Shuru sukayi na minti biyu kafin kira ya shigo wayar Munira koda ta duba sai taga Bash ne da sauri ta dauka tana tambayarsa inda yake, yace yanzu haka yana masaukinsa yaje ya kama daki a hotel saboda haka gobe da wuri ta shirya su zasu tafi a 'karshe yace ta bawa Naja'atu wayar zasuyi magana....Cike da zumudi ta kar'bi wayar ta kara a kunnanta murya 'kasa-'kasa tayi masa sallama Bash jin muryarta a narke ya sake tayar masa da feelings ya rungume pillow hade da matse shi a kirjinsa yana ji tamkar ita ya rungume a jikinsa, ya shiga yi mata bayanin yanda sukayi dasu baba malam...Naja'atu ta nuna farin cikinta sosai da sosai dan bata ta'ba tsammanin iyayen nata zasu amince mata da auran Bash din ba.....Sosai ta saki jikinta dashi a waya suka dinga hira tana kyalkyala dariya hade da sake jin tsantsar kaunarsa na ratsa jikinta, Hakika Bash ya isa soyayya kuma yasan matakan sace zuciyar mace shiyasa lokaci guda ya sace raunanniyar zuciyar Naja'atu da salon soyayyarsa.....Nan Hajiya ta sauko ta samesu ta tana waya tana jin muryar hajian suna magana da Munira amma tsabar shau'kin hirar soyayyar da suke da Bash yasa ta gagara juyowa ballantana ta fahimci maganar da hajian take...Munira mikewa tayi ta nufi wani daki dake cikin palon nan hajia tace su shiga su kwanta Naja'atu motsi kasa yi domin bata so ko kadan tayi missing din kalma guda dangane da kalaman da Bash ke mata.
Munira har tayi wanka ta shirya jikinta naja'atu bata shigo ba to itama duk dare sun saba waya da Muktar dinta tasan yana can yana neman wayarta zaiyi tunanin koda wani take hira sai ta fita palon tace" sarkin soyayya yana da kyau nima ki bani wayar naji muryar masoyina." Cike da shagwaba tace"Sweetie kaji Munira tana min gori akan waya ko. Bash yayi wata birgima akan bed din da yake kwance yasa hannu kan katuwar jijiyarsa data mike cikin sar'kewar murya yace."Darling bata wayarta insha Allah gobe kafin mu tafi zan baki daya daga cikin wayoyina sai mu dinga gaisawa da juna kafin Allah ya mallaka mana junanmu." Tace"To godiya nake sweetie Allah ya kara mana kaunar junanmu." a sar'ke yace."ameen babyna ammafa yau da kyar zan iya bacci dan gabadaya kin tayar min da sha'awa gabana ya mike sosai ke kadai nake bukata beb." Wani irin yanayi ta shiga jin abinda yace sai itama taji tana sha'awar kadaicewa dashi lumshe idonta tayi a sanyaye tace" Nima ina cikin kewarka Bash sai dai muyi hakuri da juna har sai sanda Allah ya mallaka mana junanmu." Bash ya sauke ajiyar zuciya yana sake danne joystick dinsa dake ta faman motsi tana kara hawa yace."Yanzu ba zaki taimaka min da wani abuba ki dauki hoton nononki yanzu ki turo min dashi ta whasap din Munira nasan kallon breast dinki zai sanya na samu sassauci."
Gabanta ya tsananta faduwa jin abinda yace murya na rawa tace"Kayi hakuri Bash ba zan iya ba ka bari na zama mallakina zakiyi duk abinda kake so dani." Sai ta kashe wayar tana kallon munira wacce ke tsaye tana jin muryar bash din sama sama da abinda yake bukata a gurin kawarta...Tace"Haba Naja'atu meye dan kin tura masa brest dinki kece fa kika tayar masa da hankali ba sai kiyi kokarin kawo masa nutsuwa ba wallahi tun yanzu ki kama zuciyarsa a hannuki dan na fada miki tarin 'yan matansa idan kika sake kika zauna gardama to zaki sha mamaki.''
Naja'atu shuru tayi tana tunanin maganganun Munira anya kuwa zata iya daukar hoton nononta ta tura masa, gaskiya ba zata iya ba, Mikewa tayi hade da mikawa Munira wayarta ta nufi daki, munira tabi bayanta da kallo tana ta'be bakinta ita a ganinta ba laifi bane dan budurwa ta nunawa saurayi wani sashe na jikinta ai duk a cikin so ne( 'kalubale gareku 'yan matan da zawarawan da suke da irin wannan d'abi'a wallahi duk saurayi ko bazawarin da zaice miki yana so yaga wani bangare na jikinki to ba sonki yake ba dan iska ne yana so ku watse ne a waje koda ya aureki auran ba zaiyi qarko ba dan zargi ne zai shiga a tsakaninku ayi ta samu matsala ba'a namiji dan iska sai mace mutukar kika bada 'kofa to shi kuma namiji dama haka yake so zai shigo miki da iskanci iri-iri duk iskanci namiji idan bai ga kofa ba dole ya kyaleki)
Washe gari tsaf suka shirya Naja'atu da Munira suna fitowa palo tayi tozali da 'Ya'yanta a zaune Baba larai ta kawo su....Sai dai yanayin yanda taga fuskokinsu cikin rashin walwala yasa jikinta yayi sanyi....Ta zauna a hankali tana rike hannun Mussadiq da fadin yaushe kuka zo.? Yaron babu walwala a fuskarsa ya gaisheta..Saddiqa da mufida suma suka gaisheta babu walwala a tare dasu ta amsa cikin damuwa da yanayin data gansu a ciki.
Baba larai cikin ya'ke da kokarin danne damuwarta tace"Naja'atu banji dadin abinda kikayi ba wallahi ashe duk abinda nake fada miki a gida ba kya dauka shuru kawai kike min ashe ke kin san abinda kika shiryawa kanki da 'kuruciyarki da komai zaki 'bata rayuwarki."
Zum'bura baki tayi tace"Dan Allah baba larai mu bar maganar nan ta riga ta wuce hajiya ma tace a daina tayar da ita duk abinda ya faru Allah ne ya hukunta amma ku daina dora laifi a kaina." Baba larai tace"To Allah ya huci zuciyarki naga kamar bakiji dadin maganata ba, dama Alhaji ne yace a kawo miki kayanki gasu can a gefe guda."
Kallon inda kayan nata tayi taga akwatin nan lefanta da sauran kayanta na gidan dauke kanta tayi ba tare da tace komai ba....Hajiya ce ta sauko daga sama ganin Larai da yaran a zazzaune yasa ta saki fuskarta ta zauna kan kujera suna gaisawa da larai hade da tambayarta hidima da yara....Larai tace alhmdullhi sannan ta fada mata abinda ya kawota gidan
Hajia tace"Hakan yayi dama nayi tunanin wanda zan tura ya kwaso mata kayanta to Allah yasa haka shi yafi alkairi." Larai ta amsa da amin....Saddiqa ce ta mike fuskar nan ta a had'e ta kalli su Mussadiq da fad'in ''Ku taso mu shiga gidan Baba malam." Yaran suka mike da sauri....Hajia tace"A'a kishiyata kumbure kumburen me kikeyi ko gaisuwa babu." Saddiqa ba tare da ta kula ta ba tasa takalmanta ta fice daga palon tana kokarin mayar da kwallar dake so ta zubo mata....Gani take kamar hajian ce ke daurewa Naja'atu gindi tana abinda take so! hajia a maimakon ta nuna damuwarta dangane da faruwar al'amarin sai taga kamar ma murna take tana nunawa duniya kamar ba itace ta haifi Abbansu ba...........Baki a sake suka bi yaran da kallo har suka fice daga palon.
Baba Talatu na zaune a tsakar gida bayan sun gama karya kummalo ita da baba malam suna tattauna al'amuran da ya shafesu baba malam yana yi mata bayanin manufar Bash akan Naja'atu, Baba Talatu ita dai kwata kwata al'amarin be kwanta mata a rai ba saboda kallo guda tayi wa yaron taji ba tayi na'am dashi ba dalili ganin yanda le'bunansa sukayi ba'ki'kirin hakan ya nuna mata cewar yaron na shaye shaye dan duk wanda yake shaye shaye to yakan fita daban da sauran mutane bayan haka kuma yanda yake sinne kansa sam yaki yarda su hada ido hakan yasa ta fahimci kamar akwai alamun rashin gaskiya tare dashi, to ganin yanda maigidan nata yayi na'am da yaron ne yasa tayi shuru ba tace komai ba amma gabadaya al'amarin be kwanta mata ba.....Su saddiqa suka shiga da sallama a bakinsu suka samu guri suka zazzauna ko wanne fuskarsa babu dadi...Baba malam ya dinga tsokanarsu kamar yanda ya saba amma babu wanda ya tanka masa karshe ma Saddiqa fashewa tayi da kuka ta nufi daki ta kwanta a gado tana kuka....Baba Talatu ta shiga goge hawaye tana fad'in "Ai yarinyar nan Naja'atu tasa zuciyoyin yaran nan a cikin masifa da damuwa Allah ba zai barta ba sai ya saka musu abinda tayi musu sabida taga suna kaunarta shiyasa take musu abinda ta gadama to babu komai Allah ya kawo musu wacce zata tallafesu." tana kuka sosai take maganar...Baba malam yace."Kada ki sake yin wannan furucin akan yarinyar nan ki barwa Allah ikonsa domin babu wanda ya isa yaja da abinda ya zartar muna so naja'atu ta zauna da uban yaran nan Allah bai kaddara hakan ba dabadayanmu bamu san abinda yake lullu'be ba saboda haka dukkanimu sai mu taru muyi hakuri mu dauki kaddara da ce cewar haka Allah ya nufa amma kada ki sake kiyi wa yarinyar nan baki."
Baba talatu ta mike tana goge hawaye da gefan zaninta ta shiga kicin ta dauko kunu cikin kofin silba ta ajiyewa mussadiq a gabansa tace"Dauki kunu kasa kaji ko ko zaku ci awara." Mufida ta d'aga kanta tana share fuska, kicin din ta koma ta dauko awara me yawa a cikin silba ta ajiye musu a gabansu ta nufi dakinta ta rarraso saddiqar suka fito tare....Baba malam na kokarin fita su Naja'atu suka shigo gidan sai ya koma ya zauna..Baba talatu kauda kanta tayi daga inda suke Baba malam ya nuna musu gefan tabarmar da yake zaune....Naja'atu kamar ba'kuwa taje ta zauna munira ta zauna a kusa da ita suka shiga gaishe dashi.....Cikin kulawa ya amsa musu suka juya suna gaishe da baba talatu ciki ciki ta amsa hankalinta na kan mussadiq tana gyara masa awarar dake gabansa
Shuru gurin yayi naja'atu sai kokawa take da zuciyarta dan kuka ne yake kokarin kwace mata ganin yanda iyayenta nata keyin baya baya da ita sai kace basu santa ba....Abbah magaji ne ya shigo gidan da shirin tafiya kasuwa....Naja'atu tunda ya shigo gabanta ke faduwa ta kasa hada ido dashi saboda tsabar tsoro murya na rawa take gaishe shi ba tare daya kalleta ba ya amsa kana ya shiga gaishe da iyayensa...Baba malam yace"Dama inaso mu tattauna maganar yaron nan bashir da kai." Kai tsaye yace."Malam bana cikin wannan al'amarin sabida bana so nan gaba wani abu ya faru sunana ya fito idan Naja'atu ta za'bi Bashir ya zama abokin yaruwarta to ina mata fatan alkairi." Baba malam ya 'bata rai yace."Wannan wace irin magana ce ka keyi meye aibun yaron? kai tsaye yace"Bashi da hali mai kyau ni na gani da idona kuma na sheda shiyasa nace babu ruwana." Malam yace."Komai munin halinsa muna masa fatan shiriya akwai matasa da yawa wad'anda suka zama wani abu a duniya bayan a can baya sunyi gagara Allah ya shiryesu sun koma salihai masu tsoron Allah saboda wannan dalilin naka ba zai hanamu mu dauki naja'atu mu bawa yaron nan ba domin ita shiriya ta Allah ce muna addua Allah yasa sanadiyar auran nan ya gyara kusakuransa." Abbah magaji ya sauke ajiyar zuciya had'e da mikawa da niyyar tafiya yace"To Allah yasa haka shine yafi alkairi ni zan wuce kasuwa." Baba talatu tayi masa fatan dawowa lafiya baba malam ya mike suka fita suna sake tattauna maganar.........To Bash bai zo gidan ba sai bayan sallahr azuhur tukkuna sai da ya gama yawace yawacen sa tukkuna ya shiga unguwar lokacin Munira ta shirya tsaf shi take jira ita kuwa naja'atu cike take da alhini da damuwa dan har kusan rungume juna sukayi ita da Bash din sabida tsabar shau'ki da sha'awar junansu da suke....Bash ya dauki daya daga cikin manya manyan wayoyinsa ya bata tare da sa mata sabon sim card tayi ta masa godiya kana ta rakashi har cikin gidan alhaji yayi musu sallama suka fito suka shiga gidan malam...Bash gurin malam kawai ya samu cikakkiyar kulawa baba talatu kam kin fitowa tayi tana daki ta amsa gaisuwarsa har suka fita daga gidan bata fito ba.
Naja'atu yini tayi a kwance dan bayan tafiyarsu Bash din kasa zama tayi gidan malam sabida babu fuska gurin matar gidan sai ta tattara ta bar gidan ta nufi gidan alhaji dama duk wani kayanta na gidan, ta shiga daki ta kwanta cike da damuwa gabad'aya halin ko in kula da baba talatu take nuna mata shine ya tsaya mata a rai.
Sai yamma can ta fito palo ta zauna kusa da hajia suna d'an ta'ba hira hajia Abu macace mai mai da d'an wani nata kwata kwata bata 'kullaci naja'atu ba wai dan ta'ki zama da d'anta gabad'aya ta dauki a'lamarin a matsayin qaddara.
