya jima kanshi a 'kas! yana jin wani irin d'aci! a ma'kogwaronsa, Yaji bala'in shaushin yanda take kiran auransu da kaddara! illah 'kuruciya kenan! Sai ya dinta tuno had'addun 'yan matan dake rubibinsa a da da yanzu yana watsar dasu, kusan kullum sai ya goge messages sama da ashirin da wani abu duka na matane wasu ya sansu wasu bai sansu ba basu ne a gabanshi ba shiyasa ma sam! baya tsayawa ya duba, ballanta ya basu amsa, haka al'amarin ubangiji yake da ya tashi jarrabarsa sai ya jarrabeshi da auran 'karamar yarinyar da bata wuce ya haifeta ba gashi tana bashi wahala da fad'a masa dukanin maganganun da suka zo bankinta!!! Kokari yayi ya danne abinda ke damunsa ya dago kanshi yana kallonta tana kuka idanunta sunyi fululu! Ya zaro karamin hankici a a cikin aljihunsa, hawayen fuskarta ya shiga goge mata, tana kauda kanta hade da zumbura baki, sai da ya goge mata tas kana yace."Zanyi miki abu biyu da kika bukata amma banda na farkon....Kwanaki idan baki manta ba ni Ahamdu na tabbatar miki da cewar Ni ba zan rabu dake ba kome za'ayi kuwa, maganar na baki takardar saki ki ajeta gefe guda, Maganar mahaifiyarki da 'yar uwarki ni ban rabaki dasu ba, amma yanzu ki kwantar da hankalinki idan Allah ya kaimu gobe Ko Jibi ki shirya zan kaiki ki wuni tare dasu, maganar wayoyinki kuma, tuntuni na bayar dasu amma babu matsala idan mun fita zan siya miki wasu, maganar 'karshe da zan fada miki itace Kada na sake jin kin kira auranan namu da sunan 'kaddara idan ina kusa dake sai na fasa bakin ki! Ni wannan auran alkari nake so zama da samu kyakkyawar zuria da makoma, Saboda haka ki kiyaye kuma ki shiwa kawunki albarka a yanzu kuruciya ke damunki shiyasa kika kasa gane abinda ake so ki fahimta okey! nan gaba kadan nasan idan kinyi hankali zaki gane gaskiya." Ita dai jinsa kawai takeyi tuntuni ta shiga tunanin yanda za'ayi ta tsira a ranar da suka fita dama babban burinta ta futa daga gidan to duk hanyar da zatayi ta kubuta ta sani.....Yace."Yanzu kije ki wanke fuskarki ki sanya kwalli zakiyi bakuwa Hafsa ta kira waya tace xata zo dubaki." Simi simi ta sauka daga bed din ta nufi toilet zuciyarta wasai! Allah Allah take gari ya waye ta samu ta ku'butar da kanta...
Littafin na kudi ne.....!
Kika futar min da book keda Allah! Kika karanta baki biya ba kema ke da Allah! Whasap numbar
*07084653262*
*BINTA UMAR ABBALE*
[07/08, 10:55 pm] +227 98 36 59 34: 'Yr Bngr Sys
*45*
*'Dan sulaika communication center*
Nan yayi parking din motar kafin su fito sai da ya lalabi glass dinshi ya sakaye idanunshi saboda baya son sanya ido na jama'ar gari, fuskarshi dai ba 'boyayya bace tunda gashinan pastes dinshi na yawo sa'ko da luko na cikin gari da kewaye, yasan tilas ya shiga gurin nan jama'a zasu shaida shi, Handbag dinta ta gyara kafin ta sanya hannu ta bude kofar motar tana kokarin fitowa taji saukar hannunshi a bayanta, mayafinta da ya fad'i kan kafad'arta ya gyara mata ma'ana ya d'ora mata saman kanta, Ta dan juyo tana masa murmushi, Dan 'bata fuska yayi yace."Wannan gyalan naki na tuna asirin tufafin dake sanye a jikinki bashi da sirri gare ki kuma kin san da haka kika dauki riga mai faffad'an wuya kikasa bayanki duk a waje." Da sauri ta hau gyagygyarawa tana fad'in"Ai haka akayi yin d'in ki ba laifina bane." Yace."Wannan d'inki na banza ne, kyawun shi ki sanya a gidanki ba ki fita dashi ba kwata kwata ban lura ba sai yanzu dan haka ki zauna cikin mota in shiga in siyo miki wayar." Marairaice fuska tayi"Dan Allah ka bari mu shiga tare na gyara wuyan rigar ai." Tafada tana sake gyarawa.....Girgixa kanshi yayi ya dan zura jikinsa kan jikinta ya kulle motar kana ya bude bangaran da yake zaune ya fita daga motar ba tare da yace mata komai ba.....Kamar ta fashe da kuka, ta bishi da kallo tana jan tsaki! idanunta ya sauka kan wayayonshi dake aje, da sauri ta dauki daya hannu na rawa ta saka numbar As ta soma kira, As ya gane numbar dan haka da sauri ya dauka! Tace"As gamu cikin gate din *'Dan sulaika* ya shiga ciki zai siya min waya da badan ya kulleni cikin motar da tuni na fice sai dai ya dawo ya tarar bana nan."
As yace."Kar ki damu Sweetie yanzu *Mada!* yayi min waya cewar kan idanunshi kuka shiga gurin, yanzu abinda za'ayi shine! Mada da Kwage Lauje da sauran 'yan uwansu, zasu tare hanyar da kuka bi idan kin samu kin fito daga motar ki tsallaka titi ki bi hanyar ki ta dama zakiga motana a pake kawai sai na daukeki mu wuce." Murmushi tayi tace"Hakan yayi kyau Ogana naji dad'in hakan insha Allahu muke da nasara a kanshi." murmushi ya saki cike da samun nasara yace."Kada ki damu Swetie komai nayi miki banfadi ba." Tace"Allah ya bar kau.....Jin ana ta'ba motar ya sanya ta zabura! da sauri ta kashe wayar! Ya bude motar ya shigo yana dan kallonta tana rike da wayarshi tayi fi'ki fi'ki! alamun rashin gaskiya, Yace."Kirana akayi ne."? Girgiza kanta tayi tana kokarin goge numbar As d'in.....Tace"Ina duba pictures dinmu ne." Murmushi yayi ya mika mata wata leda mai she'ki da tambarin Dan sulaika jiki yace." kar'ba." Da sauri ta sanya hannu ta karba tana duba tamfatsa tamfatsan wayoyi ne guda biyu masu tsadar gaske ko wacce na cikin kwallinta, kwalayen wayar ta shiga budewa, tana murmushi a hankali tace"Nagode." Baice komai ba ya mi'ka mata wata 'yar 'karamar cover layin mtn ne da glo yace."Gashinan ko wanne nada rigstar akai sai ki sanya ko Allah ya sanya alkairi amma ki sani mutukar naga abinda ba shikkenan ba zan kwace wayoyina kamar yanda na kwace na baya." Shiru tayi mishi kokarinta ta bude wayar tasa layinkan ya karba ya sa mata, kana ya jona mata guda a charge Tace"Idan tayi ka tura min pictures din.".....Dan kallonta yayi yace."Sai mun koma gida Okey."
'Kasa tayi da kanta bata so hakaba amma dole ta hakura, motar ya kunna ya tuka suka fita daga gurin.
Can gidanta na Tishama suka nufa, sosai yayi mamakin lamarin, Governor Lawan Rabo mugu ne azzalimi yana kwashe kudin talakawa yana kyauta da bajinta dasu, Yarinya 'kankanuwa ya dauki Uban gida irin wannan ya mallaka mata Tishima Unguwace ta masu kudi kuma ginaginan dake GRA din manya ne da wuya kaga karamin gida a guraran, Ya silala motar tashi cikin gate din gidan ya samu guri yayi parking kana ya juyo yana kallonta ita kuma sai kokarin bude mota take.....Yace."Ki daina wahalar da kanki shin kin manta na kulle kofar."? Shaf ta manta ya kulle zumudi take kawai taga fita.
Yace."Juyo ki kalleni." Kallonsa tayi tana dan gyara fuskarta. Babu wasa a fuskarshi da maganarshi Yace."Shin wannan gidan da kike ciki waye ya mallaka miki shi kuma kina da takardar shaidar mallaka."? Shiru ta danyi tana kallonshi, itafa bata son neman fitina ina ruwansa da gidanta tunda ba kwabonshi ne ya siya mata ba." Zai sake magana tayi saurin cewa"Gomnati ce ta mallaka min kuma takardun gidan banki." Hararata yayi yace." Ba cewa nayi ki fada min gomnati ce ta mallaka miki gida ba cewa nayi cikin manyan 'yan siyasan da kike mu'amula dasu waye cikinsu ya siya miki gidan."? Kai tsaye tace"Mai girma governor ne." Ya sake watsa mata harara! yana naxarin maganarta dama dai sai shi d'in gaskiya magana gidan zaifi miliyan hamsin, wannan ai haukane da jahilci yanzu zarginsa ya soma tabbata kan governor lawan rabo kwakwalarshi ta lalace shiyasa yake hauka a siyasan ce ya rasa akin yi da dukiyoyin jama'a yazo yana siyan manya manyan gidaje yana ajiye wai shi me wayo idan ya sauka a mulki su zame masa kadara, aikuwa ya dauki alwashin mutukar Allah ya bashi mulki a hannunsa sai ya had'ashi da hukumar Efcc sun binkiceshi duk wasu kud'ad'e da ya sata sai ya fito dasu, idan bai fito dasu ba sai yasha d'auri!
Ya kalleta sai wani 'kif!kif take da ido irin na marasa Yace."Wane banki kike amfani dashi."!? Da sauri ta kalleshi shin wai me yasa yake cin dunduniyar ta ne? me yasa dole sai ya san sirrinta."? Ganin ya zuba mata ido babu walwala a tare dashi yasa tace."Union bank ne." Gyada kanshi yayi yace."Zamuje tare dake domin kar'bar takardar gidanan sannan ina so nayi bunkice cikin asusunki."! bata san sanda tace"Kai!!!!!!!! da mamaki tafad'i maganar.
Girarshi guda ya d'aga mata yana sakar mata wani killer smile kafin yace."Ina so in kubtar dakene! dan bana so kisha wuya a gaba, ina me tabbatar miki da cewar ni *Ahmadu* mutukar Allah ya bani wannan jagorancin to duk wani 'barawo! mugu! mazanbaci! macuci! dake fad'in jahar nan sai nasa an kamo min shi na tuhume shi, kan zalincin da yayiwa jama'a cikin wadanda zan d'aure har dake mutukar kikayi min gardama kan abinda na umarce ki, zanyi mulki ne tsakanina da Allah babu sani babu saboda zaki futo da dukanin kud'ad'an da kika 'barnatar ba tare da bin 'kaida ba."! Gabanta ya dinga faduwa tana ta kallonsa lebenta na rawa, wai shin shi wann guy ba zai kyaleta ta sarara bane? ashe tsugune bata kare mata ba koda sun rabu ita dashi zai cigaba da bibiyarta da dukanin abinda takeyi.....Tsoro ne ya kamata lokacin data tuno da cewar har yanzu fa Pose dinta na hannunsa kuma muhiman abubuwanta na ciki ciki kuwa har Atm dinta, amma kuma dole tayi gaggawar zuwa banki domin ta rufe dik wata kafa da zata tona mata asirinta gurin shi......Ganin duk alamun rashin gaskiya ya bayyana a tattare da ita ne yasa yace."Kije ku gaisa ina nan ki fito mu koma gida." Sai abun yazo mata biyu! lallaima wato shi da yana nufin ta shiga su gaisa yanzu ta fito su koma gida, Wallahi ba zai yuwuba! Kuka tasa kariris! 'bakin ciki biyu ya had'e mata, Tace"Ni wallahi bazan koma ba sai dare! kwana nawa rabona da mahaifiyata da 'yar uwata sannan kuma kace na fito yanzu." Ta dinga kuka tana shashsheka! Zuba mata idonsa yayi yana kallo, to meye abin kuka anan kuma? Kawai tace yay hakuri sai dare yazo ya dauketa sai ta hau kuka mtsss! sangarta da shagwaba na damunta......."Ya isa." Yafada cikin sanyin murya....Shiru tayi tana kallonshi, Ya ciro hankicinshi mai kamshi ya shiga goge mata fuska, yace."Shikkenan na bari sai dare okey karfe! bakwai ko shirya ana idar da sallahr isha'i zan shigo mu tafi." Daga kai tayi! Yace."Ki gaishe min da momyn tamu." Kallonsa tayi Wai Uwani yake kira da momynsa, ai ita gani take ma ya girmeta ko kunya wai momyn tamu! Tace"To." Za taji." Bude mata motar yayi yace."Shikkenan."? Daga kai tayi tayi gaggawar ficewa." Kawai sai taga Uwani da Rashida a tsaitsaye idanunsu kan motar ashe tun bayan shigowar motar tasu cikin gidan sukayo waje suka tsaitsaya suna jiran ta fito.....Shima da ya juya motar ya gansu sai dai su ba zasu ganshi ba kasancewar motar mai duhun gilashi ce (tintac) baiyi tsammanin da Uwani a cikinsu ba dan ya dauka ko 'kawayenta ko dai wasu daban! Saboda idan ka kalli Uwani a yanzu ko kusa ko alama ba zakace itace ta haifi su Wasila ba, saboda Allah yayi mata kyawun jiki sosai dan kusan ita Wasilan ta gado, zaka fi tunanin ko yayarsu ce ita..... da gudu taje suka rungume juna suna murna kana suka wuce cikin gidan cike da farin ciki haduwa da junansu.
Uwani sai kallon 'yar tata takeyi bayan shigarsu palon suka zazzauna kan kujera Wasila ta gaisheta tana tambayarsu bayan rabuwa, Rashida kuwa kallonta takeyi sosai tana mamakin yanda ta kara cika da kwarjini ta kara haske fatarta tayi luwai, abin sha'awa, ashe ba ita kadai ba har ita Uwanin mamakin sauyawar yar tata take cikin sati biyu kacal wasila ta zama wata hamsha'kiya komai na jikinta abin kallone hutu da jin dadi ya bayyana a tare da ita..........Uwani tace"Bayan rabuwa sai alkairi Wasila munanan kewa da damuwa sun dame mu amma ke kina can hankalinki a kwance kin hada 'kiba abinki ijin dai ba ciki kika bari kika dauka ba dan ni na soma zargin wannan sauyawar da kikayi.
Wasila tace"Haba Uwani wannan wace magana kike ? wane irin ciki kuma ai tunda naje gidanan d'an yatsana ban bari ya rike ba. Uwani ta sauke ajiyar zuciya tana fad'in"Alhamdullhi to yanzu me muke ciki." Wasila tace "Mun riga mun gama magana da As insha Allah komai yazo karshe zan cigaba da rayuwa tare daku aurena da wannan mutumin ya kare daga yau." Uwani tace"Naji dadin hakan! Dan na lura bashi da mutunci bai daukeni a matsayin mahaifiya yana kallona a tsaye ya tuka motarshi ya tafi, ko ya tsaya ya gaisheni to idan nice nasha wahalar haihuwarki da rainon ki sai kin rabu dashi har abada mu zuba mu gani."
Rashida tace"Wallahi anti Wasila ki kiyaye kiyiwa kanki fad......"Zanci Uwarki! kika sake min wata magana anan gurin!!!! Rashida tayi shiru tana kallonta ta cigaba da surfa mata ashar tana fad'in"Banza mara zuciya da kishin kai! a gabanki fa ya kad'a kansa ya tafi ba tare da ya gaishe da uwarki ba, kudi hauka ne! ni wallahi duk wanda zai ta'ba min martabar Uwata sai inda karfina ya kare, na lura ke din 'Yar jam'iyyarsa ce shi da wancan tsohon me allo to wallahi zaki fice min daga gida dik sanda kika sake min maganar banza." Rashida ta ta'be bakinta ta mike ta shige daki tana 'kunkuni." Tsaki taja ta maida hankalinta kan Uwani Tace"Wannan yarinyar bata da hankali wallahi." Uwani tace"Haka nake fama da ita kullum zagina ne kawai ba tayi." Wasila ta dinga zaginta tana fadin"Aikuwa mutukar tace zata goyi da bayan Ahmdu da mai allo to zata bar mata gidanta in yaso sai ta koma can garkon da zama.......Uwani tace"Wannan hukuncin da kika yanke shine dai-dai.
