Tafukan hannuwanta ta d'aura a saman kafafuwansa dady Cikin mataanancin kuka, gabadayan idanunta dake zubar da ruwan hawaye ta tsurawa mahaifinta tana kallonsa tana son ya karyata mata abinda taji ya fito daga cikin bakinsa, yace "mata wasa yake mata ba gaske bane ,saboda d'acin kalmar tafi kowace kalma muni da zafi me ta'bo zuciya da wuyar mantawa , Amman sake maimaita kalmar da dady yayi ya tabbatar mata da iyakacin gaskiyarsa yake nufin raba aurenta da fu'ad a.
take ta dinga furta kalmar "inna lillahi wa inna ilaihi rajiun "shikenan ta faru dani takare ta fad'i hk acikin ranta cikin matsanancin tashin hankali" yaushe ne zan sake samu 'yancin da rayuwa mai dadi kmr rayuwarta ta baya ?
,tun kafin jamar gurin suyi yunkurin mgn tashiga fad'i" shikenan shikenan !!! dady naji na amince na yarda da wannan sharad'in naka matukar zaka ya femin , domin ni yanzu nafi son farin cikinka a kan farin cikin kowa, duk abinda kake so shi zanyi ,bani da za'bin daya wuce naka ..
Tana mgn tana kuka zuciyarta na rawa da gargadinta a kan abinda take shirin aikatawa rayuwata ..
"tana son fu'ad tamkar ranta, kuma bata jin cewa xata iya ci-gaba da rayuwa ba tare dashi ba,Amman a halin yanzu ta za'bi farincikin mahaifinta akan ta cigaba da zama dashi ,zata cigaba rayuwarta babu shi acikin duniyarta , ta gwamaci ta yiwa mahaifinta biyayya a karo na farko ko rayuwarta zata daidaita ,koda kuwa rabuwa da fu'ad din zai zama silar barinta duniya.....
a yanzu ta yarda ta fad'a kowane irin yanayi ne matuƙar dai mahaifinta zai yi farin ciki ya amshita amatsayin diyarsa sa'banin shekarun baya ,da ya fita lamarinta ......
"xata yi k'ok'arin k'arasa fitar da ragowar soyayyar fu'ad daga cikin xuciyar tayi rayuwarta da iyayenta da tilon diyarta.
Kanta a sunkuye ta cigaba maimata mgn "Daddy na yarda ..,dady na amince duk Abinda kake so a halin yanzu zan yi, ba ni da wani buri a rayuwata sama da na faranta maka, sama da na kyautata maka nayi maka biyayya a kan duk abinda kake bukata daga gare ni, duk abinda kake so xan yi maka shi Daddy....
Takarasa mgnr tana wani irin kuka me ta'ba zuciya kuka take sosai tmkr ranta zai fita gabadaya duniya ta cukud'e mata waje daya bata ta'ba hk tashin hankali irin wannan da take ciki yake da muni da ciwo ba ,ta d'auka rashin son da dady yakewa fu'ad zai tsaya a iya hk ne ,ta d'auka rad'ad'in tuni ta tsaya a wancan lokacin ,ta d'auka ko darajar samun nasreen atsananinsu zai sauk'ak'awa zuciyarsa kiyayyar fu'ad .....
Amman da kalamansa na yanzu ta fahimci komai ya sauya agareta ,ta gane ita din ba kowa bace, tasoma fahimtar talaka marashi da galihu ya fita kwanciyar hankali sau dubu.
yanzu wakilla najma datake kallo mafi kaskancin gani akanta tafita kwanciyar hankali da walwala .
"yau din tazo mata da tashin hankali da rud'anin rayuwa maramisaltu "ya zatayi da kaddarar data gifta mata da rayuwarta gabadaya? Parlour'n ya d'auki shiru ,gabadaya jama'ar dake zaune acikinsa sun rafka uban tagumi, ban da sautin kukan me'ad bakajin sautin komai acikin parlour'n .....