Kamar koda yaushe hakane ya kasance bayan sun taso daga kasuwa kofar na'isa suka nufa shida Salim dake driving dinsa, kasancewar lokacin sallar magariba yayi yasa basu shiga gidan ba sai bayan da suka gabatar da sallar tukkuna suka nufi gidan harda Alhaji wanda suka hadu a massalacin....Naja'atu ce kad'ai a palon hajia ta shiga sallah! Alhji gaba yayi Abbah Abbas da Salim suka tsaya a gurin Hajia Rabi suna gaisawa...Naja'atu na ganin shigowar Alhaji cike da ladabi ta gaishe shi ya amsa cikin kulawa had'e da kokarin hawa samansa........gyara zamanta tayi ta cigaba da latse latse a wayarta ita da Bash suke hira sai zantukan soyayya yake mata tana jin dadi....Hancinta ne ya shaqo mata kamshin turaransa, tayi saurin dago kanta, wayar ce ta kusa faduwa tayi saurin ri'kewa gabanta ya wani fad'i! shaf ta manta yana zuwa gidan da irin wannan lokacin da tuntuni ta bar palon dan bata kaunar abinda zai had'a fuskarta da tasa...Kallo d'aya yayi mata ya kauda kansa yana bin palon da kallo babu hajia a gurin...Ya juya bayansa yana kallon Salim daya shigo yace."Haura sama kacewa hajia gani nazo zamu gaisa ba zama zanyi ba." Salim da sauri yace"To Kawu." Saman ya nufa yana dan satar kallon inda naja'atu take zaune.
Kujera ya samu ya zauna ba tare da ya kalleta ba, ita kuwa gabadaya ji tayi ta muzanta simi-simi ta mike da wayar ta ta nufi dakin da take jikinta duk ya mutu ta rasa me yasa Abbah Abbas keda kwarjini mutukar yana guri takan rasa karsashi da nutsuwar zuciya...Daf da zata shiga dakin taji gyaran muryarsa hade da kiran sunanta, Gabanta na faduwa ta juyo amma bata yarda ta hada ido dashi ba, Yace."Baba Larai ta kawo miki kayanki ko." Kanta ta d'aga masa, Yace."Okey ki duba da kyau abinda baki gani ba naki sai kiyi magana a kawo miki." A sanyaye murya na rawa tace"To." ta juya da sauri ta shiga dakin, zama tayi gefan gado tare da tsirawa fuskar wayar hannunta ido! shin wai shi Abbah Abbas din nan wane iri ne? tayi masa laifi amma sai tausasa mata yake kamar ma yana nuna abunda tayi bai dameshi ba, tausayinsa taji ya kamata sai ta kwanta tana hawaye tasan dai daurewa kawai yake a yanda yake da son 'ya'ya dole yaji ciwon lalacewar cikinsa aikuwa tunda taga bai dauki abin da zafi ba zata yi masa text ta bashi hakuri ta kuma tabbatar masa da cewar ita bata sha komai ba dan ta zubar masa da cikinsa cikin ya zube ne sakamakon irin 'bakar wahalar data sha lokacin zuwanta jos.....Da yake tana da numbarsa a kanta sai kawai tasa a sabuwar wayar tata tayi serving ba tare da tunanin komai ba ta shiga rubuta masa text kamar haka.
_Assalamu alaikum Abbah Kayi hakuri da abubuwan da suka faru tsakanina da kai wallahi nima ba'a son raina ba hakan ya faru kayi hakuri ka yafe min. sannan inaso in tabbatar maka da cewar wallahi ban sha komai ba domin na zubar maka da ciki ba Allah ne ya aiko da tsautsayi a kansa kayi hakuri da abunda Allah ya qaddara a tsakaninmu ina mana fatan alkairi tare da fatan Allah yasa haka shine yafi alkairi."_
Tura text din tayi ta ajiye wayar a gefanta tana adduar Allah yasa idan ya karanta yayi mata kyakykyawar fahimta kuma yace ya yafe mata
_*Sun tanadarwa da mata kayan gyaran jiki masu kyau da inganci magungunansu babu almundahana a ciki mutukar kika fara amfani da ingantattun magungunan company manzil alwafir to ba zaki daina ba saboda ingancin magungunansu ko wace matsala kike fama da ita mutukar ta shafi zamantakewar auranki manzil alwafir zasu share miki hawaye da akwai gruops na mussaman da suka bude domin taimakon mata masu fama da matsaltsalo a gidan auransu idan kanki na cikin duhu mutukar kinyi rijistar dasu to kukanki ya 'kare idan kina bukatar kiyi rijistar sai kiyi magana.*_
51
Naja'atu Kasa fitowa palon tayi har sai da ta tabbatar da cewar ya tafi sannan ta fito da sanyayyan jiki ta zauna kan kujera tana sake duba text din data tura masa....Hajia ta kalleta a tsanake tace" Naja'atu ki kwantar da hankalinki kinji ko kada ki damu da yanayin rayuwar da Allah ya shirya miki mu bamu dauki al'amarin da zafi ba ki saki jikinki a nan gidan komai kike bukata ki fad'a min insha Allah zan share miki hawaye da nan gidan da gidan Malam Sani duk d'aya ne zaki zauna a hannuna har sanda Allah yasa kika 'kare iddarki sai kiyi aure ga dukkanin mijin da Allah ya za'ba miki gabad'ayanmu muna yi miki fatan alkairi da adduar za'bi nagari." Kasa daurewa tayi ta kalli Hajian tana share hawaye tace"Hajia nagode sosai da karamcin da kukayi min nima ina neman afuwarku a bisa abinda da ya faru kuma inaso in tabbatar miki da cewar wallahi ban zubar da ciki da kaina ba tsautsayi ne ya ritsa dashi koda can da nake ikirarin zubarwa bazan iya ba kawai dai ina fad'a ne amma wallahi bani na zubar ba wahala ce tasa ya zube." Hajia Abu tayi murmushi tana girgiza kanta tace"Kada ki damu Naja'atu kinji na amince da maganarki kan cewa baki zubda ciki ba, idan Allah ya qaddara zamansa a jikin ki komai abu sai kin haifeshi sannan kuma zaki iya haifarsa ya d'auke abinsa sabida haka ki kwantar da hankalinki dama can Allah bai nufa abinda ke cikin naki zai taka kasar duniya ba muna rokon Allah ya mayar muku da alkairi gabadayanku. Cikin shehshekar kuka ta amsa da ameeen..Hajiya tace"Ga abinci can yanzu Magajiya mai aiki tazo ta ajiye yana da kyau kije kici ki kwanta ki samu nutsuwar zuciya." A sanyaye ta mike ta nufi inda kololin abincin suke a ajiye.
To har tayi shirin bacci ta kwanta ba taga amsar sa ba, sai taji rashin dadin abin tana tunanin ko bai yarda da maganar ba koda yake dama tasan da kyar idan zai yarda da cewar ba ita ta zubar da cikin ba ita dai Allah yaga zuciyarta bata zubar da ciki ba duk wanda ma zai zargeta ya zalince ta( Magana zarar bunu naja'atu ke kika furta sai kin zubda ciki dan haka da yawa mutane zasu karyata maganarki ta cewa bake kika zubda shi ba)
Video call d'in da Bash yayi mata ne yasa ta manta da damuwar dake damunta suka shiga soyewa ita da masoyinta, Tana kallon Bash daga shi sai gajeran wando faffadan kirjinsa mai dauke da gashi ba'kikikirin na kara d'imautata sha'awa da sonsa na 'kara ninkuwa a zuciyarta, to shima Bash din nasa 'bangaran hakane dan shi al'amarin nasa ya fi nata tsanani jijiyarsa wacce ta mi'ke a cikin gajeran wandonsa ya shiga nuna mata yana lumshe mata ido wai ta taimaka masa ta tu'be kayanta ya dinga kallonta a haka ko zai samu satisfaction! a tsorace! ta kashe wayar gabanta na fad'uwa! Gaskiya Bash yana da katuwar jijiya ta tsorata mutuka da ganin girmanta jikinta ya shiga kyarma tana tunanin ranar da zai burma mata ita a jikinta...Bash kuwa ganin ta kashe data ne yasa a gigice ya shiga kiran wayarta kin d'agawa tayi sabida tsoro anya kuwa ba zata taka masa burki ba kuwa kamar abinda yake yi yayi yawa bashi da kunya ko kadan...Maganar Munira ta tuna inda take ce mata sai tayi da gaske a kan bash din saboda idan ta tsaya wasa to 'yan matansa dake rububinsa zasu kwace mata shi, tana son Bash mutuka amma kuma bata so ya dinga nuna mata zulamarsa a fili sai taga kamar sha'awarta yake ba sonta yake ba, amma kuma a duk sanda ta tuna da kalaman soyayyar sa da al'kawarikan da yake mata sai taga tamkar tafi kowace mace dace da samun masoyi mai sonta da kaunarta dan Allah....Pillow ta rungume tana sauke numfashi a hankali a hankali bacci ya dauketa mai cike da mafarkin Bash da soyayyarsa.
Kamar dai yanda ya saba zama a palo duk daran duniya ya duba loptop to yauma hakane yana zaune a palon shi kadai da loptop a cinyarsa yana dubawa akwai sa'konni da yawa sabida ya kwana biyu bai duba ba shiyasa hankalinsa ya dauke sosai ko tunanin Halisa bayayi wacce take can tana jiran shigowarsa dan a matse take da sha'awa dalili koda suka je saudia tsayin sati biyu da sukayi sau biyu kacal ya kusanceta al'amura suka rikice shikkenan ta rasa gane kansa idan ta ganshi a kwance taje ta nema shi baya bata had'in kai sai yace ta rabu dashi da abinda ya dameshi idan ta tsananta sai yace shifa yazo garin ne domin ya kad'aice da Ubangijinsa ba jima'i ne ya kawo shi ba. Hakuri takeyi ta kyaleshi amma gaskiya tana cutuwa, to ganin sun dawo gida ne yasa ta bankad'i magungununta na mata ta tsumu sosai da sosai tana adduar Allah yasa ya bata had'in kai ta fito daga dakinta cikin 'yar mitsitsitar riga cinyoyinta duk a waje ta fesa turaran da yake saurin dauke masa a hankali...Kusa dashi tazo ta zauna tana shafa gadan bayansa had'e da sumbatar gefan fuskarsa....Ko gezau beyi ba hankalinsa na kan loptp dinsa..Sai kawai ta shiga kokarin dauke masa loptop din daga cinyarsa, tsawa! yayi mata da fad'in ta matsa daga kusa dashi ta kyaleshi aiki mai muhimanci yake." Halisa ta shiga mamakin abunda yayi mata! A fusace! tace"Wai dan Allah me kake nufi dani ne? Na lura ka tsiro da wasu halaye wanda ban sanka dasu ba shin ni me ya shafeni kuma da kake kokarin huce fushinka a kaina? tunda yarinyar nan Naja'atu ta aikata maka abu kake jin haushina sai kace nice nayi maka kana kokarin danne min hakkina haka akeyi ? kafi kwana goma baka neme ni ba ko na nema ka baka kulani ya kake so nayi." Murya na rawa ta karasa maganar.
Shuru yayi mata ya cigaba da dube dubensa...Halisa ta sha'ka sosai da sosai ta dinga sakin maganganun da ranta yake so tana kuka amma d'an tahalikin nan ko kallonta baiyi ba cike da tsantsar tashin hankali ta bar gurin, ta shiga dakinta ta zabga uban tagumi tana tunanin masifar data rikito mata, to wai shin me hakan yake nufi ne?? Zuciyarta tace Asirin da ki kai masa ne ya karye sai kin sake wani!!! Idan haka ne kuwa tabbas ba taga ta zama ba! za tayi iya hakura da duk wani hukunci da zaiyi mata amma banda horon hana ta hakkinta gaskiya ba zata iya da wannan ba a halin da take ciki tana ji tamkar taje ta janyo shi dole yazo yayi mata dan yanda take tsiyaya Allah ne kawai zai mata magaji...Kwanciya tayi tana kuka takaici kamar ya kasheta, da dai ta kasa hakura sai ta mike kamar bugaggiya ta koma polon nan ta tarar babu shi a gurun ya kashe fitila yayi shigewarsa dakinsa yasa key...bugu ta dinga yi yana jinta ya shareta dan mugun haushinta yake ji yana ganin kamar itace tayi masa laifi ba Naja'atu ba!( Humm! Halisa ashe tsugune bata kare miki ba koda yake hausawa nacewa idan zaka gina ramin mugunta ka gina daidai misali dan watarana kaine zaka fada ciki)..... Tsaf yayi shirin baccinsa ya kwanta kan bed da wayarsa a hannunsa yana kokarin kashewa ya lura da text din Naja'atu, a nutse ya shiga yana dubawa, Ya jima yana nanata karanta text din yana mamakin hakurin da take bashi, to meye ma'anar hakurin da take bashi....? Ciki dai yasan ita ta zubar masa saboda ita da kanta ta tabbatar masa da hakan lokacin yana saudia sai yanzu kuma da bukatarta ta biya tazo tana bashi hakuri! Baya tunanin zai iya zama da kowace irin mace mutukar zata salwantar masa da albarka da Allah ya bashi komai son da yake wa mace zai iya rabuwa da ita har abadah...Najaatu tayi nasara a kansa sai dai kawai yace Allah yasa ka masa....Numbar yabi ya rubuta mata amsa kamar haka.
_"Babu komai kada ki damu magana ta wuce a gurina."_
Yana tura text din ya kashe wayar tare da gyara kwanciyarsa ya rufe kafafunsa da bargo yana addua a cikin zuciyarsa.
Halisa da kyar ta iya samun bacci a daran koda asubah ma da ya shigo dakin so tayi ta ri'keshi ta karya masa alola yayi gaggawar yaki ce ta daga jikinsa ya fita daga dakin, shifa gabad'aya sha'awar sex din a ka cire masa daga cikin ranshi tunda abun nan ya faru ya daina jin sha'awar komai na rayuwa abinci ma dan ya zama dole ne yake tsayawa yaci.....Halisa ba tare da tayi yunkurin tashi taje tayi alwala ba ta dauki wayarta ta shiga kiran Aminiyartata Ramlatu.....Yaya Ramlatu na kokarin tada sallah taji ringing din wayarta sai da gabanta ya fadi kafin ta dauki wayar tana dubawa cikin zuciyarta tana fadin"Allah yasa ba mutuwa akayi ba kiran waya da asubah....Ganin numbar Halisa yasa gabanta ya sake faduwa da sauri ta kara wayar a kunnanta tare da zama a bakin gadonta.
Halisa sai da taci kukanta ta koshi tukkuna ta warwarewa Ramlatu abinda ke faruwa!!! Ramlatu tace"Ni wallahi na dauka wani gagarimun abune duk kin sa gwiwata ta sage." Halisa tace"Ni kam gagarimun abune a gurina Yaya Ramlatu ke naga dama ai wannan al'amarin kamar be dame ki ba kina kallonmu muna fad'i tashi gurin shaye shayen magani sai da kiyi ta ingiza mu kina zaune a guri daya ni yanzu na kira ki a waya ne muyi shawarar yanda za muyi dan wallahi gabakid'aya d'an uwanki ya rikice min na rasa gane kansa da gindinsa tunda al'amarin nan ya faru shikkenan ya sanja hali sai kace ni nayi masa laifi.....Ramlatu tace"Ni kam wannan masifa ta Abbas ta isheni wallahi haba jama'a ayi tayi masa magani ana jifansa da asiri kamar ba'a jikinsa ba daga zarar aiki yayi kyau sai warware shin yanzu ya kike so ayi dan wallahi gabadaya tunani na ya kare kan al'amarin nan."