Nan Wasila ta shiga warware mata abubuwan da suka faru da ita gidan Ahamdu da yanda ya dinga sumar da ita yana mata kamshin mutuwa amma kuma bata fada mata cewar mu'amular aure ta shiga tsakaninta dashi, ta fada mata irin bindiddigin da yake mata da furucin sa kan gidan da suke ciki cewar idan ya kar'bi mulki sai ya tuhumeta idan ya kama ma ya daureta sai ya daureta kan kud'adan mutane." Uwani tace"To ai kema baki sukayi ba sata Kikayi ba saboda haka kada ki wani damu duk barazana ce babu abinda zai iya yi miki, Amma kuma nafi so, gobe mu kama hanya mu wuce potsikum sai 'kura ta lafa sai mu dawo mu san abinyi, sai dai kawai yaji kira daga kotu." Tace."To shikkenan yanzu dai dole zanje banki in samu na ciro kudi masu dan kwari a hannuna kafin zuwa goben."
Da misalin karfe biyar da rabi na Yamma Wasila da Camas! suka fito daga bakin union duk wasu kud'addanta ta sanya ankwashe mata su daga asusunta an maida accont din Camas kudin sun tasamma miliyan hud'u da d'aruruwa, Cikin rashin dubara da wayo ta barwa Camas! Atm din a hannunta suka wuce gida,
Sai gab da magariba suka isa, Uwani tayi musu girki mai dad'i da nama sukayi sallah tukkuna kafin su zauna zaman cin abincin, kira ya shigo Wayarta....Sabida tsabar yanda ta haddace numbarshi yasa ta gane, gabanta ya dan fadi sai dai ta dake! tayi masa sallama Ya amsa yana tambayar ta mutan gida tace"Sunanan kalau." Yace."Ina fatan kin shirya ko dan ganinan kan hanya." A kumbure tace"Abinci zanci." Murmushi ya saki wanda har sai da taji sautinsa a kunnanta, taji tsigar jikinta ta mike, yayi amfani da wata iriyar murya "Ki aje min nawa."! Ta sakejin wani bakon yanayi a jikinta jin muryar da yayi amfani da ita, Sai tayi saurin fad'in" To! ta kashe wayar dan bata so ya samu nasarar kashe mata jikinta....Uwani tace"Shine ko."? daga kai tayi kawai tana jujjuya abincin, Jin muryarshi kawai ya sanya mata kasala da mutuwar jiki!Uwani tace"Kiyi da azama yana zuwa ku tafi ni wallahi so nake inga komai ya faru na gaji da wannan abu." Wasila ta sakejin wani karfi da kuzari gami da dakiyar zuciya yazo mata, ta dan caccakali abincin ta ajiye cokalin kana ta 'kame kan kujera tana jiran zuwanshi.
Littafin na kud'i ne....!
Kika fitar min da book keda Allah! Kika karanta baki biya ba kema keda Allah! Whasap numbar
*07084653262*
*BINTA UMAR ABBALE*
[07/08, 10:55 pm] +227 98 36 59 34: *_Afuwa jiya nayi mistake gurin sa numbar a mai makon 46 sai na sake sanya 45 nasan dai babu matsala tinda book din na tafiya kan tsari.......VIP 'Yar Banga! sannu ku da 'kokari! ina 'kaunarku kuna fitar da book ina 'kara samun costomars😅🤝🏻 masu karantawa baku biya ba kuma sannuku da kokari 😎yawwa! guys mu cigaba da gashi!! ku d'auki abu mai amfani na cikin book d'in nan ku watsar da mara amfani......Muje zuwa_*
'Yr Bngr Sys
*47*
Kimamin mintuna goma sha biyar da kiran wayarshi, ya sake wani kiran yana sanar mata da cewar gashinan a bakin gate dan bai shigo ciki ba ma saboda yanayin akwai hadari sosai dan har an soma iska da walkiya yace maza maza ta fito su tafi. Ta mike da sauri tana gyara jakarta, Uwani tace"Kada fa kiyi da wasa kina samun kufcewa ki nemi mafaka ki 'buya idan ya bar gurin sai ki fito, Tace"Ai As ma yana gurin dan yayi min bayanin yanda zanyi." Camas dake danna wayarta tace"Ni kam inanan sai gobe ma had'u a gest house din As nasan dai can zaki kwana ko." ? Tace"E mana amma da wuri zan fito xamu wuce fataskum sai komai yayi normal kana mu dawo." Tace."To shikkenan." Rashida dai na zaune bata sanya musu baki ba cikin maganarsu duk haushi suke bata har Uwanin sam basu san inda yake musu ciwo ba, shiyasa tayi al'kawarin daina sanya musu baki a maganarsu idan ta kwa'be musu ita 'yar kalloce tinda ta fad'a musu gaskiya sun'ki ji.
Har bakin gate Camas da Uwani suka rakota, sai da ta fita tukkuna suka koma ciki.....Tana fita aka soma yayyafi da sauri ya bude mata motar ta shiga tana gyara mayafinta, ya kunna motar suka bar gurin, Sai da suka hau titi sosai ya d'anyi gyaran murya yana kallonta yace." Ya mutanan gidan ina fatan kin mi'kamin gaisuwa gurin momy kafin naje da kaina." babu yabo babu fallasa tace"Eh tace tana amsawa." Motar tayi shiru bayan maganarta ruwa ya soma yin 'karfi gabanta na cigaba da fad'uwa!
Saboda yanayin goslow din dake tsakanin tal'udu da goran dutse ya sanya yayi yanke hanya ya shiga ta wajan ma'kabarta zai bi ta 'yan rake yana ganin hakan zaifi masa saukin shiga unguwarsu tasu ta tudun yola, duk wannan yanke yanken da Ahamdu yake yi da mota, Motar su *Mada!* na biye dashi amma saboda tsananin taku mutum ba zai gane hakan ba, Sosai yake gudu sam baya son ruwa yayi karfi wanda zai tilas tashi yatsawa a kan hanya shiyasa ya kara karfin motar, Wanda ita kuma sai zazzare ido takeyi kamar kace kyat! ta ruga a guje tunani takeyi ko tana ina su *Mada!* zasu fito........Kasancewar ruwan ya soma 'karfi ya sanya masu siye da siyarwar dake kan titin kansakali mahad'ar 'yan rake ya sanya suka fara kwashe kayaiyakinsu kowa na neman tsira titin tayi shiru hanya tayi tsit! sai saukar ruwa sai kuma ababen hawan dake ta sharara gudu kan kwalta kowa na so ya isa gida.
Yana fitowa daga tsukin titin kansakali ya hau titi sosai, yana kara karfin motar! Kawai motar su *Mada!* ta daki tashi motar wanda ya sanya hannunsa ya goce daga kan sitiyarin motar ta gangara wani layi! Dake titin dama motoci basu fiye binshi ba ya sanya jama'a basu ankara ba, bayan haka kuma ga ruwan da akeyi babu kowa a gurin masu wuce wa a baben hawansu basu fahimci komai ba dan dik wanda yaga motar Ahamdu cikin layin zai dauka a fake take dan bata nuna komai ba da zai dauki hankalin jama'a.
Ya jima yana kiran sunan Allah kafin yayi gaggawar bud'e motar ya fito ruwa na dukanshi, Can ya hango motar su *Mada!* ta silalo gurin.......Ya tsaya yana kallon motar har tayi parking kafin ya ankara yaga sun fito su uku ko wanne fuskarshi rufe da ba'kin abu, dake namijin duniya ne bai wani razana ba sosai! suka durfafo inda yake! Mada ya fito da wata bindiga yana saita shi da fad'in"Kud'i ko kuma mu dauki ranka."! Yace."Ai babu mai daukar ran mutum sai wanda ya halliceshi! *Lauje* ya kai wa bakinshi duka da sauri ya rike hannunsa yana girgiza masa kai! Yace."Kuce kawai na baku kudi sune bukatar ku amma kada ka kuskura ka ta'ba min lafiyata."
Zuruf! ta bud'e motar ta fito, sai ta fashe da kuka tana wata makyarkyata sosai tsoro takeji gani takeyi anya su *Mada!* ne kuwa, ganin sun saita shi da bindiga yasa gabanta faduwa ta shiga kuka tana basu hakuri."
Da sauri *Lauje* yaje ya bud'e motar ya hau dube dube a ciki a take ya bude wani gurin cikin motar ya fito da daurarrun kudi a hannushi, ya dinga jefewa ! 'Kwage! yana cafewa! Wasila ta isa inda yake a hankali tace"Lauje." Yace.'Yar gaske maxa ki fece daga nan.'' Data tabbatar da sune sai kawai ta silala ta bayan motar zata gudu, tana waigowa ta hangi Ahamdu da Mada suna kokawa! saboda tsabar tsaurin ido irin na *Mada* so yake ya lalube jikin Ahmadu, ya dauke masa wayoyinsa shi kuma ya hanashi, Sai kawai taga *Mada!* ya daddage! ya sakar mishi duka a 'kirji! Ihu! tayi da 'karfin gaske! wanda ya sanya shi saurin juyowa, yana goge ruwan fuskarshi, dan har lokacin ruwa ake me 'karfi! Can ya hangota tana 'kwarma! ihu zata tsallaka titi! Yayi nufin binta, *Mada!* ya tad'e kafafunsa, santsin gurin ya sanya ya zube 'Kas! cikin zafin nama ya rike kafafun shi shima ya makar dashi a gurin! a gaggauce! ya mike! da azama! ya murd'e? hannunsa ya 'kwace! bindigar dake hannunsa! ya saita wuyanshi......
*Mada!* ya hau 'kif'kifta ido! Yana kare fuskarsa da hannunsa!....A kausashe yace."Waye! ya aiko ku."? *Mada!* yayi shiru yana yi wa *'Kwage!* Inkiya da idanunshi, *Kwage!* ya lalla'bo ta bayan Ahamdu ya kir'ba mata wani irin duka! Ahamdu yayi taga taga zai fad'i! da sauri *Mada* ya tureshi ya mike a guje! sukayi inda motar su take suka shiga, Ahamdu ya saita bindigar hannunsa zai harbesu wayam! babu bullet sai da ya duba ta sosai sannan ya gane ashe ta gaibu ce! Can ya d'ago kanshi ya hangi motarsu ta fice daga layin......
Wata irin walkiya akayi mai hasken gaske! Walkiyar da ta zame masa madubi gurun hango Wasila tana kurd'awa wata hanya tanayi tana waiwayen bayanta, Da sauri ya nufi motarshi ya shige ya kunna da gudu yabi hanyar da bi, Ganin hasken mota yasa ta juya da saurin tana waigen bayanta, bata tantance cewar shine ko bashi bane, ta juyo da sauri tana cigaba da sauri aikuwa facal? ta fad'a cikin wata kwatuwar kwata mai zurfi! Kuka tasa tana kiran sunan Allah! ganin ruwa ya shanyeta har yuwanta shikkenan mutuwa tazo, sai kawai ta dinga kwarma ihu! tana fad'in"Azo acece ni! Azo! aceceni!" Jin wannan sautin ya sanya As dake cikin motarshi a can gaba ya fito a gaggauce! ya durfafi inda yake jiyo sautin muryartata, To shima Ahmadu hankalinshi ne yayi masifar tashi, dan gani yayi ma kamar motar bata guda ya bude ya fito ya soma gudu yana so ya cimma inda yake jin ihunta!
Had'uwa sukayi da As! d'in, sai suka shiga kallon kallon, Ga Wasila tsakiyar kwalbati ruwa na neman tafiya da ita dan ma ta rike wani karfe ne da tuni ruwan yayi gaba da ita!
Ahmadu na gane Waye baiyi wata-wata ba ya kir'ba! masa wani irin naushi a 'kirji! As ya ri'ke kirjinsa yana tari! Ahamdu ya sake kir'ba mishi wani naushin da yafi na farko! As ya zube a gurin yana jawo numfashi da 'kya!!! Facal! facal! d'in da yaji a cikin ruwan ne ya sanya ya dawo da hankanlinsa nan ya hangota tana d'ad'dago kanta sama! da hannunta guda! Da sauri ya afka cikin ruwan, dan har sai da yayi motsi saboda yawan ruwan da ya taru ! Daukota yayi a kafad'a ya daddafo ya fito yana kwantar da ita, ta sume a gurin......
A hankali a tashe ya ciro wayarshi da ruwa ya jika jagab! baiyi tunanin idan yay kira da wayar zatayi ba saboda yanda take digar ruwa, amma abin mamaki yana fara kiran yaga tana shiga ajiyar zuciya ya sauke, Stion ya kira yay musu bayanin komai da kuma kwatancan garun! Ya mai da wayar jikinshi bayan ya gama, inda take yazo ya tsuguna ya fara danna 'kirjinta a hankali a hankali ruwa ya dinfa fita ta bakinta da hancinta kafin wani ruwa yayi fit ya fito ta hancinta ta bude idonta a razane! ta mike tana zazzare! idonta! Ganinshi tsugune gabanta ya sanya ta fashe da kuka jikinta ya soma karkarwa shikkenan kashinta ya bushe! Bai ce mata komai ba, Ya mike tsaye tare da goya hannuwansa a bayansa ya nufi inda As ke sheme!!! Yana tsaye a kanshi yana nazarin shi motar Police ta shigo gurin.....suka fito su kusan biyar suna haske gurin da torchlight din hannuwansu, Ganin Sananniyar fuskar Ahamdu ya sanya su mamaki! sosai gaisawa sukayi yace."Yanzu babu lokacin bayani ku daukeshi kawai ku wuce dashi stion da safe zan shigo." Suna haska fuskar As suka razana! Ganin sanannaniyar fuskarsa Ahamdu yace."Kuyi abinda nace kawai."Sanin halin Ahamdun da rashin wasa ya sanya suka bi umarinsa, bayan haka kuma dama sun gaji da mulkin *Lawan Rabo* baya basu albashi kan kari babu promotion da sauransu wasu daga cikin ma'aikatansu ma duk ya koresu daga aiki acewarsa wai basa aiki shiyasa ya sallamesu, dama suna ciki dashi da masu bashi shawara, irin su As din dan haka suka ga su baza su 'ki bin Umarnin Ahmadun ba, suka fito da wani gadon karfe cikin motarsu suka dora As a kai suka haura dashi motar, kana sukayi wa Ahamdun sallama suka bar gurin.
Ya juyo inda take takure kanta tsakanin kafafunta tsananin razana da fargaba ya sanya jikinta maxari sai kace wacce aka kad'awa gangi tsoro nadama gami da dana sani duk sun baibayeta yanzu da badan Ahmadu ba da tuni ruwa ya cinyeta! hakika fadawarta cikin ramin kwatar yasa ta sare ta sadakar da cewa mutuwa zatayi sai gashi wanda take 'kokarin gujewa shine ya ceceta, wata irin nadama takeyi sai kuka takeyi ma'kogwaronta ya bushe 'kamas!!! Taga inuwarshi a kanta, Idanunta jage jage da hawaye ta d'ago tana kallonsa, ganin fuskarsa a daure ya sake fad'ar mata da gaba, kawai sai taji wani masifaffan fitsari ya matsota! Cikin ba'kin ciki da takaici ya buga mata tsawa "Tashi mu tafi."!!! Gurin sai da ya amsa da sautin muryarahi, Ta mike jikinta sai kyarma! yake tana d'igar da ruwa duk tabi ta 'kankame! hannuwanta a jikinta, ya nuna mata hanya da hannunsa,
Tana cire 'kafa da niyar tafiya fitsarin dake cinta ya kufce! sakin sa tayi kawai ta cigaba da tafiya tana kyarma! Bayanta yabi hannuwansa goye a bayansa yana jajanta al'amarin.
Gaban mota ta bude za ta shiga yace." Rufe min mota." Da sauri ta rufe! ta bude murfin baya ta shiga ta zauna tana kuka da nadamar rayuwarta.... ya shiga a gaggauce ya Kunna motar suka bar gurin.
Gwajab! gwajab! din da motar takeyi ne yasa As dawowa hayyacinsa ya mike zaune a zabure! yana fad'in' Karya kakeyi Ahmadu! Ba zan jima ina shuka ba ranar girbi tazo kace ban isa inyi ba, Wallahi sai ka saki yarinyar nan ko ni ko kai, a fad'in garin nan.""!! Daya daga cikin police din yace."Yallabai yi a hankali shin wai meke faruwa ne tsakaninka da Ahmadu Musa." As yayi saurin dawowa hayyacinsa yana bin motar da kallo sai ya ganshi tare da 'yan sanda, gabanshi ya fad'i! Yace."Kai ina zaku kaini."!? "Yallabai Ahmadu ne ya kiramu a waya ya shaida mana muzo gurin nan domin mu dauke ka mu kai ka stion mu rufe." Ya buga musu tsawa da fad'in"Ina ce dai bai fad'a muku abunda ke tsakaninmu ba."? Dan sandan yace."bai fada mana komai ba, amma kuma ga yanayin maganganun da kakeyi munso mu fahimci wani abun." As yaji gabanshi ya yanke ya fad'i! A duniya ya tsani mutuncinsa ya zube gurin mutanan gari da kuma iyalinshi, yanzu idan Ahamdu ya sanar da Media cewar yayi nufin daukar matarshi me duniya da mutanan cikinta zasu daukeshi, sai kawai gumi ya soma yanko masa daga ko wace kusurwa ta jikinshi, Yace."Maza ku saukeni a gida Ahmadu bai da hurumin daureni domin bai da wani mu'kami a siyance idan dauri ne ma nine zanyi masa." Babban cikinsu yace."Sam! ba haka dokar aiki take ba ku da kanku kuke fad'in cewar ba mayin aiki tsakani da Allah bama bin doka dan haka babu wani karin albashi da za'ayi mana, saboda haka daga yau zamu fara aiki tsakani da Allah a kanka." As ya shiga rarraba ido yana kallonsu ma'kogwaronshi ya bushe kamas! yace."Kunfi kowa sanin mukami na a siyasa me zai sanya kuyi min haka ku fad'i ko nawa kuke so zan baku ku kaini gidana kuma bana so kowa yaji wannan maganar." Mai maganar cikinsu yace."Yallabai alamu sun nuna mana kaine mara gaskiya tsakanin ka da Ahmadu, saboda haka dole ne muje stion dake domin yin aikinmu kamar dai yanda na fad'a maka da farko cewar kuna fad'in bama aiki kan 'ka'ida shine zamu fara ta kanka." As yayi kwata'kes! yana zazzare ido cikin motar.............
