Haka suka yi ta hira kulum ammar sai yaje dako ganin ba zai fiddasu ba ya nimi gurin mai sai da kayan fruits da kayan miya suka fara sayarwa yazana yaro agun nan ya na dan samu har mutu min ya kaisa gidansa da ke bayan winti market daki biyi ne daya ciki da falo shida matarsa sai daki daya karami ba ko flasta su ammar ke ciki kulum matarsa sai tasa auta aiki gata da kazanta auta bata iya gani sai ta gyara gurin wanki yaranta tace sai tayi tun auta bata iya ba harta saba ko kadan bata fada ma ammar ba don zai iya cewa su bar gidan ita kuma bata so suyita yawo a titi wataran tayi kuka ta share hawayenta haka tayita hakuri gashi abinci dan kadan take bata kamar na dan yaro karami sai dare ammar ya somata na ma da madara haka sukayita rayuwa kwanaki sun wa watanni sun tafi har sun kai shekara a bauchi ba abunda ya canza sai baki da sukayi da ramakam akwaisa duk da ammar na iya kokarinsa akan auta duk abun da yasan zai mata kyau sai ya sai mata har yasata a wata islamiya dake bayan unguwan tana zuwa, shiko riga mai kyau bai damu da kansa ba wataran har mita take masa kayansa kala uku rak itako ya cikata da kayan ado duk iya samu kudi ma ita yake kashewa hakan yasa sa’dat shiga tashin hankali don mijinta baya kashe mata kudi haka gashi yaron hannunsa yana hidima wa kanwarsa nan take lbr wa makwabciyar ta tace ke sa’adat bazaki ganeba ne haka kurum zai na kashe mata kudi batare da yana latsata ba daki daya fa suke kwana in baki shawara yau ki fito ki lekasi kigani nan suka tafa sukayi shewa hakao akayi daddare ta fito cikin rashin sa a taga ammar a waje yake kwana auta tana ciki sai datayi haka har sau uku awajr take ganinsa sai randa akayi ruwa shine taga ya kwana a daki ko da taleka taga shi yana bakin kofa auta na karshen daki ba haka taso ba amma tsabagen makirci irin nata nan tafara habaici ma auta akan ammar na aikata masha’a da ita ranan tayi kuka amma ta danne bata fada ma ammar ba
don tasan yana da zuciya sosai haka sukayita rayiwa abunu tausayi.
Abangaren ammar kuwa kasuna tafiya dai2 har yayi customer a kwai wata hajiya datake yawan sayan kayan salad da fruit agunsa da vegetables har sun saba wataran kam yarta take turowa tasaya agunsa hakan dai yaci gaba da dana’arsa, auta ko sai rama take kulum in yasata a gaba yana tambayanta tace bakomai haka zai gaji ya kyaleta.
* * * * *
Zaune yake a gaban kayan fruits wata bakar HONDA CRV TA cike da nuna isa da gadara take taku tun daga nesa mutane ke kallonta sabida ta tafi dasu ga ta da kyau tafiya take kamar bazata taka kasa ba kai daga ka ganta kasan naira ya zauna ma iyayenta da fatarta sannu a hankali ta tsaya tana kallon yar fruits don ita bataga wanda mum tace tazo gunsa ba har taxo zata juya ta hango wani dogon saurayi fari mai kyau tamkar sharukan kalo daya za kamasa ya tafi da tunanin mace don daga ka gansa kasan baragon namiji bane kuma mijin nuna ma sa’a ne kasa kyafta idonta tayi akansa shiko bai ma san anayi ba wai kunu a wani gida, ko tan tama babu shine Ammar din da mum take sayan kaya a gunsa, woow amma guy din ya hadu matsalar daya ne rashin naira sai da taji wani mai saida fruit na gefen ammar yana cewa hajiya kaya za a baki kafin ta dawo tunaninta a gadaran ce ta isa gun ammar tace aslm ya kk tambaya nake wai wani shi ammar fiska ba yabo ba fallasa yace eh nine ammar din lfy cikin isa tana satan kallonsa tace hajiya Maryam Alkali ne ta aiko ni wacce take sayan kaya a gunka yace ok ina jinki nan tace wai ka hada mata kaya kamar yanda take saya nan Ammar ya hada mata kaya masu kyau ta bude jaka ta dauko kudi ta basa tsabagen kallon da take masa ta yarda posd din ta garin mayar wa jaka bata sani ba sai da ta bar gurin zuciyarta cike da tunani ammar har ta tada motarta ammar yaga poss ya bita amma ina tayi nisa nan ya budr sai yaga ID Card dinta da dunanta Munayshat Alkali nan yaga complement card dinta da address dinta da sauri ya tsari mai mashin ya bi bayanta.
1 To masu karatu danso musan wacece Munayshat? Kuma wacece Hajiya Maryam Alkali?
2 Shin munayshat son Ammar takeyi zai amsa kuwa to ya rayuwan auta zai kasance
Kubiyo Yar gidan JARAWA don jin yanda zata kaya taku a kulum mai kaunarku Yar Mutanen Kardam.