Yayinda Mahaifinta yaji dadin jin kalaman daya fito daga bakin 'yar tasa, a nan take ya fahimci me'ad dinsa ta sauya ,ta samu natsuwa, ta k'ara hankali fiyye da lokutan baya, sannan da gaske take nufin nadamar abinda tayi masa a baya ,sannan a halin yanzu yasan ko zuwa gaba yace mata "ga abinda yake son tayi masa tayi batare da sa'bawa umarninsa ba.
cike da matsanancin farinciki da jin dadi yace "me'ad na yafe miki duniya da lahira Allah kuma yayi miki albarka, Sannan amatsayina, na mahaifi gareki ina umartarki daki baro hotel din da kika kama ki dawo gidan ubanki da zama .
Alhaji gali yayi saurin sauke hannunsa dayayi tagumi dashi tare da numfasawa yace " yanzu alhj ediris wannan d'ayen hukuncin daka yanke kana ganin abune me bulewa, raba ma'aurata da rana tsaka alhalin suna son junansu..? "Ni aganina hkn bai kamata ba ,idan shi yaron laifi yayi maka kamatayi a nemeshi ya baka hakuri ba rabashi da matarsa ba alhalin tana son shi ...
Da sauri me'ad ta d'ago idanunta da har wannan lokacin basu daina tsiyayar ruwan hawaye ba tace "No.....dady kubar hukuncin da mahaifina ya yanke akaina kawai kada ku tursashi ,ni koda ina son fu'ad zan iya rabuwa dashi, ballanatana ahalin yanzu babu d'igonsa sonsa ko daya araina ni dai ku taya sake bawa mahaifina hakuri, nagode nagode da kulawarku gareni ,yadda kuka tsaya kuka gyara tsakanina da mahaifina, ina muku adduar allah ya biya muku bukatunku na alkairi, nagode nagode har bansan irin godiyar da zan muku ba ..
jikinsu yayi mugun mugun sanyi babu wanda ya sake yunkurin cewa komai bisa lafazin bakin me'ad ,hk kowanensu ya tashi jiki a sanyaye suka soma mikawa juna hannu suna sallama da juna tare da k'ok'arin barin parlour'n,a tare suka fita har me'ad kowane yashiga motarsa itama tashiga nata motarta da niyyar d'auko nasreen daga school sannan .
kasa tukin tayi ta gangarawa gefen titi tayi parking tare da d'aura kanta saman sitiyari ta fashe da wani irin gigitaccen kuka, gbdy tasoma datasanin barin gidan mijinta datayi
...kuka take sosai yayinda zuciyarta ke sake bud'ewa a wajajen ,da duk ciwoka suka samu muhalli, jikinta yayi mata sanyi,zuciyarta ta dinga tsinkewa har take jin tmkr batayiwa kanta adalcin rabuwa dashi ba,"ina Zata sake samun madadinsa?
"Ina Zata samu jarumi jajjirtaccen miji irinsa ?
bata San lokacin data d'auka tsaye agurin ba zuciyarta ke mata zafi had'e da tsinkewa ahankali take sake jin ciwon abinda fu'ad din yayi mata , sai da taci kukanta ta koshi sannan ta tada motar tabar gurin .
a kan hanyarta ta dawo gida bayan ta d'auko nasreen, yarinyar take tambayarta abinda ke damunta "momy me ke damunki da alamun kina cikin damuwa koma nace kmr kinyi kuka ko..?
"Bby banyi kuka ba idona ke min ciwo ,hk gefen kaina kmr zai fita kimin addua kinji bby .... ta k'arasa mgnr tana meida hawayen da yayi k'ok'arin zubowa .
nasreen ta d'aura hannunta akan na momy'nta dake Kan giyar mota sannan muryarta a raunane tace " momy allah ya baki lfy ,but ki daina damuwa,Dan Nasan damuwa ne akan auren dady ko?
