"Aliyu yasha barci domin sai wajen karfe daya na Rana ya farka wanka kawai yayi agurguje ya sanya Shadda fara Dinki Muhammed riga da wando,da hula yatafi masallaci saboda ya samu jam"i,,koda aka idar da sallar bai Shigo gida ba,kofar gida yazauna yana waya da Haisam bayan sungama kiran Jabir ya Shigo wayarsa nan fa yazauna Sunata Fira,sun dau tsawon lokaci suna mgana kafin suyi sallama Akan sai sun hadu akaduna don kowannensu jibi yake san Ran komawa bakin aiki.
Sun yanke kiran kenan sai ga KekenNapep din dayake Kai Azeema mkranta ya iso Faka keken yayi ya fito ya nufo Gadanga wanda yake binsa da kallon mamaki karisowa yayi yana mai sallama lokaci daya ya bashi hannu sukayi musabaha,bayansa Aliyu ke kallo yaga kota ina Azeema zata bullo ammh shuru,da kallon Tambayan Aliyu yake kallonsa kafin yace"Ah Ko Azeemar bataje mkrantar bane yau..?
Sani mai KekenNapep yace"Shine Abunda yadauremin kai yallabai,ni dakaina na kaita mkranta yau da safe,ina kallo ta shige cikin haraban mkrantar,ammh Abun mamaki bayan antashesu naje daukota,ammh har duka Yan mkranta suka gama watsewa banganta ba,shine nazo nagani kodai tadawo gida da kanta ne.."Sororo Aliyu yayi kafin yace"How comes anya Azeema tadawo kuwa?bandai sani ba,buh bari na shiga na tambayi goggo naji wait for me.."Yafada da sauri yana fadawa gida,Tundaga nan yake kwalama goggo kira wacce ke daki ta zabga tagumi har lokacin dawowan Azeema yayi ammh shuru,da hanzari Ta fito,zaninta ahannun yana neman Faduwa tana fadin"Gani gadanga lafiya irin wannan kira haka? tafada cikin tashin Hankali
Gabanta yaci burki yana fadin"Goggo ina Azeema.."? Fuskar damuwa ta bayyana ga goggo tace"Nima yanzu nake Shirin kiranka awaya Tundazu lokacin dawowarta yawuce ammh haryanzu shuru bata dawo ba,bakana da nombar mai Keken ba kirashi muji kowani aiki ne ya tsaidashi baije ya daukota ba."Kansa ya dafe yana fadin"Kash..Wayyo To ai goggo ga Sanin chan,yace shima yaje mkrantar su Azeemar ammh har kowa ya watse bai ganta ba.."Salati goggo ta fara tana fadin"Na shiga uku ni Suwaiba.,To yanzu ina yarinyar tashiga kuma ba dabi"arta bane biye biye,toh ina ma ta sani balle taje.."
kallon goggo yayi kafin yace"Goggo kishiga gidansu kigani kila ta biyo yar"uwarta sun dawo tare.."Da hanzari goggo tace"Eh kila ta yuyu haka din ne,bari naje na gani.."Tafada Tana Fadawa daki,Hijabi ta sanyo ta fice da Sauri ta bar Aliyu na Dafe kansa baisan dalili ba yaji hankalinsa yatashi,goggo na fita taci karo da Dan adaidaita,yana ganinta yahau Fadin"Ah Hajiya an ganta ne..? ko kallonsa Goggo batayi ta fada gidansu Azeema tana zabga sallama ko izini ba"a bata ba,ta sakai cikin Filin tsakar gidan,nan ta iske Azeeza da Inna Ramatu suna zaune kan Tabarma suna cin dankali,suka ga goggo ta fado kai tsaye inna Ramatu ne takalli goggo tana cewa"A"a suwaiba lafiya naga kin fadomana gida, tamkar wani ya biyoki daga waje.."
hararanta goggo tayi kafin tace"Azeeza ina Azeema.."?Tun dazu bata dawo gida ba,ko kin ganta yau amkaranta.."?Tafada tana maida kallonta kan Azeeza,Jin haka yasa Ran Azeeza yayi fes Tsarinta yana tafiya kan tsari,Mikewa tayi tana fadin"wlh tallahi goggo yau kaf ban saka Adda Azeema a idona ba,dana ga banganta ba bayan antashi break,naje ajinsu ammh ban ganta ba,na tambayi yan ajinsu sukace batazo ba yau,dama taje mkranta ne yau..? Azeeza ta fada cike da makirci,baya goggo taja tana fadin"Armmm.,Bakomai.."Tana fadin haka tafice da sauri Inna Ramatu ta bita da kallo kafin ta maida kallonta kan Azeeza wacce ke mirmishi mai Fitar da amon Sauti Tabota inna tayi tana fadin"Ke nifa nashiga rudu mai wannan uwar sojan mara mutumci,take son Fada.."
Kallonta Azeeza tayi kafin tace"Wai bakiji metake fadi bane Adda Azeema ne Tafita da niyyar zuwa mkranta,shine ta sanfe wani wajen haryanzu bata dawo ba..."Baki inna Ramatu ta kama tana fadin"Au hakane eh lalle yanzu na Fahimta,toh ammh ina Azeema zata,bata da dabi"ar yawon banza kuma fa.."Wani kallo Azeeza ta watsama inna kafin ta kama hanyar daki tana fadin"Ada kika sani,ammh yanzu baki da tabbas akan hakan.."Tana gama fadin haka ta shige daki tana kunshe dariyan Farinciki.
Goggo ko tana Ficewa sukaji karo da Gadanga awaje Shida sani mai Adaidaita,da hanzari Aliyu ya karisa ga goggo yana fadin"goggo an ganta."girgiza kai Goggo tayi tana fadin"tace duk yau bata ganta amkaranta ba,tamaje har ajinsu bata gantaba, data tambaya akace batazo mkranta ba yau.."dan yatsansa Aliyu ya sanya abaki ya ciza kafin ya waiga yana fadin"Ka tabbata Sani ka ga Shigan Azeema mkrata yau da safe.."? Rantsuwa sani ya kwaso yana fadin"Wallahi tallahi yallabai da idona naga Shiganta mkranta na Rantse harga Allah..."jin haka yasa Aliyu yin gaba yana fadin"Shiga mutafi chan mkrantan nasu,goggo ki koma gida,komai ake ciki zamu mgana ta waya.."Yafada yana Shiga Adaidaitan,Da hanzari sani ya zagaya ya shiga ya tada adaidaitan suka fice daga layin,goggo na tsaye Abun duniya ya isheta.
Suna Zuwa mkrantan kai tsaye office din principle,din mkrantan suka nufa,nan suka samu principle din bayanan ammh Vice dinsa na nan,Nan Aliyu yayimai bayanin Abunda ke tafe dashi,Cikakken Sunan Azeema ya tambaya shikuma ya fadamai,report book ya shiga dubawa nan yaga sunanta ita da Azeeza amtsayin wacce ta rakota tabada report din domin Abunda Azeeza bata sani ba kowani report sai an Rubuta kuma in bata manta ba,dukkansu sai da suka fadi sunansu da class din da kowannensu yake,Nan vice principle din ke fadama Aliyu cewa da misalin karfe 8:00am na safe sukazo suka shigar da report din, Azeema lawal bature zata koma gida sakamakon bata da lafiya wacce kuma tabada report din Sunanta Azeeza lawal bature,Aliyu bai tsaya mamaki ba,sai ya tuna Abunda goggo tace Azeezar tace,kenan duk inda Azeema Take Tana da masaniya duk Abunda yafaru da hanzari yayi sallama da vice principle din yafice saboda bacin rai yana zuwa bakin get din mkrantan,yasaka hannu ya tsaida dan Achaba,yana hawa yakalli sani mai adaidaita yana fadin"kaje kawai mungode.." daga haka yace ma mai mashin yaja suje,Sani yabishi da kallon mamaki ganin yadda yake wani huci kamar mayunwacin zaki saboda Fushi.
Shiko Aliyu gani yake mai mashin din baya gudu sosai jiyake kamar yayi tsalle yaganshi gaban Azeeza,Shiyaasa suna kawowa ko gama tsayawa mai mashin din baiyi ba ya dirarka Hannu ya sanya a aljihu ya ciro wallet dinshi 1k ya zaro ya mikama mai mashin din,yana kokarin bashi chanji ammh kamar kiftawa da bismillah ya shige gida da gudu,sai kace wani walkiya cike da mamaki mai mashin din ke binshi kallo kafin ya juya akalan mashin yana fadin"Inaga Rabo na ne kejana.."yafada yana buga mashin din ya bar layin aguje yana waige wai kada Aliyu ya fito amsan chanjinsa,Shiko Aliyu yana Shiga gidan yacikaro da goggo na zaune atsakar gida,ta zabga tagumi taga ya shigo kamar walkiya ya fada shashensa da hanzari da sauri ta mike tana fadin"gadanga..Lafiya meya faru..? tafada tana leka dakin nasa karo sukayi dashi ya fito da karamar bindiga Ahannunsa baya goggo taja tana fadin"mun shiga uku gadanga,me zakayi da bindiga kuma.."?
Kallon goggo yayi yana fadin"goggo yau wlh zanyi kisa a anguwan nan,ki matsamin daga hanya don Allah.."Yafada idanunsa sun chanza launi saboda Fitina ga naman jikinsa na cida,gabadaya Fuskar gadanga ta canza baya goggo taja tana kiran Sunan Allah da hanzari ya fice,ai da gudun hanzari goggo ta rufamai baya tana fadin"Kai kai..gadanga don Allah kadawo ka rufamin Asiri don Darajan ma'aiki.."Take fada tana binshi ko hijabi bata dashi taga ya shige gidansu Azeema ai da gudu ta maramai baya Hartana hardewa zata fadi saboda tashin hankali.
Inna Ramatu ta fito daga bayi kenan Aliyu ya fado gidan da bindiga tsirara,yana ganin inna ramatu ya nufeta ya Nunata da bindiga yana fadin"ina Yarki...? yafada cikin Tsawa,sandarewa Inna tayi saboda razana butar dake hannunta ta subuce ta fadi miyan bakinta ya kafe tana kallon Fuskar gadanga ga bindiga tana gani tsirara,wanda bata taba gani ba,sai afina finan indiya,ai batasan sadda fitsarin dabatasan yaushe yazoba, taji yana bin kafafunta kara dakamata tsawa yayi yana fadin"ina Azeeza..Nace ina Azeeza..? da ido Inna Ramatu ta nunamai Azeeza data fito daga daki jin muryan Gadanga cikin Fushi,ai yana ganinta yajuya kanta ya sakamata bindigan bisa goshinta kafin yace"Oy kneel down.."yafada yana zare mata ido,dai dai lokacin da goggo ta shigo ta haki tana fadin"bari gadanga don Allah Allurar taka tayi hakuri tabari in kakoma chan barikin ku sai tatashi kayi duk Abunda zakayi,ammh don Allah ka ijiye bindigarnan.."Take fada tana rokonsa ammh ina ko jinta bayayi itako inna dukewa tayi domin zawo da Fitsari ne suke biyo kafafunta saboda Tsoro Fuskarta kuwa ta jike sharkaf da hawaye saboda tsoron gadanga da Abunda ke hannunsa.
Azeeza dataga bindiga tsirara sai ta tsorata da hanzari tasaka gwiwanta akasa tana raba ido,Kara saitata yayi yana fadin"Duk Abunda na tambayeki juz answer me,and kuma wlh tell me d truth in ba haka i swear sai na hade kwakwalwar kanki da wannan garun..'" yafada yana kallonta baya Azeeza taja bakinta narawa tama kasa mgana,Kallonta yayi kafin yace"Ina Azeema,ina kika kaita,wlh in kika budi baki kikafadamin karya sai naci ubanki kinsan nasan komai ko? da hanzari tadagamai kai alaman hakane,Baya yaja kafin yace!"gayamin ina take,ina kika kaita bayan kun baro office din principle kin bada report kan cewa zata koma gida bata da lafiya,oya tell me daganan ina kika kaita..? Tuni Azeeza ta fashe da kukan tsausayin kanta,bakinta narawa tace"Gi...gi..dan..Ba...ba Ade.."Tace bakinta na karkarwa saboda tsoro sauke bindigar yayi ya maidata aljihu kafin yace"Toh maza ku shirya muje,goggo muje gida,bari na dauko mota muje gidan baba Ade,yau din zamu ji mai wannan yarinyar take nufi damu ne.."yafada kai tsaye yana Ficewa Kada kai goggo tayi kafin tace"Lalle karka raina mutum,Azeeza al"amarinki akwai ban Tsoro aciki,tana gama fadar haka ta fice,suna fita Inna ta rarrafo ta isa ga Azeeza tana fadin"Allah ya isa tsakanina dake,ban miki kashedi kan ki Fita harkan Azeema ba,ai gashinan kin jawoma kanki masifa kuma kin jawo mana.."Take fada tana Share kwallah,Kallonta Azeeza tayi kafin tace"Ni ba hanyar Azeema na Shiga ba inna Abun kaunata da muradina nake kokarin kwatoshi daga hannunta yazama nawa nikadai.."Tafada tana nuna kanta,Cikin mamaki inna Ramatu tace"Abun kaunarki kuma? ke Azeeza ko ganin bindigarnan ne ta saki kikafara zauncewa..? dariyan yake Azeeza tayi ba alamar nadama Aranta tace'Eh da gaske nake inna duk Abunda kika ga inayi,toh ba don kowa nake ba Sai don my Crush YAYA CAPTAIN..ina matukar sonshi Tun ina yar shekara shabiyu aduniya..'"
Baya inna taja tana dafe kirji saboda yadda kalmar ta girgizata bata samu zarafin mgana ba,goggo ta Shigo da hijabinta tace"maza Azeeza taso muje yau karyanki takare insha Allahu,har ita Azeemar zata fahimci ko ke wacece..'ko dar Azeeza batajiba, tashiga daki ta dauko mayafi ta fito tana fadin"muje dama na Shiryama zuwan wannan Ranar da Sirrin boye zai Fito sarari.."Tafada tanayin gaba,goggo ta take mata baya,ai da gudu Inna Ramatu tabisu har waje agaban idonta goggo tatura Azeeza abayan motan gadanga itakuma ta Shiga gaba yaja da gudu suka bar layin zuwa gidan Baba Ade.
_______________
Itako Azeema koda taje gidan Baba Ade banda gaisuwa babu Abunda ya shiga tsakaninsu Baba Ade tayi tambayan Duniyan tayimata banza,tacemata lafiya bataje mkranta ba tazo nan,kuma ta ganta da uniform,goggon nata tasan zata zo nan din? ammh Azeema tayi mata banza daga karshe baba Ade ta zuramata ido,sai taga Rana tayi sanyi ne kana ta farama Azeemar fada kan tatashi tatafi gida kada anemeta ammh Abunda yabata mamaki sai cewar Da Azeema tayi bazata kara komawa gidan goggo ba,ita anan zata zauna,da Baba Ade tanemi jin dalili sai Azeema ta sakamata kuka harda shessheka,saboda mamaki ma takasa mgana,Abun ya dauremata kai ba kadan,Aranta kudiri niyyar tana gama Tuwon dare zata Fice zuwan gidan goggo taji ba"asin Abunda yafaru.
Fitowarta kenan daga madafi taji sallamar goggo tana amsawa bayanta gadanga ne sai Azeeza data biyo baya kamar munafuka baki Baba Ade ta rike tana musu maraba da hanzari ta bude musu tabarman dake nade akofar dakin tana fadin"maraban ku Suwaiba,daman nima yanzu nake Shirin zuwa wajenku,maraban ku,ashe harda megida,ko daman dalilinkane Sakaryachan tayo muku yaji harda kukan bazata koma ba.."Kallonta kawai Aliyu yayi kafin yace"Baba ina Azeemar..? Yafada cikin kakkausan muryan Kallonsa Baba Ade tayi kafin tace"Lafiya kuwa tana ciki,?Azeema.."Tashiga kwalamata kira.
Itako Azeema Tun Shigowarsu taji tuni gabanta yaketa Faduwa bata kara tsorata ba,sai da taji Mganar yaya captain cikin Fushi,bayan kofa ta makale tanaji baba Ade na kiranta tayi mata banza takawa yayi zuwa kofar dakin yana fadin"Barta Baba bazata Fito ba,kila sai na Shiga na Fito da ita..'Ai Azeema najin haka tayi Wuf ta fito tana raba ido,ganin goggo yasa jikinta yayi sanyi,bata kara tsorata ba,sai dataga Azeeza agefe idanunta sunyi jawur alamun tasha kuka,gefe kuma ga yaya captain sai wani banzan kallo yake jefamata baya taja tana Shirin komawa daki,taku daya yayi zuwa biyu ya cafkota kai tsaye gaban goggo ya durkusheta yana fadin"Tambayeta goggo meyasa ta aikata Abunda ta aikata,don ni in kuka barni da ita wlh zan iya Sumar da ita da duka saboda yadda takebani haushi.."Yafada yana jaddada Abunda yafada din.
Baba Ade ta dunkuremata kai tana fadin"ai yanzu kya bude baki kiyi mgana tunda ni kin rainani kin ki fadamin me akayi miki.."kuka Azeema ta fashe dashi tadago tana kallon Azeeza wacce ta kauda kai tanawani hura hanci Hannunta goggo takama tana fadin"Azeema wai meyafaru ne,tunda lokacin tashinki mkranta yayi mukaga baki dawo ba,wlh ni da gadanga bamu Huta ba,meya faru in zaki zo nan ,ai sai ki fada mu san kina nan,kada hankalinmu yatashi.."Tafada idonta ya ciko da kwallah,kallonta Azeema take kafin ta kama hannunta tajuya tana kallon Azeeza tsawa Aliyu ya dakamata yana fadin"Kimana bayanin duk Abunda yafaru,domin itadin tace yau bata ganki ba kwata kwata amkranta,alhalin kuma Areport din mkrantan yanuna tare da ita kukeje Shigar da report din zaki koma gida bakijin dadi,ko ba haka ba..?"Yafada yana kallon Azeeza sadda kai tayi batayi mgana,ba mamaki yakama Azeema bakinta na Rawa tace,"A...Zeeza....,Haka mukayi dake..? Baba Ade da tashiga Rudani takara dungurema Azeema kai tana fadin"Toh mu fadamana yakukayi da ita don mai garinku.."Kai Azeema ta sadda kasa ta kwashe duk Abunda Azeeza ta fadamata tafada takara da cewa"Ita tace nazo nan,kuma ko Baba Ade tatambayeni karnacemata komai,kawai in ta matsa na Tubure nace bazan koma gidan goggo ba,bayan an kwana biyu kuma sai nadata balli,nace...Nace..."Kice me...!"? Baba Ade ta katseta cike da takaichi Hawaye suna zubomata tace"Nace ya sakeni.."
"La'ila ha"illallahu..."Inji Baba Ade "Muhammadan Rasulillahi.."Goggo ta karishe sunayi suna kama baki lokaci daya Suna kallon Azeeza suna mamakin yadda yarinyar kamar Azeeza ta iya hada wannan makirci ko wata uwar matan albarka,Shiko Aliyu ba Azeeza ce tabashi mamaki ba Azeema ce,ashe haka take da wauta saboda haushi baisan sadda ya matso kusa ba,ba tsammani kawai Sukaji ya wanke Azeema da maruka biyu,saboda azaba da zafin marin sai da ta kife bisa cinyar goggo,Dafe kuncinta Azeema tayi da duka hannunta biyu,domin tadainaji na tsawon wasu mintina,Baki ta bare zata fashe da kuka yayi saurin dakamata tsawa yana fadin"U stupit shout up ur Mouth,wlh kikamana kuka anan wajen yadda nakejin haushinki zan tattakakine anan wajan babu Ruwana,Tunda ke kwakwalwar Tumakai kikedashi koma na beraye ne bansani ba.
Baba ade tace"na ma Tamtabaru ne inaga,ai daka karama sakara mara wayau,ace ki zauna yarinya karama tana waasa da hankalinki Azeema,sai kace wata saunah,shekara biyar fa kikaba Azeeza,aiko yaci ace duk wasu dubarun Duniya da wani tuggu kingama sani.."Rumgumeta goggo tayi tana fadin!"Ya isa Baba,ai gashi gaskiya tayi halinta yanzu sai tafadamana meye dalilinta nayin hakan..? tafada tana kallon Azeza wacce idonta ke tsakar ka ba alamun nadama ko kadan atare da ita.
Kusa da ita Aliyu ya matso yana fadin"good girl,gaskiya kin burge gaki da kananan Shekaru,ammh Tunaninki ya girmi wayonki,oya tell us mekike nema awajenmu,shin bayan Azeema kikeson gani kokuwa bayana..Ehen fadi munajinki,in ba sokike na tilastaki fadi ba.."Dan mirmishi Azeeza tayi kafin tace"Hmm,ai ko baka tambayeni ba yazama dole kowa yasan wannan gaskiya,Tafada tana haki kan taciga da cewa"Azeema ba itace tadace data mallake ba,nine nan..."Tafada tana nuna kanta,da mamaki goggo da baba Ade ke kallonta balle Azeema data bar jin zafin mari saboda kalaman Azeeza.,shiko Aliyu ko ajiknsa don dama Tuni hasashensa yabashi hakan
Cigaba tayi da Fadin",Ni nafara Sonshi Tun bansan me ake kira da wata aba soyayyah ba,nasoshi Tun in yarinyata,da sonshi na tashi dakuma shi na girma ya gini ajikina,duk duniya babu wanda nakeso da kishin irin yaya captain Aduniya na tsani in ga wata mace na rabanshi koda mahafiyarshi ce,na tsaneki Adda Azeema wlh banta miki kallon yar!uwata ba sai makiyiyata,Ko shiga jikinki danayi duk don nacimma burina ne,na mallakan muradin Raina ne,ammh kash Duk wani gadan zare dana kullamiki sai ki tsallake,ta hanya yaya captain,wannan karon na dauka bazaki sha ba,sboda sanin yadda kwakwalrki take kamar dussa saboda Rashin lissafi,ammh sai gashi komai ya kwabe,ammh duk da hakan ban sare ba,don hankalina bazai taba kwanciya ba matukar igiyar ukun Aurenku da yaya captainn na Reto Akanki saboda haka kisani nan Duniya kece babban makiyiyata kuma ba wacce na tsani gani kamar ki..."Tafada tana Fashewa da kuka.
Daskarewa Goggo da Baba Ade sukayi itako Azeema tayimata zura kamar wacce aka sassaka,shiko Aliyu mirmishi yake saki kafin yataka zuwa gabanta ya tsugunnah yana fadin"Ban wani ji mugun mamaki ba,mamaki na daya na yadda duk kudin da baba da goggo suka kashe akanki asara kadai sukayi daga bokon har islamiyyah baki gane komai,in banda tsabar jahilci kina tsammanin zan saki Azeema ne,ke sa ma na saketa kina nufin zan Aureki ne,gaskiya ta wannan fannin kina da tunanin kifaye walh toh ai koda Azeema mutuwa tayi kuma matan Duniya kaf sun kare,wlh sai dai ki mutu na mutu ba aure bazan taba Aurenki ba,Domin nafi tsanarki Fiye da yadda na tsani mutuwata......!!!!!!"yafada cikin Tsawa da amo mai sauti kafin lokaci daya ya mike yana saka kafa ya sharbo kafafunta ta zube kasa yace!Kin san Allah kinci daraja daya,ke diyar mallam lawal ne mahaifi ga Azeema,da ba don haka ba,uhmm da yau kin gwammace kila da karatu,ammmh wannan yazama na karshe da zanyi miki kashedi kan Azeema,kifita daga hanyarta in kika kara shigowata gonata har na kamaki toh ki Rubuta sunanki Matatta,oya get out shegiya Tanayi da Fuska kamar mutuniyar arziki.."
Mikewa Tayi tana dariya lokaci daya hawaye suna zubomata tace"Ki Rubuta ki ijeye zan dawo gareki,ko ba yanzu ba.."Tana gama fadar haka ta fice da gudu goggo ta bita da fadin"Aniyar tabiki mai bakin halin insha Allahu sai sharrinki yakoma kanki.."Itako Baba Ade gabadaya lamarin ya tsorata tama kasa mgana,Azeema kuwa kuka takeyi sosai kamar wacce ta zauce,Yau ita yar"uwanta ke neman ganin bayanta,Tunda suka taso batataba jin zuciyarta tabata wani mugun nufi akan Azeeza,kullum tana kallonta amtsayin kanwarta mafi soyuwa gareta,ammh ashe ashe ita babu hakan Aranta,wani Abun takaichin ma wai mijinta take so oh duniya ina zaki damu ne,haka Baba Ade keta maimatawa kafin tace"Toh Sakarya ko nace Sauna kindaiji da kunnin ke ko? toh sai ki zama mutum kinaji kinagani itace makiyarki mai son ganin bayanki,in zaki mike ga kanki ki zama mai wayau da lura da abubuwa toh,in kuma zaki cigaba da sakarcin ne,Allah yabaki sa"a Kice zaki Sha wuya.."
goggo dai lallashin Azeema kawai take Shiko Aliyu yana gafe ya harde hannunsa bisa kirji wayarsa dake Aljihun sa tadau Tsuwa,Fitowa da ita yayi sai yaga major Sadiq Amfani ne ke kiransa kila wani aikin ne ya taso hanyar waje yayi yana fadin"goggo kusameni awaje.."yana fadar haka yafice yana daga kiran da fadin"Hello Sir..."yes Sir...!Ok Sir.."!Thank U sir..."Yafada kafin ya yanke kiran yana Furzar da iskan bakinshi daidai lokacin da Goggo ta fito ita da Azeema Baba Ade na biye dasu suna sallama,mota yafada suma suka Shige baya sukayima Baba Ade sallama ya ba motar wuta sukabar kofar gidan
Amota Azeema ta ishesu da koke koke Ran Aliyu yabaci cikin Fushi yace"Dallah malama kima mutane Shuru in bahaka yanzu na tsaida motarnan na Fito dake nayi miki dukan tsiya kinga sai kiyi kukan mai dalili.."Yafada yana kyafci,Gum Azeema tayi da bakinta don bata manta zafin mari ba.