®WISDOM HAUSA WRITERS
Rash Kardam
[7:38PM, 9/20/2016] Rash Kardam: AMANA TA CE
By
©Rasheedah .A. Kardam
®WWA®
Ganin tayi nisa yasa ya bi bayanta da gudu sukeyi da mai mashin amma ta musu nisa sai da sukaje G R A adjacent da government house naga naga sun nufi wani katon kwalta ne a shimfede kafin suka iso kofar wani hadadden gd harda security a kofar ginan tun daga kwanar shiga gidan zaka ga arubuta Hajiya Maryam Alkali house, da manyan zane, nan ya sallami mai mashin ya basa N100 kudin mashi mai gadi suna ganinsa suka tashi nam sukace wajen wa yazo yace gurin wacce tashiga da mota mai gadi yace ka bar gurin nan bazaka shiga ba nan suka fara iskanci ma ammar ransa har ya baci ya juya zai tafi sai daya mai gadin yazo ya tambayesa nan yace wacce ta wuce da mota yanzu baka mai gadi yace ai gidan nan masu tuka mota suna da yawa nan ya sake duba sunan yace Munayshat ok lfy dai ko yace lfy wa za a ce mata nan yace ace Ammar mai kayan fruits nan security ya shiga nan yayi karo da Aunty Mamu a falo ga Kausar a gefenta nan yace Aunty wani ne yazo gun munayshart wai Ammar mai sayarda fruit nan hajiya maryam ta fadada murmushinta ayya ammar lfy daiko yace eh wai abu yakawo ta nan aunty mamu tace kaje ka shigo dashi, kausar mikewa tayi ta nufi kitchen don dauko mult mai sanyi tasha,
Bayan ya koma ya shigo da ammar gasky gdn ya tsaru a kwai naira a gdn sosai don ya hadu iya haduwa da sallama suka shiga cikin falon da yasha blues da yellow da bakin labule ga kujeru luntsuma luntsuma suma colours din blue yasha gyara ga kamshin da yake tashi ya duka ya gaida ta nan yace shaidata mata yarta tazo sayan kaya gashi ta yar da poss dinta nan tayi godiya ta karba hauwa mai aiki ta kira tace ta kawo masa abinci yace ya gode hajiya ta bata rai ammar ae mun zama daya ka dauken tamkar uwa a gunka cikin jin dadi yayi godia hauwa ta kawo masa zobo daman shi ma aboci zobo ne ya sha kayan hadi nan ya dauka ya sha gashi da sanyi nan ya wani lumshe ido alamar jin dadi,
Kausar ta fito rike da malt a hannunta tun da ta nufo falo ta hangi wani hadadden saurayi ajin karshe ga kyau sai da ta furta woow a zuciyarta nan take taji ya tafi da ita amma jin kai ta danne ta shigo da sallamarta dake ita tana da hankali sosai ta gado halin Aunty Mamu ne gefen mum dinta ta zauna cikin isa tace masa sannu da zuwa yauwa yace a takaice dai2 nan munayshart ta shigo cikin wasu matsatsun kaya riga da wando na English wears tayi kyau sosai don suna da kyau ba laifi sai dai matsalar rashin gashi don sai da ta hada dana doki tun da taga ammar tashiga wani yauki tana karairaya wanda shi bai san tanayi ba ma nan Mamu ta bata poss dinta nan tace la ban lura ba ko da ta bude taga kudinta ba a tabasu ba 80k ne a ciki don harda zonen gwal dinta da yakai 60k aciki kirar dubai sai daukar ido ya keyi nan tace lah mum gsky na da AMANA kiga ga kudi kusan 80k ga zobe na nagode duk da nasan koda bata sukayi banda wasu matsala amma gsky da kanuna naji dadi nan ya mike da nufin tafiya cikin sanyin murya yace hajiya zan tafi tace angode kausar kam kasa motsi tayi sabida zakin muryansa amma dake ita tana da kamun kai ga jan aji shiyasa take buyewa har ya kai kofa Aunty Mamu tace Ammar in bazaka damu ba ina son zan tambayeka cikin ladabi yasoma takowa ya dawo in da ya zauna ya sake zama kansa a kasa ammar dan Allah ina son kafadan gsky waye kai daga ina kake don daga alamar baka dade da fara sayar da fruit ba don na dade ina zuwa gun bana ganinka san nan yanayinka baiyi kama da wahala ba a kwai wani boyayen sirri atare da kai cikin nutsuwa ya daga fuskansa nan suka hada ido da munaysharr da ke wurga masa shu’umin kallo Kausat ma kallonsa ta keyi ajiyar zuciya yayi kafin ya sake sukiyar da kansa cikin nutsuwa ya fara magana.
Happy Jumma’at Mubarak2 All My Muslim Sisters n Brothers
®WISDOM HAUSA WRITERS
Rash Kardam
[7:39PM, 9/20/2016] Rash Kardam: AMANA TA CE
By
©Rasheedah .A. Kardam
®WWA®
Cikin nutsuwa ya fara magana ni Sunana Ammar Sa’ad Saraki iyayena asalin yan mai duguri ne nan ya basu lbr shi dana Auta ko da ya gama yana dago kai yaga Hajiya Mamu harda hawayenta Kausar ko kuka take mara sauti don tana da tausayi lokaci daya taji tana son auta ta tausaya mu bare Ammar da shi ya ke mai rike AMANA munayshart kam ko a jikinta ita dai Ammar take so nan taji wani kishi auta ma takeji sabida kulawar da yake nuna mata, hajiya mamu ne ta katse musu tunaninsu ta hanyan cewa Ammar lalle kun ga jarabawar rayuwa Allah ya jikan iyayenku san nan ina son in bazaka damu ba zaka dawo gdn nan kana mana aiki sai ina baka ko da 20k nasan a wata sallaman da mai kaya yake maka bazai wuce haka ba san nan zan rikeku tamkar yayan dana haifa a cikina haka kanwarka zamu bata kulawa godia yayi sosai kafin tace yanzu ya tashi yaje ya sallami mai kaya daga nan su hado kayan su taho dashi ammar tsaban murna kasa magana yayi sai hawayen farin cikin gdy yayi sosai kafin ya mike ya fita yana yam sharan kwalla Kausar duk ya cikata da tausayi munayshart kuma murna takeyi zata samu damar wayar dashi daga nan sufara soyayya haka ta mike ta nufi dakinta kausar ko kitchen tanufa don taya hauwa mai aiki girki don ita duk mulkin ta da jinkanta bai hanata aikin gd sai dai bata son raini gsky wan nan kena.
* * * * * * *
Ammar da murna sa ya koma cikin kasuwa nan yayi bayani wa mai fruit ta wani waje yana murna ta wani waje yana bakin ciki don zuwan Ammar bakara min alkairi ya samu ba ga customers da ya samu ga kasuwa ta bun kasa sai da ya dauki 5k ya basa kafin ya hada masa kayan fruit nan sukayi sallama ya nufi gd da farin cikinsa nan ya shigo da sallama, auta na daki ta fito ta amsa da murna ta amshi kayan da ke hannu sa suka shiga daki kai in ka gansu sai sun burge ka ka dauka Mata da miji ne nan matar mai fruit ne ta fito da yar kujeranta don taji mai yake wakana tayi gulma nan taji shewar auta da sauri tafara dogon wuya don taji meye amma hakan bai yuwaba sai ta mike taje ta tagar dakin tasa kunnen ta dai2 lokacin tace barin hada kaya sai mu tafi ko mai ta tuna sai tace tsaya nan tafito da sauri abun da ta gani ne yasa ta turus don matar mai fruit ta gani ta window ita ala dole sai taji mai suke cewa sa’dat na ganin auta ta ganta jikinta ya dau rawa ta fara in ina dam….. Kwaro….na…ga… Auta tayi murmushi tace dama sallama zan miki don mun samu wani gun nan zamu koma da zama cikin zare ido da dafe kirji sa adat tace kenan kina nufin gdn nan zaku bari kafin tabada amsa sukaji sallama mai gdn ne da wata matashiyar yarin ya wacce bazata wuce 21 yrs ba bakace kyakyawa ba laifi daga ka ganta tasamu karatun boko da gogewa kalon sama da kasa ta somayi ma auta ko ba a fada mata ba tasan wannane auta doguwar rigane ajikinta baya da kauri sosai tayi rolling sai key din motarta dake hannunta nan take gaban auta ya buga,
Cikin isa take magana ina Ammar din kice munayshart ne tazo tafiya dashi in ji mum auta jiki ba kwari ta juya zuwa dakin ta kira ammar da ke nike kaya duk sunyi cirko2 a waje ya fito yana ganin ta ya dan sake fuska bayabo ba fallasa cikin in ina tace mum ne tace inzo in taho daku murmushi yayi wanda ya bayyana kyansa yace ba matsala mun shirya nan auta da hijab dinta ki rataye a kofa ta tsaya kamar gunki tana kallon ikon Allah ammar hanin tayi kasake yasa ya ajiye jakarsu yaje kofa ya dauko hijab dinta ya sanya mata nan take fiskan munayshat yaso ma canzawa don tasan sai tayi da gsky akan auta nan tukun yana samata ya riko hannuta daya hannu ya dau jakarsu duka fito nan ya ga motarta ta dazu ne nan ya bude baya zasu shiga tace no ammar ka dawo gaba ganin irin wan nan abunda munayshat keyi yasa auta azuciyarta magana wannan ko wacece haka tasan auta da ammar ba mai rabasu sai Allah ko ina tare muke ayya tasan ni YAR AMANA SA CE kuwa amma barin fara gwada mata nawa salon cikin shagwaba da bubbuga kafa na zo gun ammar na riko hannun ammar wanda har jikinsu yana gogan juna nan ta kwantar da kai tasoma masa magana cikin shagwaba Yaya na ni ni ni ni ni ni.