" but momy ina tabbatar miki dady ba zai auri daya daga cikinsu ba ,saboda dady najin mgnta ba zai yi abinda banaso ba ,nagaya masa banason yayi miki kishiya da aunty sajida da najma. ..
girgiza kanta kawai me'ad tayi "yaro duk inda yake yaro ne ... hanyar da nasreen taga me'ad ta d'auka ne sa'banin masaukinsu yasa ta sake fuskantarta sosai "momy ina kuma zaki kaimu ba hotel zamu ba ,? Tayi uwar tmby jikinta na rawa rawa "Dan Allah karki kaimu gidan grandpa yacika fad'a dayawa sannan kuma bayason dady'na nima...."short up there my friend I don't want here any from you just keep your mouth short ...tacigaba da tukinta batare da ta sake kallon inda take ba .
yayinda nasreen ta sakar mata kukan ita baza taje gidan grandpa ba, gara ta kai ta gurin dadynta.....
kukan datake yana ta'ba zuciyarta kuma batason kukanta saboda ,da zaran jikinta ya d'auki zafi shikenan .. ciwonta zai tashi Amman babu yadda ta iya da rayuwata ,hkn datayi shine kwanciyar hankalinta da samun natsuwarta ,duk ita tajawo komai daya faru dasu sai dai bata bakinciki da hukuncin da mahaifina ya zarta akanta ...
har suka shigo harabar gidan kuka nasreen take, taki fitowa daga cikin motar sai da me'ad ta zagaya ta fito daita tashiga turturjewa ita sam bazata shiga cikin gidan ba "Dan Allah momy karki shiga dani banason gidan ....plz momy .
alhj ediris dake saman barandarsa tsaye idanunsa ya sauka akansu sai yau yagama k'arewa yanayin yarinyar kallo , kyakkywace kmr me'ad dinsa ,sai dai kusan yanayinta na ubanta ne ,abubuwa kad'an ta d'auko na uwarta ....
Haushi ne yakamashi ganin yadda ake dambe daita akan bazata shiga gidansa ba, to me hkn yake nufi kenan...?
Ransa a matukar 'bace ya saki wata razananniyar tsawa tare da cewa "ki barta anan kishigo abinki idan bazata shigo ba ,wata irin gigicewa nasreen tayi tare da kwakume me'ad ajikinta "Wayyohlly Allah momy tsoro nakeji .....momy momy tsoro nake ji ki fita dani daga gidan nan tsoro nake ji .....
ahankalin me'ad yayi mugu mugun tashi take hawaye ya balle mata yashiga gudana a saman kuncinta, ahankali ta rungumeta ajikinta tashiga shafa mata kanta zuwa bayan ",cool down my baby nothing wel happen to you, just trust your mom....ki saki jikinki babu abinda grandpa zai yi miki he really loves you rarrashinta ta dinga yi yayinda har lokacin idanun dady ke kansu, ya kasa d'auke idanunsa akansu jiki a sanyaye me'ad ta yunkura tare da d'aukarta ta rungume kasancewar nasreen din bata da wani girma gashi babu kiba sai zallar farin fata da tsagwaron kyawun data d'auko daga iyayenta. .....
suna shiga cikin gidan me'ad ta kwantar da nasreen akan doguwar kujera 3 siter tana shafa kwanta yarinyar ta runtse idanunta gam batason ganin kowa har lokacin bata daina furta "tsoro take ji ba a fitar daita daga gidan .
Me'ad tasamu guri ta zauna a gefen kujerar da momy ke zaune ta zuba uwar tagumi tana zubarwa da hawaye saboda duk abinda ya faru acikin kunnenta akayisa "Sam bataji dadin furucin dady ba ,Amman tasan tana yin wata mgn nata ne zaiyi zafi .
me'ad ta kai hannunta zata cire tagumin datayi kenan suhailat tasanyo kai cikin parlour'n dawowarta kenan daga exam dinta karshe daga shi za'a turasu bautar k'asa.
da sauri ta k'araso ta rungume me'ad tana murnar ganin sai dai ganin yanayinsu ya sanyayar mata da gwiwa tayi tsuru tsuru tana kallonnsu zuciyarta na wani irin bugawa "aunty me'ad momy lfy na ganku wani iri ko wani abu ne ya faru da dady byn fitata?
Kuka momy ta fashe dashi sannan tashiga koro mata duk abinda ya faru .
wata irin zabura suhailat tayi tana furta kalmar inna lillahi wa inna ilaihi rajiun sai maimata kalmar take hankalinta a matukar tashe cikin tsananin rud'u ,tana duban me'ad da wata irin gigitaccen duba muryarta a sarke tace " me ya zanyo kikayi mummunar wannan tunanin anti?