Suna zuwa gida goggo da Azeema suka Shiga cikin gida,shiko gareji ya bude ya saka mota,kafin ya tadda su goggo Afalo tana kara bama Azeema baki tare da mata Nasiha,Daga bakin kofar dakin ya tsaya yana fadin"goggo Ta shirya kayanta gobe zan koma kaduna sai muwuce tare da ita don banga amfanin zamanta anan ba,banda karin Sakarci babu Abunda take koyo.."Jinjina kai goggo tayi tana fadin"Eh kayi Tunani,toh ammh wani hanzari ba gudu ya zencen mkrantarta kaga fa bata karisa ba.."Kai tsaye yace mata"Nagama tsara komai in lokacin biyan Jarabawar yan SS3 yayi zan biyamata in lokacin Rubuta jarabawar tayi sai na maidota ta Rubutu Allah barshi in Tafito sai na saman mata wata mkranta achan taciga dazuwa.." gyada kai goggo tayi kafin tace"Shawara mai kyau gadanga Allah yayi maka albarka gwara ka dauketa don ni Al"amarin na Azeeza da uwarta yafara bani tsoro.."Rausayar dakai kawai yayi ya fice zuwa shashensa Shima kayansa ya shiga Shiryawa saboda wannan karon zai dau lokaci don kiran da major yayimai kan Horar dawasu bataliyan kananan sojoji ne,kuma shi aka wakilta,Sai gashi kuma Abun yazomai Adaidai gwara yatafi da ita ta chanza enviroment kila ko ta chanza daga Azeema Wauta zuwa Azeema big girl.
_*Alhamdulillah Da Fari Da Allah zanyiwa godiyata,🙏Don Shiyatsaramin haka Arayuwata,Duniya sabo gani Acikinta🌎kuma na samu kula Anbani gata,Rayuwa ku kuka zamto garkuwata🏹gani nazo zan nuna godiyata my Real Fans😍i dedicated dis wonderfull songs to my real Fans if i say my Real Fans i mean for does people wit they hot hot commenting,Kai am so happy yesterday Saboda murna har nakasa maida reply,ammh nagani kuma duk ngade sosai Allah yabar zumunci da kauna na har abada...Love u to d back and moon Habibates*_💕💖❤💝❣💜💙😘
*Comment Share,and vote..*
*Janafty..Aka Shakira*💇
*ALIYU GADANGA..!*
_(The Story of Young Soldier man)_
*Wattpad:Janafnancy12*
_Mallakar:Janafty💖_
*DEDICATED TO MY MOMMAH...HAUWA S ZARIA(MMN USWAN)*
_Special gift to my Real Dota RAHMA😘Ladingo yar mutan Niger_
*Intelligent Writers Association*✏
*Dedicated to UMAIMA ALIYU...Tanque dear for ur Wonderful Comments*
*Chapter 17*
"""Washegari da duku duku goggo tagama Shiryama Azeema duka kayanta ta sakata tayi wanka ta shirya cikin wani leshi mai Ruwan Kasa da zanen fulawan brown ajikinsa sai Farin hijabinta data sanya wanda ya wuce gwiwanta da kadan,goggo na cikin Shiryamata Sauran kayan nata cikin babban akwatinta wacce ta siyamata gadanga ya tarar dasu cikin daki Shima cikin Shirinsa na Riga da wando,rigar light blue ne,sai wandon baki ne,kafarsa sanye cikin wani takalmi mai Rufi baki kansa kuwa sanye da hula p-cap sai wata katuwar jakar bayansa,wacce take rataye abayansa kallo daya zakamai ka fahimci ya mallaki dukkan zati da jarumta goggo na ganinshi tace"Badai wai har ka Fito ba gadanga..? rausayar dakai yayi kafin ya tsugguna yana gaisheta amsawa tayi tana fadin"Kwa tsaya ku karya ko gadanga,kuma sai ka biya da ita tayima kakarta sallama,tunda tafiyace ba yau za"a dawo ba,kuma ba gobe,ko saboda halin Rayuwa.
Mikewa gadanga yayi kafin yace"Goggo na yanke wata shawara,kawai kema ki Shirya naki kayan mutafi tare dake da Baba Aden da ita Azeemar,yanzu nagama ma Baba bayanin Allah barshi in zamu tafi tashiga tayimai sallama koya kika gani? Dan jim goggo tayi tana kallon Azeema wacce ke zaune gefen gado tayi Rau rau dab ido kada kai tayi kafin tace,,"Eh kuma kaima kace wani Abu bai kamata Azeemar takai kanta ita kadai ba,bari na Shirya sai mu biya mu dauki Baba Aden nasan ba mtsala me ko kawunka zaiji dadin ganina kullum mukayi waya sun dingamin dan kida kenan Shida Umaimah.."Mirmishi Gadanga yayi kafin yace",Kema goggo kin nacema gombe nan kamar wani ya kafeki ciki kodai kodai.."Keyarsa ta maka da Rigar dake hannunta tana fadin"Kodai me,Ja"iri Fita falo kajiramu gamunan zuwa Dan kawai.."Dariya yayi yana fadin"Allah baki hakuri goggon Gadanga,ai ni babban burina shine mutafi bariki tare muyi zamanmu mu uku na tabbata Azeemar taki zata fi jin dadin zama sosai.."Kallon Azeema Goggo tayi sukayi mirmishi atare kada kai goggo tayi tana fadin"Allah ya shiryamin kai gadanga.."Take fada tana mirmishi ita kadai.
Cikin lokaci goggo tagama hada nata kayan dama tayi wanka karyawa kadai sukayi suka kulle ko"ina suka Fito Aliyu shiya kwashi akwatun yasaka amota bayan ya Fito da motar daga gareji,goggo da kanta ta tasa Azeema zuwa cikin gidansu,domin tayi bankwana da mahaifinta koda suka Shiga cikin gidan suna sallama,ba wanda ya leko sai mallam lawal,din nan fa yatasa Azeema yana ta mata Nasiha sosai tare da horar da ita hakuri da kuma yin biyayyah ga mijinta daga karshe ya dafa kanta yana fadin"Allah yayi miki albarka Azeema yakuma albarkaci Aurenku keda Aliyu ya kareku da dukkan sharri,Allah ya kade Dukkan Fitina atsakaninku yakuma baku zuru"a dayyaba tashi kuje Allah ya tsare hanya yakuma kaiku lafiya.."Da Amin take amsawa tana kuka sosai hawayenta na shatata wanda ita kanta goggo sai da tayi kwallah Sun mike zasu Fita Azeema ta waiga kofar dakin Inna Ramatu wacce ke tsaye ta Fito ganin Abunda ke faruwa,ganin ta waigo sai tayi Saurin sakar labule ta koma,kada kai tayi sai kuma idonta karaf kan dakin dasuke kwana ida da Azeeza nan ta hango jikin window dakin tana hawaye,Kallon ido cikin ido sukema juna kowacce da Abunda take sakawa Aranta kafin Azeema tajuya tana share kwallah tabi bayan goggo suka fice tana ma gidan wani kallo mai kama dana karshe.
Suna Fitowa ko ganin Azeema tana kuka baisa gadanga ya tambayi ba"asi ba,suka Shiga mota suka nufi gidan Baba Ade,ko da suka shiga cikin gida Goggo ta koramata jawabi,baba Ade guda ta saki tana korama gadanga Albarka tare da Fatan Nasara bata ta bata wani lokaci ba tashiga ciki ta gyara jikinta ta dauko yan kayanta kala biyu ta rufo dakinta tama matar datasa haya agidan makulli suka fito suka Shiga mota,Dakyar Azeema ta yarda ta shiga gaba sai da goggo tamata ta jan ido kana,Shiko Aliyu kalloma Azeemar bata isheshi ba,don mganar gaskiya haushinta haryanzu bai gama sakinsa ba,sakamakon goggo na motar gadanga bai samu damar shararan gudu kamar yadda ya saba basu iso kaduna ba sai after 3:00pm na Rana,kai tsaye anguwan Rimi ya isa dasu wato gidan kawu bala kenan,wani makeken gida mai kama da aljanar Duniya ga security nan tako"ina agidan yadda kukasan gidan wani gwamna ko mataimaki,motoci kuwa baka iya kirga iyakarsu aharabar gidan,bazata ka taba kallon goggo da gadanga kayi Tunanin suna da dan"uwa mai tarin dukiya da mtsayin irin haka ba,duba da inda ita kanta goggo ke rayuwa ammh ko ajikinta donta Fi son gombe Fiye da shigowarta kaduna,don ko banza tanajin kamshi zaria in ta shigota Shiyasa bata kaunar nesa da gombe don koba komai goggo tace garin Shiya Rufamata asirin lokaci da garin na zaria suka nemi su tona mata.
Hajiya Umaima Sai dai kawai taga baki daga sama,ai bakinta yaki Rufuwa saboda murna a babban Falon gidan aka saukesu,nan da nan masu aiki suka cika gabansu da kayan ciye ciye dana Shaye shaye,Awaya Ummah takira kawu tana Sanar dashi zuwan goggo,farinciki dayake ciki ne yasa bai dau wani lokaci ba yataho gidan,koda yazo bai tarar da gadanga ba,don na yabar su goggo yashiga barrak saboda major na chan na jiransa.
Kawu yana Shigo falon sanye da shadda riga da wando harda babban Riga,Bakinsa saboda murna yaki Rufuwa,Hannu ya warema Suwaiba yana Fadin"Taho Taho Suwaiba so nake na tabbatar da ba mafarki nake ba.."Dariya goggo take itada Ummah,Tashi tayi ta isa gareshi ya rumgumeta yana dariyan Farinciki yake fadin",Ashe dai da gaske ne,Suwaiba rabon ki da gidan nan Tun Bikin su madina fa..",Ummah tayi karaf tace,",YAu din ma ta rako surukarta ne da kila bazata zoba sai wani lbri mara dadi ya isheta.."Dariya kawai goggo keyi kan tace"ni bazan ce miki komai ba Umaimah dama kin saba min Sharri,ai yaya yasan komai...",gabadayansu dariya sukayi kafin sukarisa cikin Falon tare,nan ya duka yana gaida baba Ade,Azeema ta gaisheshi ya amsa yana ta saka mata albarka,basu samu zama sai da yaje yayi wanka yaci abinci sukuma aka kaisu masauki sukaci abinci suka huta kana Kawu yanemi ganawar Sirri da Goggo,nan take karantamai Duk Abunda yafaru Ummah na wajen sai da ta rike baki tana fadin"Goggo ita wannan yarinyar? koda yake fa ana tsontson bala"i a nono,don Ramatu ba kanwar lasa bane,ammh goggo inagani mikama Gadanga Azeema yatafi da ita bariki,Ba masalaha bace,tunda yarinyar bata iya komai ba,kinsa fa bariki baruwan kowa da kowa kuma shi gadanga Namiji ne ba lalle bane yasan Abunda yadace da ita ba,kuma goggo a mikata hakanan babu wani gyaran mata.."Tafada tana yar dariya,girgiza kai kawai Kawu yayi yana fadin"Allah Shiryeki Umaimah sam baki da girma sai najikin ki.."Dariya tayi tana kallonasa tace,"Haba Ranka yadade ina girman yake,haryanzu ina cin lokaci na,banda kowani da agabana saboda haka yanzu zankira madina in fadamata kana na tura direba yakai ita Azeemar chan ko sati daya tayimata insha Allahu nasan kafin lokaci komai zai daidaita.."Jinjina kai goggo tayi tana fadin"Mungode Umaimah hakika kin bada gudummuwa wanda yakamata uwa taba yarta Allah yayi miki sakayyah da gidan Aljannah,ammh zaki kira shu gadangan ki fadamai ko? Ummah tace"Eh zamu mgana dashi,yanzu dai bari na fara kiran Madina,goggo ke kije ki sanar da Baba Ade da Azeema yanzu direba zai karisa da ita.."Tana gama fadar haka ta haura sama tana Faman latsa wayar hannunta,da kallo kawu yabita Yana yar dariya,sam umaimah ba ruwanta ko da ya'yanta haka take,ta dauki kanta tamkar wata yayarsu ba uwaba,ballatana Haisam,wanda tamkar kaninta,saboda shakuwar da yaranta,duk duniya basu iya sharing damuwarsu da kowa sai da ita,saboda macece datasan rayuwa tana da ilimin Addini da na bokon duka gabadaya shiyasata take amfani dashi wajen mu'amalarta tayau da kullum,ajiyar zuciya ya sauke kan yadawo da ganinsa kan talabijin yana kallon Tashar aljazeera,domin itama goggo Tuni ta tashi ta barshi nan zaune.
Ummah tana kiran Madina awaya ta labarta mata komai tace"ga Azeemar nan Direba zai kawota,komai suke bukata kawai tayi mata waya,kuma karta sake ya fadama Captain ga Abunda suka shirya ko yakirata tacemai Taje mata kwana biyu"Cikin jin dadi Madina ta amsa ma Ummah suka rabu akan sai Azeemar tazo,suna gama wayar ta sauko ta shiga dakin da'a ka sauke su Azeema ta tarar da ita tsaye goggo na musu bayani,ganin haka yasa tace"Na shirya..? goggo tace "Eh.."Shiga dakin Ummah tayi ta dauko akwatin Azeema tana fadin"Wannan ne akwatun ta ko? amsa goggo ta bata,hanyar Ficewa tayi kafin ta riko hannu Azeema tana Fadin"Zo muje diyata direba na jiranki awaje.."albarka baba Ade tayi ta sakama Ummah,itako Azeema bata wani damu ba saboda jin ance gidan Anty madina,tana santa tana da kirki gashi tana matukar son yaranta yan biyu mata,Hibba da Hidaya,Yarane masu Shiga rai,in suka zo gidan goggo ta dinga hidima dasu kenan,kusan mai da wawa,nan da nan Azeema ta shiga ranta sosai,har alhere suna mata ita da Anty mardiya.
Ummah ita tafita da Azeema har haraban gidan indan Direba ke jiranta,bata tare da bata lokaci ba,ta bude gidan baya na motar Venza2k19,tare da kayanta tana fadin"Toh diyata ki natsu kinji,ki kuma maida hankali wajen koyon Duk Abunda madina zata koya miki kinji ko? kai Azeema tagyada tana fadin,"Insha Allahu Ummah.."Rufe mata murfin motan Ummah Tayi tana fadin"Allah yayi miki albarka Sai munyi waya kenan ko? kai Azeema ta gyada mata kan Direba yaja mota su danna hon megadi ya wangale get suka Fice da gudu,Azeema tabi gidan da kallo tana jinjina kyau da tsari irin na gidan kawu bala.
Bisa hanya haka Azeema ta saki baki da hanci tana karema Kaduna kallo,ashe haka take kyau da tsari,gidaje kerarru sai wanda yagani,Nan da nan Abun ya Shiga burgeta ko"ina suka wuce sai wasu classic mata take gani kowacce na harkan gabanta,wasu su suke tuka kansu cike da ilimi da wayewa,wasu kuma Direba ke tukasu suma din cike da wayewa,lokaci daya Azeema tagane Kaduna ba na zaman irinsu bane,don in baka da wayewa tuni za"ayi baka,nam da nan ta kudirta aranta zata cire komai takoyo duk Abunda aka koyamata domin nan Duniya bata wanda yafiyemata Yaya captain da goggo da Ahalinta,babanta kadai gareta,shikuma baida wani iko akanta inna Ramatu kuma bata da wacce ta tsana sama da ita,ga yar"uwanta kwaya daya datake kallo taji Sanyi Azeeza da bakinta ta Furta bata da wata makiyiya kamarta,Tundaga lokacin ta farka daga Nanannauyan barcin daya kwasheta Ta fahimci mutanen datake kokarin yima butulci sune nata ba wasu ba.
Gidan Madina yana anguwar Sarki ne,mijinta Controller ne,yana lagos yana aiki,Suna zuwa mamaken get din gidan suka zuba hon maigadi ya budemusu,suka rankaya cikin gidan,Madina na haraban gidan da kanta tazo taran Azeema,tunda ummah ta sake kiranta ta Fadamata Azeemar na bisa hanya,tana sanye da wani leshi mai Ruwan hot,ta karya daurin Zahra buhari,fuskarta dauke da simple makeup kallo daya zakamata kasan yes ta amsa sunanta na mace,domin madina macece mai wayewa da sanin duniya,shiyasa Mijinta Ahmed kallo Sauran mata yake matsayin basu san komai ba
Da hanzari ta karisa ta budema Azeemar murfin motan Tana fadin"Maraba da Antyn Hibba da hidaya,yau in suka dawo mkranta zasuyi ihun murna in suka ganki.."Take fada tana mata dariya,Fitowa daga motan Azeema tayi,tana kokarin dukawa tagaisheta,tayi Saurin rikota tana fadin"Sannu da zuwa Azeema,kona ce matar yaya ko? Sunne kai Azeema tayi tana mirmishi Rikota tayi tana kwalama yar aikinta kira,tana fadamata tazo ta dauko akwatin Azeema,takai mata dakin dake kallon nasu hidaya.
Suna Shiga babban Falon gidan sai Azeema tazama yar kauye balle da kafarta ta nutse cikin lallausan Chinese capet din dake malale afalon,Haka ta saki baki tana bin Falon da kallo,kan daya daga cikin Royal chairs din dake falon ta zaunar da ita,da kanta ta kawomata Ruwa da drinks,tasha kafin ta rakata dakin da"aka kai akwatinta,shima dakine nagani na Fada,gado da wardrope sai madubi da tiolet,shikanshi gyare tsaf,Madina ta Shiga toilet ta hadama Azeema Ruwan wanka ta fito tana fadin"Matar yaya,shiga Tiolet ki watsa Ruwa,kizo kici abinci ki kwanta ki warware gajiya kafin anjuma mu fara Aikin namu ko?"Mirmishi Azeema tayi kafin tace"Ngd Anty madina..."Itama mirmishin tamaida mata tana fadin"Ah bakomai,yayana fa zan gyaramawa,to meye namin godiya hop dai u are ready..? kunya takama Azeema sai ta Rufe fuska Ficewa madina tayi tana fadin"Wai kunyata kikeji,dankari,toh kinga kima daina Tun Wuri,don kunni zaki bude ki kwashi lacra yarinya.."Ta fice tare ds jawo mata kofa,Hijabinta ta cire tana bin dakin da kallo,kafin ta fada tiolet din,chan ma bakauya ta zama ashe bayin gidan goggo bakomai bane,akan wannam,dakyar dai Azeema tayi,wanka,ammh kusan Rabin wanka duk takareshine wajen kallon kanta amadubi,kafin ta fito,tana Fitowa daga Anty madina adakin tana Bude mata wani lotion tana ganinta tace"Yauwa kinfito,ga mai kishafa,bari na dauko miki wasu kayan ki chanza,ki Fara daukan karatunmu Tun yanzu kowani wanka to danashi sabon salon Dreesing din,kinji ko?gyada kai Azeema tayi kafin ta karisa Fitowa,jikinta dauke da kayan jikinta data Shiga dasu,Akwatinta dora bisa gado ta bude ta zazzage kayan ciki,tsaki taja tana daga kayan tace"Gaskiya muna bukatar kudi,domin chanjin kayanki,Lalle ne su goggo nan toh da Nufinsu da wannan kayan da zaki gidan miji,bari na kira Ummah yanzu sakawanan kila anjuma mu fita kasuwa ki zabi kayansawa,daganan mu biya ki wanke kanki ko? gyada mata kai Azeema tayi tana ansam doguwar rigar abayar da Anty madina ke mikamata,ficewa tayi da hanzari Dakinta takoma ta dauki waya ta kira Ummah.
Ummah na tare da kawu bala,kiran Madina ya Shigo mata cike da zumudi ta dauka tana Fadin"Makka da madina ya akayi ne? Tura baki Madina tayi kafin tace"Toh ku Ummah kuna nufin haka zaku kai diyar taku babu kayan kirki,yanzu na bude akwatinta wlh babu kayan kwalliya na mata ko kadan.."Ummah tace"Topha to yanzu yaza'ayi Hajiya madina.."Madina tace"Kudi muke bukata Ummah,da zan Shiga kasuwa nayi mata siyayyah,sai sauran kayan gyaran da zan Hada mata,da wanda zatayi amfani dashi anan harda wanda zata tafi dashi"Ummah ta jinjina kai tace"Ok tom ba damuwa bari nayi miki Transfer din 2 hundred Thousand yanzu ai zasu isa ko? Madina tace"In ma basu isa ba,Ummah zan yi ciko,ai Matar yaya ne,so antytin for him aie.."Tafada tana dariya,kashe wayar Ummah tayi tana fadin'"Allah ya Shiryeki Madina.."Kawu na gefe yace"Harda uwar Madinar itama Allah ya Shiryata.."Dariya Ummah ta kece dashi batayi mgana ba.
Kawu yace"Naji ana mganar kudi ne,babu bukatar taimako na.."girgiza kai Ummah tayi tana Fadin"Babu bukatar Taimakon yallabai anan,kai kagama naka,Tunda ka biya sadaki kuma ka karbo Auren,barmu da Sauran mu makarisa Abunmu.."Gyada kai yayi yana fadin'Hakane.."Tace"Eh mana.."Maida kansa yayi kan kujera yayi yana fadin"Allah bada sa"a ammh a sassautama Dana don Allah.."Wani kallo Ummah tayi kafin tace"Toh yallabai..."Tafada tana dariya Shima yar dariya yakeyi,nan take tama Madina Tranafer din kudin datace,kawu bai damu ba domin yasan halin Umaima indai tana dashi toh babu Abunda bazata iyayimai ba,balle ma ita Aliyu tamkar uwa da Danta ne.
Shiko Aliyu tunda ya Shiga bariki abubuwa suka mai yawa,sai zuwa darene,ya samu kiran Ummah tana Shaidamai Azeema tana wajen Madina zatayi sati awajenta kafin Su kawota nan Barrak din,Ummah ta fake ne da cewa akwai wani dan gyare gyare da sukeyene,bai damu ba yace Bakomai,dayake Aliyu Namiji ne,kuma Soja,so kwakwalwarsa bata kawomai wani gyara akema Azeema ba,yafi bada kila lalle za"ayi mata da kitso,kowani Abu dabam😂Shiyasa bai damu ba,bai samu komawa gidan kawu ba yabari sai dai da safe,in jabir ya dawo suzo tare dashi Tunda shi bai samu dawowa Aranar ba sai washegari.
