Tana zaune gaban mahaifin nata yana mata nasiha mai ratsa jiki nasiha yake mata kan biyayyar aure gami da riqeshi a hannu biyu baba malam ya nuna mata cewar mijinta a yanzu shi yake da iko akanta saboda haka duk wani abu da zai umarce ta dashi tayi kokarin bin umarninsa mutukar bai sa'bawa sharia ba, sannan ya sake jadadda mata cewar sai tabi mijinta sau da qaba san zata samu aljanna dan haka sai ta zage dantse tayi koyi da Nana Fadima d'iyar manzon Allah (slw) bayan haka kuma tayi koyi da 'yar uwarta Halimatu wanda har Allah ya dauki rayuwarta mijinta na shi mata albarka gami dayi mata kyakkyawar addua.
Bayan Baba malam ya gama Baba talatu ta d'ora nata, Najaatu na kuka tace"Insha Allah ba zan baku kunya ba nayi al'kawarin zan zauna da mijina har karshen rayuwata sannan zanyi masa biyayya kamar yanda Allah ya umarce ni da nayi sannan ina kara rokon ku da ku yafe min abinda nayi muku a baya da yardar Allah wannan karon ba zan baku kunya ba.
Baba Talatu da baba malam sun ji mutukar dadi da maganarta, Baba malam yace."Allah yay miki albarka ya baki zuria mai albarka." Miqewa yay yasa takalmansa ya fita, Baba Talatu tace" Ki shiga dakina wajan gado zaki ga wasu kaya a cikin leda viva Hafsa 'yar gidan Yakumbo ce tace idan kin shigo a baki ban dai bud'a naga ko menene a ciki ba.
A sanyaye ta miqe ta nufi dakin....Kayan ta d'auko a nutse ta shiga fito dasu kayan mata ne zuma cikin wata jarka sai tsumi shima a jarka sai kuma garin magani irin wanda akesha da nono ko madara roba kusan biyar ko wanne da nau'insa, Hasken wayarta ta kunna tana dudduba maganin gami da bayanin dake jikinsa, Murmushi tayi a hankali tace lallai akwai dirama bari na fara da wannan biyun.
Zuma ta dauka kawai ta bud'e bakin abin ta kafa kai tana kwankwad'a! sai da tasha da yawa tukkuna ta dauki jarkar tsumi din a maimakon ta samo kofi ta tsiyaya shima bude murfi kawai tayi ta kafa kai tasha yanda take so ta rufe....Tana kokarin mayar da kayan cikin ledarsu taji sallamar aunty Maryam, tace ashe bata tafi ba, tana jin sanda take tambaya baba ina take, tace mata tana cikin daki....Kafin ma ta gama mayar da kayan cikin ledarsu ta shigo dakin.
"Aunty Maryam baki tafi ba dama."? Aunty maryam ta samu guri ta zauna tare da ajiye fulas din dake hannunta, Tace" saboda ke na dawo ai, ga kazar amarci nan ba zan tashi daga gurin nan ba sai kin cinye tas kin tsotse kashin.
Dariya tasa tace"Lallai aunty Maryam kema gudumawar da zaki bani kenan kinga fa wasu maganin da Aunty Hafsa ta Yakumbo ta kawo min."
aunty maryam ta shiga duba maganin tana murmushi tace"Lallai ta gwangwaje ki sosai sai ki mayar da hankali kina sha a kai a kai! zasu taimaka miki sosai."
'Yar dariya tayi tace"Ni wallahi aunty maryam da kun barni haka sai yafi meye duk sai kun tashi hankalin ku nifa ina da ni'ima daidai gwargwago ba sai nasha wani magani ba.
Aunty maryam ta harareta tare da fadin "Mara wayo kawai to ko kina da ni'ima sai akace ba zaki 'kara wata ba, okey da haka kike so kije masa babu gyara yaji ki lami! humm to wallahi ba kunyar ki zaiji ba zai iya barinki ya tafi inda zai samu gamsuwa saboda haka kiyi hattara da gyara kanki har wani cewa kike kina da ni'ima a'ina kikayi ni'imar mtwws! Najaatu ban san sanda zakiyi wayo ba wallahi, zaki zauna tsakanin kishiyoyi idan suka fiki kula da kansu kin shiga uku gwara ki san yanda al'amarin yake tun yanzu....Duk wata mace mutukar tana da kishiya to burinta ta fita a gurin miji kiyi kokarin ganin kin zama tauraruwa akan kishiyoyinki idan kuma kin zauna sakarci shikkenan
Najaatu jikinta yay sanyi Zainab ce kawai ta fad'o mata ta lura yarinyar nada wayo sosai dole ne ma ta zage damtse a kanta dan ta fahimci shima yana ji da ita ko ga yanayin yanda yake kula da ita da sauransu.....Fulas din gaban aunty maryam din ta janyo gabanta ta bude kamshi ya bigi hancinta kamshin tattasai dana magani amma dai maganin yafi yawa a ciki....Hannu tasa tayi bisimillah a nutse ta soma ci tana had'awa da ruwan roman
Najaatu tas ta cinye kazar ta shanye roman aunty Maryam ta rufe fulas dinta ta miqe tare da fadin"to ni zan tafi sai gobe idan munzo rakiyar amarya.
Najaatu mikewa tayi tana sud'e hannunta tace"Wai dan Allah da gaske gobe zan tare aunty Maryam wallahi bana so na tare gobe nafi so adan kwana biyu tukkuna." Aunty maryam harararta tayi tace "Sai kiyi ai ni har gidan da zaki zauna ma na gani a waya....Gidanki daban mai kyau da burgewa babu abinda babu a ciki gaskiya yay kyau sosai wallahi." Gabanta na faduwa tace"Wane unguwa ne ni wallahi daya sani ya had'ani dasu Aunty Halisan zaifi.....Aunty Maryam tace"Aa gwara ki zauna ke kadai yafi mutumci watakila shima yana da manufarsa akan hakan saboda haka ki kwantar da hankalin ki gidanki na rijiyar zaki wajejan massalacin jumaa na d'an sarari." Najaatu shuru kawai tayi tana addua Allah yasa haka shi yafi alkairi amma dai da za'a bi son ranta to da tafi so ta zauna gida daya dasu Halisa......Aunty maryam na kokarin fita daga gidan Yaya Ramlatu ta shigo da Daddy a hannunta yana kukan a mutunce suka gaisa da juna kafin ta shige cikin gidan da sauri.... Najaatu na wanke hannunta tayi saurin karasawa ta kar'beshi da fad'in ''Ashe ya tashi lokacin dana fito na barshi a daki yana bacci." Ya Ramlatu tace"Ai ina tunanin baki dade da fita ba ya tashi, na bashi costand ya'ki kar'ba nono kawai yake bukata....Baba Talatu ta fito daga kicin tare da fadin "Ai yay kokari ma ace yaro ya tashi a bacci sama da awa guda bai ci abinci ba ai dole yayi kuka ai sai ki zauna ki bashi yasha.
Da sauri ta zauna gefan tabarma ta fito da nono tasa masa a baki, aikuwa ya kama da sauri ya shiga tsotsa yana sauke ajiyar zuciya
Yaya Ramlatu tace" Bari naje sai kin shigo." A sanyaye tace"Yaya Ramltu da kyar idan zan dawo wallahi kunya nake ji mutane tun dazu suke kallona." Ramlatu ta bude baki tana kallonta cike da mamaki tace"To ai tuntuni kowa ya kama gabansa mu kadai ne a gidan
Shuru tayi tana nazari kafin tace"Allah kunyar hajia nake kice mata sai gobe zan shigo." Ya Ramlatu tayi murmushi tace"Bakiyi laifi ba Najaatu dan dama dole haka zata iya kasancewa shikkenan bari na kawo miki abubuwan da zaki bukata ko."
Kasa tayi da kanta kunyar matar takeji sosai sam bata gajiyawa dayi mata hidima ga wahalar d'anta da take kullum daddy na goye a bayanta a mafarki ba ta ta'ba tsammanin Yaya Ramltu zata bautata mata ba.
Baba Talatu ta fito daga daki tare da fad'in " Ke abinda kikayi a ganinki shine daidai? me yasa tunda bakiji kunyar su ba sai yau bana son munafurci ki gama bashi nono ki tashi ki tafi.
Kuka tasa tace"Allah ba zan iya komawa gidan ba Baba ki kyaleni kawai na zauna anan tunda nace miki kunya nakeji da gaske nake wallahi." Baba talatu shuru tayi tana kallonta, tace"Ai shikkenan tunda a ganin ki haka shine ya dace." Redion ta ta kunna ta shiga sauraran shirin ko wane gauta a tashar freedoom redio..... Allah sarki Ya Ramlatu duk wani abu data san Najaatu da danta zasu bukata sai da ta kawo mata Baba Talatu ta dinga yi mata godiya Najaatu kam nauyi da kunya yasa ta kasa cewa komai ita kanta mamaki takeyi wai yau itace ke jin nauyin hada ido da Ramlatu da Hajia babu shakka abun babbane
Karfe goma da rabi tayi shirin kwanciya ta shirya yaronta tare da kwantar dashi gefan katifa, kwanciya tayi tana duba wayarta.....A lokacin ne taga kiran Mmn Sajida har guda bakwai da yake saboda hayaniya tasa wayar a silent "Allah sarki Mmn Sajidata." Miqewa tayi zaune tana duba gogo, gaskiya dare yayi data kirata ta bata hakuri tasan sun kira wayar ne suyi mata Allah ya sanya alkairi tunda suna da labarin duk abinda ke faruwa ta fada musu komai babu abunda ta rufe musu, tabbas data san zasu kira da bata rufe wayar ba, amma insha Allah gobe itace zata tashe su a bacci da wuri zata kirasu ta basu hakuri..........WhatsApp ta shiga ta danyi dube dube kafin ta fita number angon nata ta nema tana so ta kirasa tayi masa bangajiya......Tana fara ringing aka d'auka...Muryar Zainab ce ta daki dodon kunanta
Gabanta ya fadi ta miqe zaune tana kara rike wayar a hannunta......Zainab cikin dusasheshiyar murya tace"To me kika bugo kice masa ai kya bari a kai masa ke tukkuna yanzu dai lokacin mu ne dan haka sai anjima." Sai kawai ta kashe wayar, ta barta da tata a maqale a kunne.
Mutuwar zaune tayi ta kasa motsi sai tunanin hukuncin da zata dauka kan Zainab take, tabbas fa idan tayi sake yarinyar nan zata samu galaba a kanta idan da ta daga mata waya to a lokacin babu aure a tsakaninta da mijinta a yanzu bata isa ta daga mata waya ta fada mata maganar banza ta kyaleta ba..........
"Wai Zainab me Najaatu tayi miki ne kika damu kanki a kanta? Saboda na dawo da ita shine kike ta kuka kina da jego amma ki yini babu abinci a cikin ki shin kashe kanki kike so kiyi kome."?