Me'ad ta cije le'benta alamun damuwarta ta kai makura "ai kinga irinta ko anti?" kinga irin taurin kan naki ba ?
"gashi zaki yi sanadiyar kashe auren dake kad'ai kika San irin wahalar da kika sha akansa .
"watakilla da kinyi hakuri kin zauna ad'akin mijinki da yanzu duk hkn bata faru ba, Dan nasan ko bade dady zai yafe miki wallahi tallahi matsawar aurenki ya mutu ki sani kin yanki tikitin zawarci na shekara Goma sha.... ko fiyye da hakan ga dai karamin misali nan akan aunty sajida banda sauran mata da basamu sani ba ,me'ad tayi saurin runtse idanunta saboda sunan sajida da suhailat ta ambata.
Suhailat tacigaba da mgn " kin guji mijinki Dan zai k'ara aure ke yanzu a tunaninki idan aurenki ya mutu mara mata ne zai zo yace yana sonki zai aureki?
Sam ki canza tunani ki koma kibawa dady hakuri ya janye wannan furucin NASA ...suhailat takarasa maganar da sheshekar kuka Wanda ya k'ara dama lisafin me'ad har ta kasa kuka illa girgiza kai kawai datake kmr wata kadangaruwa.."take ciwon so yashiga dawainiyya daita a zaune datake ahankali ta sake runtse idanunta gam fu'ad zuciyarta tasoma hasko mata ," ta yaya zata iya rabuwa dashi ? Anya kuwa bata yaudari kanta ba ? Ta bude idanunta tare da zubawa suhailat ido gbdy ta kasa mgn suhailat ta sauke wata ajiyar zuciya mai bayyanan ne ciwo akirji "bari naje nasamu dady Dan Allah ya sausauta rayuwarma guda na wace ,idan da sauran zama tsakaninku sai rabo yazo ya kasheshi azo ana kuka.....
ganin ta yunkura ta Mike me'ad tayi saurin meidata mazauninta "kiyi hakuri suhailat karkije ni kad'ai nasan kunci Dana shiga a sanadiyar fushinsa gareni, yau nasamu da kyar ya sauko har ya sake amincewa dani amatsayin diyarsa, Dan Allah karkiyi abinda zai sa a sake maimata tarihi fu'ad dai ni na kawoshi nace ina sonshi a yau kuma nace banasonshi .....
dan kowa ya d'auka wata halaka ko dangantaka bata ta'ba shiga tsakaninmu ba ..
tana gama fad'ar hk ta mike hawaye nabin kuncinta tashige d'akin momy ta fad'a kan gado, ta kwanta ruf da ciki ta fashe da wani irin gigitaccen kuka "na barka bari na har abada kai din ma baka cancanci na sake butulcewa mahaifina akanka ba ,kai din maci amanar kauna ne gareni Allah yasa rabuwarmu tazama alkairi a rayuwata Allah ya had'a kowa da rabonsa na alkairi.....
**********
Bangaren mahaifin sajida kuwa daga gidansu me'ad kai tsaye gidansa ya nufa ana k'ok'arin bud'e masa get idanunsa ya sauka akan Khalid da wasu daga cikin security's din bakin get ke dambe dashi na lallai sai an barshi yashiga gidan ,ai kuwa ana k'arasa bud'e masa ,atare suka shiga gidan .bayan direbansa yayi parking a inda aka tanada domin ajiye motoci da sauri ya fito batare daya rufe murfin motar ba ya k'araso bakin kofar da mahaifin sajida yake ,ya bud'e masa kafafunsa yasoma sanyowa waje sannan gangar jikinsa ta bayyana inda gbdy security's suka caaaa akansa kowanensu na rusunawa cike da girmamawa shima Khalid yakaraso yayi kmr yadda sukayi mahaifin sajida yabishi da kallo yana tunanin inda yasansa Amman duk tunaninsa yayi bai gano inda yasan yaron ba ,juyowa yayi ga security ganin K'arin bayani yake nema daga garesu yasa suka shiga rige Rigen gaya masa abinda ke tafe da Khalid ya jinjina kai yana sake karewa yaron kallon tsab yaro ne karami sosai Dan nesa ba kusa ba yasan sajida ta girme masa zatayi kani kusan na uku dashi hannun mahaifin sajida ya d'aga musu alamun suka gamansu sannan yace wa Khalid "biyo yaro ,yana gaba khalid na biye dashi abaya har cikin wani rantsentsan parlour'n dayaji kayan more rayuwar duniya yace ya zauna yana zuwa ,shi kuma yak'arasa ciki ,Khalid ya zauna tare da yin balance yana murza tafukan hannuwansa tsanyi ac Dana murna na ratsashi tmkr Wanda akayiwa albishiri da an bashi auren sajida.