®WISDOM HAUSA WRITERS
Rash Kardam
[7:39PM, 9/20/2016] Rash Kardam: AMANA TA CE
By
©Rasheedah .A. Kardam
®WWA®
Ya ni ni ni mu zauna a baya kar ka barni ni daya wani gululun bakin ciki ne ya tokari munay badan taso ba ta hada fusaka tashi mazauni driver ta daura belt ta fisgi motar da karfi sunyi tafiya mai nisa kafin suka iso kofar wani katun katafaren gd dake auta tasaba da naira bata wani razana ba hakan suka kutsa kai gd sai da sukayi packing sannan suka fito munay a gaba tana wani karai raya har suka shiga falo nan ba kowa karararwa ta danna sai ga hajiya mamu na saukowa daga matakalar benin gdn cikin shiga ta alfarma fuskarta dauke da fara’a tana ganin su tayi gun gun auta tana fadin Zainab sannu da suwa hannu ta tariko ta zaunar da ita kusa da ita nan ta kira hauwa tazo ta kai auta dakin da ke kusa da na munay bayan tayi wanka kinzo kici abinci haka akayi hauwa ta kaita daki ammar kuwa a dakin dake wajen amma kofa biyu ne daya zaja shiga ta falon gd san nan akwai kofar da ke kallon harabar gd nan aka masa masauki,
auta wanka tayi sosai ta wanke ko ina na jikinta ga sabulu mai kamshi bayan ta gama tazo ta shafa mai san nan tasa dogon riganta da dan kara min hijab tagama kenan hauwa tazo tace suje dining taci abinci nan suka fita hajiya mamu ne kadai a falon duk dari2 takeyi don bata saba da suba amma haka kurum take jin hajiya mamu a jikinta don ta mata tarban mutunci wacce ta dauko su ne kwai ke mata kalon wulakanci kuma taga alaman zasu shafa da ita sai dai auta ita sam bata iya hayaniya ba haka ta rinka cin abinci dari2 ana haka sai ga kausar tashigo da sallamarta da alaman daga wani gu take washh tace sannu mum na dawo hajiya mami tace sannu da dawuwa mikewa tayi ta haura sama sam bata lura da auta tazo ba dakin mum dinsu ta nufa ta ajiye mata aika kafin ta nufi dakinta wanka tayi ta hau online tana duba sakon da ka turo mata a whatsapp da viber da fb nan ta yi ta reply.
auta bayan ta gama hauwa tazo ta tattara kwananukan auta binta kitchen tayi tare sukayi wanke2 bayan sun gama ne suka dawo falo lokacin munay ta fito cikin wash matsatsun kaya sai wani kwarkwasa takeyi suna hada ido da auta ta sakar mata harraa wanda saida auta jikinta yayi sanyi nan ta sun kuyar da kanta daki ta koma,
Munay tace hahaha yariya zaki gane kurenki don sai kin gwammace kida da karatu ammar ma yaci sa an ya min shiyasa zan ragar nasa anma yanda yake sonki ba zan lamunci ganin yana nuna kulawa ga wata ba azuciyarta take magana.
Ammar ko dakin da aka basa ba laifi ya hadu sosai nan yasa tan kayansa wanka tayi da man akoshe yake kwanciya yayi yana tuna rayuwansa na baya ga wani irin son auta da yake ji ama yana tunanin hanyan da zai fada mata in ya tuna yanda komai nata yake sai yayi hamdala don tabbas yasan ba zai iya bada auren auta ma wani ba har sai in yaga yashi sonta da kaunart zai iya hakura san nan kuma wanda zai taya shi rikon AMANA TA haka yayi ta tunani kala2 sai da aka kira magriba ya mike ya nufi masallaci don gabatar da sallah bai dawo ba sai da yayi isha’i nan yasamu an kawo masa abinci zama yayi yaci kafin yayi godiya ga Allah da ya kawo musu sauyi a rayuwansu.