Halisa tace"Nifa babban abinda yake da'ga min hankali kin had'a shimfida dani da yake idan babu wannan harkar ina tunanin zan iya bin maza." Yaya Ramlatu tace"Subahanallahi!( Duk macan dake yawace yawace na bin bokaye da malaman tsubbu watarana sai tayi tunanin aikata zina koda kuwa mijinta na dauke mata dukkanin lalurarta akwai sanda wani bokon zai bukaci kasantuwa da ita domin biyan bukatarta Allah ya tsare mu ya kare mu daga sharrin duniya) Yaya Ramlatu ta cigaba da cewa" Haba Halisa kada laifukan naki suyi yawa mana ki daina maganar aikata zina zaki zubar mana da mutunci abinda za'ayi yanzu idan ya fita kasuwa ki fito da wuri muje gidan 'Yar Sa'adu ko za'a dace ta baki maganin da zaki dinga sa masa a abinci yana ci wanda zai dinga tayar masa da sha'awa kinga dole idan sha'awa ta dameshi ya kusanci inda kike."
Halisa ta share hawayenta tace"To wannan shawarar taki tayi ma'ana aikuwa yana tafiya kasuwa zaki gan ni a gidanki.
Sallama sukayi da juna Halisa ta d'an ji sassauci a zuciyarta ta mike ta nufi toilet domun daura alwala lokacin garin hr yayi haske.
'Bangaran Naja'atu kuwa bayan ta idar sallahr asubahi kamar yanda ta saba sai ta kunna wayarta tana kunnawa kuwa text ya shigo hannu na rawa ta shiga tana dubawa, wani irin farin ciki ne ya lullubeta ganin amsar da ya bata, sai taji hankalinta ya kwanta sosai dan dama bata so kwata kwata ya 'kullace ta ko kuma ya dinga kallonta a matsayin wacce ta aikata masa mummunan ta'addanci.
To kamar yanda Halisa ta fad'awa Yaya Ramlatu hakane ya kasance maigidan da yara na fita itama ta kintsa jikinta a gurguje ta fito ta samu baba Larai na goge a palo tace mata za taje unguwa, Baba larai tayi mata fatan dawowa lafiya ta juya ta cigaba da aikinta.
Ba suja wani dogon lokaci ba suka nufi gidan 'Yar sa'adu yau ma kamar koda yaushe 'Yar sa'adu na zaune a gurin zamanta mata sunkewayeta suka shiga gurin da sallama a bakinsu suka nemi guri suka zazzauna ana gaisawa....'Yar sa'adu na murmushi tace"Lallai yau tunda na ganki nasan akwai bayani da kwana biyu kinyi min yaji kin daina zuwa ina fatan dai ba wata matsala kika kawo min ba."
Halisa tace"Matsala babba na kawo miki wallahi kuma inaso ki share min hawaye na." Yar sa'adu tasa dariya tare da bawa ta gefanta hannu suka tafa tace"Lallai to ina sauraranki nasan dai zance gizo baya wuce na ko'ki hummm! maza kenan maza mutanan mu idan babu ku babu mu hahahaha."! d'akin ya d'auki dariya jin irin kirarin da 'Yar sa'adu tayi wa maza!
Halisa ta shiga zayyanewa 'Yar sa'adu abinda yake tafe da ita, 'Yar sa'adu murmushi tayi tace"Rabu dashi zanyi miki maganinsa dama wani sa'in ai haka suke idan iskancinsu ya motsa! humm! babu komai Allah ya taimake ki kinzo akan ga'ba! akwai wani *'Dan anace* dana samo shi daga Garin *Jega* wannan maganin ba kowa nake siyarwa dashi ba kema dan mun saba dake ne tsohuwar costomar ce ke shiyasa zan siyar miki dashi amfani d'aya zakiyi dashi ki gigita masa tunani wallahi sai ya zama tamkar mahaukaci ke zaki sha mamakin aikin da maganin nan zaiyi miki mutukar kin fara amfani dashi a kan tsari." Halisa da sauri tace"Na amince da maganarki 'Yar sa'adu dan duk maganin dana ke siya a gurinki babu na banza ki fada min kudin maganin ko nawa ne zan biya."
Yar sa'adu tace"zaki bani dubu dari da hamsin hakan ma sauki nayi miki wallahi." Halisa babu neman ragi tace"Bani accont numbar naki sai na sa miki kudin dan yanzu kudin jakata basu kai haka ba.
'Yar sa'adu ta bata accont numbar dinta a take a gurin tasa mata kudinta ita kuma taje ta dauko mata maganin cikin wata 'yar mitsitsiyar kwalbar fiyafiya maganin ba'kikkirin dashi. Yar sa'adu tayi mata bayanin yanda za tayi amfani da maganin sannan sukayi mata sallama suka tafi.
A daran ranar Halisa ta dinga binsa a jiki a jiki tana marairaice masa tana kuka da bashi hakuri wai idan laifi tayi masa ya gafarce ta bai kamata ya dauki fushi a kanta ba tunda ba ita tayi masa laifi ba, to shima ganin ta damu yasa ya ji tausayinta ya kuma yi tunanin abinda yake mata bai kamata ba tunda ba ita tayi masa ba to yana da kyau ya daina shiga hakkinta....biye mata yayi suka nufi dakinta anan ta baje kolin iskancinta dama already ta tusa *'Dan anace* wannan bakin maganin na gurin 'Yar sa'adu a can cikin matuncinta ta turmutsa maganin....Abbah Abbas ya afka suka dunga suburbudar juna Halisa taji masifar dadin maganin dan har matseta yayi kuma ta lura shima mijin nata yana nishadantu wa kwarai da gaske.....sai bayan sun samu gamsuwa ne ya zare jikinsa domin zuwa ya tsarkake kansa anan ne ita kuma Halisa taji tamkar an barbad'a mata barkono a gabanta, hannu tasa a gurin cikin wani irin jin radad'i ta sanya 'yar 'kara tana kokarin yunkurawa ta mike zaune nan ma taji tamkar an caccaka mata allurai cikin gabanta da wani irin sauri ta koma ta kwanta tana zazzare ido gabanta sai wani irin fad'uwa yake..................
*🤦🏻♀️ WAI!!! NI FAD'IMATU !!! YAU HAR SAI DA NA RASA VOICE D'IN WANDA ZAN SAURARA AMMA DAI NAFI SAURARAN VOICE DIN 'KAWATA MC ☺️ ALLAH YASA NA FADI SUNAN DAIDAI👌🏻 SISTAR AISHA ABDULLAHI 😅😅 NA SAURARI VOICE DINKI HAR YANZU BAMU SAUKA DAGA MAUDI'IN DA MUKE KAI BA MUNA CIKIN MAUD'UIN LITTAFIN MADADI😅 GASKIYA NAYI DARIYA SOSAI DA SOSAI JIN COMMMENTS DIN KI NA KUMA KARA TABBATAR DA CEWAR ABBAH ABBAS NA DA MASOYA MUTUKA MOMMYNA TA NIJAR ITAMA TUN SHEKARAN JIYA MUKE FAFATAWA DA ITA KAN AL' AMURAN DA SUKE FARUWA TSAKANIN NAJA'ATU DA ABBAH TO YAU MOMMYNA DA DUK WANI MA'KIYIN HALISA PEGE NAKU NE KUYI RAWA KU JUYA DOMIN KUWA HALISA ZATA SOMA GIRBAR ABINDA TA DADE TANA SHUKAWA.............*
*Littafin na kudi ne....!*
Koda zaki ganshi a gruops to na sata ne idan kina so ki biya kudin karatu ga yanda abin yake Vip gruop#609 normal gruop#300 account...0542382124...Binta umar gtbabk..idan katin wata zaki tura ki min mgn ta whasap da wannan numbar
*07084653262*
*BINTA UMAR ABBALE*
*A lokacin da kake had'a mutum da Allah kan ya daina abu to shi kuma a lokacin shed'an yake 'kara ingiza shi!🤦🏻♀️ Masu fitar min da book na had'a ku da Allah ku bari masu sharing a gruops ina kallon ku a groups d'in da muka had'a daku kuna shearing hankalin ku kwance😅 ba zance muku komai ba saboda nasan da baku ganshi ba ba zakuyi sharing ba amma dai yana da kyau kuyiwa kanku hisabi abinda kasan idan anyi maka ba zakaji dadi ba to kaima kada kayi wa wani! Masu karanta book din Madadi baku biya ba kuma duk ina kallonku👌🏻 'Kauna ce ta janyo haka amma dai dan Allah a rage son kai da son banza azo a biya kudin karatu mutum sai ya karanta hankalinsa a kwance☺️ Gabad'ayanku masoyana ina 'kaunarku💜*
52
Jin irin yanda headquarter d'in nata ke mata wani irin 'kai'kayi da rad'ad'i ya sanya da sauri ta turmutsa yatsunta a can ciki inda tafi jin kaikyayin ta dinga kwakula tana lumshe idonta sosai take jin dadin yanda take sosa gurin da k'aikyayin ya dameta duk ta wage kafafunta kamar zararriya sai zura yatsunta take a gabanta tana kwakula....Cikin wannan yanayin ya fito daga wanka ya sameta, gabadaya ma hankalinta baya kansa tana can duniyar susa tana lumshe ido, razananniyar tsawa! ya buga mata da fad'in "Halisa meye haka kikeyi."? A firgice ta cire hannunta daga gurin ta mike zaune tana kallonsa! kafin tayi magana taji tsinkewar wani ruwa daga gabanta yana bin cinyoyinta...Murya na rawa tace" Wallahi bayan rabuwar mu naji gurin yana min wani irin kaiky.....Kafin ta 'karasa maganar tayi saurin sake sa hannunta a gurin tana sosawa sakamakon jin yanda gurin yayi mata wani irin caccaka ta dinga sosawa tana masa bayanin halin da take ciki...Yace."Sau nawa ina hanaki cushe cushen magungunan banzan da kikeyi! aikin banza kawai kinje garin shashancin ki na banza da wofi kinsa abinda zai cutar dake sai ki tashi kije ki wanke gurin da ruwan d'umi." Halisa wasu zafafan hawaye ne suka shiga zubo mata wai shin me yake shirin faruwa da ita ne? wane irin magani ne wannan wanda Ya sa'adu ta siyar mata wanda yake kokarin janyo mata gagarimar matsala? jikinta a mace ta mi'ke da kyar ta nufi toilet...Shi kuwa jallabiyarsa ya dauka yasa ya fice daga dakin ya nufi nasa.
Halisa tsugunawa tayi a toilet din tana sake zura yatsunta tana sosawa nan taji wani katon nama ya fito daga gabanta ya cika gurin yayi fam!! yunkuri tayi ta sake d'ora hannunta a gurin taji wannan tsokar naman ta sake girma! Ihu!! ta kurma ta mi'ke tsaye gabanta na dukan uku uku? shin me yake yunkurin fitowa daga jikinta sai kace wacce zata haihu! cikin fad'uwar gaba ta sake tsugunawa a tsorace ta sake sa hannunta still wannan tsokar naman na nan a inda take! jikinta ya dinga kyarma! ta dinga tsiyayar da wani irin gumi na tsantsar tashin hankali da rud'ani!!!
Halisa ta kai awa guda a toilet tana aikin abu daya da ta yunkurin mayar da abunda yake kokarin fitowa daga gabanta sai ya sake dawowa haka ta dinga yi tana kuka da kiran sunan Allah dan gabadaya ta tsorata da al'amarin! wannan karon maganin gurin 'Yar Sa'adu na nema ya janyo mata matsala babbah! .....Da kyar tayi wanka ta shiga ruwan zafi ta dade wai ko abun zai koma sai dai har ta gama zamanta a ruwan d'umin ta fito abun bai motsa daga inda yake ba, cikin wata iriyar tafiya ta fito daga toilet din ta kwanta bed dinta cike da alhini da damuwar bala'in da yake shirin rikito mata.
Har yara suka tafi skull Halisa na cikin daki bata fito ba, baba larai na ganin maigidan ya fito ta gaishe shi a nutse ta bar palon, Abbah Abbas ya zauna gurin cin abinci da wayarsa a hannunsa, Salim ya kira yace maza yazo ya daukeshi da wuri yake so ya fita....Bayan sun gama waya da Salim a nutse ya karya ya mike ya nufi dakin Halisa, nan ya tarar da ita tana kuka ta takure jikinta a guri guda.
Cike da mamaki yake tambayarta abinda yake faruwa take kuka da safe dan shi gabad'aya ma ya manta da abunda ya faru da ita a jiya....Kasa fada masa tayi saboda tana jin tsoro kada yayi mata fad'a! Yace"Ba zaki fad'a min abinda ke da akwai ba kin zauna kina kuka meye amfanin hakan da kikeyi ke ba yarinyar kankanuwa ba ki zauna kina aikata abu irin na yara.
Da kyar tace"Wallahi tun jiya wani abu yayi tsiro daga gabana na rasa kome ye nayi nayi ya koma ya'ki komawa." Cike da mamaki yace."Wane abu ne zaiyi tsiro ya fito daga matuncinki sai kace wanda akayi shuka gurin Kinga kiyi min bayani yanda zan fahimta.'' Hawaye ta share tace"Wallahi Abban Mufida ba karya nake ba nima na tsorata mutuka wata 'Yar tsokace ta bullutso daga gurin.....!
'Yar dariya yayi domin shi abun ma dariya ya bashi Kai tsaye yace"Bud'e min naga tsokar naman data bullutso." Yafad'a yana nufar inda take.... Halisa a tsorace take kallonsa dan gabadaya bata so yaga abin tana jin tsoron abinda ka iya zuwa ya dawo
Zama yayi kusa da ita yana jan kafafunta had'e da so ya yaye zanin dake jikinta, jikinta ne ya dinga rawa cike da fargaba da tsoro tace"Abban mufida ka bari dan Allah ba sai ka gani ba.
Yace."Aikuwa dole sai naga wannan tsokar data bullutso komai 'boye 'boyen ki sai na duba nagaji." Cike da zolaya yake maganar dan gabadaya ma ya mayar da abun wasa da dariya! Halisa hakura kawai tayi ta kyaleshi ya bude mata jikinta yana duba headquarter dinta yana laluben abun da idonsa
Lokacin da idonsa yayi masa tozali da abinda halisa ke fada masa sai da gabansa ya fadi! da sauri ya kalleta cikin wani irin yanayi na tashin hankali yace."Wannan wane irin abune ya fito miki a matunci gashinan har yana kokarin rufe miki kofa shin tun yaushe ne hakan ya kasance dake."?