Mahaifin sajida nashigowa parlour'n sautin muryarta yasoma jiyowa cikin fad'a "Dan iskan yaro kawai ko me zanyi da kai ?
"me zan ci da kai yaro karami da kai sai tsaurin ido ,okay Dan kaga ranar farko kayi nasarar shigowa, shine yau ma ka kwaso jiki kazo Allah yasa suyi maka dukan mutuwa su karairaka useless kawai, tana ganin mahaifinta tayi saurin waske tana susa tsakiyar gashin kanta sannan tayi masa sannu da zuwa ,ya amsa ransa a sake sannan yashiga d'akinsa bayansa tabi da kallo tana adduar Allah yasa bai ga Khalid ba .
shigarsa d'akin bai fi minti goma ba ya sake fitowa ya nufi inda Khalid yake bayan ya bada umarnin akawo masa abun motsa baki . Yashigo bakinsa d'auke da sallama, Khalid na ganinsa ya sake rusunawa had'e da amsa sallama ,mahafin sajida yasamu guri opposite din Khalid ya zauna
yana fuskantarshi, tsawon minti goma yana zaune yana kallon Khalid tare da nazarinsa ,me aiki tashigo rike da tire ta janyo karamin stood ta ajiye tiren akai ta juya .
"meye ne sunanka mahaifin sajida ya fad'a yana gyara zamansa?
Cikin rawa murya yace "Kha..Khalid ismail money mis road ne sir.." dady ya maimaita sunan saboda yasan Ismail mony mis road, ya jinjina kai kana yace
"malam Khalid ga abun motsa bakin nan kasoma dashi tukun muyi mgn "
"a koshe nake dady "kai kuwa kasha ko kad'an ne "ok na gode sosai ,yasa hannu ya tsiyaye tattaciyar ruwan inibi acikin cup ya cur'ba kad'an ya ajiye cup, yana sake gyara zamansa shima ya fuskance mahaifin sajida kmr yadda yayi masa kuri da ido . "Kace Khalid Ismail mony mis road kai din D'an cikinsa ne ?
"Eh ....."ikon Allah"
" me ke tsakaninka da sajida diyata?
Batare da 'bata lokaci ba Khalid ya zayyane masa komai ."ka tabbatar kana sonta ?
Khalid yace "sosai ma dady sai dai ita din ce kmr take raina ni a cewarta na...."ka manta da duk wani raini kai dai ba dai kana sonta ba kuma kana da inda zaka ajiyeta ba ?
Khalid ya girgiza kansa alamun Eh " to ka turo min mahaifinka muyi magana ta kunne da kunne dashi yana gama fad'ar ya Mike "kayi k'ok'arin ka ci duk abinda aka kawo maka sannan ya juya ya fita daga parlour'n, ai ko babu kunya khalid ya zauna ya take cikinsa ,Dan yana son cin irin abubuwan Amman mugun son kudinsa daya gada Gurin mahaifinsa baya bari fitowa yayi yana d'ad'd'agawa security's kafad'u ,a zuwan shima yanzu wani ne acikin gidan.
*************
Sajida fu'ad zaune agaban me gidansa, yayinda fu'ad sai faman cika yake yana batsewa tare da zabga mata harara ,saboda ya tsani yadda take zuwa kawo complain dinsa ga uban gidansa, daya zame masa tmkr uba garesa.
Cikin murya kuka tasoma mgn "sir Malik ka taimakeni kar zance aurenmu ya rushe gbdy narasa gane Kan fu'ad aka. " dakata dakata !! Munafuka ta yaya zaki gane kaina, muguwa azaluma maci amanar kauna?
sir kana kallon yarinyar nan katuwar muguwar makira ce ta bugawa ajarida, kwata kwata batasona da matata, sannan son datake ikirari tana min karya ne.......