Hajiya mamu ne ta fito falon nan ta tarar da kusar tana jiran su fito sai da tasa hauwa ta kira wanda yanzu ake kira da Zee nan ta fito kenan sai ga munayshart sai wani cika takeyi tana batsewa ita a dole yar gidan ganin auta ta fito yasa tazo da sauri ta mangajeta nan ta tafi luuuu…
®WISDOM HAUSA WRITER
Rash Kardam
[7:39PM, 9/20/2016] Rash Kardam: AMANA TA CE
By
©Rasheedah .A. Kardam
®WWA®
Luuu ta tafi zata fadi cikin ikon Allah ta rike karfe matakalan benin bata kai kasa ba duk jikinta sai bari yakeyi amma ta gode ma Allah da ya kareta yasa bata fadi ba kasancewan ba wanda ya gansu wani kalon warning munayshat ta mata kafin ta wuce ta sauka ta karasa table auta jikinta yayi sanyi sosai nan taji wani sabon hawaye yana shirin zubo mata kamar zata fasa sauka sai ta tuna hajiya ce ta kirata in bataje ba ta kyauta ba a hankali ta sauka ta hango su a dinin cikin nutsuwa ta karasa sai da ta gaida hajiya mamu sannan kausar da fara a ta amsa munayshat kam wani sako ta amsa mata ta gefen ido nan ta sunkuyar da kai hajiya mamu tace yata kisaki jikinki ki dauka kina gd ne ki daukeni tamkar mum dinki ga aunty ku kausar nan sai wan nan sis dinki Munayashat muna hada ido ta sakar min harara to na amsa ma hajiya na mata godiya nan mukaci abinci bayan mun gama munay ne tafara tashi ta nufi dakinta kafin hajiya nan kausar tace ya karin hakuri nace Alhamdulilah tace bakomai mun zama daya ki dauke sis dinki kai na daga mata nan tace da safe zamu fita sai ki sai abun da baki dashi to na amsa nace Aunty Kausar sai da safe tace Allah ya kaimu a hankali na haura sama gun dakina kamar munafuka ina shiga na kwanta ina tuna irin tsanana danake hango irin tsanar da munay take min a idonta nan naji wasu sabin hawaye suna zubo min kofar naji an turo da sauri na daga kaina munay na gani fuskanta ba ko alamar anuri nan gabana ya fadi, kafarta daya ta daura akan gadon daya kuma na kasa ya tsanta ta nunani da shi kee duk randa naga kin nuna shigewarki a cikin gd nan sai kin raina kanki san nan ke zakina gyara min dakina da wanki under wears dina da nawa san nan kika kuskura kika fada ma mum nasaki wayan nan aiki ko Aunty Kausar sai kin raina kanki san nan bana son kina shige ma Ammar don ba tsaranki ba( jama’a kutayani jin karfin hali anan harda kashe kamar ba tare ta gansu da Ammar ba)
Kuma bana son in ina falo kina yawan zuwa kinji ko idan kika kuskura kika tsallake doka daya to zaki gamu dani sannan kika fada ma Ammar wlh wlh wlh kinji sau uku na rantse sai na kulla miki sharrin da bazaki iya warware ba sai kowa ya tsane ki kuna jina ko cikin rawar murya mai shirin kuka na daga kai wani harara ta sake min da baki na miki magana ko da kai nan nace da baki tace to da baki zaki amsa min nan nace mata to ta rike kunne na in kunne yaji jiki ya tsira kai na girgiza mata kafin ta sakar min wani rankwashi wanda har kwakwalwan kaina sai da naji shi.
Ammar ko ya na kwance sai juyi yakeyi duk ya damu da kewar auta wanda in da sabo to ya kamata ace ya saba don baya ganin wata mace sai ita hakan yayita sakawa da kwancewa ganin ba zai fiddashi ba yasa ya dauro alwala ya soma nafila daga nan yasoma rairo karatun al-qur’ani mai girma da muryansa mai dadin sauraro dake yana da hadda akansa abun sai wanda yaji(ya Allah ka azurta mu da ilimi mai albarka da amfani amin) sai da yayi adu’o’i mai yawa kafin ya shafa sannan ya kwanta yana mai tunanin abunda ya aikata a ranan na alkairi da istigifari har bacci ya daukesa
Zee auta ko duk da AC dake dakin bai hanata zufa ba sai gumi ke keto mata tana kuka marar sauti wayyo Allah na yau nayi rashin iyayena yau gani cikin kunci kun tafi kun barni ina ma da zanbiki yau na fada rayuwan da bansan wata irin kunci zanulyi ba dad dina ka tafi kabarni wayyo Allah na ka kawo min agaji.
®WISDOM HAUSA WRITERS
Rash Kardam
[7:44PM, 9/20/2016] Rash Kardam: AMANA TA CE
By
©Rasheedah .A. Kardam
®WWA®
Washe gari Kausar ta dauko wasu katanta masu kyau ta ba ma auta san nan tace tayi wanka zasu shiga kasuwa hajiya ta bada kudi ayi mata sayya godiya tayi sosai daki tashiga tayi wanka wani dogon riga tasaka dark blue da gyalansa tayi rolling bakaramin kyau tayi ba nan ta fito dai2 lokacin munay tashigo hajiya da kausar suna ganinta suka fara tafawa kausar tace Zee kinyi kyau baka danba hajiya mamu tace Masha’allah gsky kinyi kyau yata wani bakin ciki ne ya daki zuciyar munay don ta tsani ace ga wanda ya fita kyau ita gani take tafi kowa kyau nan ta gode musu ta karaso suka shiga motar kausar suka nufi kasuwa sunyi sayya sosai kafin suka dawo gd suna shi gowa ta hango ammar a gate suna zaune da mai gadi nan tayi gunsa da fara a suka gaisa kausar ta karaso suka gaisa, ammar yaji dadi ganin auta cikin farin ciki sosai nan yayi godia ma kausar sosai don yaga tana da nutsuwa ba kamar Munay da rawan kai ya mata yawa ba nuna isa haka suka nufi gd bayan sun huta auta ta nufi kitchen ta taya hauwa aiki bayan sun gama ta je dakin Munay ta gyara san nan suka ci abinci rana.
* * * * * *
Hajiya Mamu ta bama ammar driver gd tana so sai taga yanayisa kafin ta daura sa akan dukiyarsa kafin Ahyan ya dawo daga turai tun da yakusa zuwa ganin gd kafin ya koma duk yanda sukayi to.
Haka rayuwa tayi ta tafiya auta na cikin kunci amma ta boye sai dai tayi fari sosai ga hutu amma fa ta rame sabida damuwa haka take bautawa munay ko tausayinta bata ji baran itaga ba mum da kausar a gd tana mata ba dadi kam.
Haka rayuwa yayita tafiya yau sun dauki shekara 2 a gidan yanzu hajiya tasa ammar akan karamin shagon kayan ta wanda yake cikin garin bauchi mall ne babba duk abun da mutum kenema zai samu hakan yasa ammar baya zaman gd sai shago yanzu hajiya tana jiran Ahyan in yazo zasu yi magan daga na Ammar sai ya fara harkokin kasar wajen kawai tunda taga yana da AMANA.
* * * * *
Yau gd an tashi da shiri don gobe bros dinsu Ahyan zai dawo daga turai kausar ne taja auta sukaje kasu nan suka suyo kayan vegetables nan kausar ta umurci auta da gobe zasu shiga kitchen tunda taga auta gwanar girki ce kuma ta iya sosai Munay wani haushin auta take ji don bataso ta kusanci Ahyan don tasan zai yi wuya yaga auta bai kyasa ba tunda tana da kyau dai2 gwargwado.