*_Tofaaa! Karshen tika tiki tik! 'Karya fure take bata 'yaya! Tsalle d'aya za kayi ka fad'a rijiya sai kayi dubu baka fito ba._*
Littafin na kudi ne.....!
Kika futar min da book! keda Allah kika karanta baki biya ba kema keda Allah! Whasap numbar
*07084653262*
*BINTA UMAR ABBALE*
Littafin na kudi ne.......!
Kika futar min da book keda Allah kika karanta baki biya ba kema keda Allah! WhatsApp numbar
*07084653262*alliya:
'Yr Bngr Sys
*48*
Shashshekar kukunta ne ya dameshi yana draving yana jan tsaki ya rasa ma wane irin mataki zai dauka kanta, domin tayi mutukar bashi mamaki! sam! bai ta'ba tsammanin za'a iya had'a baki da ita a cutar dashi ba, ashe dama ita da akwai abinda take shiryawa shiyasa tun jiya yaga ta saki jikinta tana ta zumud'i, to wai idan ta bi As din ina zai kaita? shi da kansa yake tambayar kanshi da kanshi, tabbas yarinyar ba 'karamar mara hankali bace wato ita tafi so tayi ta yawo a gari tana shiga cikin maza tana cakuduwa dasu! da auransa a kanta zata bi As suje inaaaa? Sitiyarin motar ya daka da karfi har sai da ya kufce daga hannunshi motar tayi wani irin abu!! Jikinta na bala'in rawa tace"Kay....hakuri dan Allah."! Ko kallonta bai ba ya kunna motar a guje yake janta yanayi kamar ma yace ta fice masa daga mota saboda tsabar haushi da takaici.......Lokacin da suka isa gida ruwa ya dauke ma'aikatan sa na katuwar rumfar da suka saba zama suna jiran dawowarshi. kafin ma yay parking din motar sun isa inda yake suna masa barka da zuwa, ba tare da ya bude motar ba ya amsa musu, kana kowa ya koma inda yake. Ya bude motar tashi ya fito itama ta bude ta fito jikinta na wani irin d'ari da karkarwa....Bin bayansa take simi simi har yanzu bata daina zubda hawaye ba.
Bai wani saurareta ba ya shige bedroom dinshi domin yay wanka ya sauya kayan jikinshi zazzabi zazzabi ma yake ji a jikinsa kasancewar dama shi tunfil-azal ba mutum ne me son ruwan sama ya dake shi ba......Ta jima tsaye a parlon tana kuka kafin ta lalla'ba ta shige nata bedroom ta hau cire kayan jikinta ta daura towel ta nufi bandakin, to kafin tayi wankan ma sai da taci kuka ta koshi kana ta fito kanta nayi mata wani irin bala'in ciwo mara misali, tana kuka taje ta kudundune jikinta da bargo, tana rufe idonta......Shigowarsa dakin ya sanya ta mike zaune da sauri tana matsawa lokon gado dan tana ganin kamar zai daketa ne ko yayi mata wata illar mugun tsoronsa takeji tunda ta lura idan ranshi ya 'baci bai iya hukunci ba.
Kayan sanyi ya sanya a jikinsa masu kauri kanshi sanye da hular sanyi ya rufe har kunnanshi mugun sanyi yake ji mai shiga jiki ga zazza'bi na damunshi haka kawai ta janyo masa lalura.
Kafin yace komai ta soma kuka tana d'ad'daga hannuwanta sama da fad'in"Don Allah kayi hakuri wallahi ni babu ruwana, dama shin......Kasa karasa maganar tayi ta hau inda inda tana rawar baki." Ya zuba mata idanunsa yana kallonta fuskarshi babu walwala ko ta kwabo, yace."Ki nitsu ki daina wannam firgice firgicen da kikeyi." Hannunta tasa ta rufe bakinta hawaye na ambaliya a fuskarta, ya zauna gefan gadon yana kallonta har sanda ta dan samu nutsuwa, Kawai taji sautin muryarshi yana fad'in"Me kuka shirya akaina ke da mutanan naki? Kuna so ku kasheni ko.'!? Tayi saurin kallonshi tana girgixa kanta......Yace."Hakane mana." " Wallahi ba haka bane." Yace."To naji, Ina zaki bi As kike gudu."? Sai hawaye ya soma shatata! yace."Ba kuka nace kiyi min ba." Tayi shiru tana kallonshi, yace."Kiyi min bayani dallah dallah kan a'lamarin.'' Tayi shiru tana me sunkuyar da kanta kasa! Tsawa ya buga mata yace."Zazzabi nakeji a jikina yi min bayani abinda nace ba kuka nace ki min ba." bakinta na rawa ta shiga wassafa masa yanda suka tsara ita da As da yanda in ta kufce daga hannunsa zasu gudu fataskum sannan kuma ta kaishi kotu shi da mai allo kana idan al'kali ya raba auransu ta dawo ta cigaba da harkokinta, Ya dinga kallonta yana girgiza kanshi, Mahaifiyarta bata da hankali ko d'an! abinda yake ayyanawa kenan cikin ranshi, to idan ba rashin hankali ba me zai sanya ki zauna kina tsarawa 'yarki shirme da abinda zai cuceta har ta dinga kokarin kashe mata aure, amma babu komai shi ya san abinda zaiyi musu.
"Na yarda babu abinda ke damunki sai jahilci da da'kikanci! Allah yayi miki suttura kina nema ki butulce masa, me nayi miki? me kuma me allo yayi miki da har kike nufin tozarta mu ki kaimu gaban al'kali! kan anyi miki alkairi ke zaki mayar da sharri! ko da yake tarbiyace baki samu ba tun farko ku kusa ko alama ni bana ganin laifin Kawunki saboda yayi iya bakin kokarinshi a kanku, k
eda 'yar uwarki da ita kanta 'Yar uwar taki! amma dake keda da maman taki duk taron mahaukatane kuna adawa dashi Okey ni Ahamdu mutukar na cika d'an halak! sai nayi muku abinda kuke bukata, kafin ki tozartani ni zan tozartaki! Ni Ahamdu ba'ayi min na bari! idan kinga na bar abu nine nayi niyyar bari, Yau zaki gane asalin waye ni."!!!!
Kuka take sosai tana fad'in"Don Allah dan annabi kayi hakuri wallahi kuskure nayi kuma bazan 'kara ba nayi nadama ni na hakura ma da komai zan zauna da kai nasan kai mai kaunata ne tunda har ka ceto ni lokacin dana fad'a ruwa nagane rayuwa ba'a bakin komai take ba."
Yace."Tubanki na banxa ne Siyasar banga da Jagaliya kike so kiyi to zan baki lasisi a hannunki." Yana gama maganarshi yasa kai ya fice daga dakin." Ta kwanta tare da takure jikinta tana ta kuka da makyayatar jiki.
A daran ya kira dr Nasir yazo ya danyi mishi treatment ya bashi maganguna dan zazzabi da mura mai karfi ce ta kamashi, abinci yaci yasha magani kana ya shige bedroom dinshi ya rufe yayi kwanciyarshi akwai bacci me nauyi ya daukeshi.
Yanda taga dare haka taga rana, lokaci zuwa lokaci gabanta na wata irin faduwa, idanununta sun kada sunyi jawur tsabar kuka da damuwa da kuma tsananin zazzabi da ciwon kan dake damunta...........Asubah nayi taje tayo alwala ta fito ta duba doguwar riga mai hula mai dan nauyi tasa a jikinta kana ta tayar da sallah......Kwanciya tayi kan dadduma tana lumshe ido bacci mai dad'i yana fuzgarta, ya turo kofar dakin ya shigo, a zabure! ta mi'ke zaune tana gyara zaman hijab dinta da ya karkace.......Yana sanye da jallabiya fara tas da ita har yanzu kanshi na sunkufe da hular sanyi har kunnanshi kafafunshi ma safuna ne farare ya iske inda take zaune kanta a kasa tana watsa da 'yan yatsunta! Hannunsa guda dake cikin aljuhunsa ya zaro ya fito da wata takarda fara a nannad'e ya mi'ka mata......Dake kanta a 'kas! yake bata ankara ba sai da yace."'Kar'ba." tayi saurin d'agowa tana kallon hannunshi, gabanta yayi wani irin bugu! Innallihi wa'ina ilahi raji'un! Sai le'bubanta suka soma rawa suna had'uwa!!! "M....me zan kar'ba." Tafada tana kallonsa da gwala gwala idanunta da suka gaji da kuka." Kai tsaye yace."Abinda kike bukata ne nayi miki."! Sai hawaye ya wanke mata fuska! ta sa hannunta dake karkarwa ta kar'bi takardar! Shi kuma ya kama hanya ya fice daga d'akin......Kasa bude takadar tayi ta ajiyeta a gabanta ta 'kura mata ido le'banta sai rawa yake had'e da jikinta cikin ranta take fad'in "Ubangiji Allah yasa mutumin nan ba sakina yayi ba a lokacin da nayi nadama nake sha'awar zama dashi." Ihu! ta kurma bayan ta warware takardar ta karanta abinda ke ciki.
_Ni Ahmadu Musa Na saki matata Wasila saki d'aya idan ta samu miji tayi aure_
A sukwane ta bud'e 'kofar dakin ta fice palor hannunta rike da takardar tana gurshen kuka ta nufi dakin shi, lokacin yana 'balle magani zai sha kawai ta afko dakin......Kafafunshi taje ta rirrike tana kuka da shashsheka! "Dan girman Allah kada kayi mun haka! Wallahi nayi nadama bazan sake ba, zan zauna da kai bisa amana, ka mai dani dakina kar muyi haka da kai."!!! Baice mata uffan ba ya afa maganin abakinshi ya kora da ruwa ya aje goran ruwan kan bedside kana ya kalleta duk tayi wujiga wujiga! har wata 'yar rama tayi tsakanin jiya da yau d'in ga kuma alamun tashin hankali da fargaba da nadama nan a tare da ita, Yace." Lokaci ya 'kure miki ai bakiji abinda nace bane ? Idan kin samu miji kiyi aure Ahmadu ya barki har abadah."! Sai ta sake shi tana masa wani irin kallo! kamar zauntacciya tace"Wallahi babu inda zanje ina cikin gidana ni bana son saki ai kaine ka kar'be min budurcina kuma sannan zaka mayar dani 'karamar bazawara da 'kananun shekaruna, ni babu inda xanje dan ni ba bazawara bace kuma ni bani da wani miji idan ba kai ba.........Yayi bala'in shan kunu yana sake tamke fuska yace."Tun wuri ki kwashe duk wani abu da kika san naki ne a gidanan ki fice min a gida minti talatin na baki wallahi idan ba haka zan sanya su Garba suyi miki rashin mutunci sai kin fita da kwayayyar fata kamar yanda 'kawarki ta fita dashi."
Bubbuga 'kafafunta ta shiga a 'kasan dakin ta
na yayyaga takardar sakin tana kuka wiwi da majina da hawaye sun had'e a fuskarta tana fad'in"Ni ban saku ba, babu inda zanje wallahi ba zaka mayar dani bazawara ba." Sosai ya shiga mamakinta da maganar ta wai ba zai mayar da ita bazawara ba ashe tana kishin kanta haka? amma kuma take neman saki da kanta har da ikirarin shiga kuto gashi kuma an saketa anyi mata yanda take so tana nadama! Tabbas bakin al'kalami ya riga ya bushe yanda yayi rantsuwa a kan ya gama zama da ita har abada ya gama taje ta 'karata da ba'kin halinta.
Da ta dameshi da kuka ya mike a zafafe! yana zare mata ido! bata tsorata ba sai ma sake gyara zamanta da tayi a dakin tana takurewa, yaje ya hau janta domin ta fice masa daga dakin kukanta na damun 'kwalkwarshi! Nan fa d'aya! labule ta kama ta rik'e tsam! tana turjewa wai ba zata fita ba......Ya kwad'a mata lafiyayyan marin da yasa taga gilmawar taurari a idanunta! Shouting dinsa taji a kunnenta yana fad'in" Kin fi son muyi irin wannan rabuwar ko okey......Janta ya so mayi ta rike 'kafar gado tana kuka da fad'in "Nayi nadama ba zan sake ba ni babu inda zani nan ne gidan mijina."! Sosai ta rike kafar gadon ta'ki saki! Kawai ya tattaro ta gabadaya ya dauketa bai dire ta ko ina ba sai palo, yana kokarin juyawa ta rike masa kafafu! Yau yaga jaraba da naci da 'kulafuci!! Fuzge kafarshi yayi yana jan tsaki! ya koma dakinshi, Ranshi idan yayi dubu ya 'baci.....Ita kuwa bayan shigewar sa dakin kwanciya tayi kasan carpet tana wani irin kuka da kiran mutuwa tazo ta dauketa ta huta da wannan kad'arar data afka mata.
Littafin na kudi ne....!
Kika fitar min da book keda Allah kika karanta baki biya ba kema keda Allah! Whasap numbar
*07084653262*
*BINTA UMAR ABBALE*
alliya:
'Yr Bngr Sys
*49*
Kofar dakin nashi ta tsirawa ido tana daga inda take kwance hawaye sai zurara yake daga idanunta, shikkenan ta cuci kanta! shikkenan ta tashi daga budurwa ta koma bazawara! abinda ke tayi mata yawo kenan a kwakwalwarta! Wani sashe na zuciyarta yake kara tunasar da ita abinda ta manta, itace fa take so a saketa kuma yanzu murna ya kamata tayi ba kuka ba, da ba tayi wannan tunanin ba sai yanzu? Hawaye ya sake kece mata, sam ba tayi wannan tunanin ba sai yanzu da Allah ya jarrabeta da son auran take tunanin zawarci! mikewa tayi xaune tana goge hawayen fuskarta palon take bi da kallo tana 'kissima abubuwa da yawa, Dole ne ta nemawa kanta mafita, dan daga yanzu ta daina daukar hud'ubar mahaifiyarta a ganinta duk itace ta ingizata fadawa wannan halin, zawarci da kuruciyarta, yanzu ta daina ganin laifin Rashida gashinan Allah ya nuna mata gaskiya tun kafin ayi nisa, Hotonshi dake manne a wata kusurwa ta dakin ta zubawa ido! hawaye masu zafi suka sake yanke mata, wani irin bala'in sonsa taji sabo na ratsa zuciyarta, ta mike ta isa inda hoton yake tana kallonsa, yana zaune kan wata had'addiyar kujera sanye da farar shadda! sai murmushi yake yi! tsayin ta ba zai kai inda hoton yake ba tana so ta dauko ta kasa, sai ta kura mishi ido tana fad'in "Tunda ka sakeni dole na tafi na bar maka gidanka! nayi nadamar abinda nayi maka! ba'a hada baki dani ba akan a cutar da kai kamar yanda kake zargina! kawai nima shaidan ne ya zugani amma yanzu nagane abunda kake so ka gane! zan tafi in bar maka gidan ka tunda ka saken.......! sai ta kasa karasawa ta zube a gurin tana dukan kujera hade da wani irin kuka mai cin rai!!! kimanin minti goma tana cikin wannan halin kafin ta mike zumbur! ta nufi dakinta, Wani tunani tayi a yanzu dai babu mai sasanta al'amarin nan sai mai allo shine zai shiga cikin maganar yasa Ahamadu ya mai da ita.