"Saboda zaka fadi hk ?
Inji cewar sir Malik "na karyata hkn ne saboda ina dalilina ,Dan da ace son gsky sajida take min da ta tausayawa rayuwata ta gaya min inda matata da 'yata suke....
Kallonta sir malik yayi "ke kinsa inda matarsa take ne ?
Tayi saurin girgiza masa kai alamun eh "
"Kaji ko Amman tana kallona agari ina yawo bulayin nemanta ta kasa gaya min to ni kuwa me zanyi dake sajida?
"Bari nagaya miki wallahi wallahi bana sonki kuma ban taba jin digon sonki a zuciyata ba ,na dai amincewa aurenki ne saboda yanayin da kike k'ok'arin ganin kin sanyani ciki alhalin ni ba ma'abocin hkn bane . Sannan baki son matata sajida.."karka ce wallahi ina .."short ya buga Mata tsawa "ta ina kike sonta?
" tambayarki ki gaya min baya ga zuga min ita da kike okay kin d'auka ban sani ba ?
"Kisani bazan ta'ba aurenki ba ,ke ko mutuwa me'ad tayi bazan aureki ba ..."karka fad'i sir malik yayi saurin katse shi " wallahi wallahi aaaaaaaa karka rantse "wallahi bazan aureta ba wannan shine maganata takarshe daita yana gama fadar hk ya Mike ya bar parlour'n, durkushewa tayi agurin tana kuka "Dan Allah kataimakeni kace masa ya dawo duk abinda yake tunani ba hk bane ,wayyohlly Allah kuka take kmr wata karamar yarinyar "ki kwantar da hankalinki zan rarrasheshi zan sa yayi kaffaran rantsuwar da yayi InshaAllahu ke dai ki cigaba da addu'a idan da rabo sai ayi da wannan maganar ya kwantar mata da hankali ta wuce.
********
Bayan mead ta dawo gida da sati daya , fu'ad yasamu labari tana gidansu ,Dan haka yayiwa gidan diran makiya , inda ya iske dady a parlour'n farko na gidan ya hakince acikin kujera , yashigo bakinsa d'auke da sallama , zuciyarsa babu wani fargaba ko tsoro ya gaishe da dady cike da girmamawa ,Wanda iya sallamar kawai dady ya amsa shima aciki , ya samu guri ya zauna batare da anyi masa izini ba .
parlour'n ya d'auki shiru kusan minti talatin dady bai tambayi abinda ya kawosa ba, hk zalika shima fuad bai yi mgn ba har sanda nasreen wacce tagaji da jiran , tasanyo kai cikin parlour'n Dan shigowar mahaifinta ya faru ne akan idanunta da gudu tashige jikinsa tana murnar ganinsa "I miss you my special dady.....shima rungumeta yayi tsam ajikinsa yana sauke naunayen ajiyar zuciya kana yace "I really miss you too my special bby how are you doing ?
"Am fine dady wani irin sanyin dadi ne yake jin yana ratsashi , yayinda zuciyar dady kad'an yarage batayi bundiga ba ,tsabar takaici da taanarsa ga fu'ad..
ahankali sautin muryar nasreen ta fito "dady kazo tafiya damu ne ?
"Yes my bby jeki momynki ta fito mu wuce gida "gidan ubanwa kenan zata da kake mgn a gadarance?
"a'a fu'ad ya fad'a cike da matsanancin mamakin dady sannan yacigaba da mgn "wace irin mgn ce hk dady kake fad'a ?
"gidan mijinta mana zata"
" 'Yarka me'ad ..?
"uhmmmmm 'yarka ce sai dai ni kuma *matata ce ta sunnah* da duk ragamar rayuwarta ke tafin hannuna... " yi min shiru , kasani me'ad 'yata ce kuma ta dawo gidan ubanta bazata sake komawa gidanka tayi rayuwar kunci ba da babu ba ,Dan hk minti biyu kacal na baka ka bar min gida.