Halisa data muzanta! mirya na rawa tace"Jiya ne bayan abunda ya faru tsakaninmu sai kawai naji kamar ana caccaka min allurai a ciki ga kaikyayin da gurin ya dinga yi bayan na gama sosawa ina shiga bandaki naga abun ya fito.
Kici kici da fuska yayi yana mata wani irin kallo yace."Ki dauko min maganin da kika sa wanda ya janyo miki wannan masifar."! Rantse rantse ta shaga yi ita wallahi bata sa komai ba...Yace."Halisa kome ki keyi fa na sani nasan irin shaye shayen magunan da kikeyi akaina kuma watarana ina ganinsu da idona na tabbata akwai abinda kikasa a gabanki wanda ya janyo miki wannan abu saboda haka tun kafin ranki ya 'baci ki tashi ki dauko min maganin." ! Halisa ganin yanda yasha kunu ne yasa ta mike a sanyaye ta bude wardrobe inda take ajiye ajiyen magungunanta ta laluba ta dauko kwalbar maganin saboda haukanta sai da ta kusa sanya maganin gabadayansa kadan ta rage bayan kuma ba haka 'Yar sa'adu tace mata ba!
Mika masa tayi ya kar'ba yana dubawa! Bude kwalbar yayi ya shanshana maganin yaji yana wani irin kamshi tabbas idan bai manta ba jiya yaji kamshin maganin a jikinsa dangwalar maganin yayi a hannunsa yaji wani irin danqo tamkar cingum!! yatsun hannunsa suka had'u da maganin suka manne guri guda!
Yace."A ina kika samo shi."? Shuru tayi gabanta na faduwa! Tambayar ya sake maimaitawa babu rahama ko kadan a tare dashi!.....Halisa dake neman mafita tana kuka ta shiga fad'a masa cewa a gurin wata matane da Yaya Ramlatu take kaita gurinta....Jin ta kira sunan Ramaltu sai abin ya bashi mamaki yace." Me yasa ko Yaya Ramlatu a cikin shirmen ki? ko dama ita take saki kina shaye shayen maganin mata bana son kiyi mata sharri dan ganin matsala na kokarin afkuwa dake."
Tace"Wallahi tunda nake ban san hanyar gidan boka da malami ba sai ta hanyar 'Yar uwarka Ramaltu kome nakeyi itace take d'ora ni a hanya." Abbah Abbas bude bakinsa yayi kawai yana kallonta yace."Halisa da bakinki kike fad'a min kina zuwa gidajen bokaye."? Wani irin kuka ya kwace mata tace"Abbah Mufida ka gafarce ni wallahi ba laifina ne ni kad'ai ba Yaya Ramaltu itace take sani a gaba muyi komai tare ni yanzu babbar matsalata wannan matsalar data tunkaro ni!
Girgixa kansa kawai yake yana mamakin al'amarin! ikon Allah 'Yar uwarsa uwa daya uba d'aya itace ke cutar dashi da iyalinsa yanzu meye amfanin d'ora Halisa a turba mara kyau da Ramlatu keyi! menene amfanin cutar dashi da takeyi? me yayi mata a rayuwa da har zata bada goyan baya a cutar dashi idan halisa tayi masa asiri matarsa ce zata iya aikatawa amma ita saboda k'arfin zumunci da 'yan uwantaka bai kamata tayi masa haka ba
Ya jima yana kallonta gabadaya kansa ya kulle ya rasa wane irin tunani zaiyi dangane da wannan mummunar maganar da yaji daga bakinta wai Ramlatu 'Yar uwarsa uwa daya uba daya itace take jagorantar matarsa domin xuwa gurin bokaye a asirce shi....Halisa ganin yanda ya zuba mata ido yana mata wani irin kallo yasa takasa tsayar da hawayen dake zubo mata sai yanzu ta fahimci wautar da ta tafka gabadaya bata cikin hayyacinta shiyasa tayi su'butar baki ta fad'a masa abinda suke shukawa shin yanzu idan yayi bunkice ya tabbatar da gaskiyar maganarta da wane ido zata kalleshi na farko dai ita da kanta ta fad'a masa tana zuwa gurin malamai da bokaye babu wanda yayi mata sharri ballantana ta kare kanta...Sunkuyar da kanta tayi ta cigaba da kuka tana murza yatsun hannuwanta!....
Zazzafar ajiyar zuciya ya sauke ya Mi'ke tare da duba agogon dake daure hannusa yace." Idan kina iyawa ki tashi muje asibiti domin a duba a ga abinda keda akwai amma ki sani bani kika cuta ba kanki kika cuta wallahi idan kina zuwa gurin boka domin ki mallake ni 'Karyar ki tasha 'karya ni ba irin mazajen da mata ke kaiwa gurin bokaye bane wai ko kunyata baki ji ba da bakin ki kika fada min cewar kina zuwa gurin malamai! shin me na rage ki dashi? meye bana miki a rayuwa zaki dinga biye biyen bokaye me kike nema a duniyar nan wanda bana miki? Halisa tayi shuru sai kuka take....Ya girgiza kansa yana jin wani irin takaici da mugun haushinta yace."Kada kiga na rabu da Naja'atu ki dauka zan zauna dake ke kadai 'Karya kike koda baki kaini gurin malamanki ba sai na sake aure kuma budurwa zan aura in yaso sai ki sake d'aura d'amarar kai sunana gurin bokayenki. Sannan kuma maganin banza da kike sha a kaina kada ki daina kanki kike cuta bani ba." Halisa kuka kawai take tana bashi hakuri wai wallahi tsautsayi ne ita bata kaishi gurin malami dan a cutar dashi ba!
Cikin tsawa mai tafe da hantara yace tayi masa shuru domin kwata kwata shi ba zai saurari maganarta ba da bakinta ta fada ba wani shege ne yayi mata qazafi ba. Shuru tayi kamar ruwa ya cinyeta hawaye sai tsiyaya yake a kuncinta tana jinsa yana ta zabga mata cin mutunci tayi 'kus! da bakinta addua ma take ka da yace ya saketa!! Da zai fita daga dakin a fusace! yace."Idan kinga dama kina iya fitowa na kaiki asibiti ba dan halinki ba." Yana gama maganarsa ya fita daga dakin rai a 'bace!
Sosai Dr Sa'adatu ta shiga tsananin tashin hankali ganin abinda ya zazzago daga cikin matuncin Halisa dake kwance a wani hado kafafunta a bud'e! Dr Sa'adatu kasa aikin tayi ita kadai sai da ta kira 'Yar uwarta suka zo suna ta wagewa Halisa kafarta suna haska headquarter d'inta da wata 'yar 'karamar fitila irin tasu! Dr Na'ima ta sauke ajiyar zuciya ta kalli Halisa da cinyoyinta suke rawa tsabar tension hawayen ma sun daina zuba sai zazzare ido kawai take.....Dr Na'ima tace"Gaskiya Hajia Halisa kin bani mamaki wallahi! yanzu da girmanki da shekarunki kike aikata aiki irin na matasan yara kefa uwace ke zakiga yara na aikata abu mara kyau ki hanasu Fisabillilahi yanzu abinda kikayi ya kamata? ina amfanin cushe cushen maganin mata da kukeyi? kullum maganar da mukeyi kenan a kafafan sadarwa kancewar mata su daina irin wannan kwamacalar saboda muhimancin virginal d'insu ya wuce ace su had'a shi da komai! Guri ne mai muhimanci a jikinki mace da ya kamata ta mutuntuna shi amma saboda cutar kai kawai sai kuje ku dinga siyan maganin da baku san da wace tsiyar aka had'ashi ba kuzo ku cusa a matuncinku wai duk dan ku mallaki namiji humm! wannan zalintar kaine dan a yayin da wata matsala ta afku dake shi wanda kikeyi dominsa bazai saurareki ba karshe ma kina zaune ya dallo miki amarya sabuwa dal kuma baki isa ki hanashi ya aikata abinda yake so da ita ba....Yanzu dan Allah wa gari ya waya? Hajia Halisa kin dade kina sake saken maganin mata a gabanki ba tare da kina tunanin wata matsalar ba sai gashi kuma lokaci guda matsalar ta afko miki a sanda bakiyi tsammani ba......Dole na sanar miki da abinda ke faruwa dake hajia cikin tsokokin naman dake gabanki wani bangare ya samu nakasu sakamakon cushe cushen maganin da kike yasa naman gurin ya zazzago ya fito wanda idan ba'ayi da gaske ba to ruwan dake a fita a gurin zai iya janyo miki shiga matsala babba dan gurin zai iya fitar da tsutsa ba tare da kinyi tsammani ba! amma yanzu munyi kokarin mayar da tsokar data fito insha Allah akwai magungunan da zamu rubuta miki mutukar an siya kuma kina amfani dasu a kan 'ka'ida wannan ruwan dake fita a jikinki zai tsaya kuma wannan abun daya fito zai koma mazauninsa amma akwai sharad'i kan cewar maigida zai daina kusantarki har sai mun tabbatar da cewar gurin ya daidaita sannan sai ku koma mu'amular aure kamar koda yaushe! Sai kuma shawarata karshe da zamu baki dake da masu aikata hakan dan Allah ku daina ba lallai sai ta wannan hanyar bane zaku mallaki mazajenku kuma ku daina yarda da rantse rantse da dik wata mai magani za tayi muku akan ko wane irin maganin da zata baku tace kusa a gabanku. duk macen da tayi sabo da cushe cushen magani a gabanta to babu shakka tana tattare da dana sani anan gaba.
Halisa kunyar duniya ce ta isheta Yara 'kananu sun gane mata sirrinta suna farfada mata maganar da suka ga dama! kai gaskiya bata ta'ba nadamar rayuwa ba irin ta yau! tayi data sani yafi sau dari a cikin zuciyarta kuma sai yanzu tagane wautarta ta kuma gane mugunta Yaya Ramlatu take mata ai itama macace me yasa koda wasa bata ta'ba yarda ta siyi magani tayi amfani dashi ba, sai dai ita tayi ta ingixata tana siya da kudi mai tsada gashi yanzu matsala mai muni ta afkar mata ita tana gefe guda babu abunda ya dameta....Cike da kunya ta mike zaune tana gyara daurin zaninta gabadaya ta kasa had'a ido dasu sabida kunya su kuwa da yake akan aikinsu suke sai bayani suke mata suna gargadinta akan ta daina abinda take aikatawa domin cutar da kanta take..
*Littafin na kudi ne..!*
Koda zaki ganshi a gruop to na sata ne idan kina bukatar karanta book din ga yanda abin yake...Vip gruop#600 normal gruop#300 account 0542382124...Binta umar gtbank...Idan kati zaki turo kiyi min mgn ta whasap da wannan numbar
*07084653262*
*BINTA UMAR ABBALE*
*MANZIR _ALWAFIR ABUJA🌴🌴*
_*Sun tanadarwa da mata kayan gyaran jiki masu kyau da inganci magungunansu babu almundahana a ciki mutukar kika fara amfani da ingantattun magungunan company manzil alwafir to ba zaki daina ba saboda ingancin magungunansu ko wace matsala kike fama da ita mutukar ta shafi zamantakewar auranki manzil alwafir zasu share miki hawaye da akwai gruops na mussaman da suka bude domin taimakon mata masu fama da matsaltsalo a gidan auransu idan kanki na cikin duhu mutukar kinyi rijistar dasu to kukanki ya 'kare idan kina bukatar kiyi rijistar sai kiyi magana.*_
53
To koda Halisa ta kira Yaya Ramlatu a waya ta sanar mata da halin da take ciki, Ya Ramlatu sosai ta shiga tashin hankali mutuka domin a yanda Halisan take kuka tana fad'a mata abinda ya sameta ko waye dole ya tsorata sannan kuma hankalinsa ya tashi...Da yake mijinta ya dawo kuma itace da girki yasa ba taje gidan a ranar ba sai dai kullum tana kiranta a waya tana tambayar ta yanayin jikin nata........To da sauki dai za'ace dan Halisa ta shiga taitayinta sosai da sosai kuma bata wasa da shan magani da wanda akace ta dinga sawa a cikin headquarter din nata kullum sai tasa sau uku a rana shiyasa al'amarin yayi sauki dan ruwan dake fitowa ya ragu sannan kuma abinda yayi tsiro fito ya koma amma dai duk da haka idan tasa hannunta tana ta'boshi sai dai ba kamar kwanaki uku da suka wuce ba....
Gabad'aya Halisa tayi sanyi a gidan kullum tana daki a kwance tana tunane tunane tana zubda hawaye! Baba larai da yaran sai da suka fahimci cewar matar gidan na cikin damuwa dan duk irin iko da isar da takeyi a gidan ta rage ko magana za tayi musu cikin sanyin murya take...Shi kuwa Maigidan sabgar gabansa kawai yake yi dan a cikin kwanakin al'amuran sa suka sake bunkusa Ya samu wasu manya manyan kwangila daga gomnati shiyasa gabadaya baya samun lokacin kansa ballanatana na wani amma dai duk da haka yana kokarin shiga dakin halisan ya dubata kafin ya fice harkokinsa.......Kofar na'isa ma tun ranar da yaje bai samu damar sake zuwa ba sai dai idan ya dawo gida yakan kira iyayen nasa a waya su gaisa da juna.
Yaya Ramlatu bata samu damar zuwa duba Halisa ba sai da mijinta ya tafi tukkuna dan Kishiyarta Sakina zaunar da mijin nasu tayi ta sheda masa duk irin abunda Ramlatun takeyi idan baya gari! Aikuwa ya fusata sosai dan sabida yasan halin sakina ba zata ta'ba fada masa karya ba, ya bud'ewa Ramlatu wuta sosai sukayi ta babu kyau babu dad'i! wanda har sai da Salim d'ansu ya shiga tsakani jin mahaifin nasa na yunkurin sakin mahaifiyar tasa hankalinsa ya tashi ya dinga bawa mahaifin nasa hakuri da kyar ya hakura ya kyaleta amma yayi mata tas tas! kuma jikinta yayi sanyi mutuka dan tunda taji furucinsa a kanta ta shiga hankalinta idan ya saketa ai ya cuceta da girmanta da komai yasa ta zawarci! sai ta hakura ta kyaleshi har ya gama hutunsa na sati uku ya tafi , a ranar kuwa da ya tafi ta dauki mayafi ta yafa ta fice daga gidan tana yar da habaici! Sakina girgiza kanta tayi tana mamakin taurin kai irin na kishiyar tata
Halisa ta warware samul! sai dai rashin walwalar maigidan a tare da ita ya sanya duk wani kuzari da karsashinta ya dakushe a gidan, al'amarin da ya dameta mutuka gaisuwa kawai ke had'ata dashi da safe......idan kuwa ya dawo daga kasuwa da daddare ya zauna a palo yana dube dubensa a loptop to ta sake ta tunkari inda yake sai tayi nadama dan sai ya farfad'a mata munanan maganganun da zasu sanya zuciyarta bugawa....Dalilin da yasa kenan take kaffa-kaffa dashi amma dai duk wata kyautatawa tana yi masa domin ta wanke kanta a gurinsa.