Washe gari duk inda kaleka agidan kamshi yakeyi Kausar da auta ne a kitchen sai sarrafa girki sukeyi abun sai wanda ya jiyo don ina daga nan yawuna har ya tsinke bayan sun gama suka jera komai a inda ya dace nan kausar tace auta ta shirya da ita za aje dauko Ahyan wanka tayi sosai kafi tayi kwalliya Munay ko tace duk yanda zatayi sai ta hanata zuwa don bazasu tafi da wan nan mai kodaden fuskan ba, sai da munay ta shirya kafin tazo dakinta ta shigo ko sallma babu ta kali Zee Auta tabbas kam tayi kyau amma sai tace ko tsari bakiyi ba ina zakije da kodaden fuskan ta ki mai kama da na biri wlh na kuskura na ga kin saka kafa kin bimu sai
Kinyi na dama da mata harara sama da kasa tace sannan kuma kisani daga yau bake ba kwaliya bake ba zaman falo kinji ko auta da idonta ya kawo hawaye ta daga kai da alamar eh kafin munay ta gita a dakin falo ta fito tasamu kausar ta fito nan tace ina Zee take Munay tace ai bazata ba ko mai yasa oho kema kya gayyaci wannan kofadiyar kausar kalon tambaya ta mata duk da haka bata daddara ta haura sama tasamu auta ta kifa kanta tana kuka kausar da sauri ta hau kan gado lfy zee auta tace kaina ke ciwo bazan samu zuwa ba ba yanda kausar ta iya dole ta hakura ta sauko ta ja mata kofar suka nufi AVUBAKAR TAFAWA/BALEWA AIRPORT BAUCHI, kausar ke jan motar suka nufi airport suna isa suka samu jirgin tasauka har fasinja sun soma saukowa tun da suka iso na zuba ma kofar sauka inga masu fita tun daga nesa na hango wani guy shidai ba fari bane amma ba laifi ya hadu sosai yana da tsayi da fadin kirji fuskansa dauke da murmushi hannu sa rike da wata jaka yana sanye da jar riga da yar bakar falmara yana sanye da bakar wando jeans da takalminsa baka da ratsin ja abun sai wanda ya ganin tun daga nesa na hango kausar fara ary ya karu da sauri ta mike tanufi wan nan guy din mai kice da kyau don kalo daya zaka masa kaga hutu da wayewa sun masa yawa ga boko kunnesa makale da yar manne kana gani kasan yana taba rayuwa sosai amma fa ya hadu ba laifi.
®WISDOM HAUSA WRITERS
Rash Kardam
[7:49PM, 9/20/2016] Rash Kardam: AMANA TA CE
By
©Rasheedah .A. Kardam
®WWA®
Kunnensa makale da dan kunne manne kana ganinsa kasan yana taba rayuwa yahadu ba laifi sai dai bai kama kafar Ammar ba don ammar na daban ne shi, kausar na hango ta nufi guy din nan tana fara’a tana isa kusa dashi dukayi shaking din hannu tace ur wlc bros fuskansa dau ke da murmushi yace tanks my lovely sis munay ce ta iso da mirmushinta amma sai wani kwar kwasa take kai ka dauka gun sau rayinta zata tana ziwa tace ur wlc tanks yace mata Kausar ta karbi yar jakar hannunsa kafin suka rankafa zuwa inda motarsu take suka nufo gida cike da murna.
Zee auta tun bayan fitarsu ta ci kuka har tagode ma Allah ita yanda rayuwa ke zuwa mata kenan tana fita a wannan zata shiga wancan amma zata daure ko kadan barata bari ammar ya sani ba don ta ga yana cikin kwanciyan hankali.
Matsawan ya sani dole ne subar gidan ko ya dau mata ki ni kuma bazan zamo silan rugujewan farin cikinsa ba tunda baya son ganina cikin damuwa hmmm a hankali na sau ke wani ajiyar zuciya tare da cewa ya Allah gani gareka ka fiddani a cikin wan nan hali,
Alhamdulilah ala kuli hallin.
Saukowa nayi daga kan gado na nufi dakin munay duk ta birkita kaya haka na tattara na shiha toilet shima duk ta bata sai da na gyara mata kafin na tafi na Aunty kausar na ita ma na gyara mata duk da yana gyare bayan na gama ne na fito na nufi cikin na debi abinci na ci na yi wanka na kwanta don banson in ketare dokar Munay banson abunda zaisa ta wula kanta ni bayan nayi wanka Al-qur’ani na dauka nasoma karatu
har zuciyata, tayi min sanyi nan na kwanta kan sallaya bacci ya dauke ni ban farka ba sai karfe 2:30pm wanka nayi ina son in fito falo ina tsoron karo da su manay ga warning din da tamin kar in sake inyi make up kuma kar na hadu da Yayan su Ahyan ko mai yasa oho ni ina ruwa na ma da shi gashi tasa nayi nisa da Ammar dina dole wanda kullum muna tare da shi ga kulawar da yake b an na musamman nan take naji wasu kwallan ta kaici yana zubo min na goge hawayena na jingina da gado na fara yan adu’ah dana saba ina mai adu’ah ma iyayena da sauran musulmai.
Sannu a hankali suke tafiya yana kallon yanayin garin kunnensa dauke da ear peace yana bin wakokin Arjuli siyn shararen mawakin da ke raira wakokin India Ahyan yana son wakan sa sosai don shi ya raira wakar Ashque ma, a haka har suka iso G R A, a hankali Kausar ke tukin har suka zo kofar gate din su horn tayi cikin nutsuwa kafin mai gadi ya bude musu kofar gate din taje tasamu parking tayi parking da murna ya fito yana kiran Mum yayi cikin gd hajiya mamu ta fito da murnanta ta tari danta nan ta kawo masa ruwa mai sanyi sai kaga bakin hajiya mamu har kuni danta namiji tilo ya dawo yau kam murna ba a magana sai da ya huta kafin suka nuna masa dining kausar da munay suna gefensa Mum dinsu da kanta tayi serving dina sosai ya ke cin abincin yana santi bayan ya gama ya nufi dakinsa ko ina a gyare sai kamshi ya keyi wanka ya shiga bayan ya fito ya yi sallah sannan ya sake fitowa falo hira suka dan taba kafin H Mamu tace yaje ya huta nan ya tafi dakinsa kausar itama dakinta ta nufa.
Rash Kardam
AMANA TA CE
By
©Rasheedah .A. Kardam
®WWA®
Kausar tana shiga dakinta ta ganshi a gyare ko ina murmushi tayi Allah sarki baiwar Allah gsky auta tana da halin kwarai ko jikinta barin dubota yanzu haka halan ko abinci bata ciba dakin auta ta leka ta ganta jingine da gado ta lumshe idonta da alamar kamar bacci take amma ba baccin take ba fridge taje ta dauko mata kunun aya ta nufi kitchen ta dauko mata abinci da plate ta dawo dakin a hankali ta ke tada ta Zee ta bude idonta taga Kausar ce murmushi tayi tace Aunty Kausar kun dawo lfy ya hanya kausar tace wato ko ki fito ku gaisa da bros ko auta tace zanje in gaida shi
Kausar tace to tashi kici abinci na san yanzu haka ba abinda kika ci ba musu auta ta mike taci abinci sukayita hira harsai la’asar kausar ta nufi dakinta don ganatar da sallah la’asar auta ma sallah tayi bayan sun idar ne suka shiga kitchen sukayi abincin dare bayan sun fito ne auta ta koma daki don yanzu ta hana kanta zaman falo bata son hayaniya sam.