"No no dady kar muyi hk da kai ,banason wata mgn ta sainsa tashiga tsakaninmu da kai saboda har yanzu kana nan matsayinka na uba gare...."dakata malam banason zance banza ni ba ubanka bane kasan ubanka, nima nasan iyakacin ya'yan Dana Haifa "
"Okay tunda haka kace ina buƙatar *matata* abani *matata* na wuce daita muje tacigaba da rayuwar kuncin da babun da kace.
Nan fa mahaifin me'ad ya fusata " baka isa ba ,wannan zance banza ne ka fad'a, ayau kuma ayanzu zaka sauwakewa 'yata igiyoyin aurenka dake kanta tayi rayuwar 'yanci "
", a matukar fusace fu'ad ya mike tsaye jikinsa na wani irin rawa yana yiwa mahaifin me'ad din wani irin kallon me cike da tsantsar tsama .sannan muryarsa a kausashe yace .
"Wai daddy me kake nufi dani ne,?
" me nayi maka ne daddy me na tare maka arayuwa, kake min irin wannan kiyayyar.?
" shin a rayuwa ba a aure ne ko ba a soyayya ne na taimaka na auri 'yarka domin mu rufawa juna asiri, after ina sonta, kuma ita ma kasan tana sona, ka bani *matata* kawai mu koma gida mu je mu ci-gaba da rayuwar aure da ita"
dady yace" baxan ta'ba barin ka tafi da 'yata koina ba, sannan ina da dalilai da yasa bana sonka , kuma har abada bazan ta'ba kaunar ka ba, saboda ni Safwan nake son tayi rayuwa dashi ba kai ba me digirin zero .......
Ka saketa tun wuri tun bamu had'u a kotu ba taje ta auri Safwan shi ne abinda nake buƙata kuma wannan ne cikar burinna a rayuwa me'ad ta auri safwan.....
Furzar da wani numfashi mai zafi fu'ad yayi sannan lokaci daya ya kwashewa da uwar dry yana furta "Good naji duk abinda ka fad'a amma Ni ina son *matata* kuma baxan ta'ba sakinta ba, kuma ko kotun duniya zaka kai ni ,ka kai ni a shiryena Nike Amman bazan saketa ba , duk runtsi duk wuya duk talaucina muna tare , "dady idan duk duniyar zasu taru akanmu bayan kotun dakace , idan sama da kasa zasu had'u, idan za'a dinga hadari malaiku daga sama bazan saki *matata* me'ad ba, kuma idan har sai na saki me'ad sannan Safwan xai yi Aure,wallahi wallahi wallahi!!! sai dai Safwan ya koma ga Allah bayi aure ba, ko kuma ku yi aure a kan aure" yana gama fadar haka ya juya afusace tare da nasreen ya bar parlour'n, zuwa harabar gidan ,me'ad wace tun shigowarsa gidan ta kasa samun natsuwar zuciya sakamakon nasreen tagaya mata zuwansa " ta fito aguje tana haki ta rike hannun nasreen dake kuka saboda tashin hankalin daya faru akan idanun "sakar min hannun yarinya ..........
ya tsaya tare da juyo idanunsu ya tsarke cikin juna, atare zuciyoyinsu suka buga, ido cikin ido suke kallon juna me'ad ce tayi saurin d'auke idanunta acikin NASA "uhmmm repeat what you just said now?
"Yarki ko 'yata ?ya furta muryasa a kasalance tare da tsareta da kyawawan idanunsa.
"Tambayarki nake kinyi shiru ,okay kema kin San gaskiya ko wannan property din belongs to me, kmr yadda mahaifinki ke kokari motsa kunjinsa akanki Dan hk sakar min hannun yarinyar..durkushewa tayi agabansa ta fashe masa da kuka "kabar min yarinyata ,idan ka rabani da ita mutuwa zanyi ,Dan Allah kabar min ita ..ahankali ya saki hannun nasreen sakamakon wani tunani dayayi ,barin nasreen zai iya taimaka masa takowani fanni, wallahi this time around zai bawa mahaifinta mamaki zai zame masa kadan garen bakin tula....rungume nasreen tayi ajikinta tana kuka shi kuma ya juya ya isa yashiga motarsa ya bar gidan ..
Bangaren dady kuwa sai zariya yake a parlour'n, ya kai gauro ya kai mari "aikin banza akin wofi kawai wannan yanzu har surukin arxiki ne?