Ga'badaya Halisa 'kin kar'bar uzirin Yaya Ramlatu tayi ta nuna mata fushinta sosai akan abinda tayi mata ace tayi ciwo irin wannan amma ba zata zo ta dubata akan lokaci ba sai da ta samu sauki sannan zata zo gaskiya ba taji dadin wannan abunba.
Ramlatu ta fad'a mata cewar maigidanta ne ya dawo shiyasa bata samu damar zuwa ba kuma ina laifi tunda kullum tana kiranta a waya suna gaisawa! Jin haka yasa Halisa ta sake karatun ta nutsu ashe itace mara kishin kanta wacce take wulakanta auranta tana daukar mayafi ba tare da mijinta ya sani ba tana fita! gaskiya bata ta'ba tsammanin haka halin Ramaltu yake ba sai yanzu dole ne kuwa tayi taka tsantsan da ita dan ba zata sake yarda da ita ba tana ingizata inda zata ta kaita inda zata cutu ita kuma tana gefe guda babu abinda ya dameta.........
To haka al'amura suka cigaba da tafiya tsakanin 'bangarori guda kowanne 'bangare yana yin abinda yake ganin shine daidai da rayuwarsa' Bangaran Naja'atu sai abinda yayi gaba dangane da soyayyarta da Bash kullum suna ma'kale a waya suna soyayya sunyi wani irin sabo na ban mamaki! Naja'atu ba tajin kunyar yin ko wace irin magana da Bash mutukar ta shafi soyayyarsu! Ta daina jin kunyarsa yanzu ko wace magana ya fad'a mata da wacce ta dace da wacce bata dace ba sai ta mayar masa da martaninta sosai ta zama mara kunya saboda alqarta da Bash wanda take ganin shine dadai da rayuwarta........A tsakanin wattani uku da tayi a gidan Alhaji tayi wani irin qiba da kyau na ban mamaki komai nata ya ciko ta bunkusa ta kai ta kawo babu abinda take bukata sai namiji ita kanta tasan tana da sha'awa a kusa shiyasa take Allah Allah ta 'karasa iddarta a daura musu aure dan ita dashi duk a matse suke da junansu Bash yace tana kammala idda da sati biyu za'a daura auransu dan ba za'a ja dogon lokaci ba.
'Bangaran Abbah Abbas kuwa tuni ya cire wata Naja'atu cikin zuciyarsa a da da farko ne al'amarin yake damunsa daga baya kuma da yaga yanda rabuwarsu ya janyo masa kwanciyar hankali a gidansa dashi kankin kansa da kuma cigaba ta fannin harkokinsa sai kawai ya cireta a ransa ya godewa Allah gami da adduar Allah yasa hakan shine alkairi! Yanzu babban burinsa ya samu nutsuwa ayyukan dake gabansa suyi sauqi ya shiga duba wacce zai maye gurbin Naja'atu da ita dan tunda ya saba zama da mata biyu yana ganin ba zai iya bari ba, mussaman yanzu da Halisa ta zama hoto a gurinsa dan tsoron tunkararta yake da bukatarsa saboda gudun abinda ka iya zuwa ya dawo an samu da kyar ta samu lafiya yana jin tsoron yaje ya zunguro mata ciwon ya dawo shiyasa tsayin wattani uku da faruwar al'amarin bai tunkareta da wata maganaba, ba wai dan baya jin sha'awa ba kawai yana daurewa ne domin a zauna lafiya.
Misalin karfe hud'u da da kwata na yamma Salim yayi parking din dalleliyar sabuwar motarsa da Kawun nasa ya siya masa ya fito daga motar cikin shigar 'kananun kaya kamar koda yaushe yasha gayu kana ganinsa kaga dan burni....Daya bangaran ya nufa ya bude mata ta fito....Wata matashiyar budurwa ce ta fito daga motar mai matsakaicin tsayi! babu laifi tana da kyau daidai gargwado sai dai kuma bleecing din da takeyi ya soma lalata mata fatar jikinta kana kallonta zaka gane idanunta a bude suke! Tana sanye da atampa super dinkin doguwar riga mai falmaran da madauri a baya, tayi wani katon a cuci da yayi tsayi a kanta tayi rolling da karamin gyale kafafunta na sanye da takalmi mai tsayin dunduniya da madaurai! lebenta kuwa yaji jan jan baki tana da fara'a sosai dan data fito daga motar ma sai dariya take tana haske shi da hakoran makkan dake bakinta Salim sai murmushi yake yana jin dadin samun Salimat a matsayin matar da zai aure Salimat ta ture hamshakan maza masu kudi da muqami tace shi take so! shiyasa yau ya dauko ta ya kawo ta ta gaisa da kakaninsa Hajiya da Alhaji! Gefe guda kuma yana so ya cizgunawa zuciyar Naja'atu dan ba karamin jin haushinta yake ba dangane da nuna halin ko in kula da take masa gabadaya ta watsar dashi tana nuna masa dashi da babu duk daya tunda ta samu wanda ya fishi! shine shima yau ya dauko Salimat ya kawo musu ita su ganta..
Hajiya da Naja'atu suna zaune a palo su Salim suka shigo! Hajia na ganin Salimat jikinta yayi sanyi ikon Allah a ina Salim yaje ya samo wannan tsohuwar ai ta girmeshi! Daurewa tayi ta kawar da abinda ke zuciyarta ta karbi Salimat hannu biyu suka gaisa a mutunce."
Naja'atu na dan mirmushi tace"Salim wannan itace antyn nawa." Yace."Eh ya kika ganta." Yar dariya tayi tace"Wallahi tayi kuma kun dace Allah ya nuna mana lokacin yasa zaayi damu."
Salim baiyi tsammanin haka da gurinta ya dauka za taji haushi sai yaga akasin haka sai ma jan Salimat din take da hira........Da zasu tafi hajia tayi wa Salimat kyauta sabulai da turaruka masu kamshi, Naja'atu har bakin mota ta raka Salimat din tana daga mata hannu.....Wannan al'amarin da ya faru ya sanya salim jikinsa yayi sanyi ashe dai da gaske Naja'atu ta daina sonsa....Koda yake shima yasan Bash yafi shi komai da komai na rayuwa amma dai duk da haka yasan shine yake da nasara a kanta tinda har ya samu damar ruguza zamantakewar auranta da Kawunsa.dama babban burinsa kenan.
Bayan Sati hud'u....Naja'atu ta 'kare iddarta alhamdullhi Mahaifin Bash tare da 'yan uwansa guda biyu sunzo da sadakinsu an tattauna maganar daurin aure...cikin wad'anda suka kar'bi sadakin sun had'a da Alhaji Sama'ila Abbas Abbas 'Kanin Baba Malam mai suna Ya sayyadi Nazifi! Abbah Magaji kam koda ya samu labarin zuwan iyayan Bash din cewa yayi yana da uziri a kasuwa ba zai samu zama ba babu wanda ya tursasa shi akan dole ya zauna a karbi sadakin dashi ya kama hanya yayi tafiyarsa kasuwa.....Abbah Abbas kuwa sai bayan sun kar'bi sadakin sun tsayar da ranar daurin aure sati biyu masu zuwa ya sami sukunin tafiya harkokinsa.....Naja'atu a ranar yini tayi cikin farin ciki da annushuwa burinta zai cika na auran muradin zuciyarta idan ta tuna da cewar harda Abbah Abbas a cikin wa'yanda suka kar'bi sadakinta sai taji wani farin ciki ya lullu'beta tasan komai ya wuce a gurinsa kamar yanda ya fad'a mata a text dinsa tunda har ya tsaya a cikin al'amuranta to tasan da cewar tuntuni ya yafe mata shiyasa ta saki jikinta take harkokinta cikin kwanciyar hankali.
*Massalacin Juma'a na b.u.k*
Kamar yanda muka sani cewar mafi akasari malaman addini gami da limamai na da wani irin tsari da a'kida a kan 'ya'ya yansu na aurar dasu ga wanda suke ganin yana da yanayin aqidar su da d'abi'arsu to hakane ya kasance da *Malam Sharif Bala* wanda ya kasance fitaccen malamin da yayi fice a jahar kano, wanda kuma ya kasance limamin babban massalacin juma'a dake b.u.k....mutumi ga Abbah Abbas wanda suke da kyakkyawar alaqa mai kyau a tsakaninsu to yau bayan an idar da sallahr juma'a ya tsayar da Abbah Abbas din domun ya sheda masa irin kyautar da yayi masa saboda ganin cancantarsa da kuma yanda yake tsaye a kan addininsa da kuma hidimtawa addinin musulunci yaga dacewar ya bashi 'Yar sa Mai suna Zaibab yar kimanin shekara goma sha biyar
To lokacin da Abbah ya gama sauraran uzirin Limamin sai yayi wani murmushi mai ma'ana yana godewa da Allah a zuciyarsa, a lokacin da yake yunkurin dubawa kansa macen da zai aura sai gashi lokaci guda anyi masa kyautarta babu shakka ba zai watsawa mutumin qasa a ido ba, dik da cewar bai san yarinyar ba bai kuma ta'ba ganinta ba hakan ba zai hanashi kar'barta ba a matsayin matar auransa ba, yana adduar Allah yasa auranta ya zama alkairi a rayuwarsa.
Malam Sharif yaji dadi sosai da Amincewar da ya samu daga gurin Abbah Abbas d'in inda a nan take yace Juma'a mai zuwa za'a a daura aure a ka kawo masa yarinyar gidanshi....Anan shi kuma Abbah Abbas din ya kawo masa uzirinsa kan cewar yayi hakuri ya d'an bashi lokaci kadan zai yi wasu shirye shirye, malam sharif ya amince da uzirinsa amma bai yarda a ja dogon lokaci ba.
****
Bayan sati daya da zuwan iyayen Bash ranar Alhamis Sai gasu Munira ita da ka'wayen mommynta da 'Yan uwanta sunyi mota biyu suna tafe da setin akwatina mai shida shida goma sha biyu kenan! Ko wacce akwati sha'ke da kaya tamkar za'a bude dan karamin kanti! akwai wani dan kit dake dauke da gwala gwala manya manya masu masifar nauyi da tsada! Al'amarin da yayi masifar firgita Baba talatu ita da 'Yan uwanta irin wannnan uban kaya da uban gold sai kace ana hauka!!! kafin 'yan kawo kaya su tafi zance ya soma tashi a unguwa cewa ashe Naja'atu mai kudi ta gani shiyasa ta fujirewa auran Mijin 'Yar uwarta kai kowa dai d irin abunda zai fad'a akan al'amarin da yawa daga cikin mutanan unguwa sai suka dawo ganin laifin Baba Malam a ganinsu ai shine bai tursasa yarinyar ta zauna da Auran madadin da akayi mata ba suna ganin shima kamar kwadayin abin duniya ne ya sanya ya amince da rabuwar auran to idan ba hakaba mutanan da sukayi maka hallaci ai bai kamata ya watsa musu qasa a ido ba.......Haka dai rukuni rukunin mata suka dinga shigowa wai sunzo ganin lefa!Baba talatu ita da ido kawai take binsu dashi tana mamakin sanya ido da bindiddigi irin na mutane......Ya Ramlatu data samu labarin abinda ke faruwa bata zauna ba sai da taje ta kashe kwarkwartar idonta aikuwa ta dinga addua Allah yasa d'an yankan kai yarinyar ta daukowa kanta....Ita kam Naja'atu ko a jikinta al'amarin bai firgitata ba saboda tasan a irin kaunar da bash yake mata zai iya narkar da gabadaya kud'ad'ansa akanta.
Ana ya gobe daurin auran da yamma Naja'atu ita da Salimat budurwar Salim dan yanzu sun zama qawaye tun salim na jin haushi har ya hakura ya kyalesu...Salimat ita ta kai Naja'atu gurin gyaran jiki aka gyara mata jikinta sosai sannan akayi mata kitso da lalle wanda yayi masifar yin kyau! Naja'atu ta fito amarya sai wani murmushi take tana jin nishadi....Bayan sun dawo ita da Salimat din gidan Baba malam suka shiga, nan suka tarar da Aunty maryam da Baba talatu a zaune suna tattauna al'amuran da suka shafesu...Naja'atu koda taga aunty maryam kunya ce ta rufeta sai ta sunkuyar da kanta kasa tana yar dariya gami da gaisheta
Aunty maryam tace"Ai dole kiji kunyata naja'atu abubuwan da kikayi baki kyauta ba koda yake dawo da abinda ya wuce bacin rai ne saboda haka ina miki fatan alkairi da adduar Allah yasa gidan zamanki ne Allah ya baki zaman lafiya da nutsuwa zaman aure da mijinki." Baba Talatu ta daure fuskarta sosai da sosai tace"Dama inaso na aika a kira ki domin akwai maganganun da nake so nayi dake!
Naja'atu tayi shuru gabanta na faduwa Baba talatu tace"Babu abinda zance a cikin wannan auran naki sai dai nayi shuru da bakina amma bana yi miki fatan nadama a rayuwarki ammafa ki sani duk wanda kika zalinta a cikinmu idan bai yafe miki ba sai hakki ya kama ki! Gobe za'a daura miko aure da wanda kike so kuma goben dai zaizo ya daukeki ku tafi can inda yake...Ina so na fada miki cewar ki zauna a dakinki duk rintsi duk wuya kada wata wahala tasa kiji sha'awar dawowa gida domin ki 'karasa zubar mana da sauran mutuncin da muke dashi a cikin unguwa! Babu maganar kawo kara ko kuma yaji ki zauna komai wahala tinda ke kikaji kika gani zaki iya! Daga karshe nake miki fatan alkairi da samun nutsuwar da kike bukata."