Suko Su Azeema basu tafi kasuwa Aranar ba saboda yammah tayi,gashi su hibba sun dawo daga sch nan fa suna cin karo da Azeema sukayita ihun murna kamar su maidata ciki sun hanata sakat,itako tana biye musu Ranar ko Maminsu basu bi ta kanta ba,hatta cire musu uniform da saka musu kaya na Azeema sukace suna so tayi musu,wanu homework ne,harda yar goye goye duk ita kadai,dayake kuma ta saba da yaran,kuma kunsan Aduniya babu aikin da zai gagari Azeema sai dai in ba"a kirkiroshi ba,Karshenta dai Ranar dakinta suka tattara sukace wlh chan zasu kwana har jan madina tayi musu suka makale su Tare Anty Azeema zasu kwana,Azeemar ta roki,Anty madinar kafin ta kyalesu su kwana,aiko sun kai wajen 11 suna hira,kafin su kwanta,ta Shege tsakiyarsu kaunarsu na Ratsata tana fatan kada Allah ya Dau Ranta sai ta haifi mace ta sakamata Suna FATEEMA..,Niko nace karki damu Azeema very soon Aliyu zai baki kwan haihuwa🙈🙈
Sai washegari suka samu Tafiya,bayan yaran Sun tafi mkranta,kasuwa suka Shiga Madina ta darzomata Atamfofi Masu Rai da lafiya super,holland,swices less,codde less,material dogayen Rigana,masu sikat da masu wando,Mini sikat da mini wandunan,bras,pants,kayan kwalliya komai da komai da kayan mata sai da ta siyamata harda takalma masu Tsini da Flat,sai kananun jaka,dan kunne,masu sarka da Fashion Bands,da sauransu kafin su wuce shagon dinkinta,tabada dinkunan kayan,wata in yamurace bosse,ta gwada Azeemar tace jibi ta aiko direba ya karbi dinkunar,bayan madinar ta ijiyemata kudinta cash,suna Fitowa dagana shagon salon takaita aka wankemata kai harda gyaran kafa sukayimata,wajen harda gyaran jiki sunayi,ammh sanin itama madinar sana"arta kenan basu mata tayi ba,domin sun santa tun Tuna budurwa suke gyaramata kai,ta yarda da shagon sun san aikinsu sosai,basu dau lokaci ba,suka kammallamata sai ga gashin Azeema ya mike sosai yayi kyau kamar ba ita,ba kudinsu tayi musu Transfer ta banki suka Fito suka wuce,daganan anguwan Rimi suka biya gidan wata kawarta SALAMATU FODIO SG GUMBI..Ta amshi wasu tsimi ahannunta tare da Wasu garin magani cikin wasu robobi,dayake sana"arta kenan itama,basu wani jima ba,daganan suka koma gida,suna komawa gida,madina ta shiga tiolet ta hadamata Ruwan Turaruka masu tsada hadin yan maiduguri ne,ta umarceta data Shiga tayi wanka,ita kuma ta sanya wani kasko ta kunna Hurashi ta watsa Turare,tana Fitowa da digon Ruwan ta Umarceta data tsugguna hayakin Turaren ya dinga shiganta,ba gaddama Azeema tayi yarda Madina tace,sai da ya sike kana tace tatashi,wani hadin mai shima cike yake da wasu hadin Turaruka tabata tace daga yau yazama man shafawanta,karba tayi ta shafa,kayan da suka siyo ta zazzage pants dinta ciro mata kafin ta miko mata wata kwalba tana fadin"Rike wannan almiski ne,zaki dinga digama wandunan ki kafin ki sanya kinji ko? amsa Azeema tayi tana fadin"Naji Anty.."wani riga da Sikat Madina ta mikamata tana fadin"Karbi ki sanyasu,wadandan Dressing din,duk bayan kin daidaici lokacin dawowar yaya captain ya kusa zakiyisu,ammh bayan kin tabbatar da Dinner dinshi is ready kinji ko.."kai Azeema ta gyada tana Fadin"Naji Anty.."kada kai tayi tana fadin"Shirya bari baje na hada miki Sauran magungunar ga Turaran wankan chan a tiolet sau biyar akowanni Rana,Kowani wanka Murfin jarka Uku zaki sanya,na sati daya ne,bari na kawo miki Sauran na garin akwai na karin Ni"ima kana kuma akwai na mganin infection ma"ana Sanyi..."Gyada mata kai Azeema tayi alamun ta Gane ficewa tayi tana fadin"In mun gama da wadanan kingane sai mu dora da lacran mu,munayi lokaci daya kuma muna Shiga kichen tare,domin kinsan Duk wadananan Abubuwan basu tasiri,sai Mace ta kasance ta iya sarrafa mai gida ta hanyar iya girki,balle nasan Sojiji da son cin Abinci mai dadi.."Tana fada tana yar dariya kan Ta fice daga daki.
Yar Dariya Azeema tayi tana bin Tulin kayan da suka siyo wadanda ke zube bisa gado,kayan da Anty tace ta saka take bi da kallo,Tana mamakin yadda zata sakasu,sai da bazata iya bama Anty madina kunya ba,da hanzari ta sakasu,kayan roba ne sai suka lafe bisa jikinta gashi sun kamamata,hips dinta ya fito tana tafiya suna rawa,duk da ta saka pant,sai kirjinta wadanda suka cika fam,suna bin bayyana,gashinta ta daure da band,kayan baida dan kwalli,Sai ta samu wata hula ta saka ta isa gaban mirrior tana kallonta sai da tayi mamakin ganin yadda kwana daya tadawo gawani Fitinannen kamshi na binta da ko"ina,duk inda ta Shinshina ajikinta sai taji kamshi,ita ta kanta take lumshe ido in ta Shaki kamshin jikinta,shafa fuskarta tayi taji wani Santsi Mirmishi ya subuce mata lokaci daya hawaye sun ciko idanunta ta furta ahankali
_Thank you,Yaya captain,Thank you goggo,Thank you Ummah and Thank you too Anty madina.._ take fada tana goge kwallar data zuraromata bisa kumcinta
Madina dake bayanta ta bugamata tafi tana fadin"Weldon matar Yaya da alamun zaki Saurin dauke komai kafin sati dayanmu ta cika,.."Tafada bayanta yar aikinta ne,ke ta Shigo dawasu jarkunan magunguna dawasu arobobi sai madara Sajet sajet,sai Zuma awata katuwar gora sai gumba mai yawa,gabanta tasaka aka zube haka ta zauna ta tankwashe kafa itama Azeemar ta sauko daya bayan daya take maata jawabi,da wanda zata sha da madara,dana sha da zuma,komai dai tayi mata jawabi,harta Fahimta,nan kuma ta ake ta shiga hadamata ta mikamata tana Sha,duk da wasu suna da bauri,ammh hakanan take Daurewa Tunda ba laifi takan danci karo da mai dadi har dawani hadin Dabinon makka mai dan karen dadi,Azeema taji dadinsa sosai,shida wani garin Aya shima da madara ake sha Duk sun mata dadi sosai,Tana gama sha madina ta kwashe ta sanyasu gefen gado tana fadamata Sau daya zata dinga sha Arana,ammh Turaren Tsugguno sau biyu arana safe da yammah Ficewa tayi ta barta tana fadamata cewa gobe zasu Fara lacra su,da safe Allah barshi da yammah sai sudinga Shiga kichen domin koyar da ita girke girken zamani wato Akushi da Rufi😂Tuni Azeema ta amsa da toh domin Ta fahimci Rayuwarta ta yanzu tafikomai dadi,koba komai itama tanaso ta waye tazama irin Anty madina da kawayenta,zaka gansu so classisc mallam babu Raini ko kadan.
*Intellenget writers asso..*
*Janafty..Aka Shakira*💇
*ALIYU GADANGA..!*
_(The Story of Young Soldier man)_
*Wattpad:Janafnancy12*
_Mallakar:Janafty💖_
*DEDICATED TO MY MOMMAH...HAUWA S ZARIA(MMN USWAN)*
_Special gift to my Real Dota RAHMA😘Ladingo yar mutan Niger_
*Intelligent Writers Association*✏
_*Kyakyawan Shafi lokaci Daya da kyakyawan sadaukarwa,eh mana domin Duka Shafin yau na ALIYU GADANGA.,Kacokan Dinsa sadaukarwane ga Daukacin malamai da Shugabannin dake mkrantar primary U.B.E. KOFAR KIBO ZARIA..,Gaisuwan Fatan alherin zuwa gareki ne mai gayyah mai aiki,headmistrees HAJIYA BINTA UMAR ABUBAKAR(Momy)Allah yaja kwana👍😂,Tare da uwar gayyah Assitances,HALIMA IDRIS(Goggo balaraba)😹 Allah dai ya biya,bazan yi toya na manta da albasa ba,jinjinar ban girma zuwa gareka lantarkin zuciyata,kuma malami na,kuma uba yake awajena,lalle na kasance mai sa"a Tunda Allah yahadani da gwarzo kamar ka,UMAR BELLO SADIQ(Uncle me)😘,Soyayyarka gareni sai dai nace A kinda masha Allah,Kulawarka akaina sai da na kirashi da Alhamdulillah Allah nake roko daya iya maka Abunda kagaza,Kafin na wuce zuwa wani ajin yakamata nafara Farawa da gida ne,gaisuwa tare da Fatan alheri gareku MALAMA RUKAYYAH(Maman Suhailat)sai MALAMA AISHA(mmn Fuad)sai MALLAM ABUBAKAR(mallam Ammar),Bazan manta daku ba dole ne nayi jinjinar ban girma gareku iyayan dakina,ANTY HADIZA,tare dake MALAMA AISHA,Bazan manta dake ba kawata abokiyar Cin mushe,😂😛,kuma malamata ba wato ANTY JUWAIRRIYAH,Son so Fisabillillah,kai zan yi Abun kunya ban ambaci uwata ba takaina ba MALAMA ZAINAB(Anty Ummi)tare dake Malama Hafsart,malama jamila,(Namecy),sai malama Harira,Anty hauwa,Malama Asiya dake da malama Hafsart,ban manta dakai ba Mallam Aminu tare da wadanda ban ambataba,gaisuwan Ban girma gareku Allah yabar zaman Tare Ameen..Ku sani ku kara sani JANAFTY AKA SHAKIRA,na Sonku Fisabilillah*_😘😍❤💕💖💞💘🔐
*Chapter 18*
"""Koda garin Allah ya waye,Kafin Anty madina tagama Shirya yara zuwa mkranta Tuni Azeema hartayi wanka,takumayi Turaren Tsugunnonta,takuma sha mganungunanta wanda Anty madina ta nunnuna mata,koda Anty madina ta Shigo Azeema ta cakare,cikin Wata Atamfa mai blue da ja,cikin wanda goggo ta dinkamatane,simple make up ne Afuskarta,ta taje gashinta tayi baya dashi ta saka band ta daure,tsaye take gaban madubi tana cikiniyar Daura dan kwallin Anty madina ta Shigo kallonta tayi tana rike baki kafin tace
"Matar yaya,Allah kinyi kyau kinganki kuwa chanchadi.."Tafada tana dariya Rufe Fuska Azeema tayi kafin tace"Ina kwana Anty madina.."Ta amsa da lafiya kalau matar yaya,yakika tashi..? tafada tana karisawa kusa da ita ta karbi dankwalin tana fadin"Laccan Mu ta farko zata Fara daga Dauran dankwaline,Tunda Shi na tarar kinayi.."Gyada kai Azeema tayi tana kallon yadda ta dankwasa dankwalinta,Kafin ta Dauramata bisa kai,Daurin Maryam babangida tana yi tana mata bayanin yadda zatayi bayan tagama sai tace ta kwance ta daura da kanta,nan da nan kuwa ta aza abinta yayi kyau sosai Tafi Anty madina tayi mata tana fadin!Good matar yaya da alamun, dai zaki Saurin dauke komai,yanzu taho muje mufara dora karatunmu lokaci na kurewa.."Tafada tana jan hannunta zuwa kan gadon,tsakiyar gadon madina ta hau tana fadin"Hayo nan matar yaya..!Hayowa Azeema tayi suka zauna Suna Fuskantar juna bayan Dukkansu sun tankwashe kafafunsu Riko hannunta Madina tayi kafin tafara da cewa.
""Abu na farko kafin mufara dora karatunmu yakamata kifara sanin menene Aure,Aure dai wani Nau"i ne na bauta,gabadayanshi bauta ne na ubangiji,kuma duk Abunda akace Bautane na ubangiji toh sai fa mutum ya dage kuma ya zage damtse,Abubuwa guda biyu da suka kasance ginshikin bauta ma Aure sune LADABI DA BIYAYYAH..Matukar kinaso,kiyi bautar Aure,sai kin kasance,kina da ladabi da biyayyag,kibi mijinki Sau da kafa,yi nayi bari na bari,kiyi amfani da Umarninsa kiyi hani da Abunda yahanki,karki tsallake Umarninsa ko alama,ki kuma bisa don yana gaba dake,tsakaninki dashi tamkar tazaran kasa da Sama ne,Aljannarki,tana karkashin digadigin sane,sai yalamuncemiki zaki Shiga Aljannah,Abubuwa masu muhimmancin dayakamata kisani bayan Ladabi da biyayyah wanda suka kasance ginshikin,ki kasance mai HAKURI.. Hakuri wani babban Tsani ne,Azeema matukar babu hakuri Da juna Da Auren mutane dadama ya mutu acikin Duniyan nan,domin ko harshe da hakori,suna sabawa balle zaman mutum da mutum,Namiji yana son agirmamasa sosai balle ke mijinki yana da son abashi girma bayason Raini ko kadan,kuma yana da isa da takama,toh dole sai kin zama mai hakuri domin zaki dinga ganin yana yi miki komai cikin isa,duk da ya isan ne,domin Shi Shugabane gareki,ki ka sance mai kauda kai,banda yawan korafi kigani kikigani kiji kuma kikiji,Toh in kikayi haka Aurenki zai zauna lafiya kuma zaku Fahimci juna Sosai,abu nagaba danikeson fadamiki,Shine Kisance mace Tagari wacce take maida damuwar mijinta nata,Farincikinshi shima naki ne,ki kasance kina kokarin rike Sirrrinki dana mijinki,domin bayyanar da Sirrinki ga kowa,koda ga goggo ne,ko kakarki ke ko ni kaina,in bawani abu bane wanda yazama dole sai iyaye sun Shiga ba,Shima din ki bari sai dai in Shi yafara furtawa,yin hakan ba karamin karama mace daraja yakeyi ba,kinga duk sanda Namijin yasan baki da Sirri shikenan ya ranmiki Daga ranar zai Fara kokarin Rike Sirrinshi bazai taba bari ki sani ba,Ki sance mai yawan Fara"a ga mijinki Azeema,karki bari ko alama ya zauna cikin Damuwa kiyi amfani da baiwarki ta diya mace ki hillaceshi har ya manta damuwarshi,ki sance mai ba mijinki shawara,ta wajen aiki ne,na game da yan"uwanshi ne,ke nakomai ma,ki zama mace jaruma wacce zata dinga karafafama mijinta gwiwa aharkan komai,kinga in kika cika wadan nan sharudan kin gama cika Sharudan zama MACE TAGARI.."Fatan kina Saurarena da kunnen basira.
Jikin Azeema daya gama yin sanyi tagyada kai tana fadin"Eh ina Sauraranki Anty madina.."gyara zama madina tayi kafin tace"good to kinga duk wannan karatun danayi miki toh matukar baki cika Wadandan Fa"idojin da zan gayamiki ba,toh duk abanza ne,domin kamar kayi wanka ne kayi kwalliyah ka koma kayi ma kanka wanka da Kasa ne,"Kallonta Azeema tayi tana Sauraren mai zata cemata Madina ta cigaba da Fadin"Fa"idojin Sune, *KWALLIYAH,GIRKI,IYA SALON MGANA,SALON KWANCIYA.*Kinga duk wanda kika saki acikin hudun nan Toh ina mai tabbatar miki kin samu nakasu"Zaro ido Azeema tayi madina tace"Yes..Matukar baki iya girki toh yakamata ki daina amsa sunanki na mace,ko baki iya kwalliyah ba,da yadda zaki dau dressing din da zaki dau hankalin megida ba,kema Sunanki Sauna,kana matukar baki iya Salon mgana ba,da yadda zaki Rikita mai gida da salon mgana na jan hankali ba,kema Sunanki sakara,uwa uba baki iya salon kwanciya balle sanin yadda zaki sarrafa maigida ta hanyar rikitashi da salolin kwanciya toh wannan Sunanki Dussa,duk matakan baya,kin gama zubar dasu,don sai wadannan sunyi kyau hasken wadanchan ke bayyana"
gyada kai Azeema tayi kafin tace"Toh Anty kimin bayaninsu daya bayan zan Fi ganewa.."Anty madina tace "Yanzu kuwa matar yaya.bari mufara da kwalliyah, girki wannan sai anjuma zamu Shiga kichen Shi pratical zamuyu kingane.."gyada kai Azeema tayi kafin Anty madina ta Furta..
*KWALLIYAH..* ita kalmar kwalliya ko ahausance sai da aka kawatata kafin Afurta,Ita mace kuma dama asanta yar kawa da kwalliyace,kwalliya kala kalace,akwai wacce akeyin wanka kawai asaka kaya Shikenan,anyi kwalliya toh ni ba ita nake Nufi ba Azeema Firstly Ki lakanci kayan da in kika saka Suna amsanki,riga da Sikat ne,ko kuwa Riga da zani ne? Doguwar rigane? ko kuwa kayan Rumgumar darling ne,ma"ana kananan kaya na zaman Falo,da inda kika karanci Kayan da sukafi fitar miki da Sirrin kyau sai ki lazimci dinka ira irensu,bayan nan kada ki dauka ance kwalliya ki zata wannan kwalliyan ta zamani ne data Fito ta hauka,ki saka Foundation ki zamo aljannah garin gyaran ido ki Rasa gira,No ba ita ba Simple make up,wacce da an kalli mace asan ta san Abunda take,kuma kallon Fuskarta zai sa agane kedin classic ce,ki shafa hodarki sai jambakinki wanda yayi daidai da kalan kayanki Shima kada ki cika,ki laziminci sanya kwalli domin Farin idon mace bai da kyan gani,ki koyi kashe dauri kala kala domin burge mijinki koyi salon Tafiya mai daukan hankali duk zan koya miki wannan,Ki sanya dan kunne da sarka ki sanya awarwaro,da Sauran kawan mata kada kibari mijinki yadinga shakan wari ajinki basai kin zama kwado wajen wanka ba,kiyi koda sau biyu Arana da wankan gaisuwan Safe da waankan barka da dawowa megida,wankan safe ta Kayanmu na hausawane Atamfa ko leshi,ko wht ever dai,da yammah kuwa english wear ne,mai wando ne mai sikat ne,sai dai wanda kika zaba duk dayane ya kasance dai koya kika gilma kamshi ke binki shiyasa duk Rinti duk wuya kada ki Rasa humra ko kiyima Turare yaji sam kada ki Fara Azeema domin kamshin na jan Hankalin Namiji zuwa gareki tare da Kara dankon kauna,sai Abu na gaba
*IYA SALON MAGANA.* Kefasan akwai dayawa matan da basu iya mgana da miji ba,wata in tana mgana da mijinta kamar tana mgana da wani kaninta ko tsaranta ba karya harshe ba Tautausawa ba girmamawa bawani karkwasa balle wani Shagwaba a"a sai dai kawai damkam dinkin kamar wata Sauna ko sakarya yakamata mata su gane harshenki yazamanto kala kala ne,ma"ana harshen da zakiyi mgana da mijinki dabam,wanda zaki amfani dashi wajen mgana da kawarki dabam,wanda zakiyi da makotanki dabam,kai kowa kinsan yadda zaki karya harshe ki iya salon mgana dashi Sai kiga kin zama mace mai aji da kima a idon Jama"a,mganar yadda zaki karya harshe wajen Miji Shine First look at me Azeema kamar ace kene Abban Hidaya muna zaune haka kamar zanyi mai wata mgana mai muhimmanci abu na Farko sai na Fara jan Hankalinsa zuwa gareni,bayan na kuramai ido na langwabe wuya gefe daya na marairaice To indai yaga kinsamai ido haka zai bar dukkan Abunda yake ya tambayeki"Noor meya faru ne?Zaki Fara rigimarki ko? ke kuma dagajin haka sai ki shagwabe Fuskarki da muryanki kice"Abban hidaya ya mganarmu Ta Ranar naji haryanzu bakace komai ba.."Ki karishe kinamai Fari da ido,toh lokaci daya zaki ga ya Rude yana tambayanki wata mgana,ke kuma sai ki kalailayeshi bisa jikinsa,domin yin nesa da Jikin miji na rage Shakuwa Shawarata gareki Jikin yaya captain yazama wajen zamanki matukar yana gida ta hakane body contact dinku zai Shaku da juna,kuma shi Namiji yanason adinga mannemai ana lafemai bisa jiki,kin Fahimta..? ajiyar Zuciya Azeema ta Sauke kafin tace"Na gane Anty madina.."ta gyda kai tana fadin"Naji dadin jin hakan yanzu bari muje gaba lokaci na Tafiya,Abu na karshe kuma wanda yafi muhimmanci Shine
*SALON KWANCIYA..* Zaro ido Azeema tayi Da Sauri tana Rufe baki da hannu hararan wasa Madina ta mata Tana Fadin"Stop joking Azeema Abu ne mai muhimmaci infact ma Shine ginshikin Aure,so u better listening very carefully don zai miki amfani ki cire kunya domin dama rayuwar aure sai ka cire dukkan wata kunya kake iya mace mai aji da Kima a idon mijinta.."Saurin gyada kai Azeema tayi,kafin Anty madina ta dora da cewa
"In Akace Salon kwanciya ba Ana nufin komai bane illah yadda zaki iya Salo salo tare da hikimar Sarrafa mai gida A Shimfida,Na farko bawai ki zama wata dussa ba,kina kwnce duk inda miji ya juyaki ki juya kamar wata bichan No ki zama kece kike jan Ragamar Abu kezaki dinga sarrafashi Ta salo kala,kala wanda zai gane yes yana tare da cikakkiyar mace wacce ta san Kanta,ki sance wacce zaki jiyar da mijinki dadi takowani Fanni,ki sanyashi yayi miki kuka harda koke koke,ki sakarmai jiki,shima ya sakar miki kada kiji kunya ki saki jikinki ki Tsotse mijinki daga sama har kasa,shima haka kuskuren da mata yakeyi Shine sai ga mace wai sunyi Fada da miji sai kiga ya nemeta Shimfida,wai Saboda yabata miki rai sai kiga mace tayima namiji sharaf yayi yadda yagama dama dake,bawani Taimako,toh hakan kuskure ne,wlh yana kawo tsana koda bata miki rai yayi,in kika tsage kika farantamai wlh tallahi da kanshi zai gane yayi Kuskure har yabaki hakuri,Azeema sai kin dage sai kuma kin zage damtse,domin Duk cikarki mace matukar baki gyara chan headquater ba duk abanza,kinga magungunar dana baki kina amfan dashi,duk dakaina na hada kayan Ni"imar mata ne,Kayan Gona ne,sai su aya dasu dabino,sai su kanunfari da Sauran itatacenmu,kada ki bari Fruit yadinga Wuceki duk Rana,ki lazimci Shansu akoda yaushe,domin Babu Abunda yakaisu kawoma mace Ni"ima kamar Shi,ga madara ga zuma koda baki dashi siya madararki ta sajet kullum na Hamsin ki dinga kalata da zuma duk safiya ki dinga sha kigani wlh sai kin bani labari,ammh yanzu mata sun Haukace da mganin mata kamar ibada,Abun haushi ma sai wani lalacewa Daya Fito yanzu sai kaji ance wai kashin tantabarama mganin mata ne kasiddan,ke kuma don kina wawiya Tantabara ta Fitar da cuta ke kuma ki siya,ki dinga Turawa kamar wata zararriya wlh mata mu Farka da wannan Siya siya dakikeyi da sana"a kikama da kudin daya fiye miki wlh domin yanzu kishinki Abun hannunki dakuma yadda kika dauki Aurenki,matukar Baki da sauran Abubuwan nan,koda mganin dubu dari zaki sha wlh kullum Asauna zai dinga kallonki,babu wani cigaba sai ci baya daga Karshe sai kifara Tunanin kila an samiki hannu ne,toh in zaku Farka tuni ku Farka kikama Allah da manzansa ko kya rabauta Ranar gobe kiyama..."Jinjina kai Azeema tayi tana Fadin"Tabbas mganarki haka take Anty madina kuma nayi miki alqawarin insha Allahu bazan baki kunya ba.."Damke hannunta madina tayi tana fadin"Yauwa matar yaya Naji dadin jin haka,yanzu mike muje Falo na koyamiki salon tafiya masu jan Hankalin maigida So nake ki rikitamin yayan Nawa fa.."Tafada tana Dariya da Hanzari suka mike atare suka rankaya zuwa babban Falon Gidan,wanda Tuni mai aikin ta tsaftaceshi,takoma kichen tana wanke wanke kwanuka.
Anty madina ta dage sai koyama Azeema salon Tafiya take,da yadda zata dinga mgana cikin jan aji da shagwaba,bata barta ba sai da ta tabbatar da ta iya kuma ta kwatanta kana ta kyaleta,daganan taje ta kwanta itama tace taje ta kwanta sai zuwa anjuma su Dora daga inda suka tsaya.
********************
""Kokafin Sati daya tacika Tuni Azeema Tazama yar gari,in ka ganta bazaka iya ganeta farat daya ba,tayi haske tayi kiba fatarta ta goge sosai,ga iya daukan dressing ga Tafiyar Daukan Hankali salo salo Natafiya da Da Namiji ba wanda Azeema bata sani ba,salon kwanciya kuwa ta haddace kaloli sunfi kala ashirin wanda Anty madina ta zage Ta nuna mata su pratical Tagani kuma ta kwatanta mata,Hakika Azeema ta karu da Anty madina ta bangarori dama,ta bangaren iya girkin zamani,snaks,ne da Abincimu na gargajiya ba wanda Azeema bata iya ba,ga Shi ta koyi iya zama da kowa yanzu ga iya karya harshe kamar wata uwar mata,domin yanzu Tuni mganarta yakoma shagawaba shagwaba saboda yadda ta haddatu,bangaren gyaran jiki kuwa har dilka Anty madina tayi, mata,magungunarta kuwa tun kafin satin su cika Azeema tasan ta zama mace domin kowani gaba na jiknta yanzu yana bukatar motsawar da Namiji ne,ga Ni"ima da Allah ya zuba mata wuni take chanza pants😂saboda yoyo,ita kanta Madina tayi mamakin Saurin daukewar da Azeema tayi komai cikin lokaci kadan,Shiyasa Aranar data cika sati Anty madina takaita wani shagon kwalliyan mata aka yi mata gyaran kai da kunshi mai kyau da daukan Hankali,zanen Fulawa hannu da kafa,ja da baki,nan da nan Azeema ta dawo taraurauwa, Satin na cika Ummah ta kira Madina tace tadawo da ita yau goggo tace su mikata dakin Mijinta,madina bata Haufi kan Azeema ba domin tasan bazata ta bata kunya ba,tuni ta hadamata kayanta cikin manyan akwatuna guda uku wanda Ta siyamata,Tuni bose ta kawo Dinkunan data dinkamata,tare da kananun kayan data siyamata hade da kayan kwalliyanta da duk Abunda zata bukata,Ita kuma Azeemar Ta Shirya cikin wata Atamfa milk da zanen ja ajikinta dinkin Riga da Sikat,wadanda suka kamata sukayi mata cas dasu hip dinta da boobs dinta duka sun bayyana ta cikin kayan,ta Daure gashinta da band dinta bayan ta kafe kanta da Daurin zara buhari,fuskarta da make ammh simple one ne,kafarta sanye da takalmi half cover ja,haka jakarta sai mayafinta ma ja ne,tayafoshi bisa kanta wanda kallo daya zakamata kasancewa eh lalle wannan Azeemar ba itace Azeemar nan ta gombe ba,wannan Azeemar Kaduna ce,domin wayewa tare da wani kissa da kisisina na mata Tuni Azeema tayi haddanshi,ko yadda take takunta kadai ya isa masu karatu ku gane cewa Azeema fa tayi Shiri sosai kan zama da yaya captain,Karfe Hudu direba ya kwashe su,ita da Anty madina da yara Harda mai aikinta gidan gabadaya suka tafi,kusan tare suka Isa gidan su da Anty mardiya wacce tazo itama amika Azeemar gidan yaya captain da ita.