Ta dauki karamar jaka ta zuba kayanta, wayoyin da ya siya mata tun jiya ta mantasu a motarshi, hakan bai dame ta ba a yanzu, hijab din da take sallah ta zura ta fito tana goge hawaye, kofar dakin shi ta kalla har yanzu tananan a kulle, taji zuciyarta ta sake karyawa, tabbas ya nuna mata shi din dan halak ne! sam bata ta'ba tsammanin zai saketa kaitsaye ba sai gashi tun bata dangana shi da al'kali ba ya yanka mata ticket, ta bude kofar palon ta fita zuciyarta na tsananin harbawa, shikkenan duk wannan daula da jin dad'in sun zama labari Shikkenan duk uwar soyayyar da yake mata lokacin da suke marking love ta yanke, ta sanya hannu ta share hawaye tana tuno irin rayuwar jin dadin da suka dingayi yanda suke soyayya suna jiyar da kansu dadi! kuka tasa tana girgiza kanta haka nufi bakin gate ta kasa tsaida hawayen fuskarta yanzu idan Ahmdu bai mai da ita ba wace irin rayuwa za tayi........Dukaninsu sunyi mamakin ganinta da jakar kaya tana kuka, Garba ya hana abude mata kofa ta fita yace dole sai ya sanar da mai gida....Ta tsaya gefe tana goge fuska tana addua Allah yasa idan yazo ya tausaya mata yace ta koma gidan......Ya kirahi a waya lokacin baccinsa baiyi nisa ba sosai ya daga wayar Garba yay masa bayanin abinda ke faruwa. Kai tsaye yace."Ku bude mata kofa kuma kabi bayanta kaga ina ta nufa." Garba yace."Shikkenan yallabai." Kashe wayar yay yace su bude mata kofar, Jikinta a sanyaye taja jakarta ta fita daga gidan......Garba sai da ya dai-daici ta fita babban titi kana yabi bayanta, aikuwa yaga tana tare abin hawa! shima ya tare ya shiga yace da direban ya bi bayan babur din dake gabanshi duk inda yayi, haka kuwa akaiyi, Wasila ta sauka a bakin titi ta biya me babur kudinshi ta ganganra domun shiga Estete din da gidanta ke ciki, Garba na biye da bayanta bata sani ba. Sai bayan yaga shigarta gidan ne ya kira wayar Ahamdu ya sanar mishi da cewar ga inda taje Yace."shikkenan kyaleta kawai ka dawo gida." Garba ya mai da wayarshi aljihu ya bar bakin gate din.
[8/8, 12:03 PM] .: Uwani Camas! Rashida na zaune suna karyawa Wasila ta tura kofa ta shiga, dukaninsu suka maida hankalinsu kofar shigowa, kawai suka ga Wasila ta shigo fuskarta a jeme idanunta yayi wani irin ja! sun kara girma ga fuskarta ta nuna al
amun tashin hankali da nadama gami da dana sani! Da sauri Uwani ta mike tsaye tana fad'in" Yaya na ganki haka? Cikin damuwa yanzu dama muke maganarki ina cewa kiyi maza maza kizo mu taf.......Kafin ta 'karasa maganar dake bakinta taga Wasilan ta zube tsakiyar dakin tana kuka hade da dafe kanta tare da fad'in"Na shiga uku na lalace."!!! Uwani gabanta ya yanke ya fad'i sai ta dur'kushe gaban 'yar tata tana karkarwar jiki ta rirri'kota jikinta tana tambayar ta abinda ya faru!!! Wasila ta shiga tutture ta tana shashshekar kuka da fad'in "Kece kika jawo min wannan masifar duk wani wahala da zan shiga a rayuwa ta kece!!!!! Uwani taji wani gumi ya tsinke mata! Wai shine meke faruwa ne? Rashida da Camas! suka iso inda take durkushe tana kuka! Kawai sai ta kama Rashida ta rungume 'kam!'kam! tana wani irin kuka.! Rashida taji zuciyarta ta karye itama sai ta soma kuka tana tambayar ta abinda ya faru!! Cikin hard'addiyar magana tace"Rashida ya sakeni! Ahmadu ya sakeni!! ya sakeni Rashida na gane abinda kike ta so nagane yanzu Uwani ta cuceni na cuci kaina innalilihi wa'ina ilaihi raji'un"! Da jin wannan maganar dake fitowa daga bakin Wasila sai kawai Uwani taja tsaki tana fad'in" To sai me? dan ya sakeki? dama ai haka muke bukata bai wahalar da kanshi ba bai wahalar damu da sharia ba, dan haka sai muji dadin yin harkokinmu cikin kwanciyar hankali, ni wallahi na dauka ma ko wani abun yayi miki ko kuma zakice kina da ciki shiyasa ma hankalina ya tashi." Wasila ta d'ago kanta tana kallon Uwani sai ta hau girgiza kanta takaici da bakin ciki fal ranta, Wai Mahaifiyarta ce ke murna da mutuwar auranta dan dai bata san yanda takejin bakin ciki bane cikin zuciyarta......Bakinta na kyarma! tace"Uwani murna kikeyi da mutuwar aurana."? Uwani ta kalleta cike da mamaki tace"To ai abun murna ne abinda muke nema ne fa ya samu to meye zaki damu kanki.
Ta hadiye wani kutun bakin ciki da ya tokare mata a makoshi, tace"Nayi nadama nayi dana sani Yanzu nagane abinda 'Yar uwata keso na gane, dakin mijina shine suttura a gareni daku baki daya! Na gane duniya ba matabbata bace, a jiya dani daku da As mun nufi Ahmadu sharri sai Allah ya mayar dashi kanmu, idan da da 'karar kwana da sai da a tsinci gawata a wani gari ruwa ya tafi dani, nan ta shiga warware musu abinda ya faru da ita jiya da irin taimakon da Ahamdun yayi mata, Uwani taja tsaki da fadin"To sai me dan ya fito dake daga ruwa aiko bai fito dake ba, idan Allah yasa zaki rayu zaki rayu....Wasila nifa bana sonki da wannn mutumin tunda bai san mutuncina ba bai ganina da daraja da mutunci, Yafi daukar wancan munafikin mutumin da daraja, sabida haka na tsani tarayyarku ke dashi wannan sakin da yayi miki shine dai-dai ni a gurina Nasan ke ba karamar mace bace zaki samu wanda ya fishi ki aura."
Hawayen dake fuskarta tagoge tace"Uwani wai me yasa kike da ri'ko ne!? ki rabamu da dangin mahaifinmu saboda tsananin rikonki sannan kin sanyamu muyi musu rashin kunya kawai saboda ra'ayinki kin hanamu muje inda suke komai mai allo yayi mana mun yafe mishi kuma ni yanzu na daina ganin laifinsa a kanmu tunda muma ai bamu ganin kimarshi muna mishi fitsara da rashin kunya shiyasa ya kyalemu kuma sau nawa yana daukarmu kina zugamu mu gudo gida.....Ni yanzu shi kadai ne gatana shi zan nema domin ya sasanta ni da mijina domin hauwasa nacewa ta inda aka hau tanan ake sauka."
Uwani ta mike tsaye! ranta idan yayi dubu ya 'baci tace"Wasila idan kika saka kafa kikeje gurin wannan mutumin to wallahi ban yafe miki ba! mutukar nice na haifeki naci wahalarki kikaje gurin makiyina ban yafe ba, Saboda baki da hankali har zaki kirani mai riko meye banyi muku ba keda "yar uwarki shine har kike kokarin fifita Kawunki a kaina to na fada miki kikaje Garko gurin mai allo sai na tsine miki kin bi duniya." Wasila da Rashida suka fashe da kuka jin abinda Uwani ke fada, zagi ta uwa ta uba takeyi wa mai allo daga karshe ma fashewa tayi da kuka ta shige daki........Camas! dake tsaye ta kalli Wasila tace"Nifa wallahi banga abinda damuwa ba dan ya sake ki Haba kawata kamar ba kece wacce na sani ba shin wai me ma Ahmadu nan yake dashi ne
? Kawai ki watsar dashi ki cigaba da harkokin ai kamar yanda Uwani tafada wallahi sai kin samu wanda ya fishi kudi kyau mukami da sauran jin dadin duniya kefa matar manya ce."
Wasila ta shiga girguza kanta bakin cikin duniya ya taru yayi mata yawa! Wai jama'a me uwani take so da itane shikkenan tunda tace bata yafe ba idan taje gurin mai allo ta amince da hakan zata zauna a gida amma kuma sai ta nemi mai ciyar da ita, Bayan haka kuma tayi al'kawarin har abada ta bar harkar jagaliya zata zauna ta killace kanta a gida.....Tace"Camas! dole fa naji ciwo mutuwar aure babu dadi wallahi ban san ina son mutumin ba sai da haka ta kasance dani, kina maganar zan sake samun wanda ya fishi ni bana fata nafi so kawai na koma dakina." Camas! tace."Yanzu dai kina nufin kin bar Siyasa kenan."? Tace"Kwarai kuwa na bar wannan harkar abadah." Uwani tace"Baki isa ba wallahi! Waye zai dinga daukar dawainiyarmu." Wasila ta kalleta sosai tana nazarin maganarta, tace"Uwani kinga ni bana son ki d'aga min hankali tunda kin hanani zuwa gurin kawuna shikkenan maganar dawainiya kuwa kowa yayi dawainiya da kanshi, wannan gidan ma da muke ciki kada ki sanya ranki zaki dawwama a cikinsa, domin har yanzu governor bai bani takardar shi ba, da ko wane lokaci yana iya tashinmu mussaman idan yaji hukuncin dana yanke, saboda haka dake da Rashidan kowa ya nemi mafita, kada kuma kiyi la'akari da cewar ina da kudi a banki, kudina basu da wani yawa nima zan nemi wata sana ar ne."
Uwani tace"Ai ba lallai sai siyasa zakiyi ba akwai sana'oi da zaki ki samu kudin da zaki cigaba da daukar nauyinmu saboda haka kije kiyi shawara ni dai na fada miki ban amince ki koma gidan wannan mutumi ba kuma ban amince kije gurin wannan dattijon banzan ba." Tsabar bakin ciki da takaici bai bar Wasila tace komai ba idan ta fahimci maganar Uwani tana so ne ta turata d'aya sana'ar da tuntuni take so tayi ita kuma ta ta'kiyi (karuwanci) Mikewa kawai tayi ta shige daki ta barsu suna surutu Har dai Fada ya hard'e tsakanin Rashida da Camas! domin dai Camas! ita ke kara inginza Uwani tana sake baud'ewa! Yayin da Rashida ta fahimci haka sai ta hau cuccusawa Camas! ashar tana fad'in ta fice ta bar musu gida su dai Allah yasa sun gane gaskiya kuma karuwanci insha Allahu ba zasuyi ba, ita dai tunda ta dauki karuwanci sana'a to taje tayi! Camas! ta rataya jakarta ta fice daga gidan bayan sun gama zage zage da Rashida.
Littafin na kudi ne......!
Kika futar min da book keda Allah! Kika karanta baki biya ba kema keda Allah! Whasap numbar
*07084653262*alliya:
'Yr Bngr Sys
*50*
As ne zaune a tsakanin 'yan sanda sai zare ido yakeyi rigar jikinsa duk tayi jirwaye fuskarsa duk tayi burd'in burd'in da cizon saura idanunsa sunyi jawur! fuskarsa ta kara baki sai maikon yake yi tamkar wanda rana ta daka!......."Yanzu Yallabai tinda kace baka son kowa yaji maganar nan daga mu sai kai sai kuma Ahmadu to mun amince zamu rufa maka asiri amma tare da alkawarin muma zaka yi mana ihisani baka so sunanka ya 'baci a gari mutane suyi maka kallon kwarto manemin matan mutane to zamu lullube sirrinka baza mu watsa a media ba muna so muji nawa zaka biyamu." As yace."Ku fadi ko nawa ne wallahi zan baku bana so Ahamadu yazo gurin nan ya sameni saboda nasan karon mu dashi ba zaiyi kyau ba, kuma ni ku daina zargin na nemi matarshi harkar siyasarmu ce ta hadamu da ita ba wani abun ba." dan sandan yace."Ka daina maganar Ahmadu domin tuntuni mun kirashi a waya ya tabbatar mana da cewar mu sake ka saboda bashi da lokacin ka, yanzu tsakaninmu da kai ne." As ya sauke ajiyar zuciya yana jin sanyi cikin ranshi yaji dadi sosai da Ahmadu bai tona asirin abinda ke faruwa ba.....As yace."Nace ku fadi ko nawa kuke bukata zan baku." Babban cikinsu yace "Za bamu miliyan hamsin." As ya zare ido yana kallonshi. Ba zaku samu miliyan hamsin ba yanzu." Dan sandan yace."Ashe kuwa kana so muyi maka tonan silili." As yace."Bana so kuyi min tonan silili wallahi zan duba nagani amma dai yanzu zan fara sa muku miliyan talatin daga baya sai na cika muku sauran." Sukace Su basu yarda ba As ya shiga tunanin ina zai samu kudi cash a hannunshi duk kudinshi yana siyan filaye ne da gidaje da gonaki! yanzu duka kudin accont dinshi basu fi miliyan saba'in ba dama yana sanya rai kan governor zai bashi wata kwangila to anan yake so yayi cuwa-cuwar shi, wata shawara ce ta fad'o masa yace."kuyi hakuri ku kar'bi! Miliyan talatin nayi muku al'kawari nan da sati biyu zan baku ashirin din." Sukayi a rubuce ta da sharadin idan bai cika musu ba sun shirya tsaf zasu tozarta shi.
Ya mike yana karkade rigarshi ya dauki hularsa yasa kana daya daga cikin 'yan sandan ya daukeshi a mota ya kaishi gidanshi, dake Tarauni.
Bacci yayi mara dad'i mai cike da mafarkai marasa dadi, sai wajejen azuhur ya tashi yay wanka ya fito damuwa fal cikin ranshi, bayan yay sallah ya dauki waya ya kira Khalifa tare da shaida masa cewar yazo gidanshi yana son zasuyi magana! Hausawa sukace abokin kuka shi ake fadawa mutuwa.....Baici wani abincin kirki ba, ya kwanta a kan kujera yana duba wayarshi, nan yay ta ganin numbers din mutane da rocuding din Wasila da As duk wani magana da Wasila keyi da As da Camas sai da ya gani dake wayarshi tana adana mishi abubuwa koda kuwa ya goge su, Al'amarin yayi ta bashi mamaki! ashe haka yarinyar nan tayi nisa, dama duk sanda ta dauki wayarshi abinda takeyi kenan! sosai ya dinga mamakin hatsabibancin ta, yana ganin rabuwa da ita shine yafi al'kairi a rayuwarshi.....Amma kuma har yanzu yana jin wani irin tsunkuli da zuciyarsa takeyi masa mussaman idan ya tuna da abubuwan da suka faru a tsakaninsa da ita a cikin zamantakewar da sukayi sai yaji gabanshi ya fadi sai ya kira sunan Allah yake samu sassauci! Hannunshi ne ya subce ya danno ma'adanar hotunanshi kawai hotunan da sukayi ita dashi ranar da al'amarin zai faru, suka wanke masa fuska, ya dinga duban hotunan yana mamakinta, sam! babu wata alama data nuna masa a ranar da zai gane ta shirya plan! Aje wayar yay dan baya son ya cigaba da kallonta sakamakon wani irin abu da yaji yana taso masa a cikin zuciyarsa, girgiza kanshi kawai yake yi babu shakka yarinyar nan tayi mishi ba zata!
****
Bayan shigarta daki kuka taci ta 'koshi kana taje tayi alwala tai sallah ta fito palo nan ta tarar dasu Uwani zaune suna mai da magana ita da rashida zama tayi kan kujera kafin tace"Rashida bani abinci naci rabona da abinci tun jiya dana bar nan." Rashida ta mike da sauri ta nufu kicin....Ta kalli Uwani dake shan kunu! tace"Uwani ina Camas."? Tace"Tuntuni tayi tafiyarta bayan rashida ta gama zaginta." Tace"Wane irin zagi kuma? Ke rashida me Camas! tayi miki kike zaginta." Tafada tana kallon Rashidan
dake kokarin ajiye mata abinci a gabanta." Tace."anti Wasila bayan shigarki daki Camas! ta dinga zuga Uwani wai sai munyi karuwanci kamar yanda takeyi shine nace ta tashi ta fita amma ban zageta ba." Uwani tace"Ma'karyaciyar banza da wofi kika zageni ma ballanta Camas." Wasila ba tace komai ba dan ba taji haushin zagin da rashida tayi wa Camas din ba saboda itama ta tsani tayi mata maganar karuwanci wato saboda taga bata gurin shine take zuga Uwani tana kara hawa! aikuwa da yardar Allah ba za suyi karuwanci ba........Abincin take cuccusuwa tana ya mutsa fuska duk da abincin me kyau ne amma sam bata jin testing dinshi a bakinta abubuwan da suka dame suna da yawa....Rashida ta mika mata ruwa tasha kana tace"Ki bani wayarki in kira Camas muje atm zan ciro kudi kudin dana cire jiya na bar jakar cikin motarshi bani da ko kwabo yanzu sai dari takwas da sukayi min shaura."