Kuka kawai takeyi ta kasa cewa komai! shin me wad'annan maganganun na mahaifiyarta suke nufi a kanta? Idan ta fahimta kenan Baba talatu na nuna mata cewar tunda suka dauketa suka bawa Bash sun yafeta daga zuriarsu kome.? Aunty maryam ce kawai ta rarrasheta amma baba talatu sabgar gabanta kawai takeyi....Jiki a sanyaye suka mike suka nufi gidan Alhaji....Suna shiga gate din gidan Abba Abbas na kokarin fitowa daga mota Salim yayi saurin rufe motar bayan fitowar tasa.....Salimat kasancewar tasan matsayin sa a gurin Salim yasa da sauri cikin ladabin karya ta tsuguna har kasa tana gaisheshi! ya amsa cikin kulawa gami da kokarin ratse su ya wuce!! Naja'atu ta bisa da wani irin kallo gabanta na fad'uwa, gwiwa a sage suka shiga palon.. .......Nan suka sameshi shida mahaifiyarsa suna maganar data shafesu, hajia Abu ganin sun shigo yasa ta saki fuskarta da fad'in" Naja'atu kun dawo ai ina nan inata fad'a kan cewar wannan irin gyaran jiki ne ace tin safe ku fita babu ci babu sha ai dole ku galaibata! A sanyaye ta zauna kan kujera da fadin." Wallahi hajia guraran La'asar muka dawo mun shiga gidan baba malam ne kuma munci abinci a can." Hajia tace"To alhamdullhi dama tunani na inda zaku samu abinci kuci.
Naja'atu a hankali ta d'an saci kallon inda yake zaune tace"Abbah ina wuni inasu Mussadiq."? Ya dan kalleta babu yabo babu fallasa yace."Lafiya lau Naja'atu Mussadiq na gida lafiya." Shuru tayi na second biyu kafin tace"Abbah Dan Allah gobe a kawo min su inaso na gansu." Wani irin kallo ya watsa mata wanda yake nuna alamun baki isa ba, ya dauke kansa ba tare da yace komai ba ya mi'ke tsaye yana duba agogon hannunsa ya kalli mahaifiyarsa tare da fad'in shi zai wuce gida sai da safe idan ya shigo daurin aure." Hajia tace"To Allah ya kaimu amma kada ka manta ka tawo mana da yaran domin nima ina kewarsu koda yake ai kai dama ka saba rowar 'ya'yanka ko gaisuwar juma'a baka kawo su." Murmushi kawai yayi ya kama hanyar fita tare da fad'in "Insha Allahu idan be manta ba zai zo dasu.Hajia tunda taji ya fadi haka tasan ba kawo su zaiyi ba sai kawai ta shiga girgiza kanta tana mamakin hallayar d'an nata kamar shi kad'ai ne mai 'ya'ya a duniya baya so ko kad'an 'ya'yansa su matsa daga kusa dashi..
*Littafin na kudi ne...*
Koda zaki ganshi a gruops na sata ne idan kina bukatar ki biya kudin karatu ga yanda abin yake....Vip gruop#600 normal gruop#300 account... 0542382124...Binta umar gtbank...Idan kati zaki turo kiyi min mgn ta whasap da wannnan number
*07084653262*
*BINTA UMAR ABBALE*
Cikin rashin walwala gami rashin nutsuwar zuciya Abbah Abbas ya shiga gidansa . duk a sakamakon tozali da yayi da yarinyar da ya riga ya cire ta gabad'aya daga cikin rayuwarsa to sai gashi a yau ganin da yayi mata ya tayar masa da tsumin sonta da jin wani irin kishinta gami da jin kishin yaron da take shirin aura, tunda ake maganar auran bai ta'ba shiga yanayi na damuwa da tashin hankali irin yau ba, wannan yana nufin cewar yau yayi mata ganin karshe kenan tun gobe zasu daura mata aure da wanda suka kar'bi sadakinta dashi wannan al'amarin shine ya janyo masa ji wasu kibiyoyin kishi wanda suka zo suka tokare masa a maqoshinsa! da kyar yake iya bude baki yayi magana tsabar yanda yake jin wani irin tu'ku'ki! bakin ciki a cikin zuciyarsa, koda ya fito daga motar bai tsaya duguwar magana da Salim ba sai kawai ya daga masa hannu ba tare da yayi wata magana ba ya nufi cikin gidan nasa. Salim kuwa cike da farin ciki ya juya kan motar domin fita daga gidan.............Halisa ta d'an ji dama dama gabadayansu suna zaune a palo ita da yaran ya shigo, suka shiga yi masa barka da zuwa harda Baba larai dake ta kokarin kintsa musu gurin cin abinci......Ya daure sosai ba tare da ya nuna musu damuwar da yake ciki ba ya amsa ya d'an tsaya yana magana da yaran kafin ya nufi dakinshi....Halisa cikin faduwar gaba da tararrabi tabi bayansa, samunsa tayi zaune a gefan gado yana kwance a gogon hannunsa, ta zauna a hankali tana sake yi masa barka da dawowa, bai kyareta ba kuma be hantareta ba kamar yanda yake mata a kwanakin baya ya amsa tare da umartata data hada masa ruwan wanka! Halisa cike da murna da farin ciki ta nufi toilet din tana adduar Allah yasa ya gama fushin da yake da ita dan ba karamin galabaita tayi da tsatstsauran hukuncin da yanke mata ba.........To a takaice dai a daran ranar Halisa sai da tayi yanda tayi ya kusanceta ita dashi suka kasance cikin wani irin yanayi na tsantsar tashin hankali da damuwa, dan gabadaya Halisa tayi wata iriyar bud'ewa koda Abbah yasa joystick dinshi zuruf ta shige ya dinga kokarin ganin ya samu satisfaction abun ya fassakara dan gabad'aya joystick d'in yawo ta dinga yi a headquarter din halisa ko'ina ya motsa sai yaji kwararo-kwararo babu inda ya ri'keshi! Gashi a lokacin yayi masifar kwadaituwa da al'amarin burinsa kawai ya samu gamsuwar da yake bukata amma babu dama! Cikin wani irin yanayi na tsantsar damuwa ya zare jikinsa a nata kawai ya zura kafafunsa kasan gado tare da dafe kansa takaici da bakin ciki kamar su kasheshi Halisa ta janyowa kanta babbar illah a rayuwarta ta cutar da kanta da abinda yake da mutukar daraja da martaba a tare da ita a yanzu da ita da babu duk daya suke a gurinsa tunda ta kasa dauke masa bukatarsa dama wannan dalilin ne yasa yayi ta fargabar tunkararta da wata magana saboda yana gudun 'bacin rai.....Halisa na zubda hawaye ta dafa bayansa tana bashi hakuri duk tayi wani irin sanyi ta zama abar tausayi ita kanta tayi masifar tsorata da jin yanayin yanda gabanta ya bud'e! dan duk wani budiri da yake yi a gurin taji kuma ta gani Jijiyarsa ta kasa tsayawa guri daya sai yawo takeyi a gurin ita a karan kanta tayi tayi duburar da za tayi ta ri'keshi abin ya fassakara gurin ya riga ya sakwarkwace! ya saki tamkar bakin tsohuwar rijiyar data zaizaye ta tana kokarin ruftawa! kokarin kama jijiyar tasa takeyi wai tayi masa dabura irin wanda take masa idan tana al'ada! aikuwa a fusace! ya tureta ya mike yana jan tsaki! bandaki ya nufa domin ya gyara jikinsa, Halisa ta dora hannunta aka tana kuka mai tsanani da fad'in "Na cuci kaina nayi wa rayuwata illah yanzu menene mafita a gareni? na lalata martabata da mutuncinta nasan yanzu zanyi ta fuskantar kalubalan rayuwa...('Kalubale gareku mata masu sake saken maganin matsi a gabansu wallahi ku kiyayi kanku akwai manya manyan cutuka da zaku janyowa kanku)
Koda ya fito ya tarar da ita tana kuka babu walwala ko ta kwabo a tare dashi yace ta bashi guri baya son damuwa yana so ya kwanta ya huta! Jikinta a sanyaye ta dauki rigar baccinta tasa ta kama hanya ta fita daga dakin cikin wata iriyar tafiya tamkar wacce ta rasa laka a jikinta, saboda tsananin bacin ran da yake ciki ko binta da kallo beyi ba ya sanya jallabiyarsa ya hau kan dadduma domin gabatar da sallar nafila kamar yanda ya saba yi a dik daran duniya.
*KADDARA TA RIGA FATA!!!!!*
To jama'a da yawa sun sheda da daurin auran Naja'atu malam Sani da Bashir Aminu dan jarida akan sadaki naira dubu hamsin wanda bayan an watse daga gurin daurin auran kowa ya kama gabanshi Alhaji Sama'ila ya samu Naja'atun da kudin sadakinta ya damka mata a hannunta kana kuma cikin tattausan lafazi ya shiga yi mata nasiha mai ratsa jiki! daga karshe yayi mata fatan alkairi gami da zaman lafiya da mijinta....Naja'atu na kuka tana sauraran nasihar da Hajia Abu ke mata itama dai kwatancin irin ta mijinta tayi mata sannan itama tayi mata fatan alkairi tare da zaman lafiya a gidan auranta.....Sannan da kanta ta dauketa ta kaita gaban iyayenta tace lallai su sa mata albarka kuma suyi mata adduar zaman lafiya a gidan auranta....Baba malam addua sosai yayi mata Baba Talatu itama tayi kokarin kawar da abinda ke cikin zuciyarta ta sanyawa auran albarka kamar yanda hajian ta bukata.
Alhaji Sama'ila ne ya yanke shawara kan cewar dole a wakilta mata guda biyu ko uku domin suje suga inda za'a ajiye naja'atun Baba malam yaji dad'in shawarar da alhajin ya kawo babu shakka shawararsa a bar dubawa ce..........Hajia Rabi amaryar Alhaji da wasu mutum uku daga bangaran Baba Talatu suka shirya tsaf domin rakiyar amarya garin jos.........Naja'atu jin shawarar da aka yanke yasa ta k'ebe a guri guda ta kira wayar Bash din ta sanar masa halin da ake ciki wanda shi da a tsarinsa kawai yana so ya dauketa ita kadai su tafi, to amma uzirin data kawo masa bai girgiza shi ba yace mata babu damuwa insha Allahu su jiraye shi da misalin karfe biyu na rana yana wani uziri daga ya gama zaizo ya daukesu, dama shi da abokansa guda biyu ne kawai suka rage dan ana gama daurin aure mahaifinsa da sauran jama'ar da suka rufo musu baya suka tafi...Shi da abokansa suka rage domin daukar amarya kamar yanda suka tsara.
Baba Magajiya da Hajia Rabi har suka wayi gari a garin jos a kuma gidansu Bash wato gidan alhaji Aminu dan jarida basu ji ance su shirya a nuna musu gidan amarya ba, tun bayan saukar su garin aka saukesu a wani daki ba'a kara bi takansu ba sai dai daga zarar lokacin cin abinci yayi za'a kai musu mai rai da lafiya, Naja'atu kuwa dama suna sauka a garin ko awa daya basu yi ba Bash ya kirata a waya ta sameshi a dakinsa, Munira ce tayi mata jagora har dakin nasa, lokacin abokansa kowa ya kama gabansa sai shi kadai daga shi sai garamin wando yayi wata iriyar kwanciya yana shafa kirjinsa da hannunsa Naja'atu Ganinsa a haka ya tayar mata da wani irin feeling mai zafin gaske! a take tsigar jikinta ta dinga tashi ta dinga tunano irin zazzafar soyayyar da yayi mata al'kwarin zai gwada mata duk randa sukayi aure! Cikin kasala ta karasa shiga dakin, Bash a d'imauce ya mike zaune ya janyo hannunta ta fada saman kirjinsa ya matseta sosai yana kokarin sa hannunsa a cikin rigarta! ajiyar zuciya mai zafi ta dinga saukewa tana langwabewa a jikinsa yana cigaba da lugwigwitata tana jin dadi! bargo guda suka shiga ita dashi suka dinga tsotse tsotse suna rungume rungume! har dai suka kasa hakura suka fara kokarin aikata mai gabadaya! dan saboda yanda suka fita daga cikin hayyacinsu! Na'jaatu kanwa takar tsami kwarnafi ya kwanta dan duk tarin sha'awar data tara tsayin wattanin da suka gabata sai da bash ya kawar mata dashi! Suka yini suna abu daya ko nan da can bash yaki bari ta fita a haka tana ji tana gani ta kwana a dakinsa sai da safe tukkuna ya bari ta koma cikin gidan....Lokacin ne ta tarar da su Hajia Rabi sun shirya tsaf domun tafiya gida! cikin kunya gami da jin nauyi ta samu guri ta zauna tana gaishesu! suka amsa mata babu wata cikakkiyar walwala a tare dasu dan saboda gabad'ayansu sun sha jinin jikinsu dangane yanayin zamantakewar mutanan gidan! haka dai sukayi sallama da juna kowanne da damuwa a cikin zuciyarsa.....Naja'at ta d'an ji damuwa da tafiyarsu amma dare yanayi da ta kasance da Bash ya mantar da ita kowa da komai ya shiga wanke mata zuciyarta da kalolin soyayarsa mai wahalar samu.
To koda su hajia Rabi suka koma gida babu wacce ta fadi wata magana da zata tayar da hankalin jama'a! Hajia ta shiga har dakin Amaryata bayan tayi mata barka da dawowa sai take tambayarta yanayin gidan da aka kai Naja'atun....Hajia Rabi tace"Guri ne mai kyau da tsari sannan kuma kamar yanda Bash din yayi al'kawarin cewar zai sawa matarsa kayan daki da duk wasu abun bukata ya cika alkawari dan haka gida sai dai a godewa Allah. Hajia Abu tayi farin cikin jin wannan labarin da amaryarta ta fad'a mata dan haka gabad'ayansu har gidan baba malam din sai kowa ya kwantar da hankalinsa suka yiwa amarya fatan zaman lafiya tare da mijinta.
A cikin kwanaki bakwai da auran Bash da Naja'atu sun 'barje soyayya sosai dan gabadaya Bash daina fita yayi kullum yana gida suna aikin abu daya Naja'atu tayi sabo da sex sosai dan wani sa'in ma kafin bash din ya nemata da wata bukata ta nemeshi! haka suke wannan rayuwa tamkar tumakai duk ibadah irin na Naja'atu tarayyarta da Bash sai da tayi rauni yanzu Naja'atu ta daina sallahr asubahi a kan lokaci kullum sai gari ya waye takeyi saboda raba dare suke suna aikin abu daya idan suka gama babu maganar su tsarkake jikinsu Bash zai rungumeta da najasa a jikinsu suyi ta bacci shi kuwa shed'an dama haka yake so kullum cikin kara ingizasu yake suna ya dinga qissima musu a zuciyarsu cewar dan basu yi sallar asubah a kan lokaci ba ai ba wani abu bane....