Ita kanta Anty mardiyan bata iya gane Azeema ba ,sai da Anty madina Ta sanar da ita,rike baki tayi tana mamakin wannan al"amari lokaci daya ta Tahau jinjinama Madinar saboda Namijin Kokarin datayi akan Azeemar,atare suka shiga babban Falon gidan inda suka tarar da Ummah da Baba ade sai goggo suna zaune suna hira,Suka Shigo madina da mardiya sune kan gaba,sai Azeema dake bayansu tana rike dasu hidaya dakuma ya"yan Anty mardiya,Ummah tatashi tana faman Tarban ya"yanta cikin Farinciki,har Azeema Tashigo ta gaishesu ba wanda ya Shaidata Itako ganin haka sai ta koma gefe tana Wasa dasu hidaya Ummah ce ta kalli Azeema tana fadin"Madina hala wannan Kanwar megidanki ne.."kallon juna sukayi su duga ukun kafin Madina da mardiya su kwashe da dariya goggo ce ta katsesu da fadin"Wai ni ina diyatace banganta ba..? Dariya madina ta saka tabama Mardiya hannu suka kashe,kafin mardiya tace"gaskiya na jinjinama madina,yanzu ko dukkanku ba wanda ya gane Azeema? galala suke kallonta kafin Goggo tace"ina Azeemar..? Azeema dake gefe ta daga hannu tace"Gani fa anan goggo Tundazu nake kallonki ammh sai naga kamar baki gane ni ba.."Tafada tana yar dariya.
Ai gabadaya goggo da Baba Ade da Ummah Suka saki baki Suna bin Azeema da kallo,madina ta mike tana fadin"Azeema tashi ki juya musu su kara ganinki da kyau.."cikin kunya Azeema ta mike tana juyawa,ai bata gama ba Ummah ta mike ta Rumgumeta Tana fadin"Job weldon makka da madina wlh kin yi aiki mai kyau Allah ya biyaki.."goggo ko fadi take"Azeema tace tadawo haka? lalle yanzu bani da shakka akanki diyata,Madina Allah yayi miki albarka kin cece aure Allah yayima Rayuwa albarka."Haka Baba ade keta kwararama Madina da Ummah addu"a Ummah ce ta mike tace"ya kamata muyi harama kafin dare yayi ko? Madina tace"Ummah Ni da nace nida mardiya mufarayin gaba saboda gyare gyare da goge Tunda dai mace bata taba zama agidan ba,dole gidan yana bukatar gyara,in mun kammallah sai mu kiraku awaya sai ku taho da Azeemar.."Jinjina kai Ummah tayi kafin tace"Eh kuma fa kinyi mgana,to ku hanzarta sai mu mu taho daga baya.."Jin Haka yasa Madina da mardiya suka mike kowacce Ta dauki jakarta,tare da yar aikin Madina suka tafi yara kuma suka makalema Azeema sai ummah tace abarsu,direba ya kwashesu tare da akwatunan Azeema da Sauran kayanta,Koda suka isa barikin Sojojin dake babban get basu barsu sun Shiga ba,sai da madina ta kira yaya captain tace gasu abakin barrak dinsu,an hanasu Shiga,cikin lokaci Captain ya yi musu waya sai gasu madina abakin apartment din Aliyu nan suka tarar da Aliyun da jabir suna tsaye,dukkansu sanye da Fararen kaya riga da wando masu tambarin Army daga gani suna wani Training ne,da hanzari Aliyu ya isa garesu sukuma suka firfito suna gaisheshi ya amsa yana tambayansu ya yaransu,bai tsaya wani mgana ba,ya mika musu makullin gidan yana fadin"Ga key din nan,already koda kuka kirani muna kan wani aiki ne.."karba Madina Tayi cikin girmamawa,wucewa yayi Shiko Jabir ya tsaya yana gaisawa dasu yana mamakin mai ya kawosu,nan take Shaidamishi Azeema ce zata tare anan barikin,baki Jabir ya saki yana mamakin Aliyu don ko alama bai taba Fadamai ba,koda ya tambayeshi mai su Madina zasu zo suyi cewa yayi bai sani ba,Shi yakarasu har kofar gidan kafin ya juyo yabi bayan Aliyu da gudu har ya cimmai yana fadin"Sannu uban yan Sirri ko nace bakin munafiki boyen mai ake mana,toh naji Ashe zaka samu wajen hutu ne ba lbri.? ko kallonsa Aliyu bai ba harma ya cire rai da zai yi mgana sai chan yaji yace!eh taya zan gayamaka Tunda kai yaro ne,haryanzu baka girma ba,ka bari in ka kara kwari mayi wannan mganar.."baki jabir yakama yana fadin"kutumar ubanchan Ammh fa ka raina min wayau,kalli Mazantakana dakyau yasin tafi taka kwari da juriyan wahala.."Kallonsa Aliyu yayi kafin yace"Allah ko,kenan ka jaraba ka gani,"Eh na jaraba mana,.."yar dariya Aliyu yayi kafin yace"eh lalle ka lalace kenan kana Shigo da wata ciki kenan da daddare...? kallonsa Jabir yayi yana fadin"ina kenan..? ciki gidan ka mana,kana jarabawa...? baya Jabir yaja yana Fadin"Allah ya isa da sharrin daka kullamin,ni ko Rumgume mace bantabayi ba."kai tsaye Aliyu yace!"Toh kagani haryanzu da Sauranka yaro,Kabari ka girma ma tattauna mganar.."daga haka ya wuce yabarshi nan yana Duramai zagi harda Allah ya isanshi Abun yamai zafi,duk kwanan karfin halin dayakeyi ammh gayen chan yacemai yaro Tabdijam dole ya mike tsaye.
Su madina Sunyi Abun da himmah,basu dauki wani lokaci ba suka tsaftace gidan gabadaya,duka bedroom din guda biyu sun lailayesu da zannuwan gado masu kyau da ban Sha"awaa,Falon kuma sun gyare komai duk da gidan bai yi kura ba Sosai,sai kichen shima suka gyarashi Suka tsaftace ko"ina suka kunna Turaren wuta nan da nan gida ya kaure da kamshi,suna gamawa suka kira Ummah sukace su taho,daman Suma Ashirye suke hijabi kadai suka bama Azeema ta sanya suka Fito suka tafi Direba ya kwashesu sai cikin barraks,Suma din sai da aka tsaidasu aka kira Aliyun da kanshi kafin su samu Shiga cikin barikin,Sai gasu har kofar apartment din Aliyu Wani soja ya kawosu,Su madina suka Fito suka taresu zuwa cikin gidan,Da kafar dama Goggo ta umarci Azeema data Shiga gidan,basu direta ko"ina ba sai bisa makeken gadon gadanga Domin ga alamu nan ya nuna dakin yake kwana,saboda wardrope din dakin cike da kayan sawanshi,yawata gidan Su goggo suka fara suna saka albarka,Itako Azeema Tuni Madina ta sakata ta hince ta fada wanka,kafin ta fito sun Fito mata da kayan da zata sanya Wani Fefa less Orange ammh light dinshi,dinkin Riga da zani,rigar half jamfa ce,ammh fa yayi kyau sosai bata Daura Dankwali ba,Sai gashinta data Daureshi da band,sai wani babban Orange din vail mai duwatsu ammh yana da Sansti sosai bisa gadon daya sha Zanin gadon alfarma,suka zaunar da ita bayan Sun Fesheta da Turaruka masu kamshi,tuni ko"ina na gidan na tashin kamshi,Madina da mardiya suna ciki suko su goggo suna Falo,Ummah takira Aliyu tace sun gama zasu tafi,ba a dau wani lokaci ba Sai gashi sun Shigo shida Jabir,wanda duk wulakancin da gadanga kemai bai hakura ba sai da ya biyoshi.
Am Srry For d Typing errors bansamu lokacin Editing ba.
#Comment,share,and vote...#
#Janafty,Aka Shakira...#
*ALIYU GADANGA..!*
_(The Story of Young Soldier man)_
*Wattpad:Janafnancy12*
_Mallakar:Janafty💖_
*DEDICATED TO MY MOMMAH...HAUWA S ZARIA(MMN USWAN)*
_Special gift to my Real Dota RAHMA😘Ladingo yar mutan Niger_
*Intelligent Writers Association*✏
*Wannan Shafin nakune, AISHA SULAIMAN😘,Dake da AMEENA ISAH..Abokan Aiki😂😹Allah kara hazaka malaman mkranta,😝Endless of Love Habibaties*
*Chapter 19*
"""Dukawa har kasa sukayi dukkansu suna gaishedasu goggo da Ummah da baba Ade,sukuma Suna amsawa cikin sakin Fuska da Annushuwa Jabir ne yace"Ashe goggo kuma Azeema zata tare,? toh Allah yabasu zaman lafiya.."Goggo ta karba da "Amin Amin Jabiru saura kai,yakamata kaima ka fito da matar aure hakanan zaman gaurancin ya kare ko.."Dariya yayi yahau Sosa kai Aliyu ne yayi caraf yace"Goggo wannan yaron kikema mganar Aure,tab ai bai isa ba tukunnah.."kafa Jabir ya sa ya tokari Aliyu yana Hararansa kafin yace kasa kasa"Sannu wanda ya isa.."dariyan mugunta Aliyu yayimai kafin yace ahankali yadda da Bawanda zaiji"Gashi kaga alamar isar tawa.."ya fada yana nunamai Dakin da yaji Surutun su madina ciki da ido,tsungulinsa Jabir yayi har sai da yasa kara yana sosa wajen,Suko Su goggo basu gabe zun zata wata mganar arziki sukeyi.
Ummah ce tace"Toh gadanga mufa zamu yi harama.."sadda kai yayi yana fadin"Tun yanzu Ummah baku bari sai anjuma.."baki Ummah ta rike tana fadin"wane mu Rufamin Asiri yanzu ma bakajin Fadan da kawunka yake tayi ba wai meya zaunar damu haryanzu bamu dawo ba."goggo ta karbe da cewa"Atoh da gaskiyansa muma jibi jibin nan zamu koma inda mukafi wayau.."kai tsaye Aliyu yace "Goggo ai ke kinzo kenan bazaki koma ba.."Kada kai tayi kafin tace"Toh ubana Shehu.."gabadaya dariya suka kwashe jin kalaman goggo,shiko gadanga murmusawa yayi kawai,Ummah da kanta ta Shiga ciki ta tararro Su madina tare da Azeemar suka Fito falon gabadayansu goggo ta hada tayi musu nasiha mai kashe jiki daga karshe tayima Aliyu jan hankali mai hade da gargardi akan ga Azeema nan Amanace agaresa in yaci Amanarta toh ya sani Amanar Allah zata cisa,bata da kowa sai shi sai Allah sai kuma su Ummah,wanda goggo ta dankamata amanar Azeema,ita kuma ta saka hannun bibbiyu ta amsa,Aliyu yayi alqawarin rike Azeema bisa Amana da gaskiya,koda akabama Baba Ade damar mgana kasawa tayi saboda kuka godiya taitayima goggo da gadanga kafin takoma tana sanyama Ummah albarka,Azeema ko tafadamata in ta kuskura ta sabama mijinta da gangan Allah bazai kyaleta ba,Azeema tana ta kuka,kukan Farinciki da kewan rabuwa da goggo,bata kara tsinkewa da al"amarinsu sai da suka mike zasu Tafi,nan fa Azeema tace batasan wannan zencen ba tamakale goggo tana kuka,wanda duk dauriyar goggo sai ta koka da gudu ta fito daga gidan Tana Share kwallah,Ummah ce ta umarci Aliyu daya rike Azeemar wacce ta ki sakin hannun Baba Ade,ta bayanta yaje ya Rumgumota dakyar ya bambare Hannunta ana Baba Ade,Jabir ne yatafi rakasu zuwa bakin motocinsu Sukansu su hidaya kuka suke wai sai sun zauna wajen Anty Azeema,madina na dariya ta iza keyarsu tana fadin"Kajimun yara da ballo Ruwa oya ku wuce muje gida gobe sai na saka direba yadawo daku.."kowanne amotar dayazo yakoma Mardiya daganan bata koma gida ba direban madina ya Sauketa gida ita kuma ya karisa da ita gida su kuwa su goggo suka koma gidan kawu cike da Murna tare da kewar Azeema dashi kanshi gadangan.
Jabir daganan bai koma gidan Aliyu ba ya Shige gida yana Fatan zaman lafiya atsakanin ma"auratan biyu,Shiko Gadanga daga lokacin daya Rumgume Azeema yaji wani Fitinannen kamshi ya ziyarceshi wanda sai da yasakashi ya lumshe ido,saboda yadda kamshin yake bin kofofun Hancinsa,Akasalance Aliyu ya isa ga Azeema ya zaunar da ita kan kujera yana bin ta da kallon yadda gabadaya ta cikwukwiya kanta jikin mayafin dake jikinta,Bai mata mgana ba, kawai sai ya samu kanshi da dukawa agabanta ya saka hannu yana jayemata mayafin yana fadin"Cire sai kiyi kukan da kyau,wannan sai ya tare miki kofar Numfashi.."Yafada kai tsaye Jin Abunda yace da kuma kokarin zare mata mayafin dayakeyine yasa ta tsaya da kukanta cak tana Sauransa jin Abunda yace ne,yasa ta sakarmai mayafin ya ida zameshi sai ga kanta ya bayyana tare da gashinta,wanda wajen zame mayafin Ribon dinta ya biyo,tuni gashinta ya bazu bisa gadon bayanta,yanayin gyaran gashin ne,yasa harta gaba ya zuraro ya rufemata ido,Galala Aliyu ke binta da kallo yana tamtamar kamar ba Azeema bace an samu saba nomba,saboda Mamaki,hannunta ya riko sai yaji wani santsi da laushi tare da wani dumi ya ratsashi Sakinta yayi da Sauri yana binta da kallon harda leka Fuskarta ganin haka ne yasa tayi mirmishi ta sanya hannu ta maida gashinta baya idonta karaf acikin na Aliyu wanda yake durkushe gabanta,baya yaja yana kallonta,itako kai ta lamgwabe Tana wani narkewa kamar wata mara lafiya,Da hannu Aliyu ya Nunata yana Fadin"Wai..Wai Az..Azeema ce? yafada bakinsa na rawa.
Mirmishi Azeema ta saki kafin tayi wani Far da ido tace"Eh Sunana Azeema buh found of correction yaya captain wannan ba Azeemar gombe bace dis one na be Azeemar kaduna,kadunan ma wacce tatare adakin mijinta yau.."Zaro ido Aliyu yayi yana bin bakin Azeema da kallo kalamanta sun basa dariya wanda baisan sadda yayi zaman yan bori agabanta ba,harda dora duka hannuwansa kan ciyarta yana dariya har saida duka hakoransa talatin da biyu suka bayyana,Azeema saboda mamaki itama shagala tayi ta kallon Aliyu saboda yadda Dariya tayi matukar yimishi kyau,nunata yakeyi yana dariya kafin ya hau tafi yana Fadin"woww..Very good Wato Ba Azeemar gombe bace ko? wannan ta kaduna ce..? gyada kai Azeema tayi tana lamgwaba kai hannu Aliyu ya mikamata yana Fadin"Congratulation Azeema.."mikamai tayi ayangance kafin tace"Thanks you.."Tafada tana matse hannunsa har sai dayaji alamun haka ajikinsa,Saurin zare hannunta tayi kafin ta dauki mayafinta ta maida tana fadin"Au na manta bakayi siyan baki ba.."kallonta kawai yake yana mamaki,shifa haryanzu bai gama tantancewa Azeema ce tadawo haka ba,mikewa yayi daga kan kujera ya zauna kusa da ita yana fadin"Au hakane fa Zeema kaduna,toh nawane bakin na siyeshi yanzu.."yafada yana lekan Fuskarta Shikanshi yana mamakin yadda ganin Azeemar ahaka take bashi wani Nishadi da Farinciki
"Ta cikin mayafin Azeema ta karya murya tana fadin"Ba da kudi nakeso ka siya baki na ba,da Abu mafi daraja nake ka siyeshi yanzu nan."Tafada tana lankwashe murya Mirmishi Aliyu yayi kafin yace"Meye shi indai na mallakeshi ni zan baki shi yanzu.."kai tsaye tace" *ZUCIYARKA...*"..."Dam gaban Aliyu ya buga yayi kasake yana kallonta,itako tana kallon yanayinshi ta cikin mayafinta ganin yadda yayi yasa tayi Saurin cewa"karka damu in bazai Samu ba yau,zan bika bashi ko zuwa gaba zaka bani kayana,Kayi alqawari..? kallonta yake kai tsaye yana mamaki wai yaushe Azeema ta iya mgana cike da Tausasawa haka,kai gyada ya mata kafin yayi mgana ta mikamai hannunta dayasha jan lalle da baki tana fadin"mu kullah..."Hannun yabi da kallo kafin ya mikamata nashi ta sarke,lokaci daya tare da zare mayafinta ta barshi iya kafadanta,idonta ta saka anashi ayayin da Shima ita yake kallo,gabadaya wani yanayi ke fuzgarsu kuma sun kasa dauke idonsu akan juna wani Shauki na dibamsu,Azeema tayi kokari zare hannunta ammh Aliyu yaki Saima kara damke hannunta da yayi,Rausayar dakai tayi tana binsa da kallo tare da kayan jikinsa baki ta tabe kafin tace"Lalle ni Aure na ya bambamta da kowacce mace,hakama tarewata ta farko,ata biyu ma da bambamci sosai.."Tafada tana kallonshi gira yahade yana kallonta kafin yace"meyasa kikace haka?kai Tsaye tace"Saboda daren Farkon kowata amarya acikin bedroom ango ke tarar da ita,Ammh sabanin ni afalo angon nawa ya tarar dani,kuma kowacce amarya Ana siyan bakinta da kudi hannu,ammh nawa bakin abashi aka Siyeshi,abu na karshe kowanni ango yana Shigowa dakin Amaryarsa sanye da Manyan kaya harda babban Riga hannunsa kuma dauke da kayan ciye ciye,ammh sabanin nawa ango sanye da kakin Sojoji n...."Dariyan Da gadanga keyi ne ta dakatar da Azeema da mganarta,ta kuramata ido tana kallonsa Shiko gira ya dage mata kafin yace"Matar Soja kenan,komai Nasu na dabam ne,buh dont worry indai manyan kayane bari naje na sauya, mganar kayan ciye ciye kuma mai z
azaki ci,yanzu zanyi waya akawomiki,Tunda na lura wannan Azeemar ta kaduna da gaske takeyi.."Yar dariya Azeema tayi cike da Aji tace tana mikewa"Lala,Ai kuma indai yayi kwantai to sai da kowa ya hakura ni ban cika cin mike ba.."Tafada tana Fadawa bedroom da kallo Aliyu ya bita yana mamkin Azeemar gabadayanta.
Tana Shiga bedroom din tayi Saurin Fadawa wanka Umarnin Anty madina ne,ta dade a tiolet din tana wanke lungu da sako na jikinta kafin ta fito,har ta fito Aliyu bai Shigo ba,ammh taji motsinshi afalo,a gurguje ta Shafa manta mai hade da Turaranka kamshi ta bulbule kowani lungu da sako na jikinta kafin ta dauki rigar barcin da Anty madina ta fito mata dashi,Farace mai budewa ta gaba botir daya ne ya rike gaban Rigan,Kuma gabadayanta Rigan Net ne,harta da kalan pant din data sanya fari ana Hangansa,hakama farar bra ce ajikinta gashin ta ta taje ta daureshi band,Kan dressing mirror ta isa inda Anty madina ta jera mata Kayan kwalliyanta nan taci karo da wani kwalbar Turare yar karama ta dagashi ta duba,hartazata ijiye sai kamshin shi ya Rinjayeta,tana kokarin budewa ya subuce yafadi ahannunta rabi duk ya baremata ajiki wani kuma asaman madubin,Haushi yakamata sai ta rufe Turaren kawai,tasa hannu ta dinga Shafo na saman madubin ta gogawa ajikinta,Ammh kan kace kwabo Kamshi ya bude dakin tana tsaye taji kamar motsin taba kofa ai da hanzari taja hijabin data Fito dashi ta saka takoma bakin gado tana raba ido..
.
Yana Shigowa dakin yayi Turus yana binta da kallo,bata kalleshi ba,sai ma kwanciya datayi gefen gadon tana kara cikwikwaya kanta cikin hijab din,Hannuwansa duka suna Aljihunsa yace"Nan fa dakina ne? ya"akayi suka ijiyeki ciki..? bata dago ba tace"Mganar da gyara yaya captain ba Dakina zakace ba,nan Dakinmu ne zakace."Kallonta yake kawai baice komai ba karisa shigowa dakin yayi hancinsa na Shakan wani kamshi mai dadi da sanyaya jiki,bai mata mgana ba ya fada tiolet,achan ya cire kayan Jikinsa yayo wanka da zai Fito ya fito Daure da towel babban Akugunsa karami kuma yana goge kansa dashi,tana ganin ya iso gaban madubin tayi Saurin Rintse ido kamar tana barci tana jinshi yana ta kaida kawo Ashe shiryawa yayi ya sanya kayan barcinsa,pjm masu ruwan toka masu Taushi,dama ya Dauro alwala ya shimfida darduma ya tada sallah Sai da yayi shafa"i da wuturi kafin yazo ya nemi makwanci,gefenta ya kwanta yana Sakin ajiyar zuciya saboda yadda kamshin na Azeema ke neman Rikitamai lissafi,itako tun tana jinsa har barci yayi awon gaba da ita saboda gajiya,Yana kwance ammh gabadaya kasala ya Rufeshi tun yana daurewa har baisan sadda yaja jiki ya isa ga Azeema ba,ya Rumgumota ta baya ya tusa kanshi jikin wuyanta Kamshin yana rikitashi sosai,shiyasa bai san sadda yasa hannu yana Shafa Fuskarta ba.
Azeema kamar acikin mafarki taji Ana Shafata kuma anata Shinshinarta firgigit ta farka da hanzari ta mike Tana murza ido,kallonshi take,shiko idanunsa sun Fara Rufewa saboda yadda jikinsa Ke Rawa,hannunta ya kama ya damke yana fadin"Zeema kaduna..Plz wani Turare ne,Wannan? kallonsa Azeema tayi,tana mamakin yadda yazama wani iri dashi,saukowa daga gadon take neman yi,yayi Saurin rikota yana fadin"plz kibari na dan Shaki kamshin turaren nan plz,ko kadan ne? Baya yayi da ita ta Fado jikinsa,da hanzari ya kamkameta jikinsa na rawa,shafata yahau yi,yana Shinshinar wuyanta,tuni jikin yafara rawa hijabinta ya fara kokarin cirewa tayi hanzarin rikewa,tana rawan baki tace"Ni..nidai A"a..."Bai wani Saurareta ba ya fincike hijabin,ya wurgan akasa,tuni rigar jikinta ya bayyana Rikota gadanga yayi ya saka kanshi jikin cikinta nan ne kuma Turaren ya zuba,ai sai ya Rude ya nemi ya haukace mata,Tuni yafara shafata yana wani Shinshinarta,yana wani gurnani,Jikin Azeema ba inda baya rawa,saboda yadda hannun gadanga ke kara kaina ajikinta,Tana kokarin tashi ya danneta bisa gado,yana kallon kwayan idonta da suka ciko da hawaye,shiko idanunsa sun chanza launi,Hannun ya sanya yana Shafa bakinta har zuwa wuyanta yana mata tafiyar Tsutsa wani yanayi ke ziyartan Azeema ta runtse ido da Sauri hawaye suka gangaromata saboda yadda jikinta ke amsan sakon na yaya captain
Harshenshi ya sanya yana dauke hawayenta,shima gabadaya jikinsa na Rawa saboda yadda karfin sha"awansa yatashi na Shekara da shekaru sai da yagama daukemata hawaye kafin yace cikin wani Sauti.."Az...ee..Ma..."Jin yadda ya kirata sai da gabadaya tsigar jikinta yatashi,domin yakira Sunanta ne,gefe daya kuma hannunsa yana kan kirjinta Yana wasa dashi,dakyar ta iya bude ido tana kallonsa,bakinshi ya saka daidai bakinta yana sakin ajiyar zuciya mai karfi,kafin yace"ki bani dama na Samu Natsuwa daga gareki..."jin Abunda yafada yasa tayi Saurin girgiza kai kara jaye Rigar jikinta yayi yana murza boobs dinta dakyau,kara ta saki Tana girgiza kai hawaye suna zubomata,shima kamar ya kokan ya furta yana fadin!Don Allah...."!yafada da karfi muryansa na Rawa,kamkameta yayi da karfi yana wani irin nishi sai kuma taji digan hawayensa ajikinta,masu dumi,mamaki yakamata batasan sadda ta saka hannuwanta duka biyu ba ta zagayo kugunsa ba tana fadin"karkayi kuka Yaya captain na yarda kaji am here for u only.."Jin yadda jikinsa ya saki ne yasa ta dago kansa bata tsaya ba ta dora bakinta bisa nashi tana tsotsa,jin Abunda takemai ne yasa kuzarinsa ya dawo,yayi Saurin tallabe kanta yana Tsotsan bakinta da karfi harshenta ya kama yana tsotsa cikin kwarewa da Fitan hayyaci,kafin ya gangaro zuwa kirjinta tanaji ya saka hannu ya zame duka rigar jikinta bra din ma ya yi wurgi da ita.