Rashida tace "Aikuwa babu kudi a wayar." Tace dauko min jakata dana zo da ita a daki." Rashida taje ta dauko mata jakar ta bata dari biyu tace taje ta siyo kati." bakin titi.
****
"Wai shin kiran me kake min ne? da alama dai an samu harka dan idan naga irin wannan kiran naka har dadi nakeji wallahi." Khalifa ne ke wannan maganar lokacin da yake kokarin zama kusa dashi
Ya dan gyara zamanshi yana fad'in"Ba alkairi ne yasa na kira ka ba." Khalifa yayi saurin kallonshi fuskarsa ta rage walwalar da ya shigo da ita yace."Allah yasa dai lafiya." ? Ya mike tsaye ya nufi bakin window hannuwansa duka a bayanshi, Khalifa ya bishi da kallo yana nazarin palon baiji motsin mutum ba, jikinsa yayi sanyi a hankali ya mike ya iske inda yake tsaye ya dafa kafadarsa a hankali yace."Meke faruwa ne? ina matar gidan take."? Ya juyo da wata iriyar fuska mara dad'in kallo yace."Na saketa."!!! Kalmar ta dinga yiwa Khalifa amsa kuwwa! a kunnansa, ya bude bakinsa na sar'kewa yace."Ka saketa."!? Girgiza kanshi yay yana so ya tabbatar masa! Khalifa ya dinga binshi da kallon mamaki kafin yace"Me ya faru! me yasa ka saketa!? me yasa ka yanke irin wannan hukuncin mara dad'i! duk da Allah ne ya hallatashi amma ba abune mai dad'in ji da fad'e a baki ba wallahi bakaji yanda naji a jikina ba fad'ar wannan kalma da kayi."
Ba tare da ya cewa khalifa uffan ba ya wuce shi yaje ya nemi guri ya zauna! hade da rufe fuskarshi da tafukan hannayeshi! Khalifa ya zauna kusa dashi yana me dafa kafadarshi da fadin"Ka fad'a min abinda ke faruwa ni ka barni cikin duhu."! Ya jima hannunsa rufe a fuskarsa kafin ya cire ya tsirawa khalifa ido tiryan tiryan ya shiga fad'a mishi abubuwan da suka faru ya kunna mishi rocouding muryar Wasila da As da irin tsare tsaren da sukeyi a kanshi, ya kuma tabbatar mishi da cewar ajiya Allah ne ya tsareshi dan a yanda 'yan daban gidan gomnati suka zo mishi to babu shakka zasu iya kasheshi ko suyi masa rauni.'
Khalifa ya jima yana mamaki gami da jajanta al'amarin! hakika abinda wasila ta aikata babban abune wanda ya cancanta da ayi mata ko wane irin hukunci, to amma kuma baiji dadin hukuncin da ya yanke a kanta, da tayi shawara dashi da farko ba zai yarda ya saketa ba, zai fahintar dashi cewar sakin bashi ne sulotion, ya zauna da ita tinda yayi wa kawunta alkawari kuma yayi mata uziri! duba da cewar akwai kuruciya a tattare da ita in yaso yayi mata horon da za tagane abinda ta aikata babban abu ne, shawara ta karshe da zai bashi shine yayi aure yayi rayuwa da matarshi a cikin gidan tana kallo yasan dole za tayi hankali ta shiga taitayinta amma yaji zafin sakin da yay wa yarinyar mutune ya mai da ta karamar bazawara.
Ajiyar zuciya ya sauke yace."A gaskiya banji dadin wannan abu ni da kayi shawara dani ba zan bari ka saketa ba, amma yanzu tinda har haka ta kasance please ka dauki niyya ka kuma 'kudirta a ranka kan cewar ka mayar da ita ni da kaina zanje na dawo maka da ita, sai shawara ta biyu shine kayi gaggawar yin aure domun ta gane kuranta.
Ya kalleshi yana ya mutse fuskarsa yace."Kafi kowa sanin idan na bar abu na barshi har abadah! a yanzu idan da wacce na tsana a duniya to wannan yarinyar ce na natseta wallahi, bani kaunar ganinta, saboda haka maganar ma in da
wo da ita bata taso ba, aure kuma sai na huta zanyi."
Khalifa yace."Kar kayiwa mai allo haka Ahamdu! ka duba daraja da furfurar dattijon! ka duba amanar da ya baka! aure baifi sati hudu ba har anyi an gama! wannan wace irin rayuwa ce."! Kai ya shiga girgizawa yana wani irin mirmishi na takaici yace."Komai abinka ba zan dawo da yarinyar nan ba taje kawai! shi kuma mai allo da kaina zanje nai mishi bayanin komai." Khalifa ya dinga kallonshi yana girgiza kanshi tabbas yasan halin abokin nashi! da zuciya da kuma ramuwar gayya ba tun yau ba! Yasan bai da hakuri ko kad'an! mutukar kayi mishi abu bai rama ba to shine yaga dama.
***
Ta kira wayar Camas! ta kai sau ashirin bata dauka ba, sai abu ya shiga bata mamaki! taje wayar tayi tana fadin"Ko bata kusa da wayar ne bari anjima na sake kiranta......Ita kuwa Camas! a lokacin suna tare da As yana shaida mata abinda ya faru dashi itama tana shaida masa irin hukucin da Wasila ta yanke kan cewa ta bar harkar Siyasa kuma ta tabbatar masa da cewar Ahamdu ya saketa yanzu haka tana gidanta.
As yaji dad'in labarin Camas! sai dai kuma baiji dadin furucin da tayi ba na cewa ta bar harkar siyasa hakika ta zama wani jigo a tafiyar tasu, dole ya shirya yaje gidan domin ya rarrasheta ta dawo kawai su cigaba da fafatawa,
Camas! na fita daga gest house din As kira ya sake shigowa wayarta koda ta duba taga Numbar Rashida ce sai ta kashe tana jan tsaki tasan dai zancen gizo baya wuce na 'koki! Tana kokarin shiga motarta text ya shigo ta bude tana dubawa.
_Camas! kina ina ne? inata kiran wayarki baki dauka ba dan Allah kizo gidana yanzu zamuje banki zan cire kudi yanzu ina jiranki_
Tsaki taja mai tsayi lokacin da tagama karanta text din ta bude mota ta shiga tana fad'in"Shashasha kawai ai kud'in nan sun shiga accont dina kenan! ke kin tsira da gida ni na tsira da kudi a tafiyar nan! babu abinda baki mallaka ba dan'kareran gida iyayen kudi gwala gwalai, ni kuwa fa in banda wannnan fankon motar babu abinda na tsira dashi, saboda haka na cinye kudi wallahi komai za'ayi sai dai ayi." Tuka motarta tayi ta bar gurin hankalinta a kwance.
Littafin na kudi ne.....!
Kika futar min da book keda Allah! Kika karanta baki biya ba kema keda Allah! Whasap numbar
*07084653262*
*BINTA UMAR ABBALE*alliya:
'Yr Bngr Sys
*51*
Wasila tayi ta tsammanin amsar Camas! taji shiru har wajejen karfe goma na dare bata daina kiran Camas! a waya ba, gashi dai tana shiga amma kuma taki dauka......Uwani tace"Wai kiran me kike mata ne? ni nasan da wuya Camas! ta dawo gidanan dan baki ga irin zagin da rashida tayi mata ba." Tace."Uwani ba wannan matsalar bace, kin san na fad'a miki jiya Ahmdu yace zai min bincike cikin accont dina sai na yanke shawarar kwashe kudina dake ciki na mayar accont din camas! kudin suna da yawa fa kusan miliyan biyar ne zuwa shida, a jiya na ciro dubu hamsin to jakar tawa na motarshi, ban dauko ba, wannan dubu dayan ma da nayi kudin mota gurin zuwa nan na siyi kati Allah ne ya taimakeni na tsinta cikin jakar dana zo da ita, kinga yanzu duka sau dari biyar a hannuna gashi ina ta kiran Camas a waya taki dauka."
Uwani ta soma tunani cikin fargaba da faduwar gaba tace"Anya Camas! ba amanarki zata ci ba kuwa irin wannan kira da ake mata ai yaci ace ta dauki wayar idan ba da abinda ta shirya ba.
Rashida tace"Aikuwa wallahi ko tana yawo da ubanta sai ta fito da kudin nan tabd'ijam! miliyan shida za ta cinye lallai bata da hankali.
Wasila tace"Allah nima jikina ya soma sanyi da al'amarin anya kuwa! amma dai bari na sake kiranta mu gani." Nan ta shiga kiran wayar Camas! gashi dai tana shiga amma babu amsa! dukaninsu hankalinsu yay masifar tashi mussaman Wasila da tasan wannan kudin su kadai ne suka rage mata kuma sune zasu taimaka mata ta 'bangarori da dama tunda dai ta 'kudiri aniyar barin harkar jagaliya......Sai kusan karfe daya na dare sannan sukaje suka kwanta dukaninsu babu wanda yay baccin arziki sai juyi sukeyi mussaman wasila da abubuwa suka taru sukai mata yawa, kuka take sosai shashshekar kunanta yasa Uwani mikewa zaune tana kallonta, Tsakanin d'a da mahaifi sai Allah sai taji tausayin 'yar tata itama ta hau share hawaye tace"Wannan kukan bashi ne mafita ba a gurinki, wai shin meye abun damuwa da tashin hankali dan wannan mutumin ya sakeki ke ba abin alfahari bane a gurinki za kici karanki babu babbaka yanzu fa wata dama kika samu da zaki cigaba da neman kudinki gashi Allah ya sanya miki nasibi a cikin harkar kina nema ki 'barar da damarki, ni dai idan zakiji maganata shine gobe idan Allah ya kaimu ki shirya ki tafi gidan gomnati domin cigaba da gudanar da harkokin siyasarki."
Wasila taja majina tana goge fuska tace"Nifa Uwani na fada miki bazan sake yin wannan harkar ba na fada miki ni yanzu babban damuwa ta shine idan Camas! ta salwantar min da kudina ya zanyi da rayuwata da wane kudi zan kama sana'a me zan juya ni ba zanyi karuwanci ba kuma ba zan koma wannan harkar ba."
Uwani tace"Idan ya kasance Camas! ta salwantar miki da kudi ba sai ki maka ta kotu ba, sannan kina maganar sana'a to tunda kince ba zaki koma harkar siyasa ba kuma kince ba zakiyi karuwanci ba to me zai hana ki shiga wasan hausa (film) nasan mutukar kin shiga wannan harkar zakiyi arziki na ban mamaki."
Wasila ta dinga kallon mahaifiyar tata cike da tsananin mamaki! wai me yasa uwani take hakane? kullum bata da buri illa taga ta dorasu turba mara kyau! idan akwai abinda ta tsana a duniya bai wuce wannan harkar ba film! duk lalacewa ta tattare a gurin koda kai mutumin kirki ne kana wannan harkar jama'a ba zasu kalleka da kima ba.
Ba ta sake cewa da ita koma ba ta koma ta kwanta tare da juya mata baya tana addua cikin ranta tana jinta tana sake kwarzanta mata nasarorin harkar film din da yanda 'yan mata ke samun mahaukatan kudi mutukar sun shiga harkar....Uffan bata sake ce mata har dai taji shiru hakan ya tabbatar mata da cewar bacci ya dauke ta, sai ta mike a hankali taje ta dauro alwala ta fito a nutse ta tada sallah nafila tayi raka'a biyu ta dade sujjada karshe tana kuka da addua da fadin"Allah ya kawo mata agaji ya yafe mata kusa kuranta na baya.....Addua ta shafa ta kwanta kan daddumar bacci me nauyi ya dauketa.
Asubah suka tashi sukayi sallah Uwani ta koma tayi kwanciyarta, Wasila da Rashida suka zauna suna shawarwarin ya za suyi, Tunda yanzu ma sun sake kiran Camas! din bata dauka ba, Rashida tace",Anti Wasila bari gari
yay haske sai muje gidansu shegiya macuciya dama ni tuntuni bana kaunar abotarku da ita na tsaneta wallahi." Hannunta rike da wayar tana ta trying tace"Rashida bamu da tabbacin samun Camas! a gidansu shin ko kin manta ne? ko lokacin da muke unguwar sai tafi sati biyu bata kwana a gidansu ba tana can yawon bin maza watarana ma gidanmu take zuwa ta kwanta." Rashida tace"Na tuna yanzu to ya za'ayi a same ta."? Shiru tayi tana nazari itafa ba tasan ya za'ayi a sami Camas! ba dan bata tantance in da take ba......Rashida tace",Anti Wasila ki shirya sai na raka ki government house din nasan za'a iya samunta a can." Girgixa kanta tay tace"Har abada na bar wannan gidan tunda banda ala'ka dashi a halin yanzu, kuma bai zama lallai a samu Camas! a can ba, ban'ki ma idan anje gest house din Alhaji Ma'aruf mybe a iya samunta a can."! Rashida tace"To ki shirya muje can d'in." Shiru tayi tana naxari kafin tace"Rashida ba zanje ba kawai kyaleta don Allah ni na hakura taje kanta tayi wa in ta min maganar kudin shikkenan idan batai min ba na barta da Allah." Rashida tace"Ni dai da zaki min kwatacen gest house din da naje naci ubanta wallahi sai ta baki kudinki." Girgiza kanta tayi tace"Rashida ba zakije wannan gurin ba kawai dai tinda nace na kyaleta da Allah shikkenan."
Rashida tace"shikkenan bari na hada mana abin kari." Wasila ta mike suka shiga kicin din tare, sto ta bude tana duba abinda yay musu saura na kayan abinci shinkafa ce gatanan duka bata kai rabin buhu ba sai kwalin indomee biyu da taliya da macaroni mansu ma ya kare da kayan maggi babu siga saura kwali daya gwangwanin madara da milo biyu ya rage, hankalinta yay masifar tashi tace"Rashida abinda yay saura kenan?" Rashida tace"Eh mana kinga ni dai.'' Frige ta bude wayam! babu komai a ciki sai robobin lemo da ruwa wanda suka sha suka mayar ciki......Tace"Innalili wa'ina ilaihi raj'iun." Fita tayi daga kicin din ta koma palo ta zauna, tana kuka yanzu idan kayan abincin nan ya kare ya za tayi.......Shikkenan zasu komai rayuwar kuncin da sukayi a baya, Sai hawaye ya shiga zubowa daga idanunta tana tausayawa rayuwar da zasuyi nan gaba.
Tananan zaune Rashida ta fito da fulas din shayi da wata karamar kula data zubo musu indomee a ciki ta aje taje ta dauko sauran kayan da zasuyi amfani dashi gurin cin abincin, ta hada musu suka fara karyawa Wasila dai cin indomee kawai take hankalinta duk baya jikinta tunaninta ya ta'allaka gurin yanda za tayi asirinsu ya rufu....Rashida tace"Anti wasila ina gold din da kika siya kwanaki ba sai ki siyar dashi ba nasan kudin zasu isa ki fara sana'a dasu." girgiza kanta tayi cikin tsananin damuwa da neman mafita tace"Rashida kin mata ranar da Ahamdu ya dauke ni da sunan matarshi, ranar nayi ado da da gold din har nasa lifaya keda Camas! kuka dinga kwarzanta kyawun da nayi gabakid'aya gold dina na gidan Ahmadu in banda wannan zoben dake hannuna." Rashida jikinta yayi sanyi sosai babu shakka suna cikin tsaka mai wuya dama abinda takeji kenan gashi kuma ya faru, tace"Shiyasa tuntuni nake hanaki wani abun saboda dama ni tuntuni na dawo daga rakiyar Uwani wallahi duk wata masifa da muke ciki itace ta jefamu kullum burinta muje mu samu kudi ita tana zaune a gida, Allah ya baki miji nagari me kudi babba mai hankali wanda zai rike ki da kyau ta zugaki kin kashe auranki, gashinan komai ya jagu'be! dama abinda nake ta tunani kenan." Ajiyar zuciya ta sauke tace"Rashida mu bar wannan maganar don Allah hausawa nacewa tun ranar gini tun ranar zane duk abinda kikaga ya samu bawa to da sanin Allah, ammafa wani abun mutum shike janyowa kanshi Ni da uwani mun so zuciyarmu kuma gashinan ta kaimu ta baro amma babu komai Allah yasa ya zama izina a garemu ni da ita, yanzu mu gama karyawa sai muje can d'orayin gidansu Camas ko Allah zai sa mu same ta."
Uwani nacan na bacci suka shaida mata inda suka nufa cikin bacci tace dasu Allah ya kiyaye suka kadai kansu suka fita daga gidan.