*Littafin na kudi ne...!*
Koda zaki ganshi a gruopa na sata ne idan kina bukatar ki biya kudin karatu ga yanda abin yake Vip group #600 normal gruop#300 accont ...0542382124...Binta umar gtbank...Idan katin waya zaki tura kiyi min mgn ta whasap da wannan number
*07084653262*
*BINTA UMAR ABBALE*
***** Rayuwar Bash da Naja'atu haka ta cigaba da tafiya cikin rashin tsari! Sun mayar da kansu tamkar tumakai basu da aiki sai abu d'aya su kwana su yini a makale da juna Naja'atu ta zama wata fitinanniya ta gaske inda shi kuma Bash ke kara d'ora ta a kan hanya ta hanyar kawo mata magungunan turawa wanda suke sanya ta tayi ta zubar da ruwan dadi yana hawa kanta yana shanyewa..............Watansu daya da aure Bash ya koma harkokinsa, sosai ta shiga damuwa saboda ta daina samun abunda take so a kai a kai dalili idan ya fita tun a subah baya dawowa sai cikin dare mafi a kasari a buge yake dawowa shiyasa ko taje kusa dashi baya iya yi mata komai haka zata hakura ta kwanta kusa dashi tana hawaye ta riga ta saba da sabon da yayi mata shiyasa duk dare kafin tayi bacci sai taci kukanta ta koshi...Tsayin sati biyu haka al'amuran suka cigaba da tafiya a tsakaninsu Bash idan ya fita tun asuba baya dawowa sai tsakar dare kai wani lokacin ma kwana yake, a'lamarin ya dinga damunta yana ci mata rai.....Akwai ranar da suna zaune da munira tace"Munira dama Bash yana shaye shaye? kusan kullum sai naga kamar ba'a cikin hayyacinsa yake dawowa gida ba sannan dan Allah inaso ki fad'a min sana'ar da yake kinga fa idan ya fita tun farar safiya baya dawowa sai dare ya raba ke wani lokacin ma kwana yake a waje....Munira tace" To ke ina ruwanki da sana'ar da yake yi? ke dai ba'a kawo miki abinda zaki ci kisha ba me ya dameki da sanin dole sai kin san sana'arsa? Maganar shaye-shaye da kikayi Eh yanayi a wannan zamanin d'ai-d'ai na matasan samari ne wanda basa shaye shaye meye laifi a ciki tunda ba da kudin wani yake siyan kayan shaye shayen ba.
Tace"Munira daga tambaya sai magana mai zafi ina laifi dan na tambayeki sana'ar da mijina yake yi ina da hakki na sani ai."! Munira tace"Dan Allah Naja'atu mu bar maganar nan haka kada rayukanmu suzo suna 'baci na fada miki cewar ki bari duk ranar da kika rasa abinda zaki ci sai kiyi wannan tambayar amma yanzu baki da hurumin yinta tunda bamu gaza miki da komai ba, tsayin wata daya da kikayi a tare damu ki duba kiga yanda kika dawo jawur dake kinyi ki'bi kin murmure to me zai dame ki."
Naja'atu na kokarin yin magana Mommy ta fito daga dakinta ganin fuskokinsu babu walwala yasa ta tsaya tana tambayar ba'asi! Munira cikin fusata! ta shiga fada mata abinda ke faruwa.
Mommyn ta yiwa Naja'atu wani irin kallo rai a 'bace! tace"Ke! bana son bindiddigi da sanin sai kin san komai na sirrin gidan nan ki tsaya a matsayinki na matar Bashir meye na cewa dole sai kin san sana'arsa ko yankan kai yake ina ruwanki? kedai a kula dake a sauke miki hakkin ki shine bukatarki saboda haka kada na sake jin kinyi wannan maganar Bashir sana'a yake mai kyau da inganci a matsayinki na matarsa kiyi masa fatan alkairi kawai ba sai dole kinbi diddigi a kansa ba."
Kanta a 'kasa tana kokarin mayar da 'kwallar dake kokarin sauko mata tace"Mommy kiyi hakuri ba nufi na mummunan abu ba amma tunda kince babu ruwana insha Allah bazan kara magana ba."
Mommy taja tsaki tare da kallon Munira tace"Ni zanje gidan bikin Hajia Lailah sai na dawo." Munira tace"Mommy tsaya ni muje tare ni kaina zaman gidan ya isheni."
Mikewa tayi da sauri taje ta dauki gyalenta suka fita ba tare da sun kula Naja'atu dake zaune a gurin ba.
Suna fita hawayen da take ta kokarin mayarwa suka shararo a kumatunta wannan wace irin rayuwa mutanan nan sukeyi! kawai saboda ta tambayi meye sana'ar mijinta sai su rufeta da masifa! gaskiya idan hakane to akwai wani abu da suke 'boyewa wanda basa so ta sani!
Ta jima zaune a palon tana tunane tunane kafin ta miki jiki a sanyaye ta koma gurinsu, zama tayi kan kujera da wayarta a hannunta tana neman wayar Bash din, wayar na fara ringing sai taji an kashe ta kira sau biyar yana kashewa abinda bai ta'ba faruwa ba tunda sukayi aure! hankalinta ya sake tashi ga tsoron gidan ya baibayeta bargo taja ta rufe jikinta tana hawaye hade da cigaba da kiran wayar tasa...Bash dake tare da abokan harkarsa suna shirya yanda zasu shiga wani bank suyi sata a kufule! ya tashi daga cikinsu a sakamon kiran wayar da Naja'atun, a fusace! Yace."Wai dallah malama meye kika damu mutane da kiran waya ne."? Gabanta ya yanke ya fadi jin irin tsawar daya buga mata.
Murya na rawa cikin tsoro tace"Bash ni kadaice a gidan ina jin tsoro mommy da munira sun tafi gidan biki dan Allah ka dawo da wuri kaji ko."
Tsaki! yaja mai karfi yace"Zan koma cikin mutane kada ki sake ki kara kirana a waya wallahi kika sake kirana sai na wulakantaki idan na dawo gida haba! kin dameni da kiran waya sai kace ni kadai ne mai aure mtwww!!! Sai kawai ya kashe wayarsa ba tare da ya saurari ta bakinta ba."
Naja'atu kasa'ke tayi da waya a hannunta gabad'aya hawayen da takeyi ma k'afewa yayi makogwaronta ya bushe qamas! tana mamakin abinda yake shirin faruwa da ita.
Mommy da Munira kuwa ashe ba gidan biki suka nufa ba dama sun shirya fita tare domin zuwa suje su mayar da kayan lefen Naja'atu da suka hayo a wani katafaran kanti....gabadaya da akwati nan da abinda suke ciki dama tun ranar da aka kawo Naja'atun washe garin ranar bayan su Hajia rabi sun tafi Mommy ta kira wayar d'aya daga cikin yaran kantin da sukayi hayar kayan yazo da mota ya kwashe kayansu a lokacin Naja'atu nacan gurin Bash suna biyan bukatar junansu wannan al'amarin ya faru.... turmin atampa biyu da les daya kawai naja'atu ta tsira dasu a cikin kayan amma daidai da pant da breziya vest duk na lefan Abbah Abbas ne take amfani dasu, dan gabadaya kayanta hajia Abu ta had'a mata kaf aka kaita jos din dasu.....Kayan lefen Abbah da kayanta na gida su kawai take amfani dasu dik a tunaninta akwatinnan kayanta na dakin mommy ta adana mata su kafin su tare a gidansu.
Sai bayan sallar isha'i mommy da munira suka dawo gidan koda suka dawo babu wanda ya nemi inda take, itace ma da ta gaji da kadaici ta kira wayar Munira tana tambayarta ko sun dawo...A wulakance tace mata E....Allah sarki naja'atu cikin murna ta nufi sashen...To sai dai rashin ganin walwala da sakin fuskarsu yasa jikinta yayi sanyi ta zauna a d'arare! tare da fadin"Mommy kun dawo lafiya." ?
Ba tare da ta kalleta ba tace"Lafiya lou." Sai kawai ta juya suka cigaba da hiran 'Yan uwansu ita da Munira...Har ta gaji da zamanta a gurin ta mike da niyyar tafiya Munira bata kulata ba jikinta babu kwari tayi musu sallama ta fita daga palon.
Koda ta koma gurinsu zama tayi ta zabga tagumi! ko ina babu dadi kenan gurin Bash da mutan gidan, dan kawai tayi tambaya sai su dauke mata wuta! ita a ganinta ba laifi bane dan ta tambayi sana'ar da mijinta yake......Da kyar ta iya cin abinci tayi wanka tayi sallar sannan ta shirya jikinta cikin kayan bacci ta kwanta tana tunane tunane gami da jiran dawowar mijin nata tayi al'kawarin zata cire tsoro da fargaba ta tambayeshi wace irin sana'a yake............... har karfe daya na dare Bash bai shigo gidan ba lokacin bacci yaci karfinta nan ta b'ingire bacci mai nauyi ya dauketa.
A buge ya shigo gidan, ya watsar da abubuwan dake hannunsa a kan kujerar dakin, kai tsaye bed din ya durfafa! ya tsaya a kanta yana rangaji! Blet din 'kugunsa ya kwance ya sa'bule Jins din shima a gajeran da yake ciki ya cire shi, katuwar Sandarsa mai uban kauri da tsayi tayi tsalle ta fito hannu yasa ya shiga jijjigata yana wani irin nishi!! ya wani fizge bargon dake jikinta! a zabure! ta mike zaune tana kiran sunansa had'e da kokarin kunna light din dakin.
Ganinsa tayi zigidir a tsaye a kanta ga sandarsa a tsaye kamar zata tsone mata ido! bata ta'ba karewa jijiyar bash kallo ba sai yau! a tsorace ta matsa gefe tana zazzare idonta! gaskiya ta firgita da ganinta yanzu duk girmanta haka take ratsa jikinta? Kafin ta dawo hayyacinta ya janyo kafafunta da karfin gaske! rigar jikinta ya fizge ya had'a da wuyanta ya matse da rigar ya makure mata wuya sosai ya kwantar da ita kan bed din ruf da ciki ya hau kanta! ya kwanta Duburarta ya shiga bud'ewa da hannunsa yana kokarin zura yatsansa a gurin! Wani bala'in zafi taji ya ratsa mata jikinta! a tsorace! ta dinga kiran sunansa tana tureshi! shin me yake shirin faruwa ne! Ji tayi yana kokarin tusa mata sandar tasa a gurin! Wani irin kukan kura tayi ta bangajeshi da karfi ta mike zaune jikinta sai karkarwa yake! Bash me yake nufi za'ayi da ita *Luwad'i!!* Innalilihi wa'ina ilahi raji'un!.....Wani gigitacan mari ya taska mata! a gigice! ya janyota da karfi ya sake mayar da ita ruf da ciki ya cigaba da yunkurin zurkud'a mata katuwar sandarsa a duburarta!
Ihu! ta dinga kurmawa tana kiran sunan Allah! tare da magajiyar ya d'agata kada ya sake yabi wannan hanyar da yake shirin yabi domin ba ita Allah ya hallata masa yabi ba."
Wanda yayi nisa baya jin kira Bash! kokarin tura Sandarsa yake a gurin yana wani irin nishi tare da dukan mazaunanta da hannuwansa!....Naja'atu jin da gaske dai bash yake yasa ta haukan karya ta dinga buge buge tana wani irin abu kamar zata tada iska sai wani irin fuffuka takeyi tana shasshekar kuka kamar ranta zai fita.....Bash wanda yake a tsananin bukace dayin harkar ya d'agata a fusace! ya kai hannu zai kwasheta da mari! ta riga shi! dan wani gigitaccen mari ta kwad'a masa jikinta na tsiyayyar da wani irin gumi!! Ta dira daga bed din tana kallonsa hawaye na karakaina a kuncinta tace"Turr!! da kai da halinka! Turr da wannan mummunar d'abi'a take Yanzu Bash ina a matsayin matarka ta aure kake kokarin yin luwad'i dani? Dama ashe haka kake dama harkar da kakeyi kenan shiyasa mahaifiyarka da Yar uwarka suke jin haushina dan na tambayesu hakika nayi nadamar za'ben ka a matsayin mijina kuma kaci amanar soyayyar da nake maka........Bash ya jima hannunsa dafe da kuncinsa yana mamaki marin da yarinyar tayi masa! kamar shi *Bash* wata 'yar iskar yarinya zata sa hannunsa a fuskarsa ta mareshi babu shakka sai ya nunawa yarinyar nan ita karamar mara mutunci ce!
A fusace! Ya sauko daga bed din ya d'auki blet dinsa daya cire ya durfafeta! da mugun karfi ya shiga lafta mata a jiki yana 'kunduma mata manya manyan zagi irin na marasa tarbiya....Naja'atu ihu! take tana kuka hade da kare jikinta da hannuwanta Bash yana sake shimfida mata blet din a jikinta ta ko'ina! Wani wawan duka ya kai mata a kan nonota na dama! a take ta silale a gurin tana wata iriyar makyarkyata tare da fad'in "Wayyo Allah nonona."!! Bash ya jefar da belt din yana wani irin huci! nan kasan ties din ya danneta! yasa yatsansa cikin HQ d'inta ya dinga kwa'kula yana wani irin gurnani! tura yatsansa yake cikin gurin kamar me neman wani abu! sai da yaji ruwa ya shiga bulbulowa sannan ya d'aga kafafunta ya d'ora saman kafadarsa ya saita katuwar sandarsa ya zurkuda mata! wani irin bugu da jajjage ya shigayi ji tamkar mahaukaci haka ya dinga jajjaga jikinsa a jikinta yana ihu! had'e da murza nonowanta da suke tsalle saboda tsabar yanda yake wujijjigata!
Tsananin azabah! yasa Naja'atu fita daga cikin hayyancinta dan yanda Bash ke jajjagarta zaka gane ba dan taji dadi yake ba kawai dan ya azabtar da ita ne aikuwa ta azabtu mutuka dan tunda ya d'ora kafafunta saman kafadarsa ya rike bai saurara ba sai da yayi release sau uku tukkuna ya jefar da ita a gurin ya tashi yaje ya kwanta! Naja'atu wani irin nishin wahala take saki tana zirarar da hawayen azabah! yau Bash ya nuna mata rashin imani 'karara! gabanta wani irin motsi yake yana mata mugun zafi! ga cinyoyinta sunyi wani irin tsami! saboda yanda bash ya tale mata su tamkar wacce za'ayi wa kaciya!! motsin kirki ta kasa yi sai wani irin nishi takeyi kamar wacce ranta zai bar gangar jikinta....
*Littafin na kudi ne...!*
Koda zaki ganshi a groups na sata ne idan kina bukatar ki biya kudin karatu ga yanda abin yake Vip group #600 normal grupp#300 accont numbar...0542382124..Binta umar gtbank...Idan katin waya zaki tura kiyi min mgn ta whasap da wannan numbar.