Gabadaya albarkatun nonowanta suka bayyana,Ai sai ya haukacemata gabadaya jikinsa rawa yake,yana Shafasu cikin Fitan Hayyaci,ba damkan wasa yake mata ba,da baki yake Sucking dinta,kamar ta Shide saboda dadi,tuni kasanta yashiga bul bul da ruwa,saboda yadda takai kololuwar sha"awarta,Shiko Aliyu gabadaya baya cikin hayyacinsa domin komai da zafi zafi yake yinshi dukkansu jikinsu rawa yake,tanajin lokacin daya saka hannu ya kashe wutar dakin,duhu ya bayyana,jikinsa na rawa ya cire duka kayanta,Azeema naji sanda ya ciremata pant,gabdaya ta Fahimci yaya Aliyu baya cikin hayyacinta yana mata abubuwa agaggauce,damke jikinta tayi waje daya sanda taji ya ware mata kafa kafin yakoma ya rumgumeta yana nishi sama sama,ganin yadda yake rawan jikin Shiganta yasa tayi karfin hali cewa.."Yaya captain.. "Tafada tana riko kafadansa,Baima jinta sosai umh..,Umh,kawai yake cemata da hanzari tabude baki jin wani abu mai kama da icce tana kokarin ratsa tsakanin cinyoyinta da karfin tsiya.."Kayi min Ahankali,Wlh zaka jimin ciwo dayawa don Allah..."Take fada tana dafe kafadansa,ina wanda yayi nisa bayajin kira taanaji yana Fuzgar,karanta addu"ar saduwa da iyali yanayi yana rabe karatun saboda yadda bakinsa da jikinsa ke rawa Runtse ido Azeema tayi da karfi jin Abun na tokarinta da karfi,Jin Yakasa samun hanya ne,yasa yaja baya ya Shigota da karfin ji kake Tus..."!Ai Azeema ji tayi kamar an watsamata barkonu savoda azaba,baki ta kware zata yanka ihu ya saka bakinsa ya toshemata danashi gefe daya kuma yana aiki ba kama hannun yaro.
Gadanga jiyayi Duniya tana juyawa dashi wani dadi mai kama da zuma ke yawo dashi jiyake kamar ya haukace saboda dadi,Surutai kawai yakeyi yanayi yana mata kuka share share saboda yakasa controlling kansa,shi kuka Azeema kuka dukkansu sunyi jage jage,cikin wani yanayi wanda su kadai suka sani,Aliyu bai kyale Azeema ba,sai dayayi good one hour harda rabi kafin ya samu Natsuwa,kamkameta yayi yana sakin kuka da duka muryanshi hawaye suna zuba bisa fusakar Azeema itako tayi lakwas,saboda azaba,hawaye har ya bushe A idanunta,tayi kuka hartagaji tayi Shuru gefenta yada yana sauke ajiyar zuciya lokaci daya wasu hawayen na zuwamai bai damu daya koresu ba,saboda bai da wannan karfin Halin,rumgumeta yayi yana goga Kanshi bisa kirjinta,yana kiran Sunanta,kasa amsawa tayi saboda bazata iya ba,hannu ya saka ya kunna wutar dakin haske ya gauraye ko"ina,baya yaja Yana zaro ido, ganin yadda jini ya bata wajen kamar anyaka kaza,hannunta ya daga yaga yakoma razana yayi da hanzari ya dira agadon ya dauki wandonsa ya zura ya fada tiolet da gudu ya je yahadamata ruwan zafi da gudu ya dawo dakin ya sunkuceta kamar gawa ya Shige bayin da ita.
Sai da ya sata cikin bath din kana ta danyi ihu jin zafin ruwan ya hademata da zafin wajen,dukawa yayi yana kara dannata cikin Ruwan don yaga tana ta kokarin tashi,Bayanta yake shafawa yana fadin"Shiii..Oya Sit PRETTY.."Yafada cikin wani salo,kuka ta saka tana kara rikemai hannu kanta ya hau Shafawa yana fadin"Shii..Shiii.Nine ko srry Pretty,bazan kara ba.Kinji ko? gyada mai kai tayi tana kara rikishe tana zubamai kukan shagwaba,shikuma yana biyemata,ahaka ya yayi ta lallabata har ya canzamata ruwa uku lokacin taji dan dama dama,kana ya barta tayi wanka tsarki yana tsaye domin kin Fita yayi tana gamawa ya nadota cikin towel ya dawo da ita daki,bayan ya nade zanin gado ya watsa cikin Roban wanki na Tiolet,ya Shimfida wani kwantar da ita yayi yana Shafa jikakken kanta yake fadin"Bari naje nayi wanka,sai nazo natayaki Shiryawa ko? ko bude ido batayi ba ta saki hannunshi Shiko ya kurama bakinta ido baisan sadda ya kai bakinshi anata ba ya sumbace kafin ya furta"Thank you For yesterday Pretty i really Apprecient.."Yafada kan yafada tiolet harda tsalle yana wakansu na Sojoji yana fadin" _Lalle mune Soja,dama kunun salala,gidan wuya Aikin Soja dama gudun salala_,..."Yake fada cikin nishadi tana jinsa bata da wani karfin jiki,blanket taja takara Rufe jikinta saboda barcin daya Fara Fizganta bata dau wani lokaci ba ya Sureta cike da gajiya.
Shiko sai da ya wanke bedsheet din ya ijiyeshi cikin buket zuwa gobe ya bazashi ta baya ya bushe,wankan tsarki yayo agurguje,koda ya Fito ya samu baiwar Allah hartayi barci gashinta dayake ajike,har ya manne mata bisa Fuska,hannu yasa yana gyaramata yana kallon Fuskarta lokaci daya yana jin wani Abu na janshi zuwa gareta,bai nemi shawara da kowa ba,yana Daure da towel din ya haura gadon ya kwanta abayanta ya Rumgumota ajiyar zuciya ya sauke kafin yakara Shigewa blanket din yana Kara kamkameta,gefe daya kuma na zuciyarsa na kara sakama Azeema abarka,har shima baisan sadda barci yayi awon gaba dashi ba.
*Ina godiya ga masu comment ina sane daku,dedication page dinku zai Fara zuwa ne daga page 20 so is better for to workhard in kinaso na saka Sunanki😂😹Tanque habibaties one luv* 😘
*Intelligent writer"s Asso*
*Janafty..*
*2019..*
*ALIYU GADANGA..!*
_(The Story of Young Soldier man)_
*Wattpad:Janafnancy12*
_Mallakar:Janafty💖_
*DEDICATED TO MY MOMMAH...HAUWA S ZARIA(MMN USWAN)*
_Special gift to my Real Dota RAHMA😘Ladingo yar mutan Niger_
*Intelligent Writers Association*✏
*I Dedicated dis Page to u guyz👇For ur commenting.....*
*BENEFICIAL WRITERS*
Mmn Kid😘
murja Sultan
Dr Umme boko
Umaima Aliyu
Abdullahi Zainab
Big mummy
AYH
Mmn Baffa
Zahra(mom Saiha)
*JANAF NOVELLA 1*
Shatu
Ummukursum
Khadija Armaya"u
Hauwa"u ikko
Bilkisu duwan
Laminzy
Rafi"at s Rimi
Fadi dikko
Masoyiya Zainab
Anty khadija
*JANAF NOVELLA 2*
Habibity
Sa"adah
Hauwa"u ibrahim
Namecy Jamila yakubu
Mummy halil
Daliboddo
Suwaiba garba gulama
Asma"u Bafarawa
Zainab jega
Azeeza
Aisha idris
Rashida yola
*REAL LADINGO FANS*
Mmn Eyman
Habiba
Jedder Aliyu
Amina b yaya
Aisha Rabi'u kurfi
Hadizza
Mman Teema
Ummu Ramlart
Hauwa"u umar
*INTELLIGENT FANS*
Mman Sadeeq
Anchau
Hajara Maman
*ZUMUNTA NOVELLA*
Fati al"amin
Sadiya muhammed
Ummu sudes
Nusaiba y gidado
Jikar Hajiya
Sadiya muhammed
Mom sayeed and Noor
Aisha Aliyu
*ALIYU GADANGA FANS 3*
Halimatu
Hauwa"u S Tudu
Napeesa
Mman Ummeta
Mman Useey
Khadijat Andijat
Innallaha ma"assabirum
Halimatu masoyiyata( Neat lady)
_Thank you all For ur Comments and Support...✌💪Allahu ya bar Zumunci Ameen...🙏 SON SO FISABILLAH_😘
*Chapter 20*
""Basu farka ba, sai da wayar Aliyu ta isheshi da karan Neman Dauki kana ya tashi yana ganin mai kiran ya kwashi rawan jiki ya daga wayan yana fadin"Hello Ummah.."Ummah dagachan bangaren tace"Aliyu ga direban nan akofar gidanka yace yana ta knoking Shuru.."Dirowa daga kan gado Aliyu yayi da Sauri yana bude wardrope ya dauko jallabiya ya zura yana fadin"Wlh Ummah bamuji ba.."kai tsaye tace"Toh ka fita waje ka sameshi" daga haka ta yanke kiran.
Sauke wayar yayi yana kallon Azeema dayayi wanda take kokarin tashi zaune tana cije lebe,da sauri ya karisa gareta yana taimakamata tatashi zaune muryanta da alamun barci tace"waye yazo yaya..? hancinta ya lakuce yana fadin"babu kowa Ummah ce ta turo direba da sako,ina zaton breakfast dinmu ne,kamar tasani ko jiya na aikace yarta bazata iya moriya ba yau.".harara ta sakarmai tana bata Fuska Saurin mikewa yayi yana dariya yake fadin"Ko ba haka ba? au naga kina hararata ok baki gajiya ba ko,toh bara nadawo nazo nakara second round yanzu nan kuwa.."Tanajin haka tayi Saurin komawa ta kwanta tana karamin kuka tace"wlh da ciwo bai warke ba Yaya captain.."Tafada tana yarfe hannu kamar lokacin takejin zafi,tara gira yayi yana fadin"Really,Toh nuna min inda keyin zafin?Bata Fuska tayi tana kokarin budemishi kafafunta tana fadin"Allah duba kagani.."ganin yadda yake dariya yana lekawa yasa ta rufe da Sauri tana tura baki baya ta juyamai tana yarfe hannu,baya yaja yana fadin"Bari naje nadawo sai nagani da kyau.."Yafada yana Rufe baki filon kujera ta makamai tana buga kafa,sai kuma ta cije baki tana yarfe hannu saboda zafin daya tsirgamata,waje yayi da gudu yana dariyan Nishadi,Sai daya ya gyara Fuskarsa kana ya fita waje ya tarar da direban gidan kawu da hanzari ya isa gareshi sukayi musabaha kafin ya bude motar ya fito da wani babban kwando,ya mikamai yana fadin"gashi inji Hajiya.."karba yayi yana fadin!"Ok ka gaisheta.."Daga haka sukayi sallama ya juyo dauke da kwando,karaf suka hada ido da Jabir dake jugging aharabar apartment dinshi yana mai dariya shiko Aliyu harda dagamai hannu tare da dankwasamai babban yatsanshi lokaci daya yana dage gira,Da hanzari jabir yabiyoshi da gudu,aiko da hanzari Aliyu ya shige gida ya rufe kofa yana yar dariya,shiko Jabir baki ya rike yana fadin"Kan bala"i dagani sojan chan yasha gara jiya,ji sai wani kyalli yake,tab nima dole ne nazo nayi Auren Tukan gayen nan ya haihu yace ni kaninsa ne.."
Koda yakoma Azeema ta rarrafa taahiga Tiolet ta sake Shiga Ruwan zafi kafin tayo wanka,koda yashigo ya ganta bakin madubi tana Daura dankwali ta sanya wani less,mai Ruwan kasa,ta daure gashinta da band da hanzari ya karisa yana amsan dan kwalin yake fadin"kawo na daura miki yar kauye kawai.."Sakarmai tayi tana fadin"wa?,kai din ne ka iya Daura dankwali,tab Kaida babu Abunda ka iya sai duka dasa mutane tsallon kwado.."dariya ya sheke da ita yana fadin"Nifa haryanzu Azeemar kaduna bata daina bani mamaki ba,ko za"ayimin karin bayani.."Fari tayimai da ido kafin tace"babu bukatar wani bayani, mamaki kuma kaciga da adanata,saboda kabama Sabbin damar shiga"Ware ido yayi yana kallonta itako bata tsaya wani mgana ba,tajuya tana wani taku ta fice daga bedroom din,Galala yayi yana kallonta kafin ya juya Shima ya fada Tiolet Nishadi yaki sakinshi.
Tana Fitowa daga Kwandon Abincin dama yunwa takeji kichen ta nufa,da hanzari ta dauko Filet da cokali,tadawo ammh tana tafiya tana gwale kafa tana cije baki domin jiya taji maza fa,Sinasir ne da miyar agun sai Ferfesun kan sa,sai ruwan shayi mai hade da Na"aNa"a,Diban Sinasir din tayi guda daya,taci Ferfesun ne taci dayawa sosai Saboda Romonsa,Tana cikin Sude Filet din Aliyu ya Fito cikin Shigar shadda Fara Riga da wando dinki Muhammed,harda hulansa zannah bukar blue saboda aikin na kayan blue ne,yayi kyau sosai saboda yadda yake haskawa ga wani Annuru dayake ta Fitarwa kusa da ita ya zauna yana kallonta,itama Shi take kallo gira ya dage mata yana fadin"yane Yan matan kaduna.."Ijiye Filet din tayi tana mirmishi kafin tace"Samarin bariki kayi kyau.."
Yadda kanshi yayi bisa kafadanta yana lumshe ido kafin yace!Har na kai ki pretty.."Jingina kanta tayi jikin hulansa tana fadin"Sabon suna na samu kuma wai pretty..? Dago da kansa yayi kafin ya sanya hannu ya riko duka hannuwanta yana fadin"yes Azeema yesterday ki sanyani farinciki da babu wanda ya taba sakani Tunda na mallaki hankalin kaina,bansan meyasa ba ammh chanzawarki Azeema tafi komai yimin dadi plz tell waya koya miki duka wannan Abubuwan,domin wlh kina ta zuwarmin da Abubuwan ban mamaki "Mirmishi Azeema ta saki kafin ta kwantomai bisa cinya tana fadin"Naji dadi da na sanya mijina farinciki dama burina kenan Nidai Fatana Allah ya aramin lafiya da tsawon rai nayita Farantamaka har karshen rayuwata.."Tafada idonta na cikowa da kwallah.
Gashin kanta yake wasa dashi yana fadin"Ameen Ameen Thanks for evertin dear Allah yayi miki albaarka.." Da Ameen ta amsa kafin shuru ya biyo baya kowa yana saka Abun da ke ransa,Azeema ko Farinciki ne ya cika jin yadda Yaya captain ya saki jiki da ita yana ta mata godiya,Lafewa tayi ajikinsa tana shakan kamshinsa,daganan sai barci ya sureta,sai da barcin nata yayi nisa kana ya zameta bisa kujera,yaja filet dake kujera ya zuba Sinasir din ya karya bai Fita ba sai ma ya kunna tashar CNN yana kallon labarun,gefe daya yana kallon Fuskar Azeema wacce ke barci agefensa ammh hannunta guda daya yana cikin nashi yana murzashi lokaci bayan lokaci yana sakarmata kiss.
Zayyano irin Abubuwa dasuka faru wannan Ranar toh tabbas zan gama littafin nan ban gamashi ,Bayan Azeema tatashi daga barci suka dasa hira ita da yaya captain cike da kwarewa da kuma wayewa,ita kuma Azeema tana kwance kan jikinsa tana bashi amsa cikin yanga da yauki lokaci bayan lokaci kuma ta sakarmai kukan zafi ita kafafunta ciwo suke,shiko yana ta biye mata yana Faman lallashinta,sai zuwa yammah kana yasamu kiran Kawu akan yazo gobe su Goggo zasu koma gombe,Wanka ya sake zai Fita ai Azeema tasaka kukan Shagwaba sai ya tafi da ita,toh ganin ita kadai ne agidan bata saba ba,yasa yace ta Shirya su tafi da hanzari ko ta Shirya suka Fito tana kallen kallen cikin barikin ta tsorata yadda take ganin Sojoji na wucewa da gudu kamar wani Abu,na faruwa Makalesa tayi tana makyarkyata shiko yana ta mata dariya,ammh karin ya yarda zaije da ita sai da tayi mishi alqawarin daidaita Tafiyarta duk da karfin hali take,ammh saboda tana son zuwa haka ta cije tana hade kafanta,ammh duk da hakan da mutum ya lura dakyau zai gane somethings is happen.
Su Ummah sunyi mamakin ganin Azeema,ammh sai basu yi mamaki ba ganin yadda suka rabu jiya,basu dade da zuwa ba direban kawu ya kwashi su goggo da Baba Ade,da kayan arziki niki niki sai wanda yagani,duk da kawu yayi yayi goggo ta kara ko Kwana biyu ammh taki yarda dole ya kyaleta,Su goggo na wucewa suma basu dade ba suka wuce bayan doguwar Nasihar da kawu yayi musu daganan basu wuce gida ba,Restaurant yakaisu suka ci abinci dazasu koma gida Ya Shiga yahuza Suya ya siyo musu kaza da madarar hollandian,masu sanyi,basu koma cikin bariki sai dare lokacin ana kiran issha"i Ledan kayan ya bata ya wuce masallaci itakuma ta Shiga gidan,da zai dawo tare da Jabir suka Shigo,lokacin hartayi wanka ta sauya kaya cikin wani material baki da kwalliyan ja,jin Shigowarsu yasa ta sako babban mayafi ta fito falo suka gaisa da jabir yana ta mata Tsiya yana fadin"Matar Soja a bariki."mirmishi kawai take tana sadda kai.
Jabir bai dade ba,ya yi musu sallama ya koma gidansa,kazan Aliyu ya fito musu dashi sukaji suka koshi,domin Shi yayi ta durama Azeema abaki yakuma bata madarar,tasha yau ma kafin su kwanta sai da yaso maimata Abun jiya ammh Azeema tasakamai kuka da magiya da zafi sanin Raunin dataji jiya ne yasa ya sausautamata ammh fa sai da ya samu yar Natsuwa daga jikinta koda yashiga wanka Azeema gefe takoma tana Share kwallah Nipple dinta sunyi jawur saboda tsotsa bakinta ko haryana wani tsantsi saboda yadda yake shan lasa,yana Fitowa itama wanka ta fada Ammah sai da takara Shiga Ruwan zafi domin Anty madina tafadamata Shizai Taimaketa duk Ranar da Yaya captain yayi Disvargin dinta.
_________________
_Masauratar garin Agadez_
"""Da gudu Wata mota 607 kirar Piagion,baka ta shigo cikin babban kofar masarautar inda ainihin sashen matan maimartaba suke Dogaran dake waje suka Rumtuma da gudu zuwa ga motar suka mata dafifi daya daga cikinsu ne,ya bude murfin motan yana fadin"Barka da dawowa Yarima dan sarki jikan Sarki yarima mai jiran gado. "gabadayansu suka amsa sai da yabata lokaci kafin ya saka kafafunsa zuwa waje,kafar nasa sanye da wani katon takalmi booth ne baki masu igoyoyi duk ya daure su,Kafar Nasa farace sosai,takamarsa ne yasa bai Fito kai tsaye ba sai daya bata lokaci sai gashi ya fito masha Allahu daga sama har kasa na karemai kallo sanye yake da riga da wando masu Ruwan kasa baground dinsu sai ratsin green,kansa sanye da hula Shima irin kayan jikinsa kugunsa tamke da wani katon bell baki,daga gefen kafadansa Sai ga wani dan Anini daya nuna sunanshi Baro baro kamar haka.
*LIEUTENANT UMAR ABDULNASEER TAMBARI BUZU..* Kenan wanda ya kasance sojan kasa ne dayake aiki akarkashin Sojojin kasar Niger a yankin Niamey,dogon Namiji ne mai dauke da kyau da zati,Baya naja da Sauri saboda yadda naga yana kama da Aliyu gadanga sai kace wasu yan biyu saboda yadda komai nasu yazama iri daya ban tsorata ba sai daya fara taku da yanayin isarsa da takamansa komai irin na Captain Aliyu ne,dogarawan dake durkushe kasa suna zubamai kirari yadagama hannu kafin ya Shiga babbar kofar da zata sadashi da sashin Mahaifiyarsa wato GIMBIYA FASILATU.
Tunkafin ya karisa sakon isowar tilon Yaron sarkin ya cika Masarautar Duk da baifara isa Fada ba,ammh har jakadiya takaima sarki rahoton dawowar baban dan Nasa kuma magajinsa wato yarima Umar,ita kanta Gimbiya Fasilatun Tuni wata amintattaciyar baiwarta ta Shigo ta labarta mata bata ma kai ga Ficewa ba sai ga Yarima Umar din ya Shigo cikin Babban Falon na mahaifiyarsa wanda yaji kayan alatun more rayuwa,tana zaune bisa wani Tuntu na gidan Saurata gefenta wasu kunyangu ne,sunata faman mata Fifita da wani katon Faifai mai wani gashi gashi ajikinsa,yana Shigowa suka mike da hanzari kafin su sake zubewa suna fadin"Brka da zuwa yarima dan Sarki jikan sarki kuma sarki agobenmu in Allah ya yarda..!Suka hada baki Suna fada.
Fuskars babu Fara"a ko kadan ya daga musu hannu,jikinsu na rawa suka mike suka fice,dakin ya rage daga Shi sai mahaifiyarsa cikin wani taku ya isa kusa da ita yazauna kasa kusa da kafafunta yana fadin"Barka da hutawa Ranki shi dade.."ta dago tana kallonsa kafin ta sanya hannu ta dauko Tuffa cikin wani Faranti ta saka abaki ta gutsira kafin ta sanyamai baki Shima ya gutsira maidawa tayi ta ijiye tana fadin"Brka da zuwa yarima Umarun Faruq yarima mai jiran gado.."Tafada tana mai mirmishi tabe baki yayi yana Tauna Tuffan bai yi mgana ba sai da yagama hadiyewa Tukunnah yace"Nifa Ranka shidade bani son kina sanyawa ana min kirari da yarima mai jiran gado,sam ni mulki baya gabana Nafi kaunar aikina fiye da komai.."Yafada yana bata Rai.
Mirmish tamai mai kayatarwa kafin tace"Naka wasa Umar,ka manta duk sanda kayimin wannan mganar nasha fadamaka tun Wuri ma ka sanya son mulki aranka domin watan watarana kaine zaka mulkemu a wannan Masautarta ta *TAMBARI BUZU.* Saboda Maimartaba bai da wani da Namiji sai kai,sauran kannenka duka mata ne Umar,kuma ko ba mutuwa ba akwai Tsufa kuma dole masauratar nan na bukatar Adalin Sarki kamar mahaifinka kuma bakowa bane face kai.." ido ya tsuramata harta gama mganarta ajiyar zuciya ya sauke kafin yace"Uhm...,Mommy kenan ni duk ba wannan ba wata tafiya ce ke gabanmu next month in Allah yakaimu duk da bansa rai dani aciki ba sai gashi Sunana ya fito.
Kai tsaye ta takalleshi kafin tace"Wata Tafiya kenan? gyara zama yayi yana fadin"Gwanntin kasar Nageria ita ta kawo ziyara zuwa ga gwannatin kasarmu kuma azuwan datayi ne ta nemi hadin gwiwa da gwannatinmu domin Subata wasu daga cikin dakarun Sojojinta guda dari zuwa Nageria domin hadin gwiwar yakar yan boko haram da masu garkuwa da mutane,hadin gwiwan ta hada da cameeron da chadi,da Niger da kuma Nigeria,shine acikin wadanda za"a Tura harda bacth dinmu aciki kuma nine Shugaban tawagarmu.."Washe baki Gimbiya Fasilatu tayi tana fadin"Masha Allah wannan ai Abun alfahari ne,Allah yabada sa"a Allah yasa acimma buri,yanzu kaje kayi wanka kaci abinci ka huta nasan zuwa lokacin maimartaba ya bar fada yana Shashensa zan aika jakadiya tamaka iso sai kaje ku tattauna saboda yau bani keda Turaka ba gimbiya Razeenah ce"Gyada mata kai kawai yayi kafin ya mike ya fice yana mamakin yadda Mommysa tayi Farincikin da wannan Tafiyar wanda Shiko ko alama tafiyar bata kwantamai ba.