Asabe mahaifiyar Camas! na zaune a kujera 'yar tsuguno tana tsince shinkifa taji sallamarsu, ta amsa tana musu sannu da zuwa tabarma ta shimfida musu tana fad'in "Wasila yau kece a gidan
namu, Ina tace Hadiza zata rakani inga inda kuka koma Allah bai nufa ba sannunku da zuwa." Suka shiga gaisawa, Asabe na tambayarsu Uwani sukace tananan lafiya lou. Wasila tace"Camas! kuwa tanan."? Asabe tayi kasa da kanta ran nan a 'bace tace"Yaushe rabon hadiza da kwana a gida ai tafi wata uku sai dai takanzo duk bayan sati biyu to wannan karon ma kinga satin ta uku bata zo ba." Wasila tace"Ayya! mybe tananan tafe." Asabe tace"To Allah yasa." Shiru sukayi kafin su ta mike Asabe tace"Har zaku tafi bazaku tsaya kuci abinci ba." Wasila tace"A'a Asabe mungode." Har soro ta rakosu tana fadin su gaishe da Uwani da kyau kafin tazo.
Suna fitowa Wasila tace na fad'a miki dama kinga munyi asarar kudin motarmu ko? gashi bamu dana komawa gida tsakanin dorayi da tishima akwai nisa sosai dan da kyar ma aka kawo su a dari biyar kona pure watar basu dashi.....Rashida tace"Mu shiga gidanmu wanda muka bawa malam 'Dayyabu nasan idan yananan zai bamu kudin mota da zamu koma gida." Wasila taji dadin maganar Rashida sai suka nufi layinsu na da, suna shiga layin suka hango, gidansu ya koma katin sai da kayan provision! tsayawa sukayi suna mamaki! wani yaro da yazo wucewa ya shiga kallonsu yaso ya ganesu Wasila tace"Kai waye cikin provision din can." Yaron yace."Jazuli ne na gidanmu malam d'ayyabu ne ya siyar masa da gidan shi kuma ya ruge yayi kanti." Wasila da rashida suka shiga mamaki! ashe malam dayyabu haka yake sun bashi gida domun ya zauna ya siyar ya kar'be kudin ya gwammace yayi ta yawon haya da yara da mata, cikin unguwar dama su Wasila da gidan malam dayyabu sune talakawa, gwara su wasila ma gidan kansu ne shi kuwa malam dayyabu gidan haya ne duk lokacin karbar kudi sai anyi rigima dashi masu unguwa sun taru a kanshi sannan zai bada kudin, shinda wasila ta tausaya masa suka bar mishi suna ganin tunda sun samu wani me zasuyi dashi ashe bayan tashin su da sati biyu malam dayyabu ya siyar da gidan ya kama haya ragowar kudin yasa a aljihu yana cin karansa babu babbaka dasu.......Ajiyar zuciya suka sauke a tare suka kama hanya suka bar gurin zuciyarsu cike da wasi wasin yanda zasuyi.
Sosai suka dingi tafiya kan titi wanda tun suna magana suka daina tafiya kawai sukeyi suna yanke yanken hanya har Allah yasa suka fito titin gadon 'kaya! Rashida ta sharce gumin dake goshinta tana haki! tace"anti wasila zama zanyi na huta na gaji wallahi." Wasila tace"Mu samu guri mu zauna nima nagaji." Suka sami guri dai-dai Gate din shiga Management suka zauna suna hutawa, sunanan zaune daliban dake makaranta suka soma fitowa 'yan mata maza zawara da matan aure wasu na fitowa da motocin su wasu wasu kuma na tare abin hawa! Wasila ta dinga kallonsu suna bata sha'awa suna da gata suna da galihu sunyi dacen iyaye sun tsaya musu kan ilimi su kuwa fa! sune nan sune can! Sai taji zuciyarta ta karye hawaye ya tsinke mata! tayi gaggawar sunkuyar da kanta kasa tana sharewa bata so Rashida ta gani sannan kuma jama'ar dake gurun suma bata so su gani, tana dago kanta suka had'a ido da Suhairat ita da kawayenta bakin wata mota! Zasu shiga macace take driving din, da sauri ta kauda kanta gabanta na faduwa tace"Rashida tashi mu tafi." Rashida tace"Anti wasila dan bari mu sake hutawa wallahi gurin akwai iska." Tace."Rashida hutun jaki da kaya kikeyi kawai ki tashi mu tafi mu samu mu fita babban titi na sabon titi." Rashida ta mike tana yafa mayafinta sukayi gaba.......Motarsu Suhairat ce taci burki a gabansu, da sauri suka matsa baya Suhairat ce ta bude motar ta fito sauran suna ciki suna hangensu
Gabansu ta tsaya tana watsawa Wasila kallon banza tace"Ke matar babban mutum ina zuwa haka? ya naga kina yawo a kasa ko satar hanya kikayi kika fito yawon tazubar d'in da kika saba."!? Wasila tayi shiru tana kallonta Rashida tace"Haba Suhairat wace irin magana ce wannan? kin manta anyi muku tsakani da anti wasila meye ruwanki da ita yanzu." ? Suhairat tayi dariya tana gyara zaman glass din dake idanunta tace"Rashida daga tambaya sai cibi ya zama 'kari! ai gani nayi bai dace ace kamar wasila matar *Ahamadu Musa* na yawo 'kasa ba, ai kamata yay mu ganta cikin katuwar mota
wacce ta amsa sunanta, ko da yake dai ina jin satar hanya tayi ta fito, Okey karfa ku damu da maganata, ba wani abun nake nufi ba, saboda haka na barku lafiya." Wasila da Rashida suka bita da kallo har ta shige motar tasu suna kallonta tana she'ka dariya tare da tafawa da 'kawayenta tana nuna wasila da hannunta su kuma sai dariya sukeyi, kafin wacce take driving din ta figi motar a guje suka bar gurin.
Wasila ji tayi gwiwowinta sunyi bala'in sanyi ta inda har ta kasa motsa kafafunta da niyar tafiya sai kawai ta nemi gefan titi ta zauna rana na kwallare mata fuska zufa! ta shiga ketowa daga jikinta
Rashida itama ta zauna kusa da ita tana fad'in"Amma wallahi suhairat din nan bata da mutunci shegiya guzumar banza wacce ta rasa mashinshine anti wasila ki kyaleta don Allah mybe suna da labarin Ahamdu ya sake ki shiyasa suke murna da dariya amma babu komai ai duk abinda mutum yayi kanshi.
Ba tace komai ba tana dai sauraran Rashidan da duk rarrashin da take mata ita kuma sai nanata kalmar innalilihi wa'inna ilaihi raji'un takeyi a zuciyarta, ji tayi komai na rayuwa yayi mata zafi ta dinga nadamar kuskuran da tayi a baya, kanta ne ma ya soma yi mata ciwo, rana ce ko damuwa ce ko kuma rashin bacci ne? babu wanda ya sani sai Allah.
Kusan mintina ashirin suka dauka a zaune a gurin masu babur din a dai-dai ta sahu sai tayi suke musu wai ko zasu shiga kowa na ganin lamun ba shiga zasuyi ba sai ya buga babur dinshi yayi gaba!..................
Cikin 'kwalleliyar ranar dake kan ganiyar ta, suka fita, titin sabon titin gidan 'kankanra lokacin sunyi masifar galabaita mutuka gashi ko na pure watar babu Wasila taja hannun Rashida suka fake wata inuwa still dai a bakin titin suke zaune suna mai da numfashi suna kallon ababen hawan dake shige da fice a gurun......."Wasila anti Wasila yunwa nakeji da shiru kinji ma'kogwarona kuwa kai anya ba zamu nemi taimako ba kuwa."?
Wasila tace"Nima nagaji Rashida taimako a ina zamu nema."? Anti wasila mu nemi left gurin masu motar gida sai sunfi sauki akan masu a dai-dai ta sahu tunda su kinga sana'a suka fito." Wasila tace"anya kuwa Rashida."
"Allah anti wasila ba zamu iya kai kanmu gida ba akwai fa nisa gashi ko rabi ba muyi ba." Wasila tace"Akan muyi left din nan ai gwara mu tambayi wannan me shagon na tsalleke watakila ya taimaka mana." Rashida tace"Bari naje ki zauna dan na lura kamar jiri ke d'ibanki." Tace"Wallahi jiri nake rashida yi sauri kije Allah yasa ko dari biyu ya bamu." Rashida ta tsallaka titi domin zuwa gurin me shago........Mai shago najin bukatar Rashida yace "Duba daya ma zan baki amma shigo ciki na aunaki." Rashida ta gane abinda yake nufi duba da irin yanayi kallon da yake mata na iskanci! sai kawai taja tsaki! ta fita daga shagon......Ba tayi shawara da Wasila ba kawai ta soma d'aga hannu tana tsaida motacin mutane........ Khalifa dake driving yay saurin kallonshi hankalinsa na kan jaridar dake hannunshi yana dubawa yace."Duba wacan yarinyar kamar Wasilan ka." Yay gaggawar hanya nan ya hango rashida na d'agawa motarsu hannu, ya mai da kanshi kasa ya cigaba da abinda yake! Sai da suka kusa isa gurun rashida khalifa ya gane ba ita bace amma kuma gaskiya suna kama sai dai ita wannan tafi wasila haske! A hankali ya tsaida motar dai-dai inda Rashida take tayi gaggawar zuwa gurin........."Khalifa ya sauke gilashin motar a hankali yana kallonta, rashida ta marairace fuska muryarta na rawa tace"Dan Allah Yayana ka taimaka mana ka rage mana hanya nida 'yar uwata wallahi tun daga d'orayi muka zo nan a 'kafa kudin motarmu ya 'kare." Tunda rashida ta soma magana yake jin wani iri, maganarta sak! data Wasila, ta gefan ido ya dan kalleta, sai gabanshi ya fad'i! wannan fuskar ai kamar ya santa yarinyar nan ce kanwar Wasila, shiru yay bai ce komai ba, shi kuwa khalifa da bai san abinda ke faruwa ba yaji tausayin rashida yace."Ina 'yar uwar taki." Rashida tayi saurin fad'in gata can tsallaken titi." Yace."Yi maza ki kirata." Cikin farin ciki rashida ta tafi, dake hankalinta na kan khalifa sam! ba tayiwa Ahamdu cikkaken kallo ba ballanta ta gane shi.
"Anti Wasila taso ga mota can zat
a daukemu Allah sarki wallahi me motar nada kirki." Wasila na daga inda take zaune ta dinga kallon had'addiyar motar tana mamaki! anya kuwa, wata zuciyar tace wasila idan baku shiga motar nan fa babu wanda zai taimakeku gwara ku shiga ko bakin asibiti ne sai ya saukeku in yaso sai ki siyar da zoben hannunki." Sai ta yarda da shawarar da zuciyarta ta bata, ta mike tana karkad'e jikinta suka nufi motar.
Khalifa tun kafin su karaso yake mamaki! Fuskar wasila ba bakuwa bace a gurinshi itace wallahi." Ya furta ba tare da ya sani ba, kalmar ta sanya shi dago kanshi yana kallon inda yake kallo, kawai sukayi ido hudu da ita, sai dai ita bata ganinshi shike ganinta kasancewar gilashin motar me duhu ne.
Yace."Mutukar zaka dauki yaran nan cikin motar ka ka saukeni dan Na rantse ba zan had'a nuffashina dana wannan yarinyar ba." Khalifa ya dinga kallonshi cikin tsananin mamaki! yace."Haba! taimako ne fa shin bakaji abinda 'yar uwarta ta fad'a ba, tun daga dorayi zuwa nan a 'kafa akwai wahala, kayi hakuri kawai a daukesu ai ba wani abun bane." Sai kawai ya hau kokarin bude mota zai fita.....Khalifa yace." A'a me yayi zafi! bari kawai na basu kudin abun hawa ba sai ka fita ba." Yace."Hakan shi yafi maka alkairi." Khalifa ya bude ma'adanar kudinshi dake cikin motar dubu ashirin ya 'kirga ya zuge gilashin motar, suka had'a ido da Wasila sai tay saurin matsawa baya gabanta na faduwa, dan ta hango gefan fuskar mutumin nata kanshi a kasa yana kallon jarida......Khalifa shima bai nuna ya ganeta ba, sai ya mikawa Rashida kudin yace."Kanwata 'karbi kudin nan ku hau abun hawa, kinji ko abokina nada uziri shiyasa amma da da kaina zan dauke ku na kaiku har gida." Hannu na rawa Rashida tasa ta kar'bi kudin tana godiya ta kalli Ahamdu tana fadin"Mungode sosai Allah ya saka da alkairi." A nutse ya dago kanshi yana kallonta, itama ta shiga shock ganin fuskarshi, Yace."Ki godewa Allah." Sai ya mai da kanshi 'kasa, Khalifa ya kunna motar yana fadin"A gai da gida ko." cikin nauyin baki tace"Mungode." ta bar jikin motar, sai da motar ta bar gurin sannan ta wuce cikin sanyin jiki ta nufi inda Wasila ke tsugune kusa da wata bishiyar darbejiya kanta na kasa gabanta sai faman faduwa yake tana fadin"Innalilihi wa'ina ilaihi raji'un a zuciyarta.
*_Ba cinye wa bace ba kuma burgewa bace ki dinga cushe cushen maganin matsi a matantakarki, ruwan d'umi kawai ya isa ya sanya gabanki ya matse ko da kuwa kinyi haihuwa goma ne, yana da kyau idan kin haihu a gida kije asibiti domin a duba matantakar ki ko kin samu matsala a gyara miki in kika zauna a gida bakije asibiti ba, akwai matsala idan kin 'karu guri ya had'e a haka mijinki ya shiga yaji kwararo! shikkenan kuma matsala ta afku a tsakaninku🙋🏻♀️_*
Littafin na kudi ne......![13/08, 6:37 pm] +234 906 803 2427: 'Yr Bngr Sys
*53*
Malam mai allo na shirye shiryen tafiya tsangayarshi, su Ahamdu suka sauka a garin......Tanimu d'anshi na biyu shine ya shaida masa zuwan ba'kin, Ya fito cikin babbar riga da koren rawani a nannade a kanshi, ganin su Ahamdu tsaye jikin motarsu ya sanya ya washe bakinsa, ya shiga yi musu barka da zuwa yana fad'in"Gwara da Allah bai sa na fita ba, dama yanzu nake shirin fita gurin karatu da sai da muyi sa'bani sannuku da zuwa sannuku." Cikin gidan suka nufa akwai wani babban zaure a soro wanda yake saukar baki a ciki dama kullum sai Bitan ta shiga ta gyara ta kunna turaran wuta dan haka ma yanzu dakin sai kamshi yake yi, Ahmadu da khalifa suka zauna......Malam mai allo ya zauna kan buzunsa yana fad'in"Wallahi ko jiya sai da nayi zancen ku nake cewa Hajara da Bittan su shirya suje suga dakin yarinyar nan akwai kuma 'kwan zabi dana aje mata sunanan da yawa nace su tafi mata dashi ta soya tunda nasan in tazo nan garin tana yawon soyawa taci."
mirmushi kawai Ahamdu yay yana tausayawa mutumin bai ce komai ba ya shiga gaisheshi ya amsa cikin walwala da farin ciki kai kana ganinshi kasan yana cikin farin ciki....suka gaisa da khalifa cikin farin ciki da barkwanci kafin ya tashi da sauri yana fad'in"Bari nasa bitan ta kawo muku abinci da ruwa."
Yana fita dakin yay shiru Khalifa yayi gyaran murya yana kallonshi yace."Yanzu baka tausayawa wannan mutumin ba! ya kake tsammanin zaiji idan ka sanar dashi abinda ka aikata dan Allah ka janye kudirinka ka kudurta a ranka ka mayar da ita, kar ma ka fada masa komai kawai kace kazo gaisheshi ne."
Shiru kawai yay baice komai ba, a zahirin gaskiya mutumin ya bashi tausayi sosai yasan zai shiga tashin hankali mutukar yaji da abinda yake tafe dashi, ammafa duk da hakan baya tunanin yanje kudirinshi shi kanshi a yanzu ya rasa wace irin 'kiyayya yake wa yarinyar sam yanzu baya ma so a dangantashi da ita, dan haka gwara kawai ya sanar mishi da abinda ke faruwa hausawa nacewa ta inda aka hau tanan ake sauka.