*07084653262*
*BINTA UMAR ABBALE*
***** Yanda Bash ya barta a wulakance a kasan ties a haka Wani wahalallan bacci ya d'auketa baccin mara dadi mai cike da firgici gami da mafarkai marasa kyau da ban tsoro!.....Shida da wani abu Ya farka garau! ya mike zaune yana sakin wata shegiyar hamma! hannuwansa ya d'aga sama yana wata iriyar miqa!!! karaf idanunsa suka sauka a kanta tana yashe a inda take sai kace mushe sai baccin wahala takeyi.......Bash miyau ya had'iya yana lasar le'bansa na qasa tare da tsirawa tsayayyun nonowanta ido! wata gawurtacciyar sha'awa ce ta taso masa! tunda yake mu'amula da matan bariki bai ta'ba cin karo da wacce takai dad'in Naja'atu ba shiyasa idan ya hau kanta baya gajiya ko kadan ita........Ido a rufe ya nufi inda take..Daukarta yayi ya nufi bed din da ita yana kokarin sa'bule karamin wandon jikinsa ta bud'e idonta a tsorace ta matsa gefe guda dan har tana bugewa da katakon gadon! hawaye ne suka fara tsere a kumatunta murya na rawa tace"Bash dan Allah kayi hakuri kada ka kasheni! al'kawari da amana bece haka ba me yasa zaka dinga azabtar dani? dama ashe duk al'qawarrikan da kayi min na kar'ya ne? Jiya ka bani wuya ka zalince ni gashi kana so ka aikata sa'bon Allah dani! wallahi Bash ban ta'ba tsammanin haka halinka yake ba." Tana wani irin kuka da makyarkyata take maganar.
Fuska a murtuke yace."Ke ki shiga taitayinki wallahi duk sanda kika sake jifana da mummunar kalma sai naci kutumar ubanki! inace ke d'in matata ce sai da na bada sadaki naira dubu hamsin aka daura min aure dake to kan me zaki ce ba zanyi abinda nake so dake ba! ki sani duk ta hanyar da nayi niyyar saduwa dake tanan zan sadu dake banga uban da ya isa ya hanani ba tunda na biya sadaki."
"Innalilihi wa'ina ilaihi raji'un! Bash kasan kuwa abinda kake fad'a? kasan irin bala'i da masifar da kake kokarin jefa kanka a ciki? Wallahi Bash Ubangiji ya tanadarwa masu aikata Luwad'i azabah mai tsananin gaske a ranar lahira dan Allah ka tuba ka daina wannan mummunar dabi'a.
Wani bahagon mari ya kwada mata yana huci yace." Dan Ubanki idan na daina ke zaki bani sana'ar yi ko kece zaki dauki nauyina da duk abinda nake bukata da har zaki zo kinawa mutane wa'azi? to bari kiji ni ba kafurci nake aikatawa ba wannan harka na dauketa a matsayin sana'a kuma da ita na aureki dan haka ki iya bakinki a ko'ina idan naji maganar a bakin wani naki wallahi sai na baki mamaki sai na wulakantaki!
Bedshirt taja ta rufe jikinta tana wani irin kyarma! tace"To wallahi tunda haka ta kasance kai mushiriki ne kuma fasiqi mara jin magana da rashin tsoron Allahn daya halliceshi! inaso ka sauwake min tun tafiya ba tayi nisa ba a tsakanimmu kuma ba zan gaji da fad'a maka cewar nayi nadamar auranka ba.
Wani murmushi mugunta yayi ya tusa hannunsa a cikin tarin sumar dake kansa yana yamutsawa yace"Haba beb ai banga uban daya isa ya sani na sake ki ba hahahahaha! qarya ma kenan! na sake ki? ashe bani da hankali ai kin shigo hannuna kenan yarinya ni ba gaulan namiji bane da zan sake ki wannan shashashan tsohon ya mayar dake gidansa! Ko yanzu idan na tuna bani na fara fasa tantanin budurcin ki ba to nakan ji haushi da bakin cikin wani tsohon banza ya rig......! Kafin ya karasa maganar ta katse shi ta hanyar d'aga masa hannu hawayen tausayin Abbah Abbas gami da nadamar abinda tayi masa na sakkowa a kuncinta tace"Bash kada ka sake zagin wannan mutumin a gabana domin ni yafi min kai sau dubu ka bani mamaki wallahi! nayi maka rana kai kayi min dare! meye banyi maka ba? wace irin sadaukarwa ce banyi maka ba amma abinda zakayi min kenan."!!! Bash ya ta'be bakinsa yana mata kallon banza yace."Wannan maganar da kikayi a yanzu ta nuna min cewar har yanzu da sauran kaunar tsohon mijinki a zuciyarki ko!? Da sauri tace"Kwarai kuwa Ba zan ta'ba daina kaunar Abbah Abbas ba domin yayi min hallacin da kai ka kasa yi mi......"Gigitaccan mari ya taska mata! ta zabura da sauri ta dafe kuncinta tana kallonsa bakinta sai kyarma yake.
Ya tsira mata jajayen idonsa yana huci! Yace."Zaki janyo nayi aika aika Naja'atu zan iya kashe shi wallahi! ke! baki san waye Bash ba ko."!!? Ya'kare maganar yana zazzare mata idonsa jijiyar kansa tayi wani rud'u rud'u!.....A tsorace take kallonsa tana mamakin furucinsa kisa! wannan kalma ta tsaya mata a cikin ranta! Qus! tayi da bakinta jikinta sai rawa yake tana binsa da kallo taga ya nufi wasu drowars guda uku da suke kusurwar dakin...Wani guri taga yana ta'bawa a jikin drowars ta bud'e sai kawai taga ya dauko bundiga ya nufo inda take.
Ta mike tsaye a tsorace tana rufe jikinta da bedshirt tana karkarwa had'e da maqure jikinta a jikin bango(garu) zama yayi gefan bed taga ya budeta yana gyarawa tunda take bata ta'ba ganin bundiga da harshashi (bullet) ba sai yau! duk sanyin da ake a gari gumi takeyi sai kallonsa take le'banta na rawa
Ashe d'an ta addah ta auran bata sani ba, waye ya bawa Bash lasisin ri'ke bindiga a garin jos?
Cikin gangarewa da nuna shi isheshshene taji yana cewa ."Wallahi duk ranar da kika sake ambato sunan wannan banzan tsohon mijin naki a ranar sai ya kwana a lahira da kaina zanje na sheqe!! shi da wannan bindigar ta hannuna! Zakiji mummunan labari wallahi zan kasheshi na kashe banxa babu abinda wani ko gwamnati ta isa tayi min."!
Murya na rawa tace"Kayi hakuri dan Allah ba zan sake ba insha Allahu."! Ya mike da bundigar a hannunsa da fad'in" Na fada miki bana magana biyu idan na sake jin sunan Abbas a bakinki to zakiji mummunan labari." Shuru tayi tana kallonsa ya mayar da bindigar ya dawo inda take....kusantota yayi ya matseta jikin bangon yana shanshana wuyanta hade da so ya kwace bedshirt din data rufe jikinta dashi.....Kauda kanta ta shiga yi tana jin yanda zuciyarta ke tashi sakamakon jin wani irin wari mara misali da bakinsa keyi gabad'aya hucin numfashinsa da yake fesa mata nema yake ya bugar da ita dan wani irin jiri ne yake d'ibarta kanta ya dinga juyawa yana sarawa.....Kafin tayi wani yunkuri ya dauketa cak! ta kaita bed ya kwantar da ita ruf da jiki ya haye kanta bayan ya sa'bule wandonsa! kuka takeyi tana tureshi da ragowar karfin da ya rage mata.
''Bash kaji tsoron Allah kada kayi Luwad'i dani kada ka janyo mana azabar Allah Bash!! kada ka cutar dani ni ban cuceka ba ka nufi zuciyar da take kauna da alkairi kada ka nufe ni sharri! dan Allah kada kayi wannan harkar dani ni musulma ce."!! Sambatun surutan da takeyi kenan tana tureshi had'e da kokarin kwace jikinta
A lokacin ne shi kuma shed'an yake 'kara tunzura shi ya dinga dukan mazaunanta yana bud'esu da kokarin tusa tsayansa a cikin duburarta sai wani irin nishi yakeyi yana goga mata jijiyarsa a jikinta!!! Sai da ya bud'e duburar sosai kana ya d'agota ya matse mata wuya tare da had'eta da jikin katon gado ya fara kokarin tusa sandar tasa a inda yayi masifar kwaid'utuwa dashi!
"Wayyo Abbana! Wayyo rayuwata Abbah Abbas ka taimaka min! Ya Allah kada ka bari bukatarsa ta biya a kaina nayi nadamar wannan rayuwar da nake cikinta Allah ka dauki raina na huta da ganin wannan ranar."! Surutan da takeyi kenan tana kuka had'e da kokarin kwace kanta! Bash bai saurareta ba sai ma sake matseta da yakeyi yana sake bud'e kafafunta yana kokarin shigar da sandarsa a inda yake so............."Innalilhi wa'ina ilahi raji'un! Na shiga ukuna Bash kada ka kasheni wallahi bazan iyaba! Dan Allah ka sawwake min wallahi na yafe maka! nima na gane rayuwa yanzu kuma nayi nadamar abinda na aikatawa Tsohon mijina Nasan hakkinsa ne yake bina Abbah Abbas ka gafarce kaga dai rayuwar dana jefa kaina a cikinta." Kamar zautacciya haka ta koma sai sambatu take tana fizge fizge! duk ta galabatar dashi ta hanashi ya ciki muradinsa! A kid'ime! a kuma fusace! ya shiga kwakkwad'a mata mari! ta koina yana furzar da wani irin huci yace"Nace ki daina kiran mutsiyacin mutumin nan kin'ki ko lallai babu shakka sai ya ba'kunci lahira."
Tana kuka wurjajan! duk ta furgice ta fita daga hayyacinta tace"Bash dan darajar Allah da manzonsa kayi hakuri kada ka kashe shi wallahi Abbah bashi da laifi ni na zalince shi ka huce fushinka a kaina idan zaka zane ni da blet irin jiya bazan damu ba amma dan Allah kada ka sake yunkurin yin luwadi dani ka duba girman Allah kada ka sake zaka iya kwana a kaina kana biyan bukatarka bazan gaji ba zan jure har sai sanda kayi gamsuwar da kake bukata." Tana maganar tana tsiyayar da hawaye tare da had'e tafikan hannayenta guri guda sai wani irin mazari da numfarfashi take tamkar wacce tayi 'yar tsere.
Tsaki mai karfin gaske yaja ya wani janyo kafafunta ta fad'o saman jikinsa, rugumeta yayi qam!qam! a jikinsa yana sansanta had'e da sumbutar sassan jikinta! Gabanta faduwa kawai yake tana adduar Allah yasa dai yaji magiyar da tayi masa wallahi zata iya yarda ya yini akanta mutukar bai zaiyi luwadi da itaba.
Bash jagwalgwala ta ya cigaba dayi yana ta marmatsa mata brest sai so yake su hada baki ta'ki bashi damar haka kyankyamim hada baki take dashi saboda yanda take jin yanda bakinsa ke fitar da wani irin wari mara misali......To duk irin wassanni da bash ke mata hakan besa taji sha'awarsa a jikinta ba, gabadaya ma ruwan jikinta kafewa yayi HQ dinta ya bushe qamas! Tana ji tana gani Bash ya danna mata sandarsa a jikinta ta dinga rintse idonta tana jin yanda yake wani irin sukuwa a kanta yana bugunta da karfin gaske! Rashin wadatacciyr ni'ima ya sanyata tayi muguwar galabaita kafin Bash ya samu satisfaction tasha bakar wahala mutuka haka ya sauka daga kanta ta kasa motsa ko da yatsanta guda saboda tsananin halin azabar da take ciki.
Tana sallar tana kuka gami da rokon Allah ya fitar da ita daga wannan babbar masifar data jefa kanta a ciki! Eh gaskiya ne ita da kanta tasan rashin jin maganar na gaba da ita ne ya janyo mata shiga wannan masifar! sai yanzu take ganin irin babban kuskuran data tafka a rayuwarta! Wai shin ma meye laifin Abbah Abbas data 'kishi! meye aibunsa? zuciyarta tace mata "Tsufa ne babban abinda yasa kika tsaneshi." Wasu hawaye suka shararo mata! E gaskiya ne a wancan lokacin taqi Abbah Abbas saboda tsufansa tana ganin Kamar akwai matsala idan ta zauna dashi tunda ba tsaran auranta bane, shiyasa ta dinga yunkurin rabuwa dashi domin ta auri daidai da rayuwarta wanda take tunanin shine zai iya bata dukkanin soyayyar da take bukata!! Sai gashi kuma tun ba'aje ko'ina ba taga bambamcin auran tsoho da yaro! Wane irin kulawa da soyayya ne bata samu ba a gurin Abbah Abbas? wane irin rarrashi da kyautatawa ne mutum nan beyi mata ba? Tun kafin tasan wacece ita yake hidima da ita shine cinta shanta suturarta iliminta da duk wata dawainiya tata! komai na rayuwa ta samu a hannun bawan Allah nan, amma sabida tsabar son kai da rashin adalci ta watsa masa qasa a ido ta fujire masa ta dinga nuna masa qiyayya qarara har sai da ta samu nasara a kansa ya saketa, burinta ya cika na auran muradin zuciyarta sai gashi kwalliya bata biya kudin sabulu ba tun kafin aje ko'ina Bash ya yanke mata mummunan hukuncin da bata ta'ba tsammani ba, Hakika da ta zauna zaman aure da d'an ta'adda! kuma dan Luwad'i irin Bash to gwara ta zauna zaman aure da tsoho dan shekara saba'in ko tamanin dan tasan a gurinsa zata samu nutsuwa da kwanciyar hankalin da take bukata! Hakika sai yanzu tayi karatun ta nutsu kuma ta fahimci alherin da iyayenta suke nemanta dashi tana fujirewa shin yanzu da wane ido zata kalli Iyeyenta ? da wane kuma zata kalli Abbah Abbas din? me za taje ta fad'a musu yana faruwa a tsakaninta da Bash, shin zasu kar'bi maganar ta da muhimanci ko kuwa? Duniya dasu gabad'ayansu sun san da cewar ita da kanta ta za'bi Bash tace musu shi take so ya zama abokin rayuwarta... kuma har hanzu bata manta gargadin da Baba talatu tayi mata ba yana nan a kwakwalwarta bata manta ba! A yanda rayuwar nan ta juya mata baya wa zata tunkara a cikinsu ta fad'a masa matsalarta ya yarda.....
*Ayi hakuri da error👏🏻*
0 comments:
Post a Comment