*Intelligent writer's Asso.*
*Janafty Aka Shakira*💇
*2019..*
*ALIYU GADANGA..!*
_(The Story of Young Soldier man)_
*Wattpad:Janafnancy12*
_Mallakar:Janafty💖_
*DEDICATED TO MY MOMMAH...HAUWA S ZARIA(MMN USWAN)*
_Special gift to my Real Dota RAHMA😘Ladingo yar mutan Niger_
*Intelligent Writers Association*✏
_Sadaukarwa ga FIKIRAR MARUBUTA..,kamar irinsu,HassanAtk,and Hussain80k mai warin baki😹😛,Sai ke my abokiyar Hassada Mrs Sardauna,Ina kike kawata Hassana Dan labarabawa,Walidition,Diyata Ladingo,Sisinah Aisha Alto,my mryam obam Rabi"atu Sbs,Sahibata Hafsart Hafnan,...Da duk jama"ar dake gidan Fikirar marubuta kusani ku kara sani Janafty na muku Son kauna mara iyaka,Ina kuke yan Group din KHADIJA CANDY NOVELS..Ina gaisuwa Salwess,Da duka sauran masu Sharhi dake cikin group din,sai ALIYU GADANGA FANS1..ina kike My Esha,dake mman Muneebata,Aisha Adris,Fatima garba,Mman Ummu(Nemecyna),Kuma yan ALIYU GADANGA FANS2,Ina kai gaisuwa Allah yabar zumunci da duka Sauran group din dasuke Sharhi kan wannan buk din,Ina godiya Sosai Allah yabar Zumunci BOHOT BOHOT LOVE_
*NOT EDITED*💥
*Chapter 21*
""Bai isa Shashen mai martaba ba sai zuwa dare bayan an idar da sallar Issha"i lokacin angama hidimar Fada Sarki ya Shiga cikin gida wajen iyalansa,Lokacin da Umar ya tarar dashi yana kishingide cikin kayatattacen Falonsa wanda yaji kayan alatun more rayuwa,Tuffa ne ahannunsa yana Ci,gefe daya kuma yana duba wani littafin Iziya,jikinsa Sanye da riga da wando,irin na gidan Sarautu,Yana ganin Umar yatashi daga kishingiden yana mikamai hannu Karisawa yayi yana mai mikamai hannun yana fadin"Barka da hutawa Ranka yadade...".
Kusa dashi ya zaunar dashi yana dafa kafadansa yace"Yauwa Umar Sanda,ya aiyukan,nasamu lbrin dawowarka Tundazu toh lokaci muna fada kasan Sha"anin mulki sai da taka Tsantsan,nima dabakazo ba,yanzu nake Shirin zuwa shashen naka.."mirmishi Umar ya saki yana kallon Fuskar mahaifinsa mafi soyuwa gareshi,kafin yace"Eh Abbah Tun dazu na Shigo nima Ban leka Fada ba,saboda gajiya ammh kasan kowani hali nake ciki Dole nazo har shashenka na isheka.."girgiza kafadansa yayi yana fadin"Hakan na dakyau,ya wajen aikin naka Fata dai komai lafiya.
Ajiyar Zuciya Umar ya sauke kafin yace"Lafiya ba lafiya ba Abbah..."kallonsa yayi idanunsa sanye da Wani Farin medicated glass mai karama Mutum karfin gani,kafin yace"Lafiya meyafaru Umar zaki.."?Kada kai yayi yana Fadin"Wlh Abbah mganar hadin gwiwar nan ne Kasar Nageria ta nemi gwannatin kasarmu data hada hannu Suyi tare,Toh acikin Sojojin, daza"a Tura Nigeria Abbah harda tawagarmu kuma nine shugaban Tawagar.."Kallonsa yake har ya dire dan mirmishi yayi mai kafin ya maida kansa gefe yana kallon wani waje Mamaki yakama Umar a ladabce,yace"lafiya Abbah ko acikin mganata akwai Abunda yabata maka rai ne?.."girgiza kai kawai maimartaba yayi kafin ya saka hannu ya zare gilashin dake idonsa kafin yace.
"Ko daya Bata batamin rai ba,saima Tuno min da wani gibi dana kasa cikewa,karka damu Umar Allah natare dakai kuma addu"ar iyaye na bibiyanka,insha Allahu zakuje lafiya ku dawo cikin Nasara.."kai tsaye Umar yace"Ammh Abbah ka taba zuwa Nageria ne,wai ina Nufin koda yawan Ran gadin gidan Sarauta ne?" Kallonsa yake kur kafin ya kauda kai yayi Shuru sai zuwa chan yace"Na taba Rayuwa A Nageria bama zuwa ba Umar.."Da mamaki Umar ke kallon mai martaba kafin ya washe baki yace"Toh Abbah wani yanki ka zauna..? Yanayin Fuskarsa sai ta chanza Jikinsa yayi sanyi yayi Shuru baiyi mgana ba,ganin haka yasa Umar Saurin cewa"Afuwan Ranka ya dade bansan Tambayata zata bata maka rai ba Allah huci Zuciyarka.."bai yi mgana ba sai ma mikewa dayayi yazura takalminsa irin na gidan Sarauta hanyar wani kofa ya nufa sai da yakai kofar dakin kafin ya harde duka hannuwansa ta baya ya waigo yana fadin"Baka Batamin ba Umar,tambayarkace ban da amsarta domin nikaina Bansan awani yanki na rayu ba balle har na dora da wani Abun,Abu daya na sani inaji ajikina cewa ada achan baya nayi Rayuwa da wasu mutane,wanda Ahalin yanzu suke bukata,ammh kuma Allah ya boyemin Abun,addu"a zaka taya mahaifinka Allah ya bayyanar da Duhu yazama haske.."Yana gama fadar haka ya Shige kofar da hanzari.
Duk da Umar bai gane ina mahaifinsa ya dosa ba,ammh yasani koma miye shi Toh Tabbas,yana da matukar amfani sai yasamu kanshi da addu"ar Allah ya bayyana koma miyeshi,bai wani jima ba ya tashi dauke da Tuffa guda daya ahannunshi,yana Shirin Ficewa sai ga gimbiya Razeenah cikin alkyabbanta zata Shigo sukaci karo,baya yaja yadan rankwafa yana fadin"Barka da Fitowa Ummah.."Mirmishi ta saki tana fadin"Yauwa Umarur Faruqu saukan yaushe ba lbri,dazu kannenka keta zencenka.."kai ya sosa yana fadin!Dazu ne Ummah,agajiye nadawo Shiyasa ban Shigo ba,Zan Shiga da Safe mu gaisa da kiddo's dina.."Gaba tayi tana fadin!Ayyah..Yakamata.."Ficewa yayi yana fadin"Afito lafiya Ummah.."Ta amsa Da Allah ya sa Umar.
____________________
_Gombe_
Su goggo sun sauka gida lafiya,goggo akafara Saukewa kafin awuce da Baba Ade gidanta cike da kayan arzikinta ta sanadin Azeema domin kawu sai da yabata 20k dakyar ma ta amsa,sai kayan Abinci wanda yabasu ita da goggo harda na mallam lawal,wanda dama akidane Duk wata in zaiyima goggo sako,toh harda nashi aciki yamaida Abun Nauyi ne wanda ya rataya awuyanshi don ko komai Mallam Lawal nada matukar Tasiri ga rayuwar kanwarshi Suwaiba da Aliyu,balle yanzu da Aliyu ke Auren diyarsa.
Sai washegari goggo ta Shiga gidansu Azeema ta kaima mallam lawal sakon kudinshi da kayan Abincin Da kawu yabada abashi,haka yaketa zubamata godiya kamar yayimata kuka,domin kudin sunzo akan gabane,kasuwa taja baya gashi babu kudi ahannunsa,toh ga budi daga Allah,Nan yake tambayar Azeema aiko goggo ta tankwashe kafa tana bashi lbrin Azeema na kaduna in ma yaganta bazai ganeta ba,Yaji dadi Sosai yayita musu addu"an zaman lafiya,inna Ramatu kuwa dakyar ta iya bude baki ta amsa gaisuwan Goggo itako ko ajikinta bata damu ba,Tadade suna hira da mallam lawal kafin tayimai sallama zata tafi dago kan dazatayi taci karo da Azeeza Inna Ramatu ta rikota zasu bayi,Goggo ta tsorata da ganin yadda Azeeza ta dawo,saboda yadda ta rame duk kibar nan dakuka sani bata,tayi baki tarame fuskarta tayi wani iri,Bakinta duk ya bushe,dakyar take Tafiya,har suka Shiga bayin,Goggo na binsu da kallo sai da suka Shigene kana goggo ta maida kallonta kan Mallam lawal tana Fadin
"Mallam lawal,nace meya samu Azeeza ne,naga duk ta kare..? kada kai yayi kafin yace!Wlh bansani ba Suwaiba tun Ranar da kuka tafi ta kwanta ciwo,daga zazzabi shikenan jiki yaki dadi,toh Rashin kudi ne yasa Ita uwar tata bata kaita asibiti ba,ammh Tunda yanzu sun samu gobe sai Su Shirya su Tafi.."Gyada kai goggo tayi kafin tace"ikon Allah,anya ko Tana cin Abinci.."?Girgiza kai Mallam lawal yayi kafin yace!gaskiya bata wani ci,koni sai na mata jan ido take iya ci kadan,bata da aiki sai kuka nayi Tambayan Duniyarnan tafadamun meke damunta taki mgana,ta tambayi mahaifiyarta itama tacemin bata sani ba.."kada kai kawai Goggo tayi tana fadin!Allah Shi kyauta..Allah kuma yayayemata Abunda ke damunta.."Da Amin ya amsa,kafin Shima yamike har waje ya rakata yanata mata godiya.
Koda Su Azeeza suka Fito daga bayi basu samu goggo ba,waje Inna Ramatu ta zaunar da Azeeza inda Mallam lawal ya tashi,Kasa zama tayi saboda bata da karfin jiki,komawa tayi takwanta tana tari,inna na mata sannu,dagowa tayi tana fadin"Inna Da Azeemar aka dawo..?"tafada cikin alamun ciwo,Tsaki Inna taja kafin tace"Mtsewww..Bansani mara zuciya koda ita akadawo ubanki zatayi miki,duk uban wulakancin dasukayi miki,aiko yacu ki kama kanki,shiko shegen yaron nan mara asali,wlh ko bayan Ran Azeema ban amince ki aure shi ba.."tafada cikin kakkausan murya kafin ta wucewarta madafi tana ta fada tana zagin Azeezar hade da Azeemar lokaci daya tana kuma tsinema goggo don tace ita tazo anguwansu ta haifan musu dan Shege yazamantomata bala"i.
Azeeza na kwance tana fitar da hawayen bakin ciki,Tunda yaya captain ya tafi da Azeema kaduna ta kwanta wannan ciwon saboda bakinciki da zafin zuciya,akullum kwanan Duniya in dare yayi bata iya barci saboda Shedan na haskomata Azeema da yaya captain kwance agado daya suna gudanar da wata rayuwa mai tsayawa arai,Zafin kishi baya barinta tayi barci ta dinga kuka kenan tana Tsinema Azeema aranta,kuma wata tsanarta na kara girma aranta,domin itace ta Shiga tsakaninta da masoyinta,wanda duk kwanan duniya dashi take kwana take tashi,sonshi bai ragu aranta ba,saima karuwa dayake.
Cije baki tayi kafin tace" _Yazama dole nayi yaki domin samun kusanci da Abun sona,Azeema kiyi hakuri zan zo gareki kuma,kuma ina Fatan wannan karan zaki afka ramina.._ take Fada tana zubar kwallah,lokaci daya tari ya sarketa daga kwance take fadin"inna Ruwa..."Inna Ramatu ta fito daga kichen ta Shiga daki sai ga ta da ruwa awani karamin kofi ta dankwafarmata dashi nan tana fadin"ai sai ki tashi kisha,ni tuni nadaina wahalar dakaina akanki,Tunda bazaki daina sakama ranki abunda ba zai yuyu ba,banda Rashin hankali kowa na gudun Shege,ammh ke kina neman kashe kanki saboda wanda ba"asan asalinshi ba.."
Tafada tana komawa madafin,daKyar Azeeza ta iya tashi ta dauki ruwan tasha kadan,Inna tabi da kallo tana dan mirmishi Aranta tanajin Haushin inna mussaman ma in ta zagi Yaya captain ji take kamar ta rama mai,itafa yadda takejin nan zata iya rabuwa dakowa aduniyar nan indai akan yaya captain,ciki ko harda inna don ta lura basuyi Tarayyah akan Abunda take so ba.
*Fans Azeeza fa tayi nisa batajin kira,me kuke ganin zai Faru? wannan karon Azeema zata tsallake kuwa? hhhh i don't know*
****************
_Kaduna_
*Bayan Sati Daya da Tarewar Azeema*
""Fadar irin Soyayyah da kulawa dake Shiga tsakanin Azeema da Aliyu kauyanci ne,domin acikin Satin nan gabadaya Azeema tagama rikita Aliyu da salon da Anty madina ta koyamata,kyautan First dinsu na Farko wayace Aliyu ya siyamata galleliya mai kyau da yarari pack4 wayar ta hadu ta karshe,yabata ne saboda Kyautatawarta gareshi,Azeema ta saki jikinta Sosai tana bin Aliyu sau da kafa,dayake ta karance shi sosai Shiyasa batasha wuyanshi ba,tana bashi girmansa daidai gwargwado.
Aliyu A adaddafe yabari Azeema ta sake kwana uku bai kara tabata ba,saboda tagama warkewa Sosai,Rana na hudu kuwa Sai da Aliyu ya maimata Abun da yayi Ranar Farko,kuka ya dingamata Share share,Bude muryansa yayi ya dinga kwararamata ihu😛😂😹Domin Azeema nakaishi wata Duniya da baitaba kawowa akwaita ba,sai gashi Ta Sanadin Azeema yaje,Itako Duk ta fahimci yana da yawan bukata bata nuna ta gaji koda ta gajin,duk sanda yazo da bukatarshi zatayi hanzarin tallafanshi ta biyamai bukatunshi,Azeema bata yarda shawarwarin madina ba kodaya don Aliyu da kanshi ya budemata whatsapp,ya sakamata nombarsa,data Anty madina dana,Anty mardiya sai ta goggo data Ummah harda ta Babanta,aiko ranar Murna kamar mene wajen Azeema,Wuni tayi kiran mutane Suna gaisawa,data kira mallam lawal sai da yayi kwallar Farinciki,goggo kuwa sai da suka kusa shafe awa suna waya,sai da Aliyu ya karbe wayan ya kashe,kana ta Saurara,Anty madina da hanzari ta sanya ta cikin groups din su na karuwa ta whatpps,dana girke girke don ta dinga karuwa.
Sau biyu Aliyu na gayyato Jabir,suna zuwa suna lonching Agidanshi,saboda yadda Azeema ke kasheshi da wasu salon girke girken,wanda ko Abu take bata gane ba,yanzu zata kira Anty madina takaramata bayani,bata da son jiki ko kadan balle kusan tasaba da aiki da gari ya waye ko kafin yaya Aliyu ya tashi ta gyara ko"ina ta tsabatace,tayimai breakfast harta cakare cikin Shigata alfarma,Aliyu bazai iya dora komai kan zamanshi da Azeema ba,Domin yadda suke zaune babu wanda zaice ba Auren soyayyah sukayi,ba,yadda take girmamasa da yadda takesakin jiki dashi yafi komai yimai dadi,in yayi Rantsuwa bazai yi kaffara ko ada baitaba kin Azeema ba,Abu dayane ke bashi Haushi da ita sakarcinta toh yanzu bayi da haufi Azeema ko cikin mata dubu zata Fidda kanta Ada yana ganin Ni"ima amtsayin wayayyiyar mace,ammh yanzu sai yake ganin Azeema dabata ko gama Secondry sch ba,zatayI Abunda Ni"ima bata taba Saninshi ba,Shiyasa batare da Sanin Azeema ba ya aikama Madina kudi ta account dinta 2 hundered Thousand,Tayita godiya bakinta har kunne,ita ke fadama Ma Azeemar,nan kuma takara zage damtse tana koyama Azeema wasu salo,na yadda zatakama yaya captain ahannunsa,Tunda tazo bata taba Fita ko kofar daki ba,tun bayan Tafiyansu goggo,kullum tana cikin gida in tagama aiyukanta sai takoma tazauna daga kallo,sai ko danne danne awaya,Sai Yaya captain ya dawo bayan ya ci abinci ta tada rigimar sai ya goyata,Toh daga goyon ne,sai Atafi goyon gasken,cikin satin dayan nan Sai ga Azeema tayi kiba tayi haske kamar ba ita,Toh tana cin mai kyau tasha mai kyau,ta kwanta waje mai kyau,Akula da ita toh meta rasa ai sai ta baje waje ta hau kiba tana murjewa.Mganar wajen kula da kanta kuwa bata wasa,saboda ita Fruit basu yankewa agidan,Shikanshi yaya captain bai kiyuwar Soyowa da zarar Sun kare,tunda Tsakani harga Allah yana fa amfana,Shiyasa yanzu Jabir yake tsoron mai mgana dayayi mgana sai yace Shi yaro ne haryanzu buh ya bari ya girma,Abun na damun Jabir Shiyasa yakira maminsa awaya yace tama baffansa mgana Shima ya matsu atura gidansu Mufeeda ko Aliyu zai daina masa kallon Tara Saura kwata😂😹
*************
Yau Takama Sunday ne,Gabadaya yau da Sanitation Azeema tatashi Aliyu na tayata suka zage suka gyara ko"ina na gidan Suka goge,kafin su Fada kichen Su yi breakfast duk da Aliyu da hira kawai ya tayata,Tana gamawa taja Gadanga taje ta hadamai Ruwan wanka tazo zata Fito yazo ya ritsata abayin,cikin bath din ya tura ta da kayan jikinta yana mata dariya Bata Fuska tayi zata fashe da kuka yayi Saurin cewa..
"Oh Pretty,kuka karki yi bari nazo na Fito dake."ya fada yan Fadawa cikin bath,bakinta ya matse yana fadin"kin cika shagwaba.."kwabe Fuska ta sakeyi zatayi mgana sai taji ya hade bakinsu waje daya,lokaci daya yana sabule mata rigar jikinta,hannunta ta sanya duka ta tallafi kanshi bayan tataso ta haye kan cinyoyinsu ta zuro da kafafunta ta baya Dama da hagu,Shiko yasaka duka hanuwansa abayanta yana yin kasa da guntun wandon jikinta.
Basu Fito daga Tiolet din ba,sai da Suka mori juna son rai,saura kiris yarage ayi Azeema taki yarda ta kalleshi Ashagwabe tana fadin"Nidai A"a..."Idonsa na Rufe yace"Meyasa kuma? Ruwa ta dibo ta yarfamai tana fadin"Nan Tiolet ne Yaya captain zai fi kyau koma miye muyiShi cikin bedroom dinmu ko? bai mata mgana ba,kuma bai bude ido ba,saima Tureta dayayi ya mike ya kunna Shower ta sama,sai jitayi ya Fizgota ya hade kirjinsu waje daya,kafin ya Damki Soson yana gogamusu kumfan Atare idanunsu na Sarke anajuna,Ganin haka yasa Azeema tasaki mirmishi kafin takara manne mai lokaci daya tana Dora hannuwanta duka bisa kafadansa tana juya kugunta a kugunshi,Da hannu biyu ya tallafota Still kuma yana kallon kwanyan idonta,yana kuma gogamata Soson cikin wani Salo,Ahaka dai sukayi wankan Duk alalace,shima wajen Shiryanwa duk Ahaka aka kare,Domin Bayan sun Fito wanka Aliyu ya bata musu wanka,don yana nado Azeema cikin Towel bai Direta ko"ina ba sai bisa gado,Ta dago zatayi mgana ya saukemata Nauyinshi yana mata wani kalo,ganin haka yasa ta saka duka hannuwanta ta tallafeshi tana kokarin hade bakinsu waje daya.
Sai da suka sake wanka kafin Aliyu yazo ya Shirya cikin Riga da wando duka Farare ne,kamar kayan Training dinsu ne,Harta combos dinshi da Safarsa Farace,Azeema na gefe tana kallonsa yana kokarin Daura igiyoyin Takalmi bai dago ba,sai da Yagama ya dago yana kallon yadda ta wani hade rai Tana kallonsa Dage gira yayi yana fadin"Pretty ya akayi ne,ko nazo nayi Second Round Tunda naga haryanzu kinki saka kaya kila kina neman kari ne.."Yafada yana yar dariya
Bata Fuska tayi tana mai hararan Soyayyah kan tataso daga ita sai wani karamin Towel,gabadaya cinyoyinta suna waje,gefe daya kuma tayi ma towel din wani sakwa sakawan Riko rabin Nonuwanta duk sun bayyana,ko kafin ta kariso gabansa tagama Tasomai da sabuwar sha"awarta,gabansa ta tsaya kafin ta dafa kafadansa tana fadin"Wai ina zaka ne yaya Captain? kai tsaye yace mata"Fita zanyi menene,..? Rausayar dakai tayi kafin tace"Yau fa weeked ne.."Tafada kamar zatayi kuka..
Agogon Fatan dake sanye ahannunshi ya duba yana fadin"Bafa Nisa zanyi ba Jugging zani yanzu zan dawo juz 30 minites."Bata Fuska tayi kafin tayi tsalle ta makalesa tana fadin"Nidai A"a wlh..Allah bani zama gidanka nikadai,kafata kafarka.."Take fada tana narkemai bisa jiki,jin yadda gabadaya jikinsa ke amsawa yasa ya yi Saurin Rabata da jikinsa yana fadin"Toh yi hanzari ki Shirya kafin Na chanza ra"ayi.."Jin haka yasa ta daka tsalle ta danesa lokaci daya ta sakarmai kiss a kumatu kafin ta sauka tana fadin"thank you yaya captain..."Tafada tana tsallen murna kafin Ta nufi wardrope dinta tana Fitowa da kaya,kai ya dafa yana Sosa gira Yana kallonta gabadaya in bai yi wasa ba Azeema su take ta kasheshi da Salonta,yanzu koda yace bazashi da ita ba,toh in ta dinga Rigima toh karshenta Shima ya Shirirince shima yakasa Fita Shiyasa yace ta Shirya Su Fita tare,Hannuwansa ya sanya duka aljihu yana kallon yadda take barin jikin Fito da kaya,Mirmishi ya subucemai yana Jin wani Abu Aranshi ya tabbata ko bayason Azeema Ada toh ayanzu ta kwaso mafi tsoka cikin zuciyarta Uwa uba kuma tana da wani babban mtsayi da bayan goggo ba wacce ta taka arayuwarshi irinta,ita goggo Amtsayinta na uwa wacce ta haifeshi kuma ta raineshi,Itako Azeema amtsayin Matar kaddara,ta Rufin Asiri kuma uwa uba kuma macen Sauke Nauyi da bukata,Domin ta shayar dashi zumar da babu macen data taba shayar da wani irinta..Anaka zaton kenan ba Ruwana Dota Rahma na jinka😜😂
juyawa yayi zai Fita daga bedroom din sakamakon wayarsa datakeneman Dauki,har zai Fita saiya waigo yana fadin"In kin gama Shiryawan,ki Sameni Afalo..."
*Comment,Share and Vote...*
*Janafty....*
*ALIYU GADANGA..!*
_(The Story of Young Soldier man)_
*Wattpad:Janafnancy12*
_Mallakar:Janafty💖_
*DEDICATED TO MY MOMMAH...HAUWA S ZARIA(MMN USWAN)*
_Special gift to my Real Dota RAHMA😘Ladingo yar mutan Niger_
*Intelligent Writers Association*✏
*Chapter 22*
""Yagama amsa wayan kenan Ta fito da hanzari ta tsaya agabansa Tana fadin"Ya? kaganni yaya captain nayi kyau ko? fadin haka yasa ya dago yana kwaremata kallo ido ya zaro yana rike baki Abun mamaki sanye take da wasu riga da wando cikin kayansa Kayan Red and black ne na JC ne Wandon yayimata Daidai buh rigarta tayimata yawa Don tayimata burmeme tana yawo aciki,Sai kirjinta daya taso,Wani Half cover din takalminta ta saka Wuyanta kuma yane da wani jan vail ta nadashi akanta sai yayi mata kamar Karamin breziya Hijab,Mirmishi take sakarmai Tana juyamai take kara cewa!Daga yau na samu kayan Motsa jiki yaya captain wlh sun man kyau"Tafada tana rike kugu.
Ajiyar Zuciya ya sauke kafin ya saka hannu yana Shafa sajensa yace"Eh sun miki kyau kam,buh kinsan meyasa zan barki ki Fita haka..?"girgiza kai tayi tana kallonsa Mikewa yayi yana fadin!"Cuz kayan bai kamaki ba Sosai wlh tallahi da bazaki taba Fita dasu ba,kuma as From day ma ko kukan jini zakiyi ba inda zaki bini yarinya.."Yafada yana hade rai bai san meyasa yaji ranshi yabaci da shigarta ba,Saboda kishin yadda maza zasu ganta ahaka.