Tana kuka tace." Wallahi dole na damu sabida tun ba yau ba nasan irin son da kake mata, gabad'aya labarin abunda ya faru tsakaninka da ita babu wanda ban sani ba, amma tunda nake da kai baka ta'ba cewa yau ga laifinta ba duk da ta kasance mai laifi a gurinka amma kullum cikin kyautata mata kakeyi ko makaho ne ya shafa yaji zai san irin kaunar da kake mata, ni kam wallahi daka dawo da ita gwanda ka sake sabon aure sabida nasan da kyar idan zata bar mu zauna a gida........Katse ta yayi a fusace! yace."Ke bana son hauka da rashin hankali shin Najaatu ce ke aurana ko kuma nine ke auranta da har zaki dinga tunanin shigowarta rayuwata zai sa na rabu dake? wai me yasa bakya aiki da Iliminki ne! nasan gabadayan'ku keda "yan uwanki kuna da sani akan abu amma kuke takewa ba, kinyi saukar al'kur'ani har sau biyu kin san hadisan annabi da sauran littafan musulunci to me yasa kike adawa da abinda Allah ya hallata ? mahaifinki mata hud'u gareshi kuma idan ban manta ba kwanaki na fad'a miki cewar ba zan zauna daku ku biyu ba, shin me Najaatu ta isa tayi miki da har kike tunanin idan ta shigo k'arshen ki yazo. wannan rashin hankali ne, Najaatu a karkashina take kamar yanda kuke a karkashina duk so da kaunar da nake mata bata isa ta ta'ba martabarku na kyaleta ba saboda haka kada ki sakeyin wannan maganar." Zainab ta dinga share hawaye tana jin wani katon abu ya tokare mata a kirji, itafa Najaatun ce kawai bata so amma da zai auri mata biyu a rana ba zai dameta ba........Kira ne ya shigo wayarsa dake kusa da ita, Yasa hannu ya dauka yana dubawa... Sunan my dota ya gani yana yawo kan screen din wayar,
Ya sasaauta muryarsa sosai ya d'aga tare dasa wayar a kunnasa, a kasalance ta amsa masa, tace"Abbah barka da dare! dama na kira wayarka ne nayi maka ban gajiya." Murmushi yayi yana jin yanda tsigar jikinsa take tashi, hanyar fita ya kama da wayar a maqale a kunnansa yace."Nagode my wife Amma ni yanzu ba Abbah bane Darling ne sannan kuma naji dad'in wannan bangajiyar da kikayi min ina fatan kinyi min tanadi mai kyau dan ni na riga na gama kimtsawa ke kawai nake jira" Yana kokarin fita daga dakin yake magana..............Zainab ta bishi da wani irin kallo bakinta a sake hawaye na sharara a kumatun ta
*Allah sarki har ta bani tausayi😖*
*Malam Bahaushe dai yace Amarya ko tabuzuzu ce dole ayi Zumud'in ta😂 To ballantana wannan dalleliyar amaryar daya san zai gwangwanje ai sai abinda hali yayi......Zainab sai a tanadi maganin hawan jini🥴*
*Littafin na kudi ne.....!*
Koda zaki ganshi a groups na sata ne idan kina bukatar ki biya kudin karatu ga yanda abin yake.....Vip group #600...Normal group #300 account... 0542382124...Binta umar gtbabk...Idan katin waya zaki tura sai kiyi min mgn ta WhatsApp da wannan number
*07084653262*
*BINTA UMAR ABBALE*
81********Najaatu cikin jin kunya da jin nauyin maganar da yayi tace."Humm! Abbah kenan wallahi har kasa naji kunya." Murmushi yayi ya samu kan kujera ya zauna yace" Ai gaskiya na fada miki nasan da cewar amare na shirya jikinsu domin tar'ba ango shine dalilin daya sa nayi wannan maganar. amma nasan ke koda ba kiyi wani kintsi ba zaki gamsar dani irin yanda nake bukata ko ba haka bane."
Najaatu ta dinga jin kunyar maganarsa tana 'yar dariya da fad'in "Abbah kenan." Yace."Na fada miki ni ba Abbah bane a yanzu inaso ki tanadi suna na mussaman da zaki dinga kirana dashi amma bana son wannan Abbahn."
Shuru tayi tana sauke wane irin numfashi, tsabar feelings ne yay mata yawa yasa ta janyo fillo ta rungume wannan d'an kalaman da yake mata yasa gabadaya sha'awarta ta tashi ta wani takure jikinta guri guda.
Jin shuru yasa yace."Najaatu kina jina kuwa kodai kinyi bacci ne."! A sarqe tace"Ina jinka Abbah baccin ne dai ya soma daukana." Yace."Okey to ki kwanta kiyi bacci amma kafin nan ki tabbatar kinyi addua kin shafe jikinki."
Tace"To insha Allah Ab....kasa karasawa tayi saboda maganarsu ta d'azu, mirmushi yayi yace."Zan kashe waya yanzu amma inaso kafin gobe kiyi tunanin suna na mussaman daya dace dani." Yana gama maganar sai ya kashe wayarshi....Najaatu ta jima da wayar a hannunta sai sakin murmushi take tana juyi a kan katifa shin wane suna ya dace ta dinga kiransa dashi, gaskiya itama za taji nauyin kiransa da Abbah tunda a yanzu tasan babu wannan alaqar a tsakaninsu bayan haka kuma tana so ta siye zuciyarsa da kalolin soyayyarta dole ne ma tayi tunanin suna na mussaman da zata dinga kiransa dashi.
A hankali ta miqe ta fita tsakar gida, ruwa ta zuba a buta ta shiga bandaki, ikon Allah wai wannan 'yar wayar da sukayi tasa zubar da ruwa, koda yake ai ta banki zuma da tsumi dole sha'awarta ta tashi to koda ma babu zuma da tsumi Najaatu nada karfin sha'awa, wanke jikinta tayi ta mayar da pant dinta ta fito a hankali ta ajiye butar ta shiga daki da sauri ta turo kofa bata so Baba talatu taji motsinta
Bayan ta idar da sallar asubahi ta jima kan dadduma hannu a sama tana rokon Allah ya dawwamar mata da zaman lafiya da kwanciyar hankali a zamantakewar auranta ta roki Allah sosai akan ya bata zaman lafiya da mijinta da abokanan zamanta, iyayenta da sukayi silar samuwar farin cikinta suma tayi musu addau kan Allah yasa su cika da kyau da imani, Hajia da Alhaji suma bata manta dasu ba ta jima tana musu addua sannan ta rufe da fatiha ta shafa a fuskarta
Gefan katifa ta zauna tare da cire hijabin jikinta ta duba Daddy bacci yake bai tashi ba, kwanciya tay ta dauki wayarta ta kunna....Numbersa ta nema ta rubuta masa sakon gaisuwa kamar haka.
_Annur🤍 Barka da safiya ina fatan ka tashi lafiya ya kwanan iyali."?_
Tura text din tayi tasan mutukar ya kunna wayarsa zai gani, Annur (Haske) shine sunan da take ganin ya dace ta dinga kiransa, domin yanzu shi kad'ai ne kesa zuciyarta tayi a haske, bayan soyayyar manzon Allah to babu wanda take so kamarsa bayansa iyayenta da suka biyo baya.(Soyayya ruwan zuma☺️) Abbah na bude wayarsa da text din yaci karo yana karantawa yana murmushi had'e da shafa gemunsa, iyeee! ashe shi dan gata ne an sa masar masa da suna mai dadi da ma'ana! (Haske) sunan ya kyatar dashi sosai, kawai ya dingi karanta text din yana murmushi sai kace wani shashasha! Halisa dake kwance a bayansa ta motsa, da sauri ya kashe wayar ya juya yana kallonta tamkar wani mara gaskiya, Halisa kuwa gyara kwanciyarta tayi ta cigaba da baccinta dan bayan ta idar da sallar asubah komawa tayi ta kwanta abunta.
To shima rufe wayar yay ya kwanta rigingine tare da tsirawa rufin dakin ido lumshe idonsa yayi da kyakyawan murmushi kwance a fuskarsa ya shiga tunanin yanda zata kasance a tsakaninsa da yarinyar idan sun had'u a daki daya.
*Naburago*
Ya fantsama harkar cah-cah! inda 'yan kudin da suka rage a accont dinsa ya dinga zuwa yana sasu a caca wani lokacin yayi sa'a wani lokacin kuma a 'kwamushe shi, mahaifiyarsa ta sake zama dashi tana masa fada akan ya daina wannan harkar domin kuwa bata da riba tunda dai yace ba zai mayarwa da mai kudi kudinsa ba to abinda yay saura a hannunsa yaje ya kama shagon haya ko chajin waya ya dinga yi, Naburago ya shafawa idonsa toka yace shifa yana kallon sana'a mai romo irin wacce take kawo kudi da wuri ba zai je ya wahalar da kansa gurin tada gen da zura chaza a jikin waya ba, dan haka idan ma zata daina wahalar da kanta ta daina ba zai bar sanar caca ba.
A ranar Salimat ta fusata ta farfada masa magana tare dayi masa gori akan kudin ita tayi silar samuwar kudin amma ko kwabo ya hanata sai biyan bukatarsa yake dasu....Naburago ya fusata sosai ya zare blet ya dinga laftar ta sai da yayi mata jini da majina ya farfasa mata jikinta sannan ya kyaleta, ko ajikinsa ya fita ya bar gidan.
Bank yaje ya ciro gabadaya kudin da sukayi saura a ciki.....Yau zasu buga da wani guy yana adduar Allah ya bashi nasara a kansa ya k'wamushe shi, parking din babur dinsa yay ya shiga gurin, kai tsaye yaje ya samu gurin zamansa, guy shima yazo ya zauna al'kalai suka kewaye su.....Basu ja dogon lokaci ba suka fara bugawa......Da farko guy nan sakarwa Naburago yayi yana ta kwamushe shi, sai da akazo karshe tukkuna yay masa kwaf daya duk uban kudin da Naburago ya zuba guy ya k'wamushe Naburago ya fusata kawai sai ya zaro key din babur dinsa yasa aka cigaba da bugawa, ai ba'a wani ja dogon lokaci ba guy nan yayi winning d'insa......Naburago yayi tsuru tsuru zufa sai yanko masa take, ya akayi yau rana ta 'baci dashi an K'wamushe dik abinda yake dashi, shikkenan ya tashi a tutar babu, yana kallon guy nan na dariya da farin ciki yana had'a kan kudinsa abokansa na taya shi.
Hannu ya kai zai wafci kudin d'aya daga cikin abokanan guy ya zaro bindiga kai kace ta gaske ce amma copy ce suna yawo da itane saboda barazana! Naburago a gigice ya miqe tsaye yana daga hannunsa.
Daya daga cikin al'kalan gurin ya buga masa tsawa tare da nuna masa hanyar fita. Naburago simi simi ya kama hanyar fita gumi duk ya jika masa rigarsa.
'Bangaran Salim kuwa sai dai munce alhmdullhi dan a tsakanin kwanaki bakwai da yay a kwance a asibiti jikinsa yayi kyau sosai Sakina matar Babansa ce take jinyarsa ita kuma Yaya Ramlatu na zuwa kullum tana dubashi yanzu tsakaninta da Sakina mutunci ne da ganin girman juna saboda ta gane cewar ko wane mutum yana da rana gashi dai duk irin cin zarafin da takewa Sakina bai sa ta guji Jininta ba, babu abinda zata ce akan wannan abinda tayi mata sai dai kawai ta roki Allah ya saka mata da alkairi.
Najaatu tayi mamakin yanda ya kashe kudi guri k'awata mata gidanta kayan kyale kyale iri iri kamar ma abin yaso yay yawa, duk wanda ya shiga gidan Najaatu ba zai so ya fito ba gidane madaidaici amma yanayin tsarin ginin da akayi wa gidan tun daga waje zaka gane cewar an kashe kudi gurin ginashi........Babban abinda ya kara bata mamaki shine ganin jerin akwatina mai shida a bedroom dinta, wai kayan lefenta ne...kawai sai jin saukar hawaye tayi a fuskarta ita kuwa ina zata kai wannan farin cikin.....Aunty Maryam ta rarrasheta ta kuma sheda mata cewar mijinta ne ya basu kudi ita da Halisa sukaje sukaje sukayi mata siyayyar kayan lefenta...Tace"Aunty Maryam dole nayi kuka wallahi na rasa wane irin kauna Abbah keyi min kiga yanda ya 'kawata min gida ni kadai sannan sai kace wata budurwa yayi min lefe har akwati shida abin yana bani mamaki."
Aunty maryam tayi murmushi tace"Sai ma kin bude kinga abubuwan dake ciki dan gaskiya duk babu na banza kudi masu yawa ya bayar aka shirya miki kayanki....ni banga komai ba dan yay miki ai aure duka aure ne da bazawara da budurwa mutukar mutum nada iko babu laifi dan ya auri bazawara yayi mata lefe irin na budurwa karshe dai shi za tayi kwalliya da kayan.
Tace"Hakane maganar ki aunty maryam kema sannunki da kokari nagode sosai da abubuwan da kikeyi min."
Aunty Maryam tace."Haba ai babu komai an riga an zama zama d'aya.
Najaatu bayan tafiyar aunty Maryam ta jima zaune a gefan gado tana sa'kawa da kwancewa tunanin yanda zata tar'bi angon nata take, tana mutukar sha'awar kasancewa dashi sai dai kuma tana jin tsoron abinda zaije ya dawo......Wanka tayi ta shafe jikinta da humra mai k'amshin gaske, kayan bacci tasa farare masu taushi da hularsu sai ta d'auki katon hijabi tasa ta nemi gefan gado ta zauna. da wayarta a hannunta tana duba lokaci goma da rabi har ta gota bai shigo ba.
Abbah Abbas lafiya lau yay sallama da Halisa tayi masa fatan alkairi ita kuwa Zainab ai taqi sauraransa sai zum'bure zumbu're take tana share hawaye, shi kuma ganin yanda ta shiga damuwa yasa ya zauna yana tausarta wallahi shi bai ga abin damuwa da daga hankali ba, shi suke aure kuma ko wacce yana kokarin sauke hakkinta dake kansa to me zai sanya ta damu kanta, abinci ma da kyar take ci yanzu yarinyar ta ba sosai take samun ruwan nono ba.