Ammar business ya zauna ga shago sai kara habaka yakeyi abun sai son barka burinshi kulum autarsa ya ganta cikin farin ciki san nan komai ya samu ita yake sayama wa haka account dinsa ma da sunanta ya bude duk kudin da ake basa nasa yana sawa a gun kamar kulum da ya saba zuwa sari kano yaje yayi sari nan ya ga wasu dogayen riguna masu kyau haka ya saya musu su uku Zee Auta maroon da ratsin golden colour na kausar baki na munay ash da ratsin baki sosai yayi sayya yana ta sauri ya dawo don ya gana da dan hajiya mamu wato Ahyan don shima ya nuna nasa farin cikin dawowarsa.
* * * * *
Kaduna kuwa haka rayuwan futha da sadiya ya kasance yanzu futha ta gama diploma har tasamu Admission a degree tana gamawa zata tafi school of law haka tacigaba da gu danar da yan bincikenta don ta dau ma kanta alkawari sai ta gano wanda ya kashe ma auta iyayenta.
Sadiya ma haka abun yake karatunta take cikin kwanciyan hankali amma sai dai kulum tunaninta autar ta awani haki take ga iyayenta ku su nuna damuwarsu a kan magana gashi dukiyar sai habaka take abinda ya daure mata kai yanda taga wasu mutane tu da alamar ko bacun ransu baba isiya da Abbanta basa son gani gashi kuma mai gadin gidansu Auta da sun dawo sun dinke da iyayenta kuma wani abun daure kai yanda pinky kewasa da naira ba mai kulata sai kara daure mata gindi akeyi in yau ka ganta awan nan motar gobe da wancan kawaye kuwa sai yayan manya take harka da su abun sai hmmm don yanzu ji take da kanta tana kallon Big Girl ce ita ga naira ga hutu.
Ammar ya dawo yayi murna da ganin Ahyan sosai ya kawo tsara ba masu auta da kausar san nan yanzu an yanke shawarar zai fara fita waje nan yayi murna da godia san nan ya ce ma auta ya kamata suje kauye su gaida su Inna larai da Malam don su musu karamci da bazasu taba mantawa ba, hajiya mamu ya samu ya mata bayani tayi murna san nan ta basu goma na arziki sukai musu nan kausar tace zata bisu tunda gobe zasu dawo munay sai wani yatsina take ita ala dole tana kyamar yan kauye,
Tunda Ahyan ya dawi ko da wasa basu taba haduwa da auta ba yau kwanansa 4 ya ba masu kausar hakuri akan kayansa ran Thursday sai iso sukace ba matsala,
Ammar wanka yayi sosai haka ma auta sunyi kyau kausar ta dau Camera don tana son zuwa kauye ran asabar da safe suka dauko hanyan suwa kauyensu Malam suna masu farin ciki.
®WISDOM HAUSA WRITERS
Rash Kardam
[7:49PM, 9/20/2016] Rash Kardam: [10:47AM, 4/5/2016] Rash Kardam: AMANA TA CE
By
©Rasheedah .A. Kardam
®WWA®
Sai karfe 12:00 suka isa garin sun samu su inna cikin lfy bakaramin murna sukayi da ganinsu ba nan ina ta musu tuwon geronta mai kaushi miyar danyen kubiya ga man shanu sosai su kaci suna zuba santi baran Kausar ma tafi kowa santi don ta dade bata ci irin wan nan abicinba ga surki yaji suga sosai koni rash sai da na lashe baki don yawuna yana tsilo tsabar kamshi ya ishen.
Sai da suka huta bayan sunyi sallah asazahar tukun ammar ya basu tsarabansu nan sukayita murna kafin suka fara hiran yaushe gamo nan ammar ke bama su inna lbr bayan barin su garin sun tausaya musu sosai sai yamma sukayi wanka suka fita zaga gari dandali suka nufa tun daga nesa suka hango yam matan garin sunyi wanka masu sayar da abinci na sayarwa abun dai sai kun gani.
Najaat ce da tawagar kawayenta tunda ga nesa ta hango ammar da su auta zunguro ummen da zulai kaii kalli wancan kamar wanda suka taba zuwa maciya da malam la shine dan birni kai kali wancan auta ta nuna sina kama da wan nan yar India mai gashinan ga kawarta ma kamar yar india nan suka saki baki sai kallinsu suleyi haka su auta da kausar da ammar sukayita hotuna sai magriba sukamar dandali suka dawo gd bayan sunyi sallah ne suna zaune suna hira sukaji surutun mutane da yawa kuma mata sai azo a dan lekasu a koma
can dai abun yayi yawa sai malam ya mike ya a hankali ya fake aiko lokacun su najaat suka leko karaf malam ya rike ta waye nan tafara inda2 daman tazo gaida ina ne sai taga yan birni malam da ya gane waye sai ya kyaleta yace su bar labe ba kyau nan suka shiga cike da murna suka gaida su inna sai satan kallon ammar sai da suka dade sosai kafin suka musu sallama suka nufi gd su malam ma sukayi sallama wa su auta suka shiga dayan dakin inna da kausar da Zee suka kwana daki daya da safe inna ta soya musu kosai da yar tsame ta musu kunun tsamiya haka suka karya cikin farin ciki daga nan suka fara shirin dawuwa bauchi,
Su inna sun cika mu da tsaraban kauye su daddawa ne wake gyada kuka harda zuma,
Wanka sukayi sannan ammar ya ciri 10k ya bama malam inna ko 5k godia sukayi sosai kafin suka rakosu gun motarsu suka dau hanyan bauchi.
Tun bayan da su kausar suka tafi kauye da yamma ahyan tazo cin abinci ya ga ga abinci har abinci a ido yana sawa a baki yaji ba test karshe haka ya hakura tea ya hada ya sha mum ma da tana sawa a baki ta ajiye gashi hauwa bata nan ta shiga cikin gari yau munay ce tayi abinci sai da ta sha tea kafin ta kira munay tayi mata fada akan ta dage ta koyi girki din girki shine mace kiga kausar da Zee mana yanzu ina ne zasuje baza suyi abinci wa mitum yaci har yana santi Munay sai zun bura baki takeyi ita a dole an mata fada ta tashi ta nufi daki sai kunkuni takeyi haka dai a daddafe suka kai washe gari Mum ke musu abunci ahyan ma ya masu kausar ta dawo don yafi gane cin abincinta sai ko in mum ce ta musu yana ci sosai.