Kwabe Fuska tayi zata fara kukan Shagwabanta ya karkace kai yacemata"Don"t Start Ohhh.Don kina min kuka wlh zan canza Shawara.."jin haka yasa ta gintse baki tana gyada kai Hanyar waje yayi yana Fadin"Ki sakomana Ruwa kizo mana dashi.."Jin haka yasa ta ruga kichen ta dauki wani karamin gwando ta saka musu Ruwa da lemuka ta zage gwandon ta dauko koda ta fito har Aliyu ya Fita da hanzari itama ta fito wulka idon ina zata ganshi A compound din gidan ta ganshi yana Tsaye ya juyamata baya bayan ya zuba duka hannuwansa cikin aljihu,Ganin haka sai tayi mirmishi bata sakama gidan key ba, sai ta barshi haka,Tunda ta lura yau mai gidan yana kan gaba ne,a natse ta cinmai Tana fadin"Oya let go Zauji..."
Jin Abunda tace ne yasa yadan kalleta kafin ya kada kai yafara gudu gudu kadan kadan itakuma tana binshi abaya,ganin yafara gudu da sauri yasa itama tafara gudun kadan kadan,bai waigo ba taji yace"Stop in bahaka ba zaki koma gida Juz wach me."Yafada muryansa A cushe,Cak ta tsaya tana kallonsa yacigaba da gudunsa,ya mike wani shatataletalen Titin dake gaban gidajen nasu har yabacema ganinta.
Ajiyar Zuciya ta sauke kafin tafara Tafiya anatse dauke da kwandon ahannunta tana waige waige domin Sojojine keta wayo ammh ba sosai ba dayake ranar Hutune, yawancinsu basu Riga Sun Fito,tayi nesa hartabar layin gidajen bata saka Aliyu a idonta ba,Tana tafiya tana ta waige waige koda taci karo da wasu sojoji suna nasu Gudun rage Nauyi basama kallonta balle tasaka ran zasu yimata mgana,Tana waigen ne takusa yin Tuntube ta fadi,sai ta dawo daidai kana ta maida hankalinta agabanta gabanta ne ya fadi tayi baya zata juya sai kafarta ta hardeta tayi baya zata Fadi,da duka bakinta tasaki zata saka ihu bayan Kwandon dake hannunta ya kufcemata,sai taji tafada kan wani Abu mai Taushi da kamshin dadi,lokaci daya yasaka tattausan hannunsa ya Rufemata baki yakuma jata jikinsa ya Rumgume yana sakin ajiyar Zuciya.
Kamshin Turarensa Shi yasa tagane ko waye dago kanta tayi tana kallonsa kafin tace wani Abu ya rigata da cewa"Sarkin Tsoro..."Yafada yana lakucemata hanci Shagwabe Fuska tayi kafin ta waiga tana kallon Hoton Sojan da"aka Zanashi da Dustse yana tsaye da kakin Soja Fuskarnan ba Fara"a ga bindiga ahannunsa irin Jigidarnan ya Saita ta dashi,lokacin data ganshi wlh ta zata mutum ne harbinta zaiyi Shiyasa ta tsorata.,kara kallon yaya captain tayi tana fadin"Wlh na tsorata ne yaya captain na zata mutum ne fa,ya saitani da bindiga zai harbeni.."Yar dariya yayi kafin ya duka ya dauko kwandon datayi wachakali dashi riko hannunta yayi yana fadin"oya mu koma gida,Tunkafin kijima kanki Rauni saboda Tsoro,don akwai irin wadanan dayawa acikin bariki nan.."Matse hannunshi tayi suka juya suna tafiya dora kanta tayi bisa kafadanshi tana fadin"Nifa Tun Asali dama ina da tsoron Soja don yana bani Tsoro.."kumatunta yaja yana fadin"Toh yanzu fa? bake ta mele tana fadin"laba'asa..."bata Rufe baki ya ciccibeta yana fadin"Muje sai ki tantace,yarinya kin mori soja ga karfi ga kuzari kina wani Basarwa ko."Dariya take tana riko wuyansa take fadin"Na Shiga uku,wlh ina son soja yanzu,koni na yada da karfinka.."Take fada tana dariya shima Dariyan yake,Duk sojan dayazo wucewa tunda yawancinsu suna karkashinsa ne,sai dai kaga yakame yasara kafin ya wuce,shiko ko kallo basu isheshi ba,Wo soja mazan Fama kenan.
Suna kawowa kofar Apartment din Jabir,sai gashi sun cikaro dashi ya fito yana daure igiyar takalminshi Aliyu na ganinshi sai ya barsa ta gabanshi suka wuce Azeema na kyalkyala dariya dagowa Jabir yayi jin muryan Aliyu na fadin"yau zaki sani ne yarinya haha..."Yake Fada yana kara riketa Da ido da baki yake binsu da kallo Hannunsa a kugunsa har suka isa kofar gidan Aliyu saboda mamaki Jabir harda leke yaga Aliyun kodai kama ne,aiko sai da Aliyu ya shiga kana ya waigo yama Jabir gwalo ya maida kofa ya rufe,baya Jabir yaja yana Sakin Huci kawai ya wuce yana ayyana Abubuwa dadama dazai rama Abunda Aliyu kemai in yayi Aure.
Tundaga Falon sukafara Rikita juna,Aliyu ya Ruda Azeema da salon yadda yake shafata,itama ta Rudashi da salon yadda take lasan gefen wuyansa cikin kwarewa dakyar suka yada zango abedroom aka Shiga Second Round na biyu,lalle Azeema ta Fahimci gidan Soja ba wajen wargine bane sai da ta dinga hadawa da roko da kuka da magiya kana ya Saurarata mata,ammh bawai don ya gaji ba,Lakwas tayi ajikinsa tana kananun kuka ya Rumgumeta yana dariya yake fadin"Srry pretty Za"a bani na anjuma..."Harara ta dago ta makamai harda murgudamai baki,Saurin Cafke lebenta yayi yana Tsotsa sai da ya sha ma"ishi kafin ya saketa yana fadin"Horo mai hade da gargadi ko hararata kika kara wlh sai na kara.."Jin haka yasa tayi gum da bakinta tana kara lafewa akirjinsa Rikota yayi dakyau yana fadin"Afuwa Afuwan Zeema kaduna,Allah ya biyaki Kinji matata ngd sosai Nasan ke Jaruma ce,Tunda kike iya daukan Nauyi Aliyu.."Yafada yana leka Fuskatarta Kin yarda tayi saima kara dunkula kanta da take bisa kirjinsa tana shagwaba Shiko yana tsokanarta yana dariya Ahaka barci ya kwasheta Shiko Shuru yayi yana Nazarin yadda rayuwarsa ta chanza lokaci daya ta dalilin Azeema Kanta ya Sumbata yana fadin" *I LOVE U AZEEMA..Buh not Azeema gombe i mean ZEEMA KADUNA.* yafada yana dariya Shikadai.
___________________
_Gombe_
""Azeeza tana ta Sauri zata gida tadawo daga shago inna ta aiketa Siyo suga alokacin da misalin karfe Goma ne na safe,Taji Sauki ba kamar da ba,ammh haryanzu ramanta na nan da yadda duk Fuskarta ta chanza,Saurin datake Shiyasa bataji karan hon din da suke zubamata ba,sai da suka zo gabda da ita suna Rangadamata sallama.
Afirgice ta waigo take kallonsu Suna zaune cikin wata bakar Venza mai kyau da yarari,Dukkansu matane,sanye kuma da bakaken abaya kowacce tayi Rolling din kanta da dan gyalen Abayan bisa kanta,kallo Farko tayi musu ta Fahimci tsantsan wayewa tare da Hutawa atare dasu,wacce ke zaune gefen mai zaman banza ne,tacire wani babban glass wanda yakusa cinyema rabin fuskarta takalli Azeeza a karkace tace.
"Ammr don Allah baiwar Allah Tambaya muke? Da mamaki Azeeza ta tsaya tana gyara mataccen hijabin jikinta tana fadin"Toh Allah yasa na sani..."Kada kai tayi kafin tace"Gidan Su Captain Aliyu muke nema? Kur da ido Azeeza tayi musu tana kare musu kallo,lokaci daya zuciyarta da gangan jikinta suka bata Ni"ima ce,mirmishin Nasara ya subucemata kai tsaye tace
"Wani Captain Aliyun? badai wanda ke aiki a barikin kaduna ba..? Saurin Amsamata Muneera tayi tana fadin"Yes Shikuwa don Allah ina ne inda mahaifiyarsa ke zaune..? Baya Azeeza taja tana nuna musu gidan goggo tada wuto tana fadin"Kun ma zo kan gaba ai ga gidan nan..'tafada tana wani mirmishi Waigawa sukayi Atare suna kallon gidan kan Munera tace"Ok tom mungode baiwar Allah..."Tafiya Azeema tafara tana fadin"Ah bakomai yiwa kaine.."Tafada tana kara Sauri ta Shige gida,Suko Ni"ima tayi Ribas suka koma gidan goggo dabaya baya,kafin kuma tayi kwana su Faka motar daidai kofar gidan,Dukkansu suka Firfito suna bin gidan da kallo,dama layin gabadaya Yamutsa Fuska munera tayi kafin tace"Tabdijam waima Ahaka wannan gidan shine Gra,Gaskiya na Raina samun Captain din naki.."
Wani banzan kallo Ni"ima ta watsamata kafin tace"plz Sweetheart u better mind ur tok in bahaka ba zaki iya komawa gida nagode da taimakonki..."Kallonta Muneera tayi kafin tace"Au hakane toh Allah baki hakuri.."Daga haka taja bakinta ta Tsuke tana bin gidan da wani kallo,Ko kallonta Ni"ima batayi ba,Ta sanyama motar key din Rufewa kan Ta nufi gidansu Captain kai tsaye,bayanta Muneera tabi tana mamakin Soyayyar wahalar da Ni"ima take ma Captain,in don kyanshi ne akwai alot mazan da suke da kyau kuma suke hauka akanta buh ammh ita ta nacema Namiji kwara daya sai wahalar da ita yakeyi.
Goggo na cikin Daki ta hakimce Afalonta tana kallon Arewa Aminu shariff Momo,na gabatar da Shirin Sharhim Fina Finan mu,gurguru ne cikin wani dan Roba tana afawa abaki rabin hankalinta na wajen kallo,Taji ana ta sallama Daga dakin ta amsa tana mikewa,zanin leshin dake jikinta ta gyara kafin ta Daga labulen dakin tana Fadin"Wa"alaikas salam..."Tafada suna hada ido hudu da Ni"ima.
Kallon Sama da kasa Goggo ke jifan Ni"ima dashi kafin tace"Daga ina bayin Allah...? Muneera dake bayan Ni"ima ta bayyana Fuskarta dauke da wannan Gilashin tace"Muna neman mahaifiyar captain Aliyu ne..? karkace kai goggo tayi tana fadin"Ayyah Gani,Ina Fatan lafiya ko? ta Fada tana kallon Ni'ima wacce kanta ke kasa,Mirmishi Muneera tayi kafin tace"Eh toh lafiya ba lafiya kawata ce tazo Rokonki wata alfarma.."Sakin labulen Goggo tayi tana fadin"Ku Shigo ku zauna,Allah yasa zan iyamata alfarma datazo roko.."Haka kurum goggo Ranta yabata Ni"ima ce,Duk da bata taba ko ganinta ba.
Suko ganin Farko Da sukayima goggo suka ga kamarta da captain duk da A fizgene yake kama da ita,Falon suka Shigo Kai tsaye Ni"ima tanemi waje ta zauna,itako Muneera tana ta karema falon kallo tana yatsina baki,Kafin ta nemi waje ta zauna,Kichen goggo ta Shiga Ta dauko musu Ruwa kafin tazo ta zauna tana fadin"ga Ruwa kusha.."Dan mirmishi Ni"ima tayi tana fadin"mungode goggo,munsha Ruwa.."Tafada tana sadda kanta kasa.
Da ido Ni"ima tayi ta ma Muneera alamar tayi mgana,gyara zama tayi kafin tace"Sunana Muneera,ga Ni"ima nan Munzo rokonki alfarma ne Akan Don Allah kibama Captain hakuri yadawo ya Aureta wlh ba laifinta bane laifin Mahaifinta ne,kuma Shi yayi Nadama wannan karon bazai kara gaddama ba,Don Allah ki taimaketa Tunda Abun nan yafaru bata kara lafiya.."Tafada tana kallon kwayan idon goggo.
Gyara zama goggo tayi tana fadin"Allah Sarki to ai ni bani da keda ikon zaban ma Gadanga Abunda yadace dashi ba,Da farko Shiya zaboki da kankishi don yana ganin kin dace da Ra"ayinshi,daga karshen mahaifinki ya hanasa ke,saboda wani dalili nasaa mara tushe,toh barikiji na gayamiki koda gadanga bai yi Aure ba, ni mahaifiyarsa bazan taba bashi goyon bayan ya Aure ki ba,Saboda na nuna muku babu wanda aka haifa baida Uba,yanzu ku tashi kikoma wajen mahaifinki domin ni babu Abunda zanyi iya miki,Tunda haryanzu gadangar bai Kawo Asalin Uban nashi ba,ba Shi mahaifinki yace sai yakawo zai bashi ke ba.?.,"Tafada hankalinta kwance.
Tunda goggo Tafara mgana Idanuwan Ni"ima suka tara kwallah,tana gama mganar hawaye suka zubomata Mikewa goggo tayi tana fadin"Ngd ku gaida gida..."Daga haka tashige bedroom ranta bace,Muneera dake zaune ta mike ta isa ga Ni"ima tana rikota lokaci daya tana fadin"Kinji kingani ko? dama narigaya dana Fadamiki zamu wahalar da kanmu oya tashi mutafi..."Mikewa Ni'ima tayi tana kuka kamar ta Shide Hannunta muneera ta rike suka Fito daga dakin tana Fadin"Kinga ki cire Captain Aranki don ni banga alamun Nasara ba,Yadda yake baida Mutumci haka uwarsa take,gado yayi.."Tafada suna Ficewa daga gidan,Suna zuwa kofar gidan sukaci karo Da Azeeza jingine jikin motarsu tana kallonsu tana mirmishi,Cak suka tsaya suna binta da kallon mamaki kusa dasu ta karisa tana fadin
"Dama nasan bazakuyi Nasara ba,Don goggo bazata taba Sauraranku ba..."Kallon mamaki suka bita dashi kafin Ni"ima tace"Wacece ke? Mirmishin kasaita Azeeza tayi kafin tace"Sanin wacece ni bazai miki amfani ba,Abun da zaifi miki amfani Shine yadda zaki mallaki Abun Kaunarki Captain.."Zaro ido suka atare suna mata wani kallo ganin haka yasa ta juya tana fadin"Au naga baki Shirya ba,in kin Shirya kya nemeni,Sunana Azeeza..."Tana fadin Haka tafara Tafiya da hanzari Ni"ima tataka ta rikota tana fadin"Konawa kike bukata zan biyaki matukar zan mallaki Captain,.."Waigowa Azeeza tayi tana dariya kafin ta harde hannunuwanta akirji tana Fadin"Bada kudi nake so ki biyani ba,Zamu Taru ne mu Taimaki juna..."Da Hanzari Muneera tace"Kinga Baiwar go to d point,meke tafe dake."Mele baki Azeeza tayi kafin Tace" _KI RABASHI DA MATARSHI AZEEMA NI KUMA NAYI MIKI ALQAWARIN MALLAKANSHI AMATSAYIN MIJINKI.._"
Wani banzan kallo Muneera tayimata kafin tace"Toh mukuma meye hdinmu da matarsa,kinga Sweethrt muje inaga wannan yarinyar Mahaukaciyace.."kin tafiya Ni"ima tayi ta tsaya tana kallon Azeeza kur da ido kafin tace" Indai kin tabbata zaki Rike alqawari nikuma nayi miki alqawarin Farraqu tsakaninsa da matarsa.."Mirmishi Azeeza tayi ganin taci Nasara kawai sai ta juya tana fadin" Da Zarar hakan ya tabbata ina miki albishir da Kin gama mallakan Captain..."Tana gama Fadin haka tafara tafiya zuciyarta cike da Farinciki cin Nasara Allah ne yakawomata Ni'ima wacce zatayi Amfani da ita wajen cinma burinta daga karshe in tayi Nasaran Raba Aliyu da Azeema,ita kuma sai taji da Sauran Aikin domin na Ni"ima mai Sauki ne,wani lungu Azeema tabi kamar irin zata gidansu din,don bataso su gane gidansu.
Har Suka Shiga mota suka bar anguwan,Muneera nayima Ni"ima Fadar Sauraran Azeeza da tayi ko kallonta Ni"ima batayi ba ta Zurfafa Tunani lokaci daya takalli Muneera tana Fadin" *Aikin CONOLE SULAIMAN ya tashi Sweetheart...'Wani kallon Muneera ta mata tana fadin"Bangane aikin Sulaiman ya tashi ba,me kike shirin aikatawa.."Bata kalleta ba tace" Shine zai Raba Tsakanin Captain dina da matarsa,kinsan yana gaba da Captain awajen aiki,so Shiga bariki bazai ma wanda zamu bama aikinmu wahala ba.."Kuri Muneera tamata ido,itama tana kallonta kafin su kwashe da dariya Atare Muneera tace"Indai ko hakane Rabuwa zasuyi har Abada balle kinsan Captain dinki da zuciya may be ma kila ya gangara da ita lahira.."Ni'ima ta amshe da Fadin"Ko kuma ta yanki Tikitin zama na Din din A asibitin kashi na kano ba.."Dariya Suka kara sakawa harda Tafawaa kafin su cigaba da tattaunawa yadda Abun zai kammallah cikin lokaci.
Am Srry For d Typing Errors.
*Intelligent writers Asso.*
*Janafty....*
*ALIYU GADANGA..!*
_(The Story of Young Soldier man)_
*Wattpad:Janafnancy12*
_Mallakar:Janafty💖_
*DEDICATED TO MY MOMMAH...HAUWA S ZARIA(MMN USWAN)*
_Special gift to my Real Dota RAHMA😘Ladingo yar mutan Niger_
*Intelligent Writers Association*✏
*Chapter...23*
*BAYAN WATA DAYA*
""Acikin wata daya da Tarewar Azeema Fadar irin cigaba tare da zaman lafiya,dakuma wata soyayyah dasuke nuna ma juna bata baki ne,Tsayawa Lura da yadda suke kaffa kaffa da juna sai ka dauka sun Shekara goma ne,suna Soyayyar,uwa uba ga wata shakuwa daya Shiga tsakaninsu,Azeema ta yarda takamu da Son yaya captain kamar yadda Shima yakamu da Sonta duk da bai Furtaba tana gani a aikace.
Taje gidajensu Anty madina da Anty mardiya sau daya,sai gidan Kawu dasukaje Sau biyu,dukkansu sun samu kwanciyar Hankali sunyi kiba sunyi kyau kamar basu ba,Kowannensu Kokariin Farantama dan"uwansa rai yakeyi kowa bayason ganin bacin ran Dan"uwansa baza"ace basu taba samun sabani ba,A'a Suna samu buh baya wani Tasiri suke bama juna hakuri domin dukkansu babu wanda zai iya Rashin dan"uwansa,Tuni Azeema ta Manta da wata Aba Azeeza da inna Ramatu mahaifinta dai take kira taji yaya lafiyarsa sai goggo wanda bata iya kwana bata kirata ba,Tarigaya tazama wata ginshiki agareta.
Lokacin Jarabawansu ya kusa Aliyu sukayi mgana da goggo yace in lokacin yayi zaizo da kanshi yayimata Rigistration Allah barshi in lokacin Yin jarabawan yayi sai ya maidota ta Ta rubuta ahaka suka rabu,wanda ko Azeemar batasan kwanan zencen ba.
_________________
Conole Sulaiman yana zaune cikin kayatattacen Falonshi na cikin Barikin,yana hutawa gefe daya kuma Sigarice Ahannunsa yana ta zuka yana Fidda hayaki,daga ganin yadda yake sarrafa zakasan ya kware, wayarsa dake gefensa tadau Tsuwa yana dagota ya zaro ido yana mamakin mai kiran da rawan jiki ya daga kiran yana fadin
"Allah Taimaki Hajiya Muneera yar Mutan gombawa,yau kuma an Tuna dani ne, bayan tsawon lokaci An samu akwandon shara.."Wata dariyar kissa muneera tayi kafin tace"Har na isa?ka manta hausawa na cewa Da tsohuwar zuma ake mgaani,"Dariya ya saka yana Fadin"Hakane kuma ta wajena,Allah yasa wannan kiran an min ne,domin kashemin kishirruwan ki ko? Dariya ta sheke dashi kafin tace"Sha kuruminka Gani A main gate dinku an hanani Shigowa.."Yana jin haka ya mike yana washe baki yace"Karki wani damu bari nayi musu waya.."Yafada yana katse wayan,Chan main gate din ya kira yace Su barta ta Shigo bakuwarsa ne nan da nan ko suka wangale mata get,ta sulala ciki,haka sauran get din suma Tuni Umarni ya ishesu,Tana Shiga ciki dama Tuni tasan Apartment din na Conole Sulaiman,suna chan gaba Sai ansha tafiya akwai dan tazara tsakanin nasu dana su Captain Aliyu,Kuma kowanni gida yana da nombarsa da sunan Sojan dake zaune agidan,sai da tayi gaba kadan da Apartment din Aliyu kafin naga ta tsaya baya ta juya inda naji ta Furta.."Come out..."Tafada kai tsaye.
Bayan motan naga Wani Saurayi ya Fito yana kara gyara wani bakin kyallen dake Fuskarsa wanda yake sanye da Riga da wando black and white,Kallonsa tayi kafin tayi pointing din gidan Aliyu tana fadin"Ga gidan chan,Kayi maza kuma kayi komai da lura,and don't forget kada kabari akamaka ko aga Fuskarka saboda nan bariki ne,yana da tsaro sasai so u better Carefully kaji ko"gyada mata kai yayi yana fadin"Karki wani damu aikina ne fa,Glass din Fuskarta ta gyara kafin tace"Ok lokacinka yafara daga yanzu.."Tana fadar haka ya bude murfin mota ya Fito yana kalle kalle,lekowa tayi tana fadin"Daka tabbatar da ya ganka,kayi hanzarin Fitowa kabi nan hanyar Da zanbi zaka ga nayi parking din motata,zan barmaka abude sai ka bude ka shiga kana Fitowa kayi min text yadda zan Fito da hanzari, kayi kamar yadda muka Shigo kagane..? kai ya gyada mata kafin ta kada kai ta Figi motar da gudu,shiko sai da yadan tsaya yana kallon gefe ganin wasu sojoji zasu Wuce sai da suka wuce ya juya yaga Babu mai kallanshi kana ya Tunkari gidan Aliyu,Yana zuwa yaga Sunanshi Manne jikin kofar Wajen,ajiyar Zuciya ya Sauke kafin ya Fito da key daga aljihunsa wanda aka kera da karfe,ya saka yana juyashi sai ga kofa ya bude hamdala yayi kafin ya waiga yaga bamai kallonsa salaf salaf,ya Shigo falon ya maida kofar yadan Tura yadda bazata Rufe ba.
Falon babu kowa yana leke baiji motsin kowa ba,dayan bedroom din ya fara lekawa,sai yaji ga babu kowa,dayan yakoma ya bude ahankali ya leka sai yaga kaya akan gadon dakin,Shigowa yayi yana waige kamar barawo,Motsin Ruwa yaji a Tiolet,sai yakara kunnenshi yaji karan Saukan Ruwa,Tsalle yayi yana murnan jin dadi Rigarsa ya cire ya rage dagashi sai vest da dogon wondo,direct yayi Sufa ya haye gadon,harda Daukan rigar dake kan gadon yana Shinshina.
Itako Muneera direct kofar gidan Conole Sulaiman ta faka motarta tana Fitowa daga motan sai gashi ya Fito dakanshi ya tarbeta zuwa cikin gidanshi,suna zuwa falon ya Rumgumeta yana Shinshinar wuyanta lokaci daya yana Fadin" Kai gaskiya nayi kewar wannan Lallausan jikin naki.."Yake tayi tana Rikoshi take fadin"Nima haka Sojan Fama"Tafada tana jansa kan kujera suka fada,yana Rumgume da ita,kamar wani zai kwaceta,itako gabadaya hankalinta na kan wayarta tana Jiran sakon ya Shigo mata.
Captain Aliyu shida Jabir suka jero suna tattaunawa kan Sojojin hadin gwiwan da Aka gayyato wanda akace za"a saukesu cikin wannan barikin,Toh alhakin Kula da komai yana Hannunsa,suna tattauna yadda Abubuwan zasu kasance,Suka karisa gidajensu,Nan suka rabu Jabir ya nufi gidanshi shima ya nufi nashi,yana zuwa kokarin ciro key yake ya bude kofar,ammh yana Tabata ta bude,cike da mamaki ya Shiga falon,yana mamakin samun kofar abude,jin Shuru Falon babu kowa yasa ya nufi bedroom yana fadin" pretty kina ina ne,? am back..?
jin Shuru yasa ya Nufi bedroom kai tsaye yana kiran Sunanta,Itama kuma Azeema tana kokarin Fitowa daga Tiolet din taji yaya captain na kiranta,tana gyara zaman karamin Towel din dake jikinta ta fada da karfi"Am here Yaya captain.."Tafada tana Rufe baki Tuna abayi take tana bude kofar Tiolet din yayi dai dai da bude kofar bedroom din da Aliyu yayi,ita Fuskarta na Kallon kofar Shigowa ne,tana sakarma Gadanga mirmishi shiko yana Shigowa yayi 4eyes da wani gardi kwance kan gadonsu na Sunnah ba riga,ga rigar da yafita yabar Azeema dashi ajikinsa yana shinshinawa,gabadaya Aliyu jinin jikinsa ne yaji ya daskare,saboda tsoro da dimautuwa,Hannu yadaga yana nuna wajen,bakinsa na rawa Jijiyoyinsa kansa Sun mike saboda bacin rai.