Yace."To naji duk abinda kikace na kuma amince da maganarki duk domin a samu daidaito da zaman lafiya idan na gama kwana ukuna da amarya za'a cigaba da yanda aka saba, ma'ana ke kwana biyu Halisa ma haka Najaatu ma haka ina fatan dai shikkenan."?
Tace"Eh shikkenan nafi so da kagama kwana ukun ka ka dawo gurina, tunda dai ai na kusa ar'bain."
Yace."To shikkenan sai ki sallami masu tayaki zama dan ba zan dinga sintiri a gaban mutane ba." Tace"Ni yau ma zan sallemsu su tafi.'' Mikewa yay cike da takaicinta yace."Ni zan tafi sai da safe." Da kyar tace Allah ya bamu alkairi." Abbah ya juya ya fita daga dakin........(Kunga mutuniyarku ko da d'anyan jego take gayyato miji sai kace wani abun arziki zata iya yi😹)
Sha daya da kwata na dare ya shiga gidan, ya fito daga mota a nutse maigadin gidan ya karaso har kasa ya durkusa ya gaishe Abbah ya amsa cikin sakewa tare da bashi umarnin ya rufe gidan............Motsin bude kofarsa ne yasa ta nutsu ta tsirawa kofar dakin ido.... kusan minti biyar da jin motsinsa sannan taji ya turo kofar dakin ya shigo, ajiyar zuciya ta sauke tasa masa ido tana kallonsa tare da kyataccen mirmushi a fuskarta, Abbah lafiyayyan kamshin humrar daya cika dakin shine ya saukar masa da kasala, ya karasa inda take tare da zama gefanta ledojin hannunsa ya ajiye a gabanta a hankali yace."Amarya." Dan mirmushi tayi tana wasa da hannunta tace Abbah sannu da zuwa." Yasa hannu ya dago fuskarta tare da tsira mata ido yace."Ina sunan da kika saka min? naji kin kirani da Abbah." Yana 'bata fuska yayi maganar.
Ta dan ji kunya a hankali ta cire fuskarta daga hannunsa tace"Annur."! Yaji wani sanyi ya sauka acikin zuciyarsa mirmushi yayi mai ma'ana yace"Naji dadin wannan sunan da kika saka min ina rokan Allah ya dawwamar mana da haske a duniya da lahira."
A hankali ta amsa da ameen ya Allah.
A nutse ya juya bayansa yana kallon Daddy dake bacci cikin net dinsa, Yace."Ina fata kinyi masa addua ko." kanta ta daga a hankali tace"Eh." Yace."Masha Allah. To yanzu ga kayan amarci nan na kawo miki kici sosai sai kizo ki bani labarai masu dadi......Dan mirmushi tayi gabanta na faduwa tace"Naci abinci a gida...Kashingida yay yana mata kallon kasan ido yace."Wannan na mussaman ne dole kici ko yayane sai mu miqa godiyarmu ga Allah daya sake hadamu zama a karo na biyu bayan nan kuma sai mu fuskanci abunda yake gaba.......A hankali ta sauka kasa ta bude ledar robar yught ta dauka ta bude tasha rabi ta ajiye, yace."Ai baki ci sauran ba."
A sanyaye tace"Ai kace ko yaya ne naci shiyasa nasha yogurt. " Yace."Okey to jeki yi alwala ko." Mikewa tay ta nufi toilet ya bita da kallon sha'awa, tana fitowa ya shiga ya daura tasa ya fito........Nafila sukayi irin ta sababbin ma'aurata, Abbah ya jima yana addua kafin ya rufe da fatiha, ya shafa a fuskarsa itama ta shafa.....Kai tsaye daya miqe zuwa yay ya kashe haske dakin. Ya karaso inda take zaune, lalubarta yay ya miqar da ita tsaye, hijabin jikinta ya cire ya rungumeta 'kam a jikinsa.
A haka suka isa bakin gadon... zama yayi gafen bed din ya dorata a cinyarsa tare da rad'a mata magana a kunnanta......"Ya zakiyi da abokina ne ina ganin ki sanja masa gurin kwanciya kada mu danneshi." yana nufin Daddy. Najaatu
Ta dinga jin wani irin abu na yawo a jikinta kunya duk ta isheta, a sar'ke tace "Aa kawai a barshi a gurin ai." Sai tayi shuru yace."Ai me? humm! aikin ai bana wasa bane dole a janza masa gurin kwanciya dan kada kina cikin yanayi ki kai masa duka baki sani ba."
Rufe fuskarta tayi tace"Kai dan Allah."! Abbah yasa dariya kasa kasa tare da sumbatar gefan fuskarta, Bedlamp ya kunna yayi dubarar janyo net din da yaron yake kwance ya sauke shi kasan gadon ya gyarashi sosai kana ya dawo gareta.........kamar kwai ya kwantar da ita kan bed din yasa hannu ya kashe bedlamp din, jallabiyar jikinsa ya cire yasa hannu a hankali ya dagota rigarta ya cire mata yasa hannu jikin dogon wandon dake jikinta tay saurin dora hannunta akan nasa.....Abbah wani irin salo ya shiga yi mata wanda yasa ta saki hannunsa bata sani ba.. gabadaya sai da ya rabata da komai na jikinta ya wani maqale mata a jiki yana shashshafa guraran da yake da muradi.....Najaatu jikinta ya saki sosai ta riga ta gama kawadituwa shiyasa duk inda ya kai hannunsa take bashi gudumawa da goyon baya,ita dashi sun riga sun shiga yanayi sai shafa junansu suke suna tsosar kansu da kansu nishinsu ne kawai ke tashi a dakin.......... Abbah babu inda bai tsotse a jikinta ba mussanan HQ nata yasha tsotsa kamar me har kuka sai da tayi saboda tsabar shau'ki da kanta ta kamo jijiyar tasa data wani kumbura ta dinga wasa da ita a gabanta, wannan salon yasa shi kusan zautuwa sunanta kawai ya shiga kira yana sake nane mata a jikinta, Najaatu ita da kanta tasa jijiyar a jikinta ta d'aga masa sosai ya fara safa da marwa a ciki..............
*Abbah Allah yasa kwallonka ya shiga raga😊*
*Littafin na kudi ne.....*
Koda zaki ganshi a gruops na sata ne idan kina bukatar biyan kudi ga yanda abun yake.....Vip group #600 normal group #300 accont number.... 0542382124.....Binta umar gtbabk....Idan kati zaki tura kiyi min mgn ta whasapp da wannan number
*07084653262*
*BINTA UMAR ABBALE*
****82 Zainab da 'kyar ta iya rintsawa a daran ranar saboda mummunan kishin daya tokare mata ma'koshi, daga zarar ta rintse idonta Najaatu take hangowa tare da mijinta yana gwada mata soyayyarsa mai wahalar samu, tana jin baby Ummi na kukan neman nono taki daukarta har sai dai daya daga cikin masu taya ta kwana ta tashi ta kunna fitila tana kiran sunanta.
"Zainab ki tashi fa yarinyar nan tun dazu tana kuka da alama yunwa takej......Sheshshekar kukanta ne ya katse ta da sauri tace" Zainab Lafiyarki kuwa."?
"Aunty Balaraba wallahi na kasa bacci tun dazu hankalina gabadaya yaki nutsuwa sai hango abunda yake faruwa a tsakaninsu nake, aunty Balaraba wallahi yana sonta irin son da baya yi mana nida aunt Halisa shiyasa gabadaya na tsaneta bana kaunarta ko kad'an sabida ina ganin kamar tafi ni a gurin mijina bayan haka kuma ubanta malamin zaure ne a tsaye yake a kanta ba zai ta'ba bari ta wulakanta ba ni yanzu tunani na ya za'ayi na janyo hankalinsa kaina ya daina rawar jiki da zumud'in da yake a kanta."
Aunty Balaraba ta gyara zamanta da murmushi a fuskarta tace"Lallai kina da kishi Zainab sabida kina tunanin abinda zai faru tsakanin mijinki da kishiyarki kika kasa rintsawa....Humm koda yake kusan duk 'yan gidanmu haka suke da kishin tsiya amma gaskiya naki yafi na kowa, ni lokacin da Idiris ya 'kara aure ban hana idona bacci ba kwanciya nayi nai baccina na more ban tashi hankalina ba saboda nasan a shirye nake da zuwan shegiya sharri da makircina kadai ya isheta, kin san dai ko wata uku Amina ba tayi a gidana ba tayi waje, har sharrin zina sai da nayi mata sharrin sata ke abubuwa iri iri gefe guda na dinga had'ata da mijinta, dan haka kema ki kwantar da hankalin ki duk wasu dabaru zan koya miki babu boka babu malam da kafafunta zata fita.
Zainab ta sauke ajiyar zuciya tace"Wallahi har na d'an ji sanyi a zuciyata aunty Balaraba nagode sosai yanzu dame kike ganin zamu fara so nake a rikirkita musu hankali gabad'aya wannan kwanaki ukun bana so suyi cikin nutsuwa saboda naga alamar zumudi a tattare dashi........Aunty Balaraba tace"Na fahimci yana da son 'ya'ya asubah nayi ki kirashi ki sheda masa cewa 'yarsa bata da lafiya sai da ta suma sau uku a dare.
Zainab tace"Yawwa aunty Wallahi wannan shawarar taki tayi min dadi nasan duk abinda yake yi yaji cewar Ummi babu lafiya sai ya bari yazo." Aunty Balaraba tace"Dole mana gashi dama sunanan babarsa ne da yarinyar kawai ki kwanta kiyi baccin ki lafiya sai mun rikitashi dashi da amaryarta sa..
Zainab kwanciya tayi tana murmushin jin dadi gami da Allah Allah asuba tayi.
'Bangaran ango da amarya kuwa sun jima suna raya daran amarcin nasu kafin dukkaninsu su samu gamsuwa mai inganci sukayi wanka a tare kana suka kwanta tare da rungume junansu bacci sukayi mai dad'i irin wanda suka jima basuyi irinsa ba..
Abbah koda ya dawo daga sallah jallabiyarsa ya cire ya zauna gefan gado tare da tsira mata ido tana zaune kan dadduma cikin hijabi ta idar da sallah tana karatun al'kur'ani .........Ganin ta dauki sura mai tsayi yasa a hankali ya kira sunanta. ta juyo a nutse tana kallonsa, ganin irin kallon da yake mata ne yasa tayi saurin sunkuyar da kanta k'asa Yace."Rufe al'kur'anin kizo ki bani kulawar ki." Shuru tayi gabanta na fad'uwa, jiya fa ya kai awa biyu a kanta yana sarrafata ashe da akwai saura, al'kur'anin ta rufe ta kasa motsawa daga inda take.
Sunanta ya sake kira, ta dan kalleshi taga ya wani wargaje akan bed din ga jijiyarsa dake cikin gajeran wandonsa har ta fara miqewa, saurin dauke kanta tayi, tana jin shigar 'bakon yanayi a jikinta, ganin shi a haka yasa itama sha'awar ta bijiro mata,
A hankali ta miqe taje ta kashe haske dakin, kafin ta karasa bed din ta cire hijab din jikinta ta ajiye...Kusa dashi ta zauna, ya miqe da sauri ya janyota jikinsa, a haka ya rabata da kayan jikinta, ya matseta a kirjinsa ya shiga shafa ilahirin jikinta.....Najaatu ta dinga taimaka masa gurin sake tayar masa da sha'awa, dan nipples d'insa ta dinga matsawa tana tsotsa! Abbah ya shiga cikin wani irin yanayi na tashin hankali da tsananin bukatuwa, da sauri yasa hannunta cikin wandonsa aikuwa ta kama ta shiga murzawa tana sama da kasa da hannunta akai......Ya dinga sakar mata wasu zafafan kesses masu hautsina lissafi....Gabadaya ita dashi sun fice daga hayyancinsu babu abinda suke muradi a lokacin sai jinsu suna biyawa junansu bukata......Abbah Yay kwance a bed Najaatu na saman sa wannan karon ma itake kokarin sakawa....a daidai lokacin kiran Zainab ya shigo wayarsa, babu wanda ya saurari wayar a cikinsu tuni sun lula duniya ta mussaman shiyasa duk 'karar da wayar take bai damesu ba, ni dai cikin Najaatu da Abbah ban san waye yafi wani ba, Dan Najaatu taji masifar dadin style din shiyasa ta riqe wuta sosai ta kusa ta sumar da bawan Allah! sai da yayi ta maza tukkuna ya nuna mata akwai aiki a gabanta dan birkitar da ita yay ya dogare kafafunta kan kafitar wuyanta ya rike da hannunsa ya fara kokarin zurkud'a mata jijiyarsa da takai ta kawo...Har zuwa a lokacin Zainab bata fasa kiran waya ta kira ya kai saura goma ba'a daga ba kamar mayya ta cigaba da kira......Abbah cikin fitar hayyaci ya sauka dan yana ganin zai iya shafe awa bai ji yanda yake so ba shiyasa kawai ya yanke shawarar duba wanda ke kiransa idan ya gama wayar sai ya koma ya cigaba.......wayar ya dauka ba tare daya duba ko wanene ba ya kara a kunnansa, maganarsa ma sam bata fita sosai yace."Salamu alaikum."