Ba mu iso cikin gari ba sai kusan 1:40 dake ba mu fito da wuri ba ko da muka dawo wanka mukayi muka ci abinci kafin mukasa aka shigo da tsaraba muka nuna wa mum yau hauwa’u mai girki ta dawo dan haka daki na nufa na fara baccin gajiya.
Yau kwanan mu 3 da dawuwa daga kauye kulum gidan mu cike yake da wakar india daga gani nansan yayan su kausar ke sawa kuma shima da alama masoyin wakokin india ne kulum in ina daki yasa wataran nayi rawa wataran in zauna ina bin wakar baran wakikin Arjuly Siyn ina son wakarsa yau tun da safe munay tazo ta min warning in gyara mata daki san nan in kade mata cikin Waldrop dinta zata fita sai yamma zata dawo tun da ta fita nasa ka wando wizy da yar rigata mai dan tsayi ya kama jikina nan nashiga na gyara ma munay daki na fito zan sauka kasa dauko dauko fresh milk insha don nayi aiki sosai ina fitowa naji daga wani dakin da ke kusa da down stairs naji ansaka wakar Vear wai take Surili akhiyon wale, daman mayar wakan ce ko ada nan na fara tika rawa irin na wakar don mutum2 ake wakar amma ni daya nakeyi sai nan take na tsinci kaina cikin ni shadi ina bin wakar ina rausayawa.
®WISDOM HAUSA WRITERS
Rash Kardam
AMANA TA CE
By
©Rasheedah .A. Kardam
®WWA®
A hankali ya ke saukowa sanye da 3quater da yar riga mai gajeren hannu, ya jimma a tsaye yana kallonta wannan wacece da bai taba ganinta ba ko ita ce Zee din da mum ke fada gsky yarinyan ta hadu ba laifi wani juyinda tayi a rawan sai da yasa Ahyan hadiye yawu don wannan tana daya daga cikin irun matan da ya ke so ta hada koma2 gyara tsayuwa yayi yana kallinta don baison ta bar rawan,
Sam ita bata san da mutum ba tsakaninta da Allah take tika rawa,
Dai2 nan Ammar ya shiga kallon ta yakeyi cike da so da kauna dake yasan ita mayyar wakokin india ne ganin auta cikin farin ciki yasa shima ya tsinci kansa cikin farin ciki sai a lokacin ya lura da ahyan da yayi tsaye yana kallonta nan take ransa ya baci kishin sa ya motsa bai san lokacin da yaje ya mata wata damka ba kee baki da han kaline bakisan akwai wanda bai kamata su kalleki haka ba tsaya wa nayi ina masa kallon tuhuma sai a lokacin naga ahyan ya karasa saukowa sai min wani kalo yake wanda ni kaina sai da na tsargu,
Munay ce ta shigo ko sallama babu ganin irin hallin da muke ciki yasa ta nufo ni da sauri kee baki da han kali ne zaki fito cikin irin wan nan shigan duk ta rude kai ka rantse a kwai mijinta a ciki na fito da wan nan shigan nan take jikina ya hau rawa da gudu na haura sama ammar kam dakinsa ya koma ransa duk a jagule ahyan kuma bayana yabi da kallo yaga duk yanda illahirin jikina yake motsawa tabbas dole yasan abinyi akan wan nan yarinyan.
Wacece Hajiya Mamu?,..
Asalin sunanta Maryam Alkali haifafiyar garin katsina ce aure ne ya kawota bauchi,
Hajiya mamu ta taso cikin kulawa da tattalin iyayenta Alhaji Alkali mutum ne mai karamci da sanin ya kamata yana da mata daya mai sunan Xahra mace ne mai mutumci da kamala shekaransu 2 da aure basu sami haihuwa ba sai da suka shiga shekara na 3 Allah ya basu haihuwar diyarsu ta farko maryam inda suke kiranta da Mamu sai bayanda suka sanu shekara 4 Allah ya sake basu haihuwar fatima haka suka taso cikin kulawa da kaunar juna inda mamu tayi aure ta auri wani shararen dan kasuwa bayan tayi aure da wata 3 Allah ya bata cikin ahyan haka sukayita tattalin cikin har tazo ta haifeshi yaci sunan Ahyan ma’ana Gift of Allah
Bayan shekara 2 akayi bikin fatima itama bayan aurenta da sheka 4 ne ta haifi Kausar kenan kausar yar kanwan hajiya mamu ne tunda fatima ta haifi kausar ta kamu da lalurin rashin lfy bata dade tana jinya ba Allah ya karbi abunsa nan H Mamu ta karbi kausar ta dawi hannunta sai da kausar ta kusa 4 years hajiya mamu ta haifi munay haka taci gaba da kula da yaranta tana basu tarbiya mai kyau mijinta yana kasuwancinsa ka Allah ya sanya musu Albarka dukiya sai haba ka yakeyi kwanaki sunja lokaci ya tafi har ahyan yagama secondary nan Abbansa ya fara shirye2 na fitansa karatu waje yayi hatsari ya rasu tabbas sunji mutuwar nan ba kadan ba bayan yanyi arba in ne hajiya mamu tayi ciki ciku yatafi karatu kasar waje nan ita kuma tani mi aiki tana zuwa sam taki aure don tana kula da yaranta Kausar dake tana kama da mamarta in ka ganta baakace ba hajiya mamu bane ta haifeta ba don suna kama munay da dad dinsu tayi kama sam ita halinta ya fita daban bata son kowa a kusa da ita ga jinkai ga nuna isa kamar yar President.. Lol…
Yawancin kawayenta yaran manya ne bata harka da yaran masu kananan karfi acewarta za a raina ta don kalin kanta take kamar yar gidan dan gwate ….lol…
®WISDOM HAUSA WRITERS
Rash Kardam
[7:54PM, 9/20/2016] Rash Kardam: AMANA TA CE
By
©Rasheedah .A. Kardam
®WWA®
Hakan yasa munay bata son talaka komai nata da yayan masu kudi take harka ,
Tunda ahyan ya tafi sai sai suyita waya da yan gida acan turai kuwa ya samu abokai yan duniya bushashan su kawai sukeyi duk da bai yi wasa da karatu ba amma baka rasa shi gidan faty rawa duk ya iya zuwa amma sam bai shan giya hasali ya tsaneta sosai da sosai haka rayuwansa ya kasance har zuwa yanzu da ya rage masa 1 year ya hada masters dinsa shiyasa komai nasa ya ban2ta da sauran ga wata yar dan kunne manne da ya makala a kunnensa,
wan shine lbr H mamu.