Ganin haka yasa Azeema maida kallonta inda yake Nunawa Abunda tagani ne yakusa sawa towel dake jikinta ya subuce ya fadi,baya taja tadafe hannu akirji Tana zaro ido lokaci daya take fadin"innalillahi wa'inna Alaihirraju'un..."Take Fada jikinta narawa,shiko ganin yadda sukayi yasa ya kalli Azeema yana fadin"Bbby har kin Fito wanka,Toh wlh kizo na karayi don kinsan bai isheni ba.."Yafada yana Rumgume Filo cike da makirci ganin yadda tayi ne tana Rawan jiki,yasa yakalli barayin inda Aliyu yake,da hanzari ya mike yana raruman rigansa yana bayyana tashin hankalinsa,Ammh sai ya kalli Azeema yace"Baby ya haka?Kafin na yarda zanzo sai fa dakikacemin mijin ki bayanan,ammh yanzu ya na ganshi.."Haurowa gadon yayi zai Fita yana bin bango,sai da yazo gab kana Aliyu yayi kukan kura ya damkoshi ya durkusheshi akasa baiyi wata wata ba yafara bashi kulli Afuska,Jikinsa na rawa saboda tashin hankali,kokarin Cire masks din Fuskarsa yake,ammh yaki bari,ammh saboda yafisa karfi,sai da yasamu nasaran ciremai Fuskarsa ya bayyana shakesa Aliyu yayi yana fadin"I will kill u..." yake fada yana zaro ido,ganin yana neman kasheshine,yasanya kafarshi ya tokaraimai gaba da karfi,wanda ya saka dole Aliyu ya sakeshi ya rike gabanshi yana Runtse ido,shi yabashi damar tashi ya Fita da gudu,koda Aliyu yayi yunkurin binsa sai yakasa da hanzari ya Fito da waya yakira Jabir,jabir na dauka muryansa A haukace ya furta.."Jabir ka bada Umarnin Arufe kofofin barikin nan Right now.."gaban Jabir ya fadi da hanzari yace"Aliyu lafiya naji muryanka haka.?."Tsawa ya dakamai yana fadin"Kayi Abunda nace mallam.."yana gama Fadar haka ya kashe yana kokarin mikewa.
Itako Azeema wajen ta durkushe tana gunjin kuka hannunta bisa kanta,tana kiran sunan Allah,Kukantane yasa Aliyu ya dago yana kallonta da jajayen idanunsa,Yana jin kamar ya tashi yayimata dukan mutuwa ammh bazai iya ba,komawa yayi ya zauna yana cije baki kafin yace" Azeeeemmmmma...."Da karfi sai da ta Razana baya taja tana Rufe baki saboda kuka" kai ya sadda yana fadin"Dame na rageki da har zaki kawomin kato..?Girgizamai kai takeyi tana so tayi mgana ammh kuka yaci karfinta,Rarrafowa tafarayi zuwa gabanshi tana wani irin kuka tana girgiza kai,ganin haka yasa ya yunkura ya mike ya fice da hanzari yana dafe maransa,Bajewa anan Azeema tayi tana fadin" Hasbunallahu wani'imal wakil..."
Koda Jabir ya Fito Tuni har gayen ya mike inda Muneera tabi Gudu kadan yayi sai gashi wajen motarta da hanzari ya bude ya Shiga,yana Shiga ya Fito da wayarsa ya turama Muneera Text da cewa" _Ki yi hanzari ki Fito aiki ya kammallah sai dai an kusa samun mtsala.._ Muneera dake Ta ribanta Sulaiman tana ganin Shigowar sako ta mike da hanzari tana kara wayan Akunne take fadin"hello mommy...Innalillahi ganin nan zuwa.."Tafada kafin ta kalli Sulaiman wanda ke kwance kan kujera yana kallonta tace"Zan Tafi yanzu Sistern mamata ta kirani wai Anyi Addmitting din mijinta a asibiti,kuma in banzo ba yanzu zata zargi wani Abu,Ammh dont worry zan dawo ko kazo mu hadu.."Tana gama fadar haka bata jira cewarsa ba ta fice da hanzari da gudu ta karisa wajen motar ta shiga tana kokarin bata Wuta ne take fadin"Garin yaya aka samu mtsala..? yana daga baya yace"karki damu mtsalan Fuskatace daya gani,kuma inaga don wannan ba wani damu.."zagi Muneera ta yanko tana fadin"are u mad,kasan waye Aliyu kuwa,he is very smart wlh,fuskarska kadai ta isheshi Shaida.."Take fada tana Figan Motar Jabir daya Fito daga gidansa dahanzari yana kokarin kiran waya motar tazo ta wucesa da gudu har sai da ya bita da kallo,kokafin yayi waya zuwa masu kula da Shige da Fice na barikin Tuni Muneera ta fice daga Barrak din Hankalinta atashe tana ta zazzagamai Masifa acikin mota Ammh hankalinta ya kwanta Tunda dai Aliyu ya ganshi dama su bukatansu kenan.
*Am Srry For d late update,wlh Jiya nayi busy ne*
*,Janafty...*
*ALIYU GADANGA..!*
_(The Story of Young Soldier man)_
*Wattpad:Janafnancy12*
_Mallakar:Janafty💖_
*DEDICATED TO MY MOMMAH...HAUWA S ZARIA(MMN USWAN)*
_Special gift to my Real Dota RAHMA😘Ladingo yar mutan Niger_
*Intelligent Writers Association*✏
_*Daukaka wata abace,Ta dan lokaci in ta Aureka Duniya zata sanka sosai kayi more porpular,and One Time u bcome Cele by Force ohoo😹buh duk lokacin data sakeka kashima yafika Daraja,fans ma zasu daina zencen buk dinka balle akai ga zencenka kazama mar amfani garesu,Shiyasa ka/ki yi Fatan daukaka ko Shahara ita din kamar misalin Duniyace Rigar aroce,in tashiga wanchan gobe zata barkane ta shiga wata,...Shiyasa kazama mai aiki da Hankalinka,kayi komai don Allah sai gaka yama ka sakayyah da kyakyawan sakamako wanda bakayi Tsammani ba✌🤘🙏,...Assalamu Alaikum Janafy Fans*_
*Chapter 24*
""Adaddafe Aliyu ya Fito yana Tafe yana rike maransa,Da Jabir ya cikaro akofar apartment dinshi,yana ganinshi ya isa gareshi yana fadin"Wai captain meyake Faruwa ne? lafiya kake dukewa ko baka da lafiya ne? ina ita Azeemar? yafada yana leka kofar Shiga Falon.
Ture hannunsa,Aliyu yana fadin"Kasa Ayi bincike acikin barikin nan,Kada abari wani ya Shigo kuma kada wani yafita,da anga wata bakuwar Fuska Juz ku sanar dani.."Yafada yana cije baki saboda azaba Hannunsa Jabir ya riko yana fadin"Look Aliyu nifa ba iya abokinka bane don Allah kafadamin meke Faruwa? Wani Mutum ne ya Shigo,dan Fashi ne,ko ko dai aikoshi akayi ne? Aliyu ya dago kansa idanunsa sunyi jawur,baya Jabir yaja ganin yanayin Aliyun baicemai komai ba ya koma cikin gida,ya Rufo kofar,nan ya sulale yana Rike kansa da hannu daya,Saboda yadda yake saramai,So yake yayi kuka,ammh yakasa zuwa Tunda yazo duniya bayan Abunda ya Faru Ranar Daurin Aurenshi da Ni"ima,bai taba Shiga tashin hankali irin na yau ba,dame ya rage Azeema?wata zuciyar tacemai ammh taya zaka yarda Azeema zata gayyato wani kato,karka manta kai kasameta a burduwa fa? toh ammh in ba hakabane babu wanda keda alhakin Shigo da wani cikin bariki nan sai da wanda yasan wajen? Toh ammh ai ita Azeema batasan ko"ina a barikin nan ba,Toh waye ya Shigo dashi yanunamai gidana? wata zuciyartace waye kuwa banda Azeema babu wanda zai gayyatoshi sama da ita.
Kansa ya Dora bisa Tafin hannunsa yana Kiran Sunan Allah,Yana zaune wajen yasamu kiran Jabir kan yazo Security offoce yanzu,da hanzari ya mike Fuskarsa tayi ja,saboda Bacin rai,koda yaje chan Nan jabir ke mai bayanin bakin Fuskar da"aka samu duk ziyara suka kawoma danginsu nan ya Shiga nunamai mutanen da suka Shigo barikin aranar,ammh baiga Fuskar wanda yake nema ba,da hannu yayima Jabir alamu da a sallamesu kuma abude get kowa ya fita,Jabir ya Shiga damuwa ganin Halin da Aliyu ke ciki,ammh bai bashi Fuskar sanin meke Faruwa ba,don Aliyu yace bazai iya kallon idon Jabir yacemai Azeema yakama da wani acikin gidansa ba,Shiyasa yakasa mai mgana sai dai kawai ya kalleshi yana kada kai.
Azeema kuwa tunda tabaje akasa take kuka kamar Ranta zai Fita data Runtse ido Mutumin take gani da maganganun dayayimata,da sanda Aliyu ya dakamata tsawa,dataTuna haka sai ta toshe kunni tana sakin kuka,Tana nan kwance tana kuka har sai da muryanta ta Shide dakyar ta Tatashi ta Koma tiolet tayi alwala tazo tayi sallar la"asar tanayi tana kuka,Tana idarwa taji Shigowar yaya captain da hanzari ta mike ta Fito,tsakiyar Falon ta ganshi zaune ya dafe kai,Tunda daga kofar bedroom dinta ta durkushe tana kuka,Matsowa take idanuwanta na tsiyayar hawaye yana jin gunjin kukanta ammh yakasa dagowa ya kalleta saboda yadda zuciyarsa ke tafarfasa,Zumbur ya mike yana juyamata baya da wani irin karfi da Tsawa yace,"Kada ki kuskura kizo kusa dani..Azeema kin cuceni kin ha"inceni,kin kuma cucu aurenki da Yardan da mahaifinki da mahaifiyata sukayimiki,Dame na rage?,meye bana miki,?na baki abinci na baki lokacina nabaki kulawata kai hatta da soyayyata na baki Azeema why"!Why Azeema meyasa kika zabi ki cutar da zuciyata da Abunda zai kasheni har lahira.ehe..Why..? yafada muryansa Tafara rawa.
Juyowa yayi yana kallonta,Yake fadin"Sai dai, kuma bani kadai kika cuta ba Azeema harda kanki domin bazan cigaba da zama dake ba,domin zamanki tare dani watarana zan iya shakeki ki mutu saboda bakinciki gwara na tattaraki na maidama mahaifinki ke,ngda da sakayyah Azeema ngd da yardan dana baki kika cutar da zuciyata Allah nagani bantaba zina ba,kuma...Kuma Ni banta sha'awarta ba,Sai dai in shegentakan da"ake kirana dashi,shine yake bibiyar Rayuwata.."Yafada yana Runtse ido,Dakyar da sodin goshi sililin hawaye ya zubomai guda daya,Azeema da gabadaya hijabinta ya jike da hawaye ta rarrafa da gudu zuwa kafan yaya Captain takama da hannun bibbiyu tana fadin"A"a..A"a kada kayi haka..Wlh tallahi banda masaniya Akan komai,wlh ban..Ban san komai ba don Allah ka tsaya ka bincika don Darajan ma'aiki.."Take fada tana wani Gunjin kuka.
Tsaye yayi yana jin yadda zuciyarsa na Tafasa,Kafa yasa ya shureta tatafi ta bugu da kujera,center table din dake gabansa ya Saka kafa ya buga sai da ya rabe gida biyu,kallonta yayi yana fadin"Saboda haka ki tashi yanzu ki hada duka kayanki,duka nace banison ganin ko Silin gashinki agidan nan,Gobe zan maidake gombe domin Zuciyata bata da karfin gwiwan Sake zama dake.."Daga haka ya shuru kafa yafada daya bedroom din yana huci.
Hannu Azeema ta dora akai tana kuka tana fadin"Innlillahi...Na shiga uku,waye yayimin wannan kazafin,wlh kowaye bazan taba yafemai ba Har Duniya ta nade.."Take Fada tana kuka,kafin tatashi da gudu tashige daki,tafada bisa gado tana ihu tana buga kanta jikin katifa babu mai lallashinta,Shiko Aliyu tunda ya Shiga bedroom din yafada Tiolet ya sakarma kanshi Shower yana sakin ajiyar zuciya.
________________
Dai dai wajen anguwan Rimi bus stop ta saukeshi Ta damkamai wani Abu abakar leda tana Fadin"Mungode,in wani aikin yataso zamu nemeka,and don't forget ka lura Sosai inajin tsoron ganin Fuskarka dayayi.."Mirmishi yayi yana rike ledan dakyau yace"Bafa ki da mtsala Hajiya aikina ne nasaba.."Kada kai kawai tayi kafin taja motarta tayi cikin Anguwan Rimi.
Wani Mamaken gida naga tazuba hon megadi yazo ya budemata get ta Sulala ciki,aparking space ta faka motar kafin ta Fito ta nufi cikin gidan,tana Tafe tana cilla key din motar sama cike da Nishadi,ababban Falom gidan ta cikaro da Kanwar mom din nata ita da yaranta,da gudu suka tashi suna mata oyoyo,itama ta rumgumesu tana dariya,dakyar sula barta ta kariso Falon,tana fadin"Mommy kinga Ya"yana zasu kada ni ko? wacce aka kira da mommy na kallah yar matashiyace,wacce bazata wuce Shekara 40 ba,Kallonta tayi kafin tace"Wai ina kika je ne muneera..? Juya idonta tayi kafin tace"Anguwan Sarki naje,gidan wata Friend dina Seeyama,wacce mukayi Sch tare da ita.."Gyada kai kawai matar tayi kafin ta juya ta Nufi hanyar kichen tana fadin"Allah yasa da gaske ne..."Rantsuwar karya Muneera tafara jeromata da hanzari ta dakatar da ita tana fadin"Nifa ba Rantsuwa na tambayeki ba,kawai cewa nayi Allah sa da gaske ne.."Da kallo muneera ta bita tana Tura baki,kafin taja jakarta ta haura sama,tana kunkuni.
Tana Shiga dakin,wayarta ta dauki kara,sai da tazauna bakin gadon ne,ta cirota cikin jaka ta duba ganin mai kiran ne yasa tayi mirmishi ta daga tana Fadin"Sweetheart komai ya tafi kan Tsari harma na sallame gayen.."Dariyan jin dadi Ni"ima tayi kafin tace"Job weldon Sweetheart..Yanzu yaushe zaki dawo mukoma wajen yarinyar...? ajiyar zuciya Muneera ta sauke tana fadin"Gobe insha Allahu,buh wani hanzari ba gudu ba,ita yarinya bafa musan inda zamu sameta ba,kuma bazamu yi Saurin zuwa mujira ko nan da Sati dayane,muga shin aikinmu yayi duk da ina da tabbacin ko ta kwana Akaduna yau,toh ina tabbatar miki gobe a gidan Ubanta zata kwana..."Dariya Ni"ima tayi kafin tace"Kema mganarki Abar dubawa ce,Shikenan sai kin dawon,mganar yarinyar kuma ai bamu da mtsala tafadamama Sunanta,na tabbata in anan area take zamu sameta.."Muneera tace"Ok sai munyi waya.."Daga haka suka yanke kiran zuciyarsu cike da samun Nasara.
*******************
""Koda garin Allah ya waye yadda Aliyu yaga Rana haka yaga dare,Ballatana Azeema data kwana kuka durkushe bisa sujjadarta tana kaima Allah kukanta,ada bata taba Tsorata da al"amarin Azeeza ba koda Abunda yafaru abaya,bata tsorata da Abun ba,sai da Abunda yafaru jiya ya Faru,nan ta yarda duk wanda yayi mata wannan sharhi ta tabbata baya kaunarta,kuma bazai taba Sonta,ba ta yarda ta amince bata da wata mafita domin Anrigaya da ansha Shiryamata Ta yarda bata da yadda zata Fidda kanta.
Kokafin Gare ya waye Fuskarta ta kumbura saboda kuka,idanuwanta kuwa sunchanza kala saboda kuka da Tashin hankali,Shiko Aliyu Tunda ya Shiga dayan bedroom din nan ko motsinshi bataji ba,ta nan zaune bisa darduma bayan ta idar da sallar Asuba,tana addu"a tana kuka,karfe bakwai na safe taji bude kofar bedroom din da Aliyu ke ciki,bata fargaba taji Shigowarshi dakin bai ko kalli inda take ba,ya Furta cikin kakkausan murya.."Ki Fito mu tafi malama.."Yafada kafin ya juya zai Fita,jin ta Fashe da kuka ne,yasa ya dakata yana jin wani Abu na mai daci aransa,Kallonta yayi ta gefen ido kafin yace"Bake ya kamata kiyi kuka ba,nine yakamata na koka,don ni kika zalunta,ammh wannan kukan dakike sai ki dinga nuna Cewa ke aka zalunta.."Daga Haka yafice daga dakin yana jin kamar ya kwanta akasa yayi ta kuka.
Azeema na kuka,ta mike daga ita sai Rigar barci wata doguwa Fara mai Ratsin pink ajikinta,Wani dogon hijabinta ke jikinta wanda take sallah dashi,Akwatunanta dake kan gado ta Shiga saukewa akasa tana kuka,dama tun jiya tahada komai nata,Daukan akwatunan tayi daya bayan daya tana kaisu Falo,harda da kayan kwalliyanta babu abunda tabari,ta kwashe komai nata kamar yadda yace,Dan kit din dake hannunta Shine na karshe ta juya tana ma dakin kallon karshe kafin ta kada kai Tafito tana zubar kwallah,koda Tafito babu Aliyu afalon,kamar da Farko data ganshi tsaye,sabanin yanzu sai wani Soja tagani yanata jiddan akwatunanta zuwa waje,kasake tayi tana share kwallah kafin tabi bayanshi zuwa waje.
Tana Fitowa ta iske shi Shida Jabir suna Tsaye suna mgana,ammh dukkanasu Fuskokinsu ba Annuri,balle walwala,baya Taja ta Tsaya tana sadda kanta kasa,Jabir yana ganin ta Fito yatako zuwa gabanta yafadin"Azeema ki taimakeni ki Fadamin Abunda ke Faruwa,tunda shi yaki fadamin,Tun jiya na lura wani abu na Faruwa ammh yamin Shuru yanzu kuma gashi kina kwashe kaya don Allah meya Faru..?"Dago idonta tayi dasuka chanza kala tana kallonsa,hawaye suna kwaranyomata,Wani Tsausayin Aliyu ya Tsirgamata,tana kallonsa tana Jin koba komai yayi mata karamci Tunda ya iya boye wannan Sirri,kasa mgana tayi sama jan kafanta datayi da gudu zuwa wajen motar ta bude gidan gaba Tashiga tana kuka mai cin rai,da ido Jabir ke kallonta yana mamakin wannan al"amari,yana kallo Aliyu yazo ya Rufe gidan kafin ya dawo har zai gotashi sai yadawo da baya ya dafa Jabir yana fadin'Am Srry Dude,bafa wani Abu bane wajen goggo zata koma ta Rubuta jarabawarsu ta candy,shine fa kaga munshiga damuwa,ammh babu wani abu ka kwantar da hankalinka yau insha Allahu zan dawo dazarar na kaita bazan tsaya ba.."Juyowa Jabir yayi yana Kallon Aliyu Shiko yaki yarda su hada ido,Girgiza kai kawai Jabir yayi kafin yace"Allah ya kiyaye hanya..." Daga haka kawai yakada kai ya Wuce,don kwata kwata bai yarda da kalaman Aliyu ba,ammh Tunda yana boyemai bazai kara neman yaji ba.
Da Hanzari Aliyu ya isa ga motar ya Shiga bayan Sojan ya gama Dura kayan Azeema abayan motar,ganinta Zaune agidan gaba ta saka kanta tsakanin Cinyoyinta tana kuka yasa yayi gaggawar Fitowa yana fadin"Plz ki koma baya don Allah,i don"t want to see u in my Side again.."Tana jinsa tayi Saurin danne kukanta ta Fito da Sauri ta bude gidan baya tashiga tana boye Fuskarta cikin hijabi,Sai da ya bata lokaci kafin ya Shigo motar tana jnsa yana karanto addu''ar matafiya ya Daura Belt suka Sulala,basu bata lokaci ba Suka Fita daga cikin barikin kafin su dauki hanyar Gombe.
Karfe goma da wasu mintina Motar Aluyu tayi Parking akofar gidan na goggo,dayake lokacin yayi safe dayawa,shiyasa layin babu kowa,tsit kowa yatafi neman Halali,mataye kuma suna cikin gida,suna Dafa Abun sawa abaka,idonta biyu suka iso,don tunda Suka Fito daga kaduna take kuka,har suka iso gombe,da hanzari Ta bude murfin mota dauke da karamin kit dinta ta Fada gidan goggo da gudu tana kuka,shiko dama bai yi niyyar Shiga ba,waige waige yafarayi kafin ya Hango wani almajiri da hannu yayafitoshi yako zo da Sauri,Yana zuwa ya zura hannu a aljihu ya zaro dari biyar ya mikamai kafin yace"Don Allah kaya zaka Shiganmu dashi Cikin gidan nan..!Yafada yana numa mishi gidan,washe baki almajirin yashigayi yana godiya booth din Aliyu ya budemai yana Fito da akwatunan,shikuma ya fara dauka yana Shiga dashi cikin gidan.
Goggo na zaune abakin Fomfo tana dauraye yan kayanta taji Fadowar mutum jikinta Ana kuka,ta tsorata ta Waigo da Hamzari tana fadin"Subhannallah waye haka.."?Tafada Tana Rikota Da Hanzari Azeema ta jaye hijabinta kanta tana kallon goggo,Baya goggo taja tana Fadin"Azeema...Azeema,mezan gani haka? keda waye kuka zo?Azeema na kuka tace"Goggo sunyi Nasaran Rabani da yaya captain,Sun rabamu goggo,sunyi Nasara akaina,wayyo Allah na Shiga uku.."Mikewa da hanzari goggo tayi tana Rawan jiki,bata kai ga yin mgana ba,almajiri yayi sallama yana Shigowa da kayan Azeema,da kallo Goggo ke binshi tana kallon Azeema lokaci daya kafin tace"Kedawa kikazo? Runtse ido Azeema tayi kafin tace"Shi ya kawoni yana waje.."Ai goggo ko mayafi bata sanya ba tayi waje da gudu,sai dai tana zuwa Motar Aliyu na barin wajen da hanzari goggo ta Kwalamai kira Tana fadin"Gadanga.."Kai Gadanga.."Ammh ina har Ya kule daga layin.
Baya goggo taja tana dafe kai,Kafin takoma cikin gida,tana bin akwatun nan da almajirin yagama Shigowa dashi da ido,gefe daya kuma tana bin Azeema da kallo wacce tayi zaune akasa hannunta bisa kai tana kuka,duk kammaninta ya chanza bakin goggo na Nauyi tace"Wai Shin Azeema Abunda bangane ba gadanga ya sakeki ne ko yaya,nifa kunsani a cikin duhu don Allah bar kukan nan yimin bayani,naga gabadaya kayanki gasunan meya faru ne? Majina Azeema taja kafin tace"Bai Furta saki gareni ba goggo,ammh yace bazai iya cigaba da zama dani ba..?"
kusa da ita goggo ta kariso tana fadin"Kam wani dalili..? nace kan wani dalili ko ya dauka aure Shiga jeji ne koko harbin bindigane..?Goggo tafada cikin bacin rai,bakinta Azeema ta dafe tana fadin"Wlh ban aikata ba goggo,Sharri ne,kuma bansan wanda ya aikatamin haka ba,kuma bansan dalilin kowaye ba."Kuri goggo tamata da ido kafin ta sanya hannu ta rikota tana Fadin"Daina kuka Azeema,taso mu shiga daki,ki warwaremin komai,insha Allahu ina tare dake.."Tafada tana rikota suka Shiga daki,Kan kujera goggo ta zaunar da ita,kafin takoma ta rika jido akwatunan Azeema tana Shigowa dashi,gefe daya na zuciyarta tana cike da takaichin wulakancin da gadanga ya yayi mata,ai ko miye Azeema tayimai ya kirata awaya su tattauna ammh dayake wulakanci ya Shirya harda kawota da kanshi,kuma yajuya yayi Tafiyarshi,wlh zai zo ya sameta zai ya gane ita ba"a mata iskanci Ja'irin yaro kawai.
0 comments:
Post a Comment