Malam mai allo ya shiga dakin yana gyara babbar rigarshi, sai fara'a yake yace." Kamar na sani yau na tashi Tanimu da sassafe ya tatso nono ashe ina da baki kai masha Allah naji dadin zuwanku Ahamdu." Yafada yana gyara zamanshi kan buzunsa.....Bitan ce ta shigo hannunta rike da wata kwarya me zane zane da fefe a samanta da ludai guda biyu tana fadin"Sannunku da zuwa."Khalifa yay saurin kar'bar kwaryar furar yana amsawa, ta dan tsuguna gefe tana gyara lullu'binta suka fara gaisawa, Ahamdu duk nauyi da kunya ya isheshi ganin yanda mutanan ke rawar jiki a kansu, Bitan na kokarin fita Kawu Habibu da Haraja suka shigo suma suna cike da murna da farin ciki, Mai allo ne ta tura danshi, Tanimu yaje ya sanar musu da zuwan su.....Suka gaggaisa cikin mutunci da mutuntawa Ahamdu duk jikinsa yayi sanyi da karamancin mutanan, Mutanan nada kirki da mutunci da kara babu shakka da karamcinsu Wasila ta dauko to da taji dadi, wannan mugun halin mybe daga can dangin uwarta ta daukoshi, abinda yake ta fada kenan a zuciyarsa......Khalifa ne ya iya shan furar shi kam ko ludai daya bai sha ba, tun daga sannan mai allo yasha jinin jikinshi dan bai san Ahamdu da irin wannan fuskarba babu walwala babu sakewa tun dazu suke hira da khalifa yayi shiru abinshi sam ba'ayin doguwar magana dashi zaiyi shiru mai allo jikinsa yay sanyi sosai,
Gyaran murya yay ya mai da hankalinsa kan Ahamadu yace."Jikina na bani akwai babban al'amarin dake tafe daku dan hauwasa sukance labarin zuciya a tambayi fuska hakikanin gaskiya alhaji Ahamdu ba haka nasan fuskarka ba, a sanin da nayi maka kai mutum ne mai walwala da sakakkiyar fuska ina fatan ba wani laifin wannan yarinya tayi maka ba, dan dama kullum cikin addua nake ubangiji Allah ya zaunar da ita dakinta ya kareta daga rudin duniya dana mahaifiyarta."
Khalifa dai 'kas yay da kanshi kunyar had'a ido yake da mai allo din da kaninshi Habibu, dan yanzu da ya sani ma yake da bai rako ahamdun ba sam baya son abinda zai daga hankalin mutane......'Dan numfashi ya sauke a hankali kafin yay gyaran murya yace."To Alhamudullihi arrama! naji dadi da ka dan fuskanci wani abu daga kallon yanayi na, Da farko dai kaine ka bani auran wannan yarinyar ni kuma biya sadaki na kar'ba bisa amana, to wani babban dalili ya sanya na yanke hukunci a kanta wanda nasan ba zai maka dadi ba, kayi hakuri haka Allah ya kadarta bazan boye maka ba Allah ya gafarta malam naso na rike amanar da ka bani amma zuciyata ta'ki aminta, da hakan.......Wannan yarinya tayi min abun da ya sanya naji na tsaneta gabakidaya bani son ganinta cikin gidana, ba kuma na son cigaba da zama da ita a matsayin matata, dalili kenan da ya sanya ni na saketa saki day........Kafin ya 'karasa mai allo yayi saurin fadin kalmar "Innalilhi wa'ina ilaihi raji'un!!!! Ahamdu yayi kasa da kanshi, mai allo ya shiga goge zufa da babbar rigarshi gumi ne kawai yake karyo masa,
Kawu Habibu kuwa fad'i yake " Garin yaya haka ta faru!? me yarinyar nan tayi maka me zafi da har zaka saketa Alhaji Ahamdu kada kayi mana haka."
Shi dai shiru yayi kawai kanshi a kas......Mai allo yace."Alhaji Ahamdu ka sanar min abinda ke faruwa me wasila ta aikata maka ka saketa nasan dai tabbas ba zaka aikata wannan abu ba sai da kwakkwaran dalili ina so kar ka rufe min komai ka shaida min abinda ke faruwa.
Cikin nutsuwa ya shiga warware musu irin badakalar dake faruwa ya kuma kunna musu muryar Wasila da As din a lokacin da suke kulle kullensu, ya kuma tabbatar musu da cewar dalilin kenan da ya sanya yaji zama da ita ya fice masa daga rai! bayan haka kuma koda ya zauna da ita to zuciyarsa za tayi tai masa wasiwasi a kanta ba zai iya yarda da ita ba........Mai allo yace."Banga laifinka ba Ahamdu banga laifinka. Hakika yarinyar nan ta cuci kanta ta cuci rayuwarta, tunda irin rayuwar data za'bawar kanta kenan to babu mu babu ita, duk wani hakki nasu munyi kokari mun saukeshi amma kullum cikin bin zugar shaidan takeyi da bib zugar mahaifiyarta, Wasila ta cuci kanta ta samu dama ta watsar babu komai Ahamdu mungode sosai da jajurcewa kuma naji dadi matuka da kazo kasanar dani abinda ke faruwa dan da baka sanar dani ba ba zan sani ba, kullum zan ta tunanin yarinyar na dakinta tunda dai ni nasan ba zasu zo inda muke ba, amma babu komai, zamu kyalesu mu zuba musu ido dan ba zamu inda suke ba, duk sanda duniya ta koya mata hankali na tabbata zasu zo su nemi inda muke." Muryarshi na rawa ya 'karashe maganar wanda har Ya dan bashi tausayi sai dai baice komai ba kuma ya gagara hada ido dashi ballanta khalifa da tunda aka fara maganar kanshi a kasa baice komai ba........A hankali ya dan gyara kadan ya zura hannu cikin aljihu kudi masu yawa ya ciro ya aje gaban mai allo din yace."Allah shi gafarta malam mu zamu wuce saduwar alkairi insha Allah zumuncinmu ba zai yanke ba ka kwantar da hankalin ka banyi haka da nufin in 'bata maka rai ba, nayi hakan ne dan ganin kamar shine maslaha." Mai allo ya mike yana gyara babbar rigarshi yace."Haba Alhaji ai wannan yarinya ba zata rabamu ba kuma ni ban 'kullace ka ba kasan shi aure da mutuwa rai garesu dik sanda kwanasu ya kare shikkenan Ubangiji Allah yasa haka shine alkairi amma ba zan gaji da fad'in cewar yarinyar ta cuci kanta ba."
Har bakin mota suka rako su, Kawu Habibu kuwa ai tsabar bacin rai ya hanashi magana sosai yake ganin hauka da wautar yarinyar ta auri babban mutum attajiri irin wannan ta cutar da kanta, shi kam ai da yana da 'ya mace da yay masa huce haushi da ita.......Suna tsaye a gurin har sai da motar ta 'bacewa ganinsu.
Suka juya suka koma cikin gidan jikinsu duk a sanyaye...........Khalifa na drving yana girgiza kanshi gaskiya da ya sani kawai yake gurin rako Ahamdu mutane masu mutunci da karamci kawai ya watsa musu ' kasa a ido! meye rayuwa! yarinyar nan tayi laifi ta gane kuranta tayi nadama ta bada hakuri me ya kamata ayi sai a yafe mata Allah ma hakuri yake da bayinshi, kwata kwata baya son wannan d'abi'a ta abokinshi, ri'ko da ramuwa ba d'abi'a ce me kyau ba, ko babu komai yarinyar nan taci darajar masu daraja irinsu mai allo amma ya watsa wa idonshi kasa ya kalli tsabar idonshi yake shaida masa ya sakeki 'Yarshi.
"Kasan Allah wannan abu da ka aikata ina me tabbatar maka da cewar sai kazo kayi nadama a gaba! Allah da kanshi shine ya halatta saki ya kuma umarce mu muyi amma ka sani duk ranar da akayi shi sai al'arshi ya girgixa! Ubangiji baya son kalmar gashi dai shi ya hallice ta, kuma kasan dole akwai jarabta wanda ubangiji keyi wa ma'aurata da irin haka ta ritsa dasu, ita yarinyar tata me kyauce tunda dai ta baka hakuri, ta kuma nemi yafiyarka, ka daina ganin kamar kasha wallahi Allah sai ya jarrabeka da masifar kaunar yarinyar a kuma lokacin da tayi maka nisa."! Khalifa ya karashe maganarshi cikin bakin ciki da damuwar abinda abokin nasa yake yi.......Yace." Sai dai kai Allah ya jarrabeka amma bani ba ni babu wani nadama da zanyi dan na rabu da wannan yarinyar Allah da zuciya yake aiki ba da wani abu so ka daina wannan maganar kawai."
Khalifa bai sake cewa dashi komai ba kan maganar suka shiga wata hirar khalifa ya kudiri aniyar daga yau ya daina sanya bakinsa kan maganar tunda dai haka yake ganin shine dai-dai da rayuwarshi shikkenan
**********
Kwanaki hud'u da faruwar al'marin, Wasila nata ciwo a tsaitsaye amma bata bari Uwani ta fahimci komai saboda duk sanda amai zai taso mata a sace take zuwa toliet ta kalato shi wani ya fito wani yaki fitowa ita da kanta ta zargi ciki a tare da ita sai dai tana so ta saci jiki Rashida ta rakata suke asibiti domin a tabbatar mata......Watarana haka takw wuni ba taci abinci ba saboda yanxu ba komai ke mata dadi a baki ba, wani sa'in ma abu in ta kalla bai mata za tai ta kalato amai tana ya mutsa fuska, duk daran duniya kuwa da zazzabi take kwana, Rashida taso ta fuskanci wani abu to amma ganin kamar wasilan na nuna mata lafiyarta lau yasa ta yi shiru da bakinta.
****
Camas duniya sabuwa, ganin Wasila ta daina kiran wayarta ya sanya ta saki jikinta ta soma fito da kudi suka hada kai da wani babban dillali dake harkar filaye da gidaje cikin unguwani masu kyau da tsada, ya kaita wasu manya manyan filaye a unguwar rijiyar Zaki cikin masu kudi, ya nuna mata su, yace."Kinga idan kika siyi wannan filayen to ina me tabbatar miki da cewar shekara me zuwa kudinsu ya ninku kin mayar da kudinki kinci riba, mai kauri, yanzu idan kina bukatar siyan filayen zaki biya miliyan hudu duk biyun kowane guda daya miliyan biyu ne, kafin shekara guda nasan zaki siyar dasu gabadaya miliyan takwas kinga kin zama hajiya babbah." yana dariya yake maganar yana kuma kara tabbatar mata da maganarshi, jin uban kudin da zata ci riba akai yasa ko neman ragi bai ta ta amince tace"Suje ya dauko mata takardun filayen sai su wuce banki ta bashi kudin.....Jiki na rawa Usaini dillali yay gaba tabi bayansa
****
As dai sarkin kulafuci da binbini bai hakura ba kusan kullum sai yazo gidan Wasila yayi ta magiya ta fito idan ta ga dama ta fita watarana kuwa haka zai karaci zamansa a mota ya tafi.......Yanzu ya daina so yayi lalata da ita so kawai yake ta amince masa ya aureta sabida jahlici kuma yake neman aure ba tare da ya bari tayi iddah ba, As din da ita Wasilan dik basu san abunda suke ba gwarama Wasilan zamu iya cewa bata sani ba tunda ba ilimin addini tayi cikakke ba shi kuwa As ya sani yake takewa yake zuwa zance...........Da dai yaga ta'ki bashi had'in kai sai kawai yace."Ya basu notice na wata biyu duk wani abu da suka san nasu ne to su kwashe su bar gidan idan ba haka ba to zaiyi musu tozarci da wulakanci tunda dai basu gaji mutunci ba, Uwani ta dinga bashi hakuri tana kwantar da kai, shi kuma ya dinga fad'a mata ba'kaken maganganu a fakaice! takaici ya sanya Wasila barin gurin, ta rasa yaushe Uwani za tayi hankali ta daina zubda mutuncinta saboda taulaci, sai wani rarrashin As din take kamar za tayi masa sujjada.
****
Yau satin ta biyar da fitowa daga gidan Ahamdu rayuwa tayi musu tsanani sosai dan tuntuni kayan abincinsu sun kare sai dai kullum rashida ta fita bakin titi tayi musu cefane, watarana ma basa karyawa da safe da rana suke cin abinci suci da dare........Wasila ta rame tayi uban haske sosai dan duk wanda ya kalleta yaga mace mai yaron ciki nonowanta sunyi girma ainun! hannayenta da kafafunta sun dashe goshinta kullum cikin zuba kyalli yake yi........Uwani tayi masifar tashin hankalinta ta dinga zazzaginta tana fad'in "Wato ni zaki munafurta ko? to tun kafin na haifeki na san meye duniya ni zakiyi wa duniyanci ko!? to wallahi ko 'kinki ko kinso sai an zubar da wannan cikin dan ba zaki haifeshi ba."
"Uwani nifa ba zan aikata sa'bo ba wannan cikin fa da ubanshi ba shege bane kawai ki kyaleni ki tayani addua Allah ya rabumu lafiya." Uwani tayi kwafa tace"Ashe dama kina sane kikayi cikin har zakice min babu abinda ya shiga tsakaninki da me cikin tom shikkenan gobe da wurwuri mu shirya dani daku muje can gidan wanda yayi miki cikin mu shaida masa abinda ke faruwa domin ba zamu bar garinan ba sai ya sani tunda kince baza a zubar ba to sai a sanar da me shi."
Ajiyar zuciya ta sauke tana kallon Uwanin tana nazarin maganarta, tana ganin kamar shawarar Uwani abar dubawa ce, hakan nada kyau, gwara kafin su bar garin yasan da zaman cikinsa a jikinta...
Littafin na kudine.....!
Kika futar min da book keda Allah! Kika karanta baki biya ba kema keda Allah! Whasap numbar
*07084653262*
*BINTA UMAR ABBALE*
[13/08, 6:37 pm] +234 906 803 2427: 'Yr Bngr Sys
*54*
Da tunanin maganar Uwani bacci ya d'auketa, aikuwa gari na waye wa Uwani ta azalzalesu kan suyi shirya da wuri suje gidan dan kar ya suje basu sameshi ba, jikinta a sanyaye tayi wanka ta shirya cikin daya daga cikin shaddodin da ya kawo mata lokacin tana gidanshi, vasilin akwai ta shafa a jikinta ta daura dankwalinta kana ta zura hijab ta fito palo, nan ta tarar dasu suna cin dumamen towon masara da rashida tayi musu jiya shine suka aje d'umame domin su karya dashi da safe Rashida tace "Anti Wasila gashi can na aje miki naki nasan ki da son dumame." Girgiza kanta tayi tace"Bana jin zan iya cin wani abu yanzu sai dai idan mun dawo." Uwani na sud'e yatsun hannunta tace"Wai meye tun jiya da nayi maganar zuwa gidanan mutumin nan kike wani salo salo ne? ko kina zargin xaice cikin ba nashi bane."?
Girgixa kanta tayi tace"Nifa Uwani gani nakeyi da mun hakura da zuwa wallahi bana son wulakanci gidan akwai tsaro sosai bai zama lallai ma mu samu ganinshi ba, maganar ciki kuma ni bana jin wani tsoro ko shakka ciki nashi ne tunda yafi kowa sanin yanda ya sameni."
Uwani tace"Ai yau komai tsaronsu sai sun bari mun shiga gidan ai dalili me 'karfi ne yake tafe damu." Rashida tace"Ai shine dan Allah anti Wasila ki kwantar da hankalinki."
Sai da suka fito
Babban titi a kasa kana suka suka samu a dai-dai ta sahu ta daukesu har zuwan Unguwar tudun yola.
Tunda suka doshi bakin gate din gabanta ke gaduwa! tafiya suke fakam fakam! dama tun a bakin babban titin mai babur din ya sauke su, ya juya , sai suka shiga layin gidan da kafafunsu.......Suna shiga Estete din Su hango Garba a bakin gate din gidan, Gabanta ne ya fad'i sosai sai ta soma kiran innalilihi wa'ina ilaihi rajiun....To shima Garba shigowarsu estete din ya dauki hankalinsa dan da yana niyyar komawa cikin gidan sai yaja ya tsaya yana jiran isowarsu.......Ganin Wasila ya sanya ya shiga mamaki sosai suka gaisa Uwani tace"Munzo gurin mai gidane muna tafe da muhimiyyar magana dan haka ayi mana iso zuwa gurinshi."
Garba yace."To babu laifi bai jima da shiga ciki ba ya dawo sallahar asubah bai kuma sanar damu zuwanku ba amma babu matsala bari na farar sanar dashi a waya tukkuna." Garba ya matsa gefe guda yana laluben numbar Ubangidan nashi.......Cikin sanyin jiki ta jingina jikinta jikin gate din gidan tana dan sauke numfashi gami da adduar Allah yasa idan ya fito ya gansu ya mutuntasu, a rayuwarta ta tsani wulakanci da tozarci!
Garba yay ta traying din numbar Ahamdun ana ce masa wayar a kashe take, sai ya karaso inda suke da wayar a hannunsa yace."Kunga wayar tashi a kashe take wallahi mybe bayan shigarshi ya kasheta dan wani sa'in idan zai kwanta baya barinta a kunne saboda baya son damu idan yana bacci idan ba sauri kuke ba zaki iya jira nan da awa biyu ko uku ya tashi, ko kuma kuje ku dawo." Uwani tace"A'a bari dai mu jira d'in." Yace."Shikkenan." Har ya shiga gidan sai kuma suka bashi tausayi yace."Ku shigo ciki ku xauna cikin wancan rumafar." Wasila tace"Babu damuwa kawai zamu tafi ba sai mun shigo ba." Uwani ta harareta tana fad'in "Kina da tabbacin dawowa gidan ki sameshi domin ki shida masa abinda kike dauke dashi da har zakice ga zance ga magana tunda dai muna da tabbacin yana gidan bacci yake ai sai mu jirashi ya tashi."