Zainab ta fashe da kuka! tare da fad'in "Innalilihi wa'ina ilaihi raji'un!." Abbah Abbas na jin muryar Zainab tana kuka da salati nutsuwa ta shigeshi ya bude murya sosai yana kiranta da tambayar abinda yake faruwa
Cikin wani irin kuka mai nuna tsantsar tashin hankalin da take ciki tace"Abban Mufida Baby Ummi bata da lafiya kwana mukayi a zaune nida su aunty Balaraba wallahi kafin gari ya waye sai da ta suma su uku gabadayan mu muna cikin tashin hankali."
"Innalilihi wa'ina wa'ina ilahi raji'un."! Abinda ya fad'a kenan tare da miqewa tsaye da sauri yace." Ganin zuwa muje asibiti." Ya kashe wayar da sauri ya juya ya kalli Najaatu dake kwance tana takure jikinta sabida tsabar sha'awar dake cinta daf take da samun satisfaction kiran wayar ya katse mata hanzari shiyasa duk jikinta ya saki.....Jallabiyarsa yasa yace."Zainab ce ta kira waya baby Ummi babu lafiya kina ji kafin gari ya waye sumanta uku."
Ta d'an tsira masa jajayen idonta da suke buge da tsantsar sha'awa da bukatuwa tace" Allah ya sawaqe." Daga haka bata sake cewa komai ba taja bargo ta rufe jikinta takaici kamar ya kasheta Wannan Maganar Karyace dan gabad'aya jikinta bai bata cewa da gaske yarinyar ce bata da lafiya ba, Zainab ta shirya mata iskanci ne duk domin ta ruguza mata farin cikinta.
Tana kallonsa ya nufi toilet tamkar zai tashi sama yayi wanka ya fito nan ma a gurguje ya shirya jikinsa, ya tsaya kanta tare da kiran sunanta, Share shi tayi ta rufe idonta ruf kamar mai bacci....Sai ya tsammaci da gaske baccin takeyi, da sauri ya bude kofar dakin ya fita.Bude idonta tayi tare da miqewa zaune, lallai Zainab bata da mutunci wato ita kuma nata salon iskancin kenan? Humm! ta lura sai ta tashi a tsaye a kanta sannan zata kyaleta zata gane bata da wayo dan wallahi itama sai ta rama iskancin da take mata.....Miqewa tayi ta nufi toilet domin tsarkake jikinta.
Abbah a gigice ya shiga gurin Zainab, ikon Allah sai akayi katari da lokacin yarinyar nata tsandara ihu! ana sa mata nono a baki tana 'kin kamawa zuciya tayi dan tayi kukan tayi har tagaji saboda Zalinci aunty Balaraba tace kada Zainab din ta bata nono sai sun daidaici zuwansa....Yana shiga dakin su aunty Balaraba suka gaisheshi kamar wasu mutanan arziki suka fita daga dakin
Zainab na kuka tace"Ka gani ko Abban mufida nono ma taqi kamawa tun jiya babu komai a cikinta....Ya zauna kusa da ita tare da kar'bar yarinyar yace."Maza sako hijabin ki muje asibiti."
Ta miqe da sauri domin dauko hijab....Abba tsirawa yarinyar ido yay yaga fuskarta tayi jawur gashi sai sauke ajiyar zuciya take tana harbe harbe da kafafunta, hankalinsa ya sake tashi sai ya miqe tsaye da yarinyar a kafadarsa ya shiga zagaye dakin da ita yana mata addua a kunnanta.
Zainab murmushi farin ciki take tayi kwafa tare da cizar lips dinta a ranta tace" Wallahi ba zan bari kayi kwana ukun nan lafiya ba." hijabin ta zura tace"Abban mufida muje kada ta sake suma dan wannan ajiyar zuciyar da take daga haka shikkenan sai numfashinta ya dauke."
Da sauri ya kama hanyar fita daga dakin ta rufa masa baya zuciyarta wasai koda zaiyi asarar kudinsa gurin siyan magani ita babu ruwanta in dai bukatarta zata biya.
K'wararran likitan yara Dr Mahir ya tsananta binkicensa kan baby Ummi yana so ya tabbatar da abunda ke damunta, duk iya binkicen da yayi a kan yarinyar sai ya nuna masa abu guda.....Yayi dan rubutu a jikin wata takarda kafin ya dago kansa tare da zare gilashin idonsa, ya kalli Abbah a nutse yace.''Yallabai babyn nan yunwa ce ta kama cikinta a gaskiya yarinyar bata samun ishashshen nono idan mamanta nada matsalar ruwan nono mai zai hana a dinga had'a mata da madara domin inganta lafiyarta. Dr ya 'karasa maganarsa daso ya tabbar masa da cewar lallai su dauki al'amarin da muhimanci......Abbah Zainab ya tsirawa ido kimanin minti uku yana mata kallon tuhuma kafin ya girgiza kansa ya mayar dashi gurin likitan yace."To Dr yanzu wace madara mai inganci kake ganin zata dace da yarinyar nan hankalina ya tashi da jin wannan magana wallahi bana so wani abu ya sake faruwa da ita.
Dr yace"Akwai madara mai kyau da zan sa yanzu a kawo bayan nan kuma akwai magani guda biyu da za'a siya mata insha Allahu jikinta zai ginu koda bata samun nono a kai akai madarar zata gamsar da ita.
Abbah yace."Okey to ina sauraranka ka sai ka had'a mata komai wanda ya dace nagode." Dr waya ya dauka domin kira.................
Zainab sai da ta kusa fashewa da kuka a sakamakon irin fad'an da yake zazzaga mata a mota murya na rawa take bashi hakuri da kawo masa misalai.....Yace."Kiyi min shuru kawai ba zan dauki kowane misalin da zaki kawo min ba, kishi ya rufe miki ido kina nema ki cutar da kanki kuma ki kashe min yarinya babu yunwa balle ishirwa a gidana ki 'ki cin abinci sabida mugunta yarinya ta nemi abincinta ki hanata to bazan lamunci wannan ba, Mutukar kina so mu zauna lafiya dake to ki dinga ci kina koshi Ummina na samun ruwan nono idan kika sake ciwon yunwa ya kamata to sai nayi sharia dake tunda ban gaza yin komai a gidana ba."
Zainab hawaye take cikin kissa take bashi hakuri da fadin "Insha Allahu ta daina zama da yunwa zata dinga ci tana koshi." Shareta yay ya cigaba da dravig ransa a bace .
Suna isa gidan kira ya shigo wayarsa koda ya duba sai yaga Abdulhamid ne ya daga wayar da sauri Abdulhamid ya gaisheshi ya amsa tare da fad'in "Ina fatan lafiya ko.''? Abdulhamid yace." Lafiya lau Yallabai wasu mutane ne ke jiranka tun misalin takwas da rabi sun kira wayarka sau uku baka amsa ba.." Yace."Okey ban gani ba wallahi yau banajin zan zauna a kasuwa komeye kayi magana dasu idan na shigo gobe sai ka sanar dani." Abdulhamid ya tausa murya yace."Nima nace musu hakan yallabai sai suka nuna cewar su lallai kai suke bukatar gani.....Agogon hannunsa ya duba tara da rabi yace."Okey ganinan shigowa yanzu." Kashe wayar yayi ya kalli Zainab dake rungume da 'yarta yace."Ki shiga ciki saura kuma mugunta tasa ki hanata magani a lokacin na dai fad'a miki idan ciwon yunwa ya kama yarinyar nan sai na baki mamaki wallahi tunda duk abinda kike kina sane." Zainab a sanyaye ta bude kofar motar ta fita hannunta rike da ledojin magani da madara...Juya kan motar yayi da sauri ya bar gurin....Zainab ta'be bakinta tayi ta tura 'karamar kofar gidan ta shiga bukatar ta biya ta ruguza ranar amarcin Najaatu sai dai kuma idan ta tuno kalmar d'auri sai gabanta ya fad'i tsoro take kada tsautsayi yasa ciwon yunwa ya kama yarinyar ya d'aure ta dan ta lura babu abinda ba zai iya ba akan 'Ya'yansa.......
*Littafin na kudi ne......!*
Koda zaki ganshi a gruops na sata ne idan kina bukatar ki biya kudin karatu ga yanda abin yake Vip.....#600 normal...#300 account... 0542382124...Binta umar gtbank...Idan katin waya zaki tura kiyi min mgn ta WhatsApp da wannan number
*07084653262*
*BINTA UMAR ABBALE*
*****83 Najaatu kuwa bayan tayi wanka ta shirya jikinta sai tayi tunanin shiga kicin domun ta shirya musu breakfast ta gama komai a nutse ta shirya daining din tayi dan gyare gyaren ta a daki da falo tasa turaran wuta mai kamshi sai ta fito falo ta zauna tana duba wayar ta, gabadaya a dame take dan abin yayi mutukar ba'kanta mata rai wanda harda shi din ma ta 'kullaceshi a zuciyarta sai daga baya data zauna tayi tunani ta gane baida laifi a yanda Zainab ta kirashi tana kuka da salati kowaye dole hankalinsa ya tashi yaji cewar 'yarsa babu lafiya harda suma to dole mutum ya shiga yanayi na tashin hankali mussaman shi da yake da jarabar son 'ya'yan tsiya.
Tana zaune ta falo tana tunane tunane da duba agogo a qallah da fitarsa yanzu zai kai awa hudu ko fiye da haka, tana ganin idan ba wata gagarimar matsala bace yaci ace sun gama da asibiti ya dawo gida, zuciyarta ta shiga sa'ke-sa'ke "Watakila ma tuntuni sun dawo daga asibitin Zainab din ta hanashi dawowa, taji gabanta ya fadi jin irin abinda zuciyarta ke sa'ka mata.
Number shi ta nema ta fara kira....Wayar ta gaji da ringing ta katse ba'a daga ba, a take idanunta suka ciko da ruwa, babu Shakka Zainab ta zame mata kadangaran bakin tulu zuciya ta ciyo ta ta dinga ji kamar ta dauki mayafi taje gidan Zainab din suyi wacce zasuyi wannan ai rashin adalaci ne.
Hanci ta sha'ka cikin tsantsar bakin ciki da takaici ta goge hawayen da ya zubo a fuskarta ta sake kiran wayar a karo na biyu........Abbah na tare da 'bakin sa dalili kenan da yasa bai samu damar daga wayar ta ba koda ya duba yaga itace sai kawai ya katse wayar ya mayar da ita aljihu ya cigaba da abinda yake........Hakan yayi masifar d'aga mata hankali miqewa tayi tsaye ta shiga zurga zurga a falon zuciyarta sai sak'a mata mugun abu take tana cewa kawai taje taci uwar Zainab din shi kuma idan ya dawo ta nuna masa rashin adalacinsa a fili.....Zama tayi kan kujera ta rufe fuskarta da tafukan hannayenta tana kiran sunan Allah, hakika kishi bala'i ne masifa ne dan yanda take jin wani irin zafi a zuciyarta tana ganin zata iya aikata komai ganin yanda zuciyarta keta tunzurata yasa ta mayar da hankali gurin kiran sunan Allah tare da adduar Allah ya sassauta mata abinda takeji a cikin zuciyarta..
Haka ta gaji da zaman jiransa ta zauna a dainig tayi break dinta cikin kunci da bacin rai ta shiga daki ta kwanta kusa da d'anta tana hawaye, a haka bacci mai nauyi ya dauketa.