Jiki ba kwari na haura dakina tabbas yau na san munay sai ta min ba dadi ga ammar ransa ya baci anya na kyauta masa kuwa duk yanda yake kokarin kyautata min ace yau ni na bata masa rai gsky banyi adalci ba bau kyauta ba take naji wasu zafafan hawaye suna gan2min kwanciya nayi nasoma kuka maras sauti, kamar daga sama naji an zuba min dundu har kirjina sai danaji ya amsa munay na gani da bulala ido na zaro nan na sauko na hada hannuna biyu na fara bata hakuri.
kee yar iska mai kodadden fuska waya baki daman saka wayan nan kayan bare kiyi make up har ki sauko falo nan take muryana tasoma rawa dan Allah kiyi hakuri munay ta dago dorina kamar zata zuba min na runtse ido sai hawaye amma sai naji shiru a hankali na bude idona sai naga tana harara na tace daga yau ina kara ganinki a tsakar gida sai kin gayama yan garinku, kinci sa’an yau yan mutuncina suna kusa da kinji ajikinki ban tankaba tace kuma ki shirya kabar punishment na musamman. Fuuuu ta fita nan na saki wani ajiyar hrt nayi hamdala da bata bugeni ba.
Ahyan kuwa yana haurowa sama yana ta bin dakunan da kallo don ya ga wanne ne wan nan yarinya ta ke ciki har ya iso dakinsa nan ya zauna a yar kujeran da ke dakin ceke da tunani.
®WISDOM
HAUSA WRITERS
Rash Kardam
[7:54PM, 9/20/2016] Rash Kardam: AMANA TA CE
By
©Rasheedah .A. Kardam
®WWA®
Gsky wannan ta hadu komai nata das2dashi nan ya kasa shan malt din da ya dauko ya kwanta ko da ya rufe ido Zee yake gani shi kadai sai wani smile ya keyi wan nan tasa ce dole ya bi duk yanda zaiyi ya mallaketa.
Ammar ko da kyar ya isa daki kirjinsa ya masa nauyi yashiga tsananin damuwa don karara ya hango tsananin sha’awa auta a idon Ahyan kuma gashi da alamar bayida kamun kai nan ya dau ruwa ya sha ko zaiji sanyi a zuciyarsa amma ina nan yakama zarya a daki yana tunanin abunyi shin ko zai tun kari auta ya fada mata yana son ta ne wata zuciya tace kar tace bata sona ya zanyi gashi ina tsananin kaunarta auta tamkar wata bari na zuciyata ce matsawan ba ita ba zan rayu dai2ba nan ya tuna komai yayi zafi a kwai Allah take ya soma karanto adu’ah kafin yaji sanyi a ransa.
H mamu ko sai yamma ta dawo gd bayan ta huta ne ta leka dakin kausar tasamu tana bacci ta wuce dakin munay bata nan daga window ta hangota a garden, nan ta fito ta nufi na Zee auta tana kwance da sallama ta shiga jin muryan H mamu yasa ta mike tana mata sannu da dawuwa bayan sun gaisa tace yana ganki haka auta ta kalo murmushi tace bana jin dadi ne tace ayya sannu kinsha magani kuwa tace eh tace to Allah ya sauwake, ameen tace daman ina son in fada maki gobe zani Sokoto akwai abunda zanyi tace to Allah ya kare ameen tace kafin ta mike ta nufi dakin Ahyan kwance ya ke akan katuwar katifar sa idonsa na kallo sai da ta taba sa tukun ya mike tace mai kake tunani haka kai ya sosa yace mum ba komai tace fadamin dai tace ba kimai tace ok daman so nake ka shirya gobe zamuje sokoto da safe samu fita ido ya zaro nan ya tuna da auta ga dama ta zoma sai yayi saurin cewa mum gobe ina da abokina zai zo daga abuja kinga in na tafi ban kyauta ba tace ok zan tafi ni kadai in yaso kafin ka koma sai kaje ka gaidasu ya ce to,
tana fita ta tarar da kausar ta tashi ta fito falo ga hauwa da munay nan nan ta zauna sukayi hira nan take fada musu tafiyanta kausar tace zan biki mum munay tace nikam inaga sai bros zai tafi sai mitafi tare mamu tace Allah ya kaimu suka amsa da ameen tace ma kausar sai ki shirya yanzu don mass zamu bi ba flight ba tace to da sauri tayi dakinta ta shirya su munay da mum suka shiga hirarsu.
Washegari da sa ahyan da kansa ya kaisu tashan mass suka shiga mota sai da suka tashi kafin ya dawo gida, ya yi wanka ya fita yau yana cikin farin ciki yasan yau zai san yanda zaiyi samu ya biya bukatarsa don tunda yazo 9ja bai samu ya biya bukata ba gudun kar Mum dinsa ta ganesa.
Auto ko sai kusan 10:am ta fito zata gyara ma kausar daki don ta bata sallahun ta gyara mata ta wargaza gashi suna sauri tazo tasa shiga dakin dai2 munay ta hada tea zata sauka fafo sukayi karo nan take tea ya zube ajikin munay cikin bacin rai ta wanke auta da kyakyawan mari har sai da ta rike kuncinta sai da taji radadin ya ragu ta daga hannu zata rama komai ta tuna sai ta fasa auta ido ta zaro lalle yau da kin gane kurenki wlh eyeh lalle kin samu kanki a bakaken larabawa…lol.. Amma zanyi maganinki fuuu ta koma daki don dauraye jikinta auta na kuka ta gyara gurin da tea ya zuba sannan ta shiga dakin kausar ta gyara ta fesa room freshener ta ja kofar ta koma dakinta taci kuka ta gode ma Allah bata sake fitowa ba sai rana lokacin hauwa ta gama abinci ta debo ta koma dakinta,
Bayan sallan la’asar munay tayi shirinta ta fito don zuwa gidansu kawarta fiddy ta zo don ta sa auta ta gyara mata daki ta taba taji ta kulle ta kwansa auta najinta taki budewa dole yasa ta fita sai da tayi nisa kafin auta ta bude taga alamar bata nan ta koma ta kwanta ko kofar bata rufe ba.
Ahyan yazo shigiwa anguwan yaga motar munay tafita cikin murna da zumudi yayi azamar zuwa gd don yaje ya samu biyan bukatarsa gun auta ya dan danata don yasan zai huta yanda take ja gata da yalwar kirji komai nata dabane wani murmushin mugunta yayi yanufi gidan horn biyu yayi mai gadi ya bude masa ya nufi parking space ya a jiye motar da sauri ya nufi cikin gidan har yana tuntube.
Nima Rash ina ganin haka na bisa da sauri don in ga mai zai aikata nan take faba yasoma dukan tara2 bakina yana raa ina furta bai ra……..pp….. Din…Zee…Aut…..zai…
Sai kun jini da daddare.
0 comments:
Post a Comment