Ranta ne ya d'an baci! shin wai dole ne sai ya san tana da ciki ne, idan ta haihu ta kawo masa d'anshi ko 'yarshi kada ya kar'ba! Ina dalili kawai zasu zauna cikin maza sai kace wasu al'majirai! Tace"Tunda dai ku zaku zauna to ni zanyi gaba sai kun taho." Uwani tace"Ai sai kije me kunnan 'kashi wacce ba'a fada mata magana guda taji." Ba tace komai ba ta kad'a kanta ta wuce wani irin ba'kin ciki na sasakar zuciyarta, Allah yasa duk wannan abin da suke Garba baya gurin ya koma ciki amma ya bar musu karamar kofar a bude, sai suka shiga, can cikin rumfar suka nufa suka samu guri suka zauna zaman jiran fitowarshi........Wasila kam bakin titi ta nufa ta samu babur ya dauketa ya mai da ita gida, sam ba zataje ta zauna masa a gida ba ciki dai nashi ne komai za'ayi in ta haifu dole ya dauki abinshi.
Bacci yake yi mara d'ad! sai mutsu mustu yake yana rungume pillow ya juya can ya juya nan! ya takure jikinsa guri guda yana sake matse pillow da cije bakinshi, da alama mafarki yake yi mafarkin kuma mara dad'i ga yanayin yanda yake ta juye juye yana ya mutse shimfidar gadon...........Ya jima cikin wannan yanayin kafin naga ya bude idanunsa da sauri bakinshi na motsi da alama salati yake......Idanunshi na kalla nagansu tamkar garwashin wuta saboda ja! kuma sun dan risina........Ya mike a hankali tare da zuro kafafunshi kasan gadon yana me dafe kanshi da hannunsa guda, kimanin minti goma ya dauka kafin naga ya mike tsaye! yana layi da tangad'i! idanunsa ya sauka gaban rigarshi, wani abu ne a mi'ke tsaye carr! yana nema ya huda rigar ya fito! Toilet naga ya nufa cikin wata iriyar tafiya kamar wani sabon d'an kaciya.............Wani mugun mafarki yay wanda yayi mugun daga mishi hankali da ya sanya duk wata sha'awarshi ta tashi cikin mafarkin burinshi kawai ya samu biyan bukata gami da abinda yake muradi, Tun bayan rabuwarshi da yarinyar tsayin sati biyar bai ta'ba mafarkinta ba sai yau da ya kwanta baccinsa na bayan sallahr asubah! Tazo mishi cikin 'kananun kaya masu fitar da tsairaci! wanda yay bala'in tashin hankalinsa ya kamato ya fara romancing dinta, salon da takeyi masa ne yayi masifar gigitashi, jikinsa na kyarma ya cire mata kayan jikinta shima ya cire nashi ya manneta sosai a jikinsa yana watsa da dukanin sassan jikinta tana taimaka masa sosai, yana jin dad'i.....Dai-dai lokacin data hau saman shi tana kokarin sanya jijiyarsa cikin ramin da yake kulafucin jinsa a ciki dai-dai lokacin da yake cikin shauki da zumud'in jinsa yana sukuwa da nin'kaya cikin 'koramar dake masifar d'imautar dashi! a dai dai lokacin mafarkin da yake ya sake shi, ya bude idanunsa a razane! yana jin wani irin motsi da jijiyarsa ke masa mararshi na bala'in kartawa tana murdawa!! tsabar sha'awa da bukatuwa.
Da kyar jiki na kyarma yay wanka ya fito yana goge jikinsa har yanzu gabanshi na mike carr! duk yanda yaso ya kwanta yaki kwanciya, ya zauna gefan gadovda towel a hannunsa yana ya mutsa fuskarsa jaraba ce take cinshi ya rasa yanda zai yi da rayuwarshi wanda yay amma zufa yake yi......Da can bai saba da wannan fitinar ba sai da ya fara takalar yarinyar sannan yasan dad'in abin, abin mamaki! duk tsayin lokacin da bari a gidanshi, bai shiga cikin wannan mugun halin ba sai yau, to ko dan yana cikin bacin rai ne oho, yau dai tsananin sha'awa da bukatuwa ke damunsa kuma babu wacce yake so yaji yana ci irin yarinyar.....Gard'inta da dad'inta ya soma yi mishi ya yawo a 'kwalkwarshi nan ya shiga tunano suffofin jikinta mussaman manya manyan nonowanta da shaffan cikinta, ya dinga tuno ruwa da ni'imarta da taushin fatarta da gardin bakinta......Rigingine yayi yana kallon rufin dakin le'banshi na rawa yana kiran sunan Allah.
Can bakin gate kuwa, Uwani da Rashida sun gaji da jira Garba nacan cikin 'Yan uwanshi Rashida taje tace masa dan Allah ya sake gwada kiran wayar tashi ko ya tashi daga baccin....Garba ya fito da wayarshi yana sake traying din numbar tashi......Wayar nata ringing bai d'auka ba dan bayan fitowarsa daga toilet duk ya kunna wayoyin ya ajesu kusa dashi, ya dinga kokarin daukar wayar ya kasa kawai sai ya share wayar yanaji tana ta ringing 'kararta har tsakar kanshi
Garba Ya kalli Rashida data zuba mishi ido tana kallonsa yace."Kinga wayar na shiga amma bai dauka ba mybe yana wani uzirin ne bari zuwa anjima sai a sake kira." Rashida ta koma ta zauna kusa da Uwani jikinsu duk yay sanyi sun gaji da zaman jiran tsammani.
Kimanin rabin awa da kiran wayar tashi Garba ya sake kira......Wannan karon ya d'aga wayar amma sam! garban baya jin abinda yake fad'a! Da kyar dai Garban yaji yana fad'in."Ko ma su waye ka shaida musu cewar bana jin dad'i gobe su dawo in, Allah y kaimu." Garba ya kashe wayar yana kallon rashida da jikinta yay bala'in sanyi.....Yace."Kuyi hakuri bai da lafiya amma yace ku dawo gobe.''Uwani taji kamar ta zundumawa Garba zagi! sai dai ta daure tana jan tsaki 'kasa-'kasa tace"Rashida muje." Gaba sukayi Garba ya bisu da kallo yana tunanin abinda ke faruwa har yanzu su basu san abinda ya faru tsakanin ogan nasu da matar tashi ba.
Sai da suka fita babban titi kana suka tuna da cewar fa basu da ko kwabo dan Wasila tayi tafiyarta da jakarta 'bacin rai ya sanya dukaninsu basu tunanin hakan ba.....Babur din a dai-dai tasu su tsayar suka nemi alfarmar ya kaisu har kofar gida sai su bashi kudinshi....Mai babur ganin sun matsu yasa ya zuga musu kudi wai dubu daya da dari biyar zasu bayar....Uwani tace"Muje indai zaka kaimu gida zamu baka." Suka shiga suka zauna shi kuma yaja babur din yayi gaba.
Ya jima yana mur'kukusu da kiran sunan Allah kafin ya samu sassauci a tare dashi ya dan mi'ka hannunshi a hankali ya dauki babbar wayarshi ya kunna! Ma'adanar hotunanshi ya bud'e hannunsa na kyarma ya lalube folder dake dauke da pictures dinsu da sukayi tare......Ya tsirawa fuskarta ido yana wata irin makyarkyata, wayar ya kai kan fuskarshi ya sumbaci dai-dai bakinta tana dariya lokacin da yake musu selpie ranar da zasu rabu!! Hakoranta reras! farare tas dasu, tsantsar kyawunta ya bayyana kanshi......Ya tsirawa kirjinta ido dake mayafin da tasa mai shara shara ne a ranar kuma d'inki mai saukakkiyar kafad'a ne ya dinga kallon brest dinta yana sauke ajiyar xuciya! Ji yake tamkar ya fasa wayar ya fito da ita ta biya mishi bukatarshi yarinya fitinanniya ta mai dashi fitinannan karfi da yaji, mugun da ya sani yake da shigarta rayuwarsa da yana zaune lafiyar Allah tazo ta mai dasho jarababbe mai kulafucun tsiya.......Wayar ya dora a kan kirjinsa ya rintse idanunnusa yana kiran sunan Allah.
A hankali a hankali ya soma jin jijiyar tashi na kwanciya tana risina ya dinga murna sosai yana ajiyar zuciya.....mi'kewar da zaiyi yaji danshi a jikinshi matse matsin cinyarshi to mazi ne ko kuma me gabad'aya, shi dai ya sani! babu cikkaken kuzari a jikinsa yaje ya sake wanka ya fito yana dan jin sassauci a tare dashi.
***
Wasila na kwance 'kasan ties taji shigowarsu, sai ta mike zaune tana dan ya mutse fuskarta....Uwani tace"Bani duba daya da dari biyar in sallami mai babur din can! kina sane kika tawo kika barmu ba kudin mota."
Tace"Uwani duka fa kudin nan saura dubu goma sha biyar ciki zamuyi kudin mota kana abinda yay saura a kudin mu siya musu tsaraba kin san dai ba zamu kwashi jiki muje musu gari hannu rabbana ba." Uwani tace"Ni dai bani kudi bana son wata magana." Mikewa tayi taje ta dauko mata ta bata Uwani ta mikawa rashida da fad'in"Kai masa kudinshi ai yayi mana mutuncin ma." Rashida ta kar'bi kudin da sauri ta fita.
Uwani ta zauna tana zauna kan kujera tana jan tsaki tare da cire mayafinta tace"Banta'ba ganin mara kirki da mutunci irin wannan mutumin nan ba wallahi, Duk wannan xaman da mukayi muna jiranshi 'karshe cewa yay ba zai fito ba sai dai mu dawo gobe saboda tsabar shi bashi da mutunci." Wasila ta dan bude idonta tana kallon mahaifiyarta ta ta mayar da idonta ta rufe tace"Sai fa dana fad'a miki kingani dai ai da idonki munyi asarar kudin mota a banxa." Uwani tace"Aikam gobe sai mun sake komawa dan baza fa mu tafi ba bai san da cewar kina tare da cikinsa ba.
Cikin jin haushi tace"Wai dan Allah Uwani dole sai ya sani ? dik ranar da ya kamata ya sani zai sani ni bana son haka wallahi na fad'a miki wahala kawai zaki sha da asarar kudin mota ba samun ganinshi zakiyi ba dan mugun dan wulakanci ne in bai sa kansa yin abuba babu me sa shi yayi dan haka kawai ki hakura idan kuma kince dole sai kin sake zuwa to ni bani da kudin motar da zan baki."
Uwani jikinta yay sanyi tace"Ai shikkenan tunda kin'ki cikin a jikinki yake kuma kece kike wahala dashi yau da lafiya gobe babu lafiya, saboda kulafuci kin'ki bari a zubar dashi! kuma kin'ki bari a sanar da meshi ni ina ganin idan an fad'a masa kina da ciki zaiyi wani abu akai dole ne ya bayar da kudin rainon ciki in da zaki masa kinga ai zasu taimaka mana ko."
''Uwani kyaleshi kawai dan Allah insha Allahu Allah bazai hana ni abinda zanci ba duk ranar dana haihu da kaina zan kai mishi d'anshi amma ba zamu dinga zuwa gidanshi muna zama cikin rana ba sai kace masu neman gafara."
Uwani tace"Ai shikkenan tunda haka kika ce." Rashida ta shigo tana fad'in"Wallahi wata masifaffiyar yunwa nakeji sosai bari na dora mana taliya tafi sauri." Da sauri ta shiga kicin din....Uwani kuma ta mike ta nufi daki tana surutai....Yayin da Wasila ta rufe idanunta tana jin dama Allah bai hallice ba ta *Astagafirullah! sautari bawa yakan fad'i wannan kalmar a yayin da ya shiga cikin wani yanayi mara dad'i sai ya dinga ji dama ya mutu ko kuma dama Allah bai halliceshi ba, Wa'iyazubillahi! Ai cikakken mumini baya zama haka kawai ba tare da Allah ya jarrabeshi ba, mutukar kaga a'lamuran ka na tayi dai-dai a duniya to ka binciki kanka, Ubangiji naso ya jarrabi bawanshi shi kuma bawan ya kar'bi jarrabawar hannu biyu tare da ya'ki da tawakkali kan cewar Allah ne yayi masa ba wani ba, Cikar mutum shine yarda da kaddara mai kyau ko mara kyau! babu kyau dan Allah ya jarrabeka ka dinga jin kamar ko baya sonka ne A'a sone ya jawo haka dan ba kowa yakewa abinda yayi maka ba, idan ka kar'bi kaddara da jarrabawar da yayi maka shi kuma sai yayi maka tagomashi me kyau! Allah kasa mu dace*
*******
Bayan sati uku al'amura da dama sun faru ta 'bangaran Ahamdu da Wasila ko wane bangare babu dad'i bangaran Ahamdu na cikin tsananin takura da masifaffiyar sha'awa dan har jiyya ya kwanta sai da Dr Nasir ya dorashi kan magani tukkuna ya dan samu sa'ida amma dai duk da haka duk daran duniya sai yayi hauka a dakinshi lokaci 'kankani ya zabge! kullum cikin 'bacin rai yake har khalifa yaso ya fahimci damuwa a tare dashi amma bai tambayeshi saboda ya soma zargin ko Allah ya soma ta'ba shi shima ai dama ba zai sha ba sai ya fuskanci kalubale tukkuna.
'Bangaran Wasila kuma Al'amura sun tsanantaa domin wani irin ciwon ciki takeyi sosai da sosai wanda ya sanya ta yanke shawarar zuwa babban asibitin murtala dake cikin gari a duba......Ana ya gobe zasu tafi Pataskum suka shirya ita da Rashida suka nufi asibitin murtala Muhammad da tsakiyar birin kano.
Saboda yanayin yanda takejin rashin 'karfi a jikinta ya sanya ta nemi guri ta tsuguna Rashida tabi layin kar'bar kati ta kar'bo mata kana ta mike suka kama layin ganin likita.............Dr nayi mata kallon farko ya gane tana jin jiki saboda ya hango rashin wadataccen jini a tare da ita da damuwa da kuma rashin bacci! Ya tambayeta abinda ke damunta, nan ta shaida masa cikinta ne ke mata ciwo sosai sai kuma zazzabi da jiri! Dr yace."Kina da ciki ko."? Daga kanta tayi hawaye na kokarin zubo mata.....Rubuce rubuce yay jikin wata farar takardar yace."Maza kije kiyi scanning yanzu ki kawo min." Ta kar'ba ta mike a hankali ta fita.....Rashida na tsaye jikin wata bishiya ta hango fitowarta ta karasa tana tambayar ta tace"Rashida muje lamco de yace sai nayi scanning! Rashida taji kwallah na kokarin zubo mata a idonta tace"Anti Wasila Allah ya rabaki da wannan cikin lafiya yana baki wuya Wallahi." Girgiza kanta tayi ta sanya hannu ta d'auke hawayen da ya sauka kan kuncinta cikin zuciyarta tace"Ameen." suka kama hanya suka fita wajen asibitin inda gurin Scanning din yake.......Allah yaso ta sako dubu biyu da dari biyar cikin jakarta shiyasa komai yazo da sauki.....Suka shiga gurin suka kama layi....Mai siyar da pure water ya kawo mata keda hufu ta siya a take ta shanye uku ta bawa rashida daya tasha....Kamar jira ake tasha ruwan mararta ta shiga wani irin juyi tana murd'a mata sosai takeji zafi zufa! sai yanko mata takeyi, cije bakinta take tana kiran sunan Allah har layi yazo kanta ta mike da kyar ta shiga dakin scanning din da kyar ta hau gadon......tana cijewa da daurewa gami da kiran sunan Allah aka ga mai mata ta sauko, a hankali ta gyara zaninta ta karbi sakamakon ta fita tana cire 'kafafu da kyar......Rashida ta rike hannunta suka fita, a hankali a hankali suke tafiya har suka isa gate din shiga cikin asibitin.....dai-dai lokacin kafafunta suka ri'ke gabakid'aya ta kasa d'agasu! Salati ta soma sai ta tsugune! a gurin tana kiran sunan Allah, Rashida ta tsuguna kusa da ita tana kuka hannunta gam! gam! da nata fad'i take "Anti Wasila sannu tashi mu shiga ciki dan Allah kiyi hakuri kinga mutane na wucewa." Jirkitattun idanunta ta d'ago tana kallonta dasu gumi duk saman goshinta hannunta na rawa tace"Rashida mutuwa zanyiiiii ni ka d'ai nasan irin ciwon da nake ji a marata." Rashida ta goge hawayen fuskarta hankali a tashe ta soma waige waige a gurin tana neman wanda zai taimaka musu.
0 comments:
Post a Comment