Najaatu sai kusan la'asar ta tashi dan sallar azuhur ma ba tayi ba, sai da tayi wanka tukkuna ta tsaya kan dadduma ta gabatar da sallolinta, tana miqewa idanunta ta d'ora kan agogon dake kafe a dakin, hud'u da Rabi har ta gota.
Zama tayi gaban dressing mirror tayi kwalliya daidai misali turaruka tasa a jikinta masu kamshi da sanyi ta dauko wata bodywork white tasa a jikinta sai tayi amfani da wando roba jins blue wandon ya matseta ya fito mata da sharf dinta, after dressing ta d'ora akai ta ta d'aura dankwalin after din a kanta, falo ta fita ta zauna zuru tana kallon kofa tare da duba wayarta allai Abbah babu kiran waya bare text hummm! Kallo ta kunna ta kama tashar Arewa 24 lokacin suna maimaicin dadin kowa, sai film din ya dauki hankalinta sosai ta dinga dariyar (Adama da Kamaye)😅 film din ya d'ebe mata kewa sosai wanda har yasa ta d'an samu sassauci a cikin zuciyarta, wannan karon ba ta sake tunanin kiran wayarsa ba text ta tura masa kamar haka.....
_"Assalam Annuri barka da yamma na kira wayarka domin na tambayi jikin Ummi baka dauka ba to ina fatan Allah yasa lafiya, ka dawo lafiya."_
Tana tura masa ta miqe ta nufi kicin domin shirya abincin dare, tuwon semo tayi ta shirya miyar agushi da busheshshen kifi sannan tayi miyar nama daidai misali ta gyara kicin din tsaf ta shirya gurin cin abincin ta nufi bedroom domin duba d'anta dake bacci! Daukarsa tayi ta goya a bayanta ina dalili tayi ado da kwalliya shi wanda tayi dominsa yaki ya dawo ya gani, yamma tayi ba zata bar d'anta a kwance ba, dalili kenan daya sa ta goya shi a bayanta ta fito falo ta zauna, sai dai tana zama yaron ya fara motsi yana kuka da alama baya son goyon sauko dashi tayi tana dubashi, hannu yake sawa a baki yana kama rigarta nono yake so.....Haka ta cire after dressing din ta fito da nono tasa masa a baki....Fuskarsa ta tsirawa ido tana kallo yaron kammaninsa da ubansa sai sake fitowa yake, taji zuciyarta na karyewa, idanunta ya cicciko da kwalla kawai sai ta shiga kiran innalilihi wa'ina ilahi raji'iun! Hakika tana fargabar zuwan ranar da Daddy zai san waye ubansa me yayi a kashe shi.
'Bangaran Zainab kuwa yini sukayi cikin farin ciki ita da 'yan uwanta su d'ora su sauke a rana sai suyi girki kusan kala biyar 'barna sukeyi sosai a gidan nama komai yawansa aka kawo baya kwana uku sun cinye al'amarin nasu sai gyaran Allah haka kawai bayan sunci sun koshi sai su tsiri had'a tea da tsakiyar rana suyi ta 'barnar madara da sauran kayan tea babu abinda ya damesu.....Zainab tace"Wallahi aunty Balaraba kin iya tsara makirci ki duba dai ki gani lokaci guda al'amura sun dagule babban abinda ya sake sani cikin farin ciki shine muna dawowa yana niyyar ya koma gidanta aka kirashi a kasuwa cewa yana da b'aki nasan kuwa ba zai koma gidan ba sai lokacin tashi daga kasuwar yayi ai naji dadi da hakan ta kasance nasan tana can tana jin bakin ciki a zuciyarta." Aunty Balaraba wacce suke shan farfesun kaji tace." Ai na fad'a miki dole hankalinsa ya tashi tunda mutum ne mai son 'ya'ya yau da daddare misalin sha biyu ko sha daya kafin dai ya kashe wayarsa ya kwanta sai ki sake kiransa kina kuka na tashin hankali ki sheda masa cewa jikin Zainab ya rikice a guje zai zo sai kawai ki yaudareshi ya kwana a gurinki na tabbata sai ta kusa mutuwa dan takaici."
Zainab mirmushi tayi tace"To aunty haka za'ayi Dariya suka fashe da ita tare da fad'in "Shegiya mutsiyaciya da kafarta zata gudu." A daidai lokacin Halisa ta shigo ta samesu sai shewa suke, itama maigidan ne ya kirata a waya yake fada mata rashin lafiyar yarinyar dalilin daya sanya kenan ta shigo ta dubata.
A nutse suka gaisa tace"Ashe Ummi ba taji dadi ba wallahi sai yanzu ya kira ni a waya ya fad'a min Allah sarki Allah y bata lafiya."
Aunty Balaraba tace"Ameen ya Allah wallahi jiya munsha fama da yarinyar kamar ba zatayi rai ba ta dinga suma gashi taki kar'bar nono wai ashe rashin abinci ne ya janyo mata kasancewar nono zainab baida kyau da inganci yasa dr ya bata magani da madara kinga tunda aka dama mata madarar aka bata maganin take bacci lafiya lau."
Halisa tace"Allah sarki ai ciwon yaro da akwai abun tausayi Allah dai ya sawwake." Suka amsa da ameeen." Halisa na kokarin miqewa Zainab tace"Aunty Halisa ina amaryarki."? Aunty Halisa ta kalleta tana mamakin maganarta...Tace"Najaatu wai."? Zainab ta d'aga kanta tana ta'be bakinta.....Aunty Halisa murmushi tayi tana mamakin yanda Zainab ta damu da Najaatu babu shakka idan tace zata damu akanta akan Najaatu to zata jefa kanta a masifa dan Najaatu itace ruhin mijinsu shiyasa itama tunda ta fahimci haka ta watsar da makamanta tana ganin duk wani abu da ya dace tayi tayi akan Najaatun amma bata samu nasara ba karshe ma nadama da dana sani ne ya biyo bayan abinda tayi, kuma gashi Najaatun na nan nata rayuwarta sannan mijinta bai fasa so da kaunarta ba, tana ganin da zata bawa Zainab shawara ta dauka to da tace ta watsar da makamanta ta zauna lafiya da Najaatu domun ta samu soyayyar mijinta........murmushi tayi tace.''Ki shiyar ki dai aini tuntuni anyi min kishiya Najaatu ba kishiya ta bace taki ce."
Aunt Balaraba tace"Kwarai kuwa aike kam yar kallo ce sai ki sakar musu su fafata.'' Halisa tace"Shine abinda nagani nima to ni daina zan shiga gurina Allah ya kara lafiya.'' Tana gama maganarta ta fita daga dakin, tana futa suka dasa gulmarta sai zaginta suke Zainab na cewa ai dama tuntuni ta fahimci so take ta had'a kai da Najaatun to duk zata iya dasu wallahi.
Abbah Abbas bai samu kansa ba sai yamma likis ganinsa a kasuwar yasa Jamaa suka riqeshi sai da yay da gaske sannan ya samu nasarar fitowa daga kasuwar, a hanya magariba tayi masa sai ya shiga tunanin ina zai fara nufa gidan Alhaji ko kuma zuwa duba jikin Ummi ko kawai ya wuce gidan Najaatu dan gabadaya hankalinsa na kanta yaga kiranta da text dinta amma rashin nutsuwa ya hana shi ya bata amsa, yanke shawarar zuwa gidan alhaji yay ya gaisa dasu bayan ya fito sai ya duba Ummi d'in....A gurguje suka gaisa da mahaifiyar tasa nan yake sheda mata rashin lafiyar Ummin tace insha Allahu gobe zasuje su dubata, da zai tafi ta bashi wata leda viva da kayan mata a ciki wai ya kaiwa Najaatu kar'ba yay tare dayi musu sallama ya tafi.
Yaji dadi daya shiga gurin Zainab ya ganta a zaune tana cin abinci ga Ummi din a cinyarta tana bata nono ya zauna yana tambayarta yanayin jikin yarinyar, tace"Alhamdullhi jiki yay sauki yini tayi bacci yanzu data tashi shine nake bata noni............Yace."To Alhamdullhi sai ki mayar da hankali gurin bata abincinta da kuma maganinta." Tace"Insha Allahu." Sallama yay mata ya miqe da niyyar tafiya taji tamkar taje ta janyo shi, kwafa tayi tare da jan tsaki kasa kasa......Abbah gurin Halisa ya shiga suka gaisa sosai ya tsaya ya duba yaransa yaji matsalarsu kafin yayi musu sallama ya tafi.........Najaatu ta sake sabon wanka tayi gayu sosai tai kyau jikinta da gidanta sai kamshin turare yake.
Ganinta a nutse da yaronta yasa yaji wata nutsuwa ta saukar masa, yasan Najaatunsa ta wani gefan tana da hankali da nutsuwa zata kar'bi uzirinsa kuma ba zatayi masa hauka ba, hakika yaji dadin yanda ta tar'beshi ta bashi abincinta mai dad'i ya cika cikinsa.
Sai da ya nutsu tukunna tazo ta zauna kusa dashi tare da ri'ke hannunsa cikin alhini tace" Wallahi tunda ka fita na kasa samu nutsuwa sai sa'ke-sake nake a zuciyata na abubuwa marasa kyau amma naji dad'i da naji kace jikin yarinyar da sauqi ina rokon Allah ya bata lafiya."
Abbah yana kallonta da kyakkyawan murmushi a fuskarsa yace." Ameeen ya Allah nagode sosai da kika fahimce ni, ni kaina banyi tunanin yau zan zama busy ba wallahi naci burin na zauna a tare dake na gwangwaje amarcina sai wannan matsalar ta shigo ciwo ya wuce komai mussaman na k'aramin yaro bayan mun dawo daga asibiti ina kokarin dawowa gareki aka sanar dani ina da 'baki a kasuwa wannan dalilin ne yasa kikaga ban shigo da wuri ba ina fata dai ranki bai 'baci ba."
Murmushi tayi tace"Haba dai raina bai 'baci ba wallahi nasan ai duk inda kake ina cikin zuciyarka kuma dole aiyi maka uziri duba da yanayin yanda kake hurd'a da jamaa.'' Yay mirmushi mai kyatarwa, yace."Jeki dauki min abokina mu gaisa.
A hankali ta miqe ta isa inda Daddy ke kwance ta daukoshi, Abbah ya kar'bi yaron yana dariya tare da daga shi sama yana masa wasa, yaron ya dinga dariya yana cilla kafafunsa, Ya kalleta da da mirmushi a fuskarsa yace."Yaron nan wai zaiyi wata nawa yanzu." ?
"Watanshi takwas da 'yan kwanaki." Ya shiga girgiza kansa da fad'in abin babu wuya to Allah ya raya mana shi.'' Ta amsa da ameen tare da kar'ba yaron daga hannunsa....Abbah loptop d'insa ya janyo ya shiga dubawa kamar yanda ya saba, Tana kusa dashi suna hira sama- sama har ya d'an duba abunda zai duba ya rufe loptp din idanu a lumshe ta kalleta, tana kokarin miqewa dady za taje ta gyarawa shimfida, sai kawai ya bita da kallo har ta shiga bedroom din.....Minti biyar ya miqe yabi bayanta, lokaci har tasawa yaron pampars tasa shi a net tana kokarin miqewa ya shigo, hannunta ya rike suka zauna gefan gado, ta kalleshi taga yanayin da yake ciki sai ta sunkuyar da kanta tana murmushi...Yace."Ina tunanin cikin satin nan zamuje miyi umara mu dan huta dan idan banyi da gaske ba jamaa na iya hanani na more amarcina so ki zauna cikin shiri insha Allah acikin satin nan zan shirya mana tafiya zuwa kasa mai tsarki."
Da murmushi a fuskarta tace"To shikkenan amma sai nake ganin anan din ma za'aka iya amarcinka." Girgiza kansa yay yana wasa da hannayesa a jikinta yace."Nafi so nayi nesa da gari sai nafi samun nutsuwa.....shuru tayi tana jin yanda tsigar jikinta ke tashi, ya riga ya zuge mata zif din rigarta yana ta cakuda mata nonowa! gabadaya jikinta ya saki gashi wanka take so tayi....A hankali tace"Abbah ka bari nayi wanka." Fuskarsa yake goga mata a wuyanta gemunsa sai tsikararta yake yace."Ba sai kinyi wanka a haka ma kina kamshi ." shuru tayi tana sauke ajiyar zuciya..........Abbah rikita mata lissafi ya shiga yi da kalolin soyayyarsa wanda yasa ta hautsine ta dinga mayar masa da martani tana kesses din fuskarsa tare da shasshafa jikinsa.....Maqale junansu sukayi bayan sun raba jikinsu da kaya suka dinga wasanni da jikinsu.
Najaatu ta dinga bashi mamaki ganin yanda take sarrafa shi sai kace wata babbar mace ko Halisa da taga jiya da yau ba zata nunawa Najaatu komai ba, a daidai lokacin da suke daf da biyawa junansu bukata, kiran waya ya katse musu hanzari......Abbah gabansa ya fad'i! sai ya shiga tunanin wayar jiya zuciyarsa tace masa watakila jikin Ummi ne ya tashi, sai kawai ya fara kokarin sauka! Najaatu ta kamoshi ta qamqame shi tsam! ta hanashi sauka tana masa magana qasa-qasa! sam bai ma ji abinda take cewa ba yace."Ki bari na duba wayar nan na gani ina tunanin Zainab ce." Ranta ya sake 'baci! a sarqe tace"Umum! kawai ka cigaba idan komai yayi kammala sai ka kirata kaji komeye."
Kallonta yay duk da da akwai duhu a dakin sai da ya fahimci cewa tana cikin yanayi. Yace."Bana jin zan iya samun wani kuzari a yanzu hankalina ba'a jikina yake ba dan ina tunanin jikin ummi ne ta tashi."
Sai kawai ya zare jikinsa ta zura kafafunsa kasa wayar ya laluba kan bedside ya d'auka daidai lokacin wani kiran ya sake shigowa ganin sunan Zainab kan screen din wayar yasa da sauri ya daga wayar.....Yau ma da innalilhi ta fara kuma kukan da take har yaci uwar na jiya tace "Abban Mufada Ummi tun misalin sha daya da rabi numfashinta ya dauke gashi yanzu sha biyu da rabi bata farfado ba."! Cikin damuwa gami da tashin hankali yace." Me yasa tun lokacin baki kirani ba sai yanzu.."? Haba Abban Mufida tun yaushe nake kiran wayar taka kaqi dauka ni dai har na fitar da rai da yarinyar nan wallahi." Cikin gursheken kuka ta karashe maganar......"Kashe wayar yay ya mike ciki tashin hankali ya lalubi jallabiyarsa da gajeran wanda yasa gabadaya ma baiyi tunanin wanke najasar dake jikinsa ba ya kama hanyar fita......Najaatu miqewa zaune tayi rai a bace ta kira sunansa"Abbah."! Juyowa yay yana kallonta da fad'in "Najaatu kiyi hakuri kinji ko bari naje na duba yarinyar nan naga halin da take ciki......." Karya ne fa wallahi Ummi lafiyarta lau kawai tana so ta hanaka nutsuwa ne bayan haka kuma tana so ta kuntatawa zuciyata shiyasa ta d'orawa 'yarta ciwo.
A fusace! Yace"Saboda rashin hankali haka kawai sai ta d'orawa 'yarta ciwo ashe kenan abinda Dr ya fad'a karya ne ko? kada ki sake wannan maganar kawai kiyi addua Allah ya bata lafiya." Najaatu sakin baki kawai tayi tana kallonsa ya kama handile zai bude kofa tace"To kada ka fita da najasa yana da kyau ka wanke ta." karamin tsaki yaja ya dawo da sauri ya shiga toilet din, yayi wanka ya fito ya sanja jallabiya da gajeran wando duk tana zaune tana kallonsa yasa kai ya fice daga dakin ba tare da ya tanka mata ba, lallai kawai saboda tace ciwon Ummi karya ne yake jin haushi, lallai babu shakka Zainab tana so ta sanyawa mijinsu rashin nutsuwa, a gida da waje al'amarin gabadaya sai ya tsaya mata a rai ta dinga jin wani irin tausayinsa na ratsa mata zuciya...
*Afuwa Mommy naga Comment d'inki......Tunda Halisa ta ha'kura ta sakarwa Najaatu to ina ganin abinda Zainab take 'karamin alhaki ne, Najaatu ta riga tayi mata illah tunda har ta fahimci cewa itace tauraruwa a zuciyar mijinta to duk wani makircin ta gami da sharin ta ba za suyi tasiri ba dole za tayi ta gaji ta daina*
*Littafin na kudi ne ....*
Koda zaki ganshi a groups na sata ne idan kina bukatar ki biya kudin karatu ga yanda abun yake Vip group #600 normal group #300 account.... 0542382124...Binta umar gtbabk idan katin waya zaki tura kiyi min mgn ta whasap da wannan number.
*07084653262*
*BINTA UMAR ABBALE*
******84 Abbah cikin damuwa gami da mayar da al'amuransa ga Allah ya isa gidan, yanayin yanda yake horn da karfi yasa maigadi ya tashi a firgice!! ya fito da daga dakinsa da toch a hannunsa, k'aramar kofa ya bud'e tare da leka kansa, ganin motar maigidan yasa da sauri ya nufi bakin gate ya fara kokarin bud'ewa, ko 'karasa budewa baiyi ba yasa hancin motar a gidan, maigadin yay saurin ya matsa gefe, nan bakin gate din ya faka motar ya bude ya fito, maigadin ne ya karasa da sauri yana gaishe tare da fad'in "Alhaji ina fata dai lafiya nagan ka cikin dare." Yace."Malam Halliru babu lafiya wallahi yarinya ce bata da lafiya." Malam Halliru yace."Ayya nima dama ganinka a cikin wannan daren yasa na zargi akwai wani to Ubangiji Allah ya bata lafiya." Abbah na kokarin shiga gurin Zainab ya amsa da ameen.......Zainab dasu aunty Balaraba suna zaune suna magana kasa _kasa jin sallamarsa yasa Zainab ta shiga sheshshekar kuka had'e da fad'in "Aunty Balaraba ki cigaba da shafa mata ruwa a fuskarta ko Allah zai sanya numfashinta ya dawo ni kam na fitar da raina da yarinyar nan." Cikin kuka ta'karashe maganar, Aunty Balaraba dake rungume da baby ummi wacce take bacci sai kawai ta shiga shafa mata ruwa a fuskarta da jikinta tana fad'in "Haba Zainab cuta ai ba mutuwa bace yarinyar nan dogon suma tayi zata farfad'o insha Allah."
Zainab na sha'kar hanci tace"Ai abun ne ya tsorata ni wallahi kina ganin fa ko motsi ba tayi." Aunty Balaraba na kokarin magana ya shigo dakin
Zainab a guje taje ta rungumeshi tana kuka na fitar hankali take fadin shikkenan Abban mufida na rasa 'yata gatanan a hannun aunty Balaraba tun dazu ake shafa mata ruwa numfashinta yaki ya dawo."
Cikin sanyi jiki gami da miqa al'amuransa ga Allah ya cireta daga jikinsa ya nufi inda aunt Balaraba ke zaune....Hannu yasa ya kar'bi yarinyar aunty Balaraba na share hawaye tace"Gata nan dai mun rasa abinda ke damunta numfashinta ya dauke ya dawo haka yake gashinan dai yanzu ya dawo saboda ruwan da nake shafa mata a fuska da jikinta."
Ba tare da yace komai ba ya nemi gefan gado ya zauna da yarinyar a hannunsa, aunty Balaraba ita da yar uwarta suka mi'ke simi simi suka fita daga dakin.
Abbah yarinyar ya zubawa ido dake ta faman sauke ajiyar zuciya dalili ruwan da aunty balaraba ke sa mata a jiki mai sanyi ne sai ma ta shiga makyarkyata tana cilla kafafunta da hannuwanta sama kafin ta fara wani irin kuka da atishawa."
Da sauri Zainab tazo ta zauna kusa dashi tare da fadin "Alhamdullhi Allah nagode maka daka dawo min da numfashin yarinta Allah kaine abin godiya."
Kokarin kar'barta take daga hannunsa, ya hanata ido kawai ya tsirawa yarinyar kamar me neman wani abu, yana so ne ya gazgata naganar Najaatu nacewar rashin lafiyar na karya ne sai dai kuma yanda yarinyar ke janyo numfashi da kyar tana atishawa da makyarkyata yasa ya 'karyata maganarta tabbas ciwon Ummi ba karya bane gaskiya ne........Yace." Jeki dauki mata kayan sanyi masu kauri ki shiryata muje likitanta ya dubata." Zainab da sauri ta miqe daga kusa dashi ta nufi drowar kayan yarinyar......Shi kuwa cikin dubara ya cirewa yarinyar kayan jikinta saboda tsananin mugunta da rashin imani aunty Balaraba ta ji'ka mata jikinta jagab da ruwan sanyi......cikin tausayi ya shirya 'yarsa har pampars shi yasa mata, abinda bai ta'bayi ba amma yau yayi a kan Ummi wani irin tausayin yarinyar ne ke ratsa zuciyar
Karbar yarinyar tayi kamar gaske tasa towel ta goya ta......mikewa yay yasa hannu cikin aljihun jallabiyar jikinsa ya dauko wayarsa, number Dr Mahir ya nema yana addua Allah yasa ya sameshi....Cikin ikon Allah kuwa tana fara ringing ya daga, gaisawa sukayi kafin ya sheda masa abinda keda akwai, Mahir yace kawai su sameshi a asibiti.......Dr Mahir ya jima yana duba yarinyar domin sanin abinda ke damunta, tabbas binkicensa bai nuna masa komai ba sai abinda ya nuna masa a baya sai kuma zazzabi da mura daya fahimci sun d'an kama yarinyar suma kuma ba suyi karfi ba amma maganar daukewar numfashi shi dai duk iya binkicen da yayi a kan yarinyar bai ga abinda zai janyo numfashinta ya dauke ba na farko yarinyar bata da sanyi a jiki.... mura mai zafi ko asma da sai sauran cututtukan dake sanya numfashin mutum ya sar'ke! yarinyar nada lafiya matsalar rashin samun ingantaccen nono ne kawai yake damunta
Wannan bayanin shi yayi Abbah Abbas yana sake jaddada masa cewar yarinyarsa lafiyayyace dan duk binkicensa bai ga abinda ya sar'ke mata numfashi har ta suma ba sai dai yanzu daya fahimci shigar zazzabi da mura a jikinta yace." Amma kuma hakan na iya faruwa da yarinyar mussaman idan ta nemi nono a lokacin da take bukata bata samu akan lokaci ba hakan na iya janyowa tayi kuka mai tsanani wanda zai sanya har numfashinta ya dauke "
Abbah ajiyar zuciya ya sauk'e! bayan ya gama jin jawabin Dr mahir din yace." Dr idan na fahimci maganarka kana so ka tabbatar min da cewar Yarinyar nan babu wani ciwo mai zafi a tare da ita wanda zai janyo mata shiga matsalar da muka zo maka da ita kenan." Dr mahir yace."Kwarai kuwa yarinya lafiyarta lau in bayan abubuwan dana fad'a maka a baya suma kuma ina ganin idan an kiyaye to ba za'a sake samun wata matsala ba." Abbah yay shuru yana nazarin maganar ikon Allah dai ya wuce komai amma kuma ya soma hango k'amshin gaskiya a kan maganar Najaatu ta dazu....Ajiyar zuciya ya sauke ya miqawa Dr din hannu tare da fadin Nagode kwarai dr insha Allah za'a kiyaye da dokokin daka fad'a." Dr mahir " Ya miqawa Zainab wata leda da magunguna a ciki yace." Wad'annan magungunan zasu taimaka insha Allah yanzu ma idan kunje gida sai abata maganin mura da zazzabi ne."
Zainab tace"To mungode Dr." Abbah hannu ya sake miqa masa hannu sukayi sallama kafin su fita daga ofis din.....Tun mota yake nazari akan al'amarin tabbas yana ganin zai sanya ido sosai domin ya tabbatar da gaskiyar magana.....maimakon daya sauketa ya wuce gidan Najaatu sai kawai yasa maigadi ya rufe gate din, Zainab na gani haka taji tamkar ta zuba ruwa a kasa tasha dan farin ciki.....Tare suka nufi dakinta ya zauna gefan bed yana kallonta tana ta wani lallaba yarinyar yace ta zauna ta bata nono tukkuna sai ta bata maganinta, ta zauna kusa dashi ta fito da nono tasawa yarinyar a baki, Allah sarki baby Ummi ta kama nono ta dinga tsotsa kamar ba zata bari ba hakika Zainab na zalintar 'yarta.....Sai da ta koshi tukkuna ta cire nonon daga bakinta, ya fito da maganin ya na nuna mata yanda zata bata
Kar'ba tayi a nutse ta bata maganin ya kar'beta daga hannunta, addua yay mata ya tofa mata a jiki sannan ya sata a net dinta ya rufeta da bargo......Zainab kuwa kayan bacci tasa tazo ta kwanta kusa dashi tare da fad'in "Abbahn Mufida ba zaka tafi ba dare yayi fa."
Yace"Zan kwana tare daku domin naga yanayin jikin Ummi.'' Farin ciki kamar ya kasheta tace"To ka kwanta ka huta mana." Yace."Kada ki damu zan kwanta. Shuru tayi tare da rufe jikinta da bargo,
Wayarsa ya dauko ya duba lokaci d'aya da kwata na dare! Yanzu Najaatu watakila tayi bacci kuma bai zama lallai ta bar wayarta a kunne ba, gwada kiran wayar yay sai ta shiga.........Najaatu sai da taci kukanta ta koshi tukkuna taje ta tsarkake jikinta ta dawo ta kwanta da sha'awarta dan gabadaya ta kasa samun nutsuwar da take bukata, so take tayi bacci takaici da bakin ciki ya hanata, sai ta dauki wayarta ta kunna tana dube dube nan taga har d'aya tayi bai dawo ba jikinta yay sanyi zuciyarta tace watakila acan zai kwana kawai kiyi kwanciyarki ki kyaleshi kuma kada ki kira wayarsa......da wannan shawarar take kokarin kashe wayar sai kiransa ya shigo, da kamar kada ta dauka sai dai ta d'aga ciki ciki tayi sallama da fadin"Ya jikin Ummi."
Abbah ya sauke ajiyar zuciya a nutse yace."Da sauki yanzu yanzu muka dawo daga asibiti dama na kira ki ne domin na fad'a miki cewar zan kwana tare dasu saboda gudun abinda ka iya zuwa ya dawo ba dai fata nake wani abun ya 'kara faruwa ba".
Ta daure zuciyarta tace"Eh dama nima abunda nake tunanin kiran ka na fad'a maka kenan babu damuwa ka zauna kawai sai da safe." Tayi gaggawar kashe wayarta dan ma kada yayi mata wata maganar da zata sanya ta fada masa mai zafi............shuru yay da waya a hannunsa yana mamakin katse masa hanzari da tayi, wannan maganar data fad'a ba har cikin zuciyarta ta fad'a ba saboda shi ba yaro bane ya fahimci kamar gatse tayi masa to idan ma hakane baya tunanin zai koma gidanta har sai ya tabbatar da zarginsa.....Wayarsa ya kashe ya dan juya bayansa gurin Zainab inda ita kuma tayi saurin rufe idonta kamar me bacci nan kuwa a kunnanta komai ya faru, murna da farin cikinta sai 'kara nunkuwa suke a cikin zuciyarta.
Kwanciyar rigingine yayi a kusa da ita ya cigaba da nazari da tunanin al'amuran da suke faruwa, da wannan tunanin bacci ya daukeshi.........Kiran sallar farko a kunnanshi ya miqe da sauri ya nufi toilet wanka yayi ya fito daure da alwala, bashi da matsalar kayan sawa tunda ko'ina yana dasu, ya sanja jallabiya ya fita zuwa massalaci.......Zainab yana fita ta tashi da sauri ta bude kofa ta nufi dakin dasu aunty Balaraba suke kwana. Cikin murna da farin ciki take sheda musu abunda ya faru. Aunty balaraba murmushin samun nasara tayi tace"Ai na fad'a miki sharrina yafi kala dubu kinga dai lokaci kankani kin rikita musu lissafi jiya ya yini a kasuwa yau kuma ya kwana a gidanki haka zaki dinga kirkirar abubuwa iri iri duk ranar girkina dan ki raba masu hankali." Zainab tace"Ai naji dadin shawarwarin ki wallahi dama ni babban burina na k'untatawa shegiya." Aunty balaraba murmushi tayi ta miqe ta nufi toilet domin daura alwala Zainab zama tayi har suka idar da sallar suka cigaba da shirye shiryen makirci da sharrin da zasu shiryawa Najaatu......Abbah bai dawo gidan da wuri ba kasancewa ya tsaya gurin jana'izar wani bawan Allah daya rasu a bayan gidanshi a massalaci a kasanar da mutuwar sai ya tsaya akayi jana'iza dashi sannan ya dawo gidan koda ya shiga gidan kai tsaye gurin Halisa ya nufa, Baba Larai na ayyukanta yara kuma basu dade da tafiya makaranta, tsayawa yay suka gaisa da ita kafin ya nufi bedroom din Halisa......Tana zaune a kan kujerar mudubi tana gyara daurin dankwalinta ya shigo dakin sallamarsa ta amsa ya k'arasa bakin gado ya zauna.......Kallonsa tayi cikin nazari da tunani tace "Abbahn Mufida lafiya kuwa? na ganka a hargitse!
Ajiyar zuciya ya sauke tare da fad'in " Jikin Ummi ne ya hargitsani Halisa na rasa abinda ke damun yarinyar nan wallahi daga jiya zuwa yau duk na damu gashi likita yace lafiyarta lau amma kuma Zainab kullum sai ta kirani a waya da daddare tana kuka tana fad'amin cewar yarinyar babu yanda take jiya a rikice na shigo gidan nan sabida ta kira ni tana fad'a min yarinyar numfashinta ya dauke tun farkon dare har sha daya na dare be dawo ba haka nazo na tarar dasu suna shafa mata ruwa a jikinta a daran mukaje mukaga likita ya dubata yake tabbatar min da cewa yarinyar bata da ciwo mai zafi wanda zai sanya numfashinta daukewa na tsawon wannan lokacin.
Halisa mirmushi tayi ta girgiza kanta kafin tace"Yarinyar nan fa lafiyarta lau wallahi uwarta ce ke d'ora mata lalurar 'karya duk dan ta hanaka zaman lafiya sannan kuma bukatarta ta biya ta kuntatawa Najaatu.
Ya dinga kallonta yana nazarin maganarta yace."Yanzu Halisa Zainab sai ta 'kir'kiri ciwo ta d'orawa 'yarta dan biyan bukatarta." Halisa dariya tayi kafin ta ta'be bakinta tace"Gashinan kuwa ka gani ni da kunnena naji suna maganar ita da 'yan uwanta a dazu dana shiga duba jikin yarinyar naji suna maganar to ban fahimta sosai ba sai da kayi min maganar wai ashe a gidan nan ma ka kwana."
Cikin wani irin yanayi Yace."Kika ce kinji da kunnanki suna maganar kan al'amarin.."
"Idan nayiwa Zainab da 'yan uwanta sharri meye ribata wallahi kaji rantsuwar muslumi da kunnena naji suna maganar suna dariya sai da kayi min maganar a yanzu na sake fahimta amma ni ban fad'i maganar dan ka dauki zafi b........ Hannu ya d'aga mata bai bari ta karasa ba ya miqe ya fita daga dakin, kai tsaye gurin Zainab ya nufa, Hayaniyarsu da shewarsu yaji a daya dakin can kunnuwansa suka jiyo masa kukan Ummi dake dakin Zainab da sauri ya nufi dakin yaga yarinyar saboda kuka da mutso mutso har ta fito daga cikin net dinta ga bargon dake jikinta ya toshe mata hanci! da mugun sauri ya ka'rasa inda take bargon yayi gaggawar daukewa yarinyar ta sauke wata zazzafar ajiyar zuciya! gumi hawaye majina duk sun 'bata mata fuska! Abbah hannusa yasa ya dauki yarinyar jikinsa sai kyarma yake ya shiga jijjigata inaa! kamar sake tunzurata yake ta dinga kuka tana yakushin fuskarsa, cikin tsantsar tashin hankali gami da nadamar kar'bar auran Zainab ya fita da yarinyar a kafadarsa
Cin karo yayi dasu sun fito daga dakin dik su ukun a sakamakon jin kukan yarinyar daya cika falon......Zainab a tsorace! ta karasa kusa dashi ta miqa hannu zata kar'bi yarinyar ya wanke fuskarta da wani gigitaccan mari! Gefe guda ta matsa tare da dafe kumatun ta da hannunta jikinta in banda rawa babu abunda yake.....Ya kalli su Aunty Balaraba yace."Wallahi kunji kunya kun zama annoba a guri yanzu da girmanku da komai kuke aikata abu irin na marasa imani! me yarinyar nan tayi muku kuke azabtar da ita! Kuna manya masu shekaru wanda suke sama da nata ba zaku d'orata a hanya mai kyau ba sai ku d'orata hanya mara kyau! hanyar da zata cutar da kanta da abinda ta haifa, hakika zamanku a gidan nan be amfaneni da komai ba sai sharri! ya kalli Zainab dake wani irin kuka na tsoro yace."Zainab ban ta'ba tunanin kishi zai rufe miki ido ki nemi hanyar halakar da abinda kika haifa ba, ashe dama karya kike Ummi lafiyarta lau amma kika dora mata lalura duk dan ki hanani samun nutsuwa shin yanzu meye ribarki nayin hakan? Jiya Dr sai da ya fad'a miki matsalar yarinyar nan ashe kamar 'kara tunzuraki yay kin barta ita kadai a daki tana ta kuka ke kina ta tare da wad'anda zasu kaiki su baro, wallahi in banda darajar mahaifinku da dukkaninku sai na baku mamaki ni ba shashashan namiji bane da zaku dinga wasa da hankalinsa, sabida haka ko wacce ta fita ta bar min gidana zaman ya isa haka, kuma ku sani sai na sanar da Ya sheik abunda ke faruwa." Yana gama maganarsa ya shige ya barsu a gurin....Zainab na wani irin kuka na nadama tabi bayansa....Zubewa tayi k'asan kafafunsa tana kuka hade da bashi hakuri, Abbah ya dinga jin tamkar yayi ta boll da ita gurin, hakuri ya bawa zuciyarsa ya buga mata tsawa tare da fadin"Kar'beta ki bata nono muguwa kawai." Zainab jiki na rawa ta kar'bi yarinyar a hannunsa ta fito da nono tasa mata a baki.........Girgiza kafafaunsa yake yana tunanin irin hukuncin da zai dauka akanta, ba zai saketa ba amma sai ta gane kuranta harshi zata yiwa wasa da hankali lallai sai ya wulakantata dan baya iya had'a kowa da 'ya'yansa.....Zainab kuka take tana masa magajiya gami da kokarin wanke kanta yaki sauraranta data isheshi ma cewa yay ta rufe masa baki ko ranta yay mummunan 'baci! Gum tayi da bakinta ta cigaba da shayar da 'yarta nono.............
*Littafin na kudi ne....!*
Koda zaki ganshi a groups na sata ne idan kina bukatar biyan kudin littafin ga yanda abin yake.....Vip group #600 normal group #300 account.... 0542382124...Binta umar gtbank...Idan katin waya zaki tura kiyi min mgn ta WhatsApp da wannan number
*07084653262*
*BINTA UMAR ABBALE*
85*******'Bangaransu aunty Balaraba kuwa hankali a mugun tashe suka had'a kayansu suka bar gidan cikin nadama gami da dana sanin abinda sukayi dan sunyi masifar tsorata da yanayin 'bacin ran da suka ga maigidan a ciki tabbas daba dan darajar mahaifinsu ba to da babu shakka sun san sai ya dauki mataki a kansu kamar yanda ya fad'a musu fargabarsu daya kada ya sami mahaifinsu ya fada masa abunda ke faruwa babu shakka idan mahaifinsu yaji wannan al'amarin to sai sun fuskacin bacin rai mai tsanani.
Abbah da babbar murya ya gargadin Zainab gami da kafa mata dokoki akan 'Yarsa duk da yasan rai da rayuwa na Allah ne haka kuma cuta da lafiya shima na Allah amma dan ya tsoratar da ita yasa yace mutukar wani abu ya samu 'yarsa tofa ba zai kyaleta ba sai ya dauki mataki a kanta tunda ya gane inda ta dosa wato yarinyar bata itace a gabanta ba kishin jahilci ne yake damunta to kome za tayi taje tayi akan kishinta amma kada ta kuskura ta sake yi masa yawo da hankali ko kuma ta dauki ciwon karya ta d'orawa 'yarsa wannan itace damarta ta karshe idan ta sake ta kuskura ta sake maimaita masa abu makamancin haka to zasuje gaban mahaifinta ya sheda masa abubuwan da faruwa.........Sosai take kuka ta kuma raina kanta da wayonta bata ta'ba tsammani al'amarin zaiyi zafi hakaba hakuri take bashi ya'ki sauraranta sai da ya 'kare mata tanadi tukkuna yayi ficewarsa daga dakin ya barta cikin nadama mara amfani.
Rai a bace ya isa gidan Najaatu a maimakon ya samu sassauci sai ya tarar da wani 'bacin ran dan kicin -kicin ya sameta tunda ta gaishe shi ta tambayi jikin Ummi bata sake masa magana ba fitowa ma falo tayi ta kyaleshi a dakin shi kadai......Takaicin sa ya sake nunnkuwa a gaskiya al'amarin mata yana da wuyar sha'ani tabbas lusarin namiji ba zai iya had'a mata biyu ko uku ba.
Wanka yayi ya kintsa jikinsa ya fito falo ya sameta a zaune tana wasa da d'anta tana murmushi kamar yayi mata magana sai ya rabu da ita, gurin cin abinci ya nufa, a tunaninsa zata zo ta had'a masa abin kari, sai yaga ta kara gyara zamanta, girgiza kansa yay da kansa ya hada tea ya zuba soyayyar doya da kwai a plate a nutse ya gama karyawa ya miqe daga gurun, inda take ya nufa ya tsaya a kanta tare da tsira mata idonsa.
Kasa d'ago kanta tayi ta kalleshi tana dai ganin Inuwarsa tsaye a kanta, yatsun hannuwanta ta shiga wasa dasu kwallah na kokarin zubowa daga idonta tana kokarin mayar da ita.
Gyaran murya yay ya kira sunanta"Najaatu." A hankali ta kalleshi tare da amsawa ciki ciki ta mayar da kanta kasa, Yace."Gaisawa kawai mukayi da juna babu wata mu'amular arziki koda akwai wani dake damunki ne."?
Girgiza kanta tayi tace"Babu abinda ke damuna." Yace."Karya kike ai ba haka fuskarki take ba tunda na shigo gidan nan na lura da canzawarki ko dan na kwana gidan Zainab ne kike fushi! kada ki manta fa na nemi alfarmarki kuma lalura ta wuce komai.
Tace"Haba dai saboda ka kwana a gidanka gurin iyalinka sai naji haushi nifa na baka damar haka wallahi babu komai yau ma kaje can kayi kwanciyarka sai yafi maka akan a kira ka da tsakar dare ace kazo..
Ya dinga kallonta yana nazarin maganarta dik maganganun da take fad'a tana fad'arsu ne iyakacin bakinta amma ba har zuciyarta ba.........."Wannan maganar da kike fada kina fadarta ne iyakacin baki ba har zuciyarki ba na kuma fahimci cewar al'amarin beyi miki dadi ba kiyi hakuri kinji ko Ummi ta samu lafiya insha Allah yau tare dake zan kwana.
Shuru tayi tana dauke kanta, Ya kalli agogo hannunsa ya mayar da hankalinsa kanta da fadin"Zanje kasuwa tunda na fahimci kamar bakya bukatata a gidan....Ba tare da damuwa ba tace"To Allah ya kiyaye hanya." Ya amsa tare da kama hanyar fita, bayansa tabi da kallo tana jin tausayinsa da haushinsa duk wani abun da Zainab takeyi a ganinta duk shine yake bata dama ita kuwa duk tausayinsa da take ba zata yarda ya dinga daukar kwananta yana kaiwa wata ba, da dai da gaske ne yarinyar bata da lafiya sai ta iya hakura amma ko shakka ba tayi Zainab ta shirya mata ma'karkashiya ne......
Abbah cikin rashin walwala ya isa kasuwa gabad'aya rashin walwalar Najaatu ta sanyayyar masa da jiki ya dinga jin shigar zazzabi zazzabi a jikinsa, sai da ya kira wayarta sau biyar kafin a tashi daga kasuwar........Abbah Abbas gudun tsegumi da surutai irin na Yaya Ramlatu yasa bai shedawa mahaifiyarsa abinda zainab da yan uwanta sukayi ba, lokacin dai da ya isa gidan Hajian ke sheda masa cewar basu dade da dawowa daga gidan nasa ba sunje sun duba yarinyar sun sameta taji sauki sosai..............Godiya yayi dan jin cewa sunje duba yarinyar sannan yayi mata sallama ya nufi can babban gidan nasa.
Gurin Zainab ya fara shiga domin ya tabbar da cewa ta dauki maganarsa da muhimanci ko kuwa, a zaune ya sameta a falo da yarinyar a hannunta, yaci kunu sosai kamar bai ta'ba dariya ba, koda ta gaisheshi kin amsawa yayi ya kar'bi yarinyar ya dubata sosai kafin yace."Ina fata dai kin bata magani." Da sauri tace"Eh na bata. anjima zan kara bata na dare." Shuru yay na minti biyu kafin ya miqa mata yarinyar ya kama hanyar fita ba tare da ya sake yi mata magana ba.
A sanayaye ta kira sunansa ya juyo tare da fadin"Menene kuma."? Dan darajar Allah kayi hakuri ka yafe min wallahi bazan 'kara ba nima na gane nayi wauta da ganganci kishi ya rufe min ido ina nema na kashe 'yata." Tsaki yaja mai kar'fin gaske yasa kai ya fice daga falon.....ta rushe da kuka tare da rungume 'yarta hakika wannan fuskar gizagon da yake mata na masifar bata tsoro gashi kullum sonsa da kaunarsa kara karuwa yake a zuciyarta..
Ya jima a gurin Halisa suna hira da ita da yaransa sosai ya samu nutsuwa ganin yaransa na cikin walwala da farin ciki yasa shima yaji duk k'uncin da yake ciki ya dauke ya zauna yana ta saurarar shirmen su yana tambayarsu yanayin karatunsu, gefe guda kuma yana fargabar tunkarar Najaatu dan tsoron shiga gidanta yake saboda ya fahimci acikin fushi take......Halisa ta fito daga daki ta sameshi beda niyyar tafiya tace"Abbahn mufida baka duba lokaci ne tara saura fa." Yay saurin kallon agogon hannusa yace"Kinga wa'inda suka tsayar dani nan kin san fa ni sune sanyin idanuna na gane a gurinsu kawai zan iya samun nutsuwa da farin ciki.
Wannan maganar yasa ta gane cewar akwai abinda ke faruwa tsakaninsa da Najaatu lallai babu shakka Zainab ta samu galaba a kansu, shuru tayi masa domin itakam bata da abin cewa a cikin al'amarin, guri ta samu ta zauna tana kallonsa, sai da ya gaji da kansa ya miqe tare da daukan wayoyinsa dake kan center teble ya kalleta da fadin" Zan tafi." Tace"A gaishe da Najaatu." Mussadiq ya rike hannunsa da fadin"Abbah muje tare." Yace." Akwai skull ka bari sai ranar da babu makaranta zan daukeka na kaika." Su saddiqa suka ce Abbah harda mu ko." Murmushi yay yace"To Allah ya kaimu asabar din." Sai suka shiga Murna dan jin cewar zasu je suga Najaatun su, ya kama hanya da niyyar tafiya suka dinga bashi sakon gaisuwarsu zuwa gareta............
Najaatu tsaf ta gyara gidanta tayi abinci har kala uku sannan ta shirya jikinta cikin atampa 'yar ingila mai ruwan ganye atampar tayi mata kyau kuma d'inkin ya dace da jikinta fetted gwon ne da zif a gaba taji dadin zif din domin dama tana tunanin yanda zata shayar da danta nono, tattare jelolin kitson kanta tayi ta daure da ribbon ta daura dan kwalin atamfar akanta (ture kaga tsiya) tayi d'aurin dankwalin yay mata masifar kyau sosai ta fito falo ta zauna, zuciyarta sai sa'ke-sa'ke! takeyi ganin tara har ta gota yasa ta zauna taci abincinta ta k'oshi sannan koma falon ta kunna tashar tv Sky movies ta kama suna wani film mai suna Aganipath tsohon film ne na amita ta zauna tana kallonta tana lura da yaronta dake gefanta a kwance yana wasa.
Lokacin daya shigo gidan kallon da take ya dauke mata hankali motsin sa taji amma ba taji sanda ya shigo ba, a nutse ta dago kanta ta kalli bakin kofar falon, lokacin ya juya domin rufe kofar koda ya juyo hada ido sukayi yaji gabadaya kuzarinsa ya k'are bata ta'ba kwalliyar data burgeshi irin ta yau ba daurin dankwalinta da yanayin fuskarta daya gani shi ya fahimta dashi cewar akwai tsiya kenan dan fuskarta har yanzu babu sasauci. Barka da zuwa tayi masa ya amsa yana kallonta tare da kallon tv dan ganin wane film take kallo daya dauke mata hankali.
Kusan minti biyu yana tsaye a gurun kafin ya nufi bedroom jikinsa duk a mace ya tsani ya ganta cikin rashin walwala, ya zauna yay tunani da nazari ya gane akan duk abinda takewa fushi! wannan dalilin yasa ya d'aura d'amarar faranta mata rai , tabbas a tsakanin jiya da shekaran jiya Zainab ta shiga hakkinsu dan sai suna daf da biyan bukatarsu take katse musu hanzari yau kuwa duk zai fanshe bashin da ya tara........Har ya kimtsa jikinsa ya fito falon tana zaune a inda take dan ko tunanin binsa dakin ba tayi ba, itama yau akwai abinda ta k'udurta a zuciyarta.
Zama yay kusa da ita yana nani'karta! ta dan gyara zamanta gabanta na fad'uwa, hannunsa yasa ya zagaye 'kugunta ya d'ora kansa a kafadarta a hankali yace."Amarya me zan samu ne."? Cikin basarwa ta zame kafadarta tace"Akwai abinci nayi maka har kala uku sai wanda kake so.....Ya juyo da fuskarta suna fuskantar juna, yanayin kallon da yake mata yasa tsigar jikinta mikewa, kauda kanta tayi tana dan gyara zamanta, hannunsa yasa ya tuge daurin dankwalinta ya ajiye gefe da fad'in "Tunda na shigo naga wannan daurin dankwalin nasan akwai sauran rigima ashe baki huce ba nifa dana kwana da Zainab ba wani abune ya shiga tsakanina da ita ba."
Cike da mamaki take kallonsa tace" Nima ai bance kayi wani abu da ita ba dama ai nasan zaka kula da baby Ummi ne yau ma kuma nace kaje ka kwana dasu wallahi ban damu ba."
yana hargitsa mata jiki yace." Baby Ummi ta samu sauki yau babu inda zanje insha Allah muna tare har gari ya waye." Humm! kawai tace ta dauki dankwalinta zata daura, kar'bewa yay yace kiyi zamanki a haka inason wannan kitson yayi kyau." Murmushi tayi ta dauke kanta,
Gefan kumatunta ya sumbata yace."Muje ki bani abincinki mai sadi da gamsarwa! Ba tayi musu ba ta miqe shima ya miqe da sauri ya rike hannunta suka nufi gurin cin abincin..........Tsaf ta hada masa abincin ta tura a gabansa yana lumshe mata ido yace tare zamu ci ko'' Girgiza kanta tayi tace"Ni Tuntuni naci abinci." Girgiza kansa yayi ya gyara plate din abincin tare da bisimillah ya fara ci a nutse, tana kallonsa ta gefan ido sai kallonta yake kamar me? koda wasa taki kallonsa ballantana ta sakar masa fuska, sai da ya kammala tukkuna suka nufi falo, nan ma ya dinga janta da hira wai dole sai ta bashi labarin film din da take kallo, ba ta'ki ba tiryan tiryan ta shiga bashi labarin film din yana kallonta sha'awarta na kara tsananta a tare dashi.....Da kyar ya bari goma da rabi tayi musu a falo yace ta tashi suje su kwanta, ta dauki d'anta ta bi bayansa,
Sai da ta gyarawa Daddy shimfida tukkuna ta shiga toilet ta sake sabon wanka, ta fito ta shirya jikinta cikin kayan bacci duk akan idonsa, tun kafin ta k'araso bed din kamshin turaranta ya rud'ashi tana zama ya kashe bedlamp janyo ta yay ya wani qamqameta yana sansana sassan jikinta, hannayensa duk biyun yasa ya kama Brest dinta yana murzawa had'e da lasar wuyanta yana kokarin kwantar da ita ta dakatar dashi da fadin....."Nifa ba zan yarda a tayar min da hankali da karshe a tafi a barni da wahala ba wannan dalilin yasa nace kayi zamanka gurin jinyyar baby Ummi tunda na fad'a maka gaskiyar magana kace k'arya nake......
0 comments:
Post a Comment