" ina fad'a yana fad'a, koda yake tsiya da talauci babu abinda basa saka mutun yayi ,sai dai ka rubuta ka'ajiye sai na raba wannan auren koda kuwa da karfin ikona ne .....
Mmn sudais ce
💗💗💗💗💗💗
'YAN CINKI
💖💖💖💖
💗💗💗💗💗💗
~NA~
*AYSHA A BAGUDO*
~DEDICATED TO~
*AUNTY BASEERA WANNAN PAJIN NAKI , INA MATUKAR GODIYA BISA GA SOYAYYARKI , ALKHAIRINKI,KULAWARKI GARENI ALLAH YA BARMU TARE*🤝🏻🤝🏻🤝🏻
Page 81
.....kai tsaye fu'ad gida ya nufa zuciyarsa na wani irin tafarfasa,yana shiga parlour'n ya fad'a Kan doguwar kujera 3 siter yana fitar da numfashi me gauraye da zafin ciwon abinda surukinsa yayi masa ,ahankali tunaninsa ya cigaba da gudana lokacin daya sautin kukan matarsa yashiga dawo masa tana bashi hakuri"kabar min yarinyata, idan ka rabani daita mutuwa zanyi ..."Dan Allah kabar min ita ....
runtse idanunsa yayi sosai tare da mikewa zaune da kyar, gabadaya ilahirin jikinsa yayi mugu mugun sanyi, ga wani irin matsifaffen ciwon da kansa keyi akan furucin mahaifinta ga tashin hankali daya barota ciki , da kyar ya iya bud'e idanunsa ya Mike tsaye yashiga zariya acikin parlour'n dafe da goshinsa , yana tunanin mafuta " ya Allah ka kawo min hanya me sauki da komai zai daidata gareni ,Allah kar kasa wannan bawa naka yayi nasara akaina ......."ya dade yana zurfafa tunaninsa ,bai San lokacin daya d'auka tsaye agurin ba, kafin daga bisani, ahankali ya d'aga kyawawan idanunsa ya saukesu akan wrist watch din dake d'aure da tsintsiyar hannunsa, karfe shadaya ta wuce da wasu 'yan mintuna, tsaki yaja "hk kawai wannan tsohon na neman hadasa masa ciwon kai na babu gaira babu dalili ,a sukune yasoma tafiya zuwa d'akinsa yana 'bal'bale botiran gaban rigarsa yana shiga bathroom ya k'asara cire kayansa gbdy ya watsa Kan kujera .
Bathtub yashiga ya tsakarwa kansa ruwa, take yaji wata natsuwa ta musamman ta saukar masa tare da bin ilahirin sansar jikinsa ,ahankali kuma yake jin hankalinsa na kara kwanciya ko babu komai yasan halin da matarsa da 'yarsa suke ,bugu da k'ari yasan inda suke Wanda a duk lokacin dayake da bukatar ganinsu zai gansu, wanka yayi shap shap ya fito kugunsa daure da towel fari ,while dayan hannunsa na rike da wani karamin towel yana goge sansar jikinsa dashi ,byn yagama goge jikinsa white boxer and white singlet ya saka yabi ilahirin jikinsa da turaren daya zame masa jiki ,sannan ya fad'a gadonsa zuciyarsa na matukar bugawa da karfin gaske.
"Dole duk runtse muna tare dake me'ad ,ko baki min halicci komai ba arayuwata bazan iya sakinki ba ,da zan sakeki da tuni bamu kawo wannan lokacin ba ,"ka saketa ko mu had'u a kotu maganar dayake tayiwa fu'ad yawo kenan acikin kwalkwaluwa ..dogon tsaki yayi inda zuciyarsa tashiga hasko masa kamannin safwa yayi saurin runtse idanunsa ya d'aura hannunsa akansa tmkr me shirin yi kuka yace" i a m mad iam stupid matukar nayi kuskuren sakin me'ad wa wani katon banza da wofi ..ina sonki matata duk kece silar fad'awarmu cikin damuwa ga wani tashin hankali na shirin afka mana. wayarsa ya janyo ya fara dialling number me'ad domin yaji muryarsa sannan ya kwantar mata da hankali Amman har 5 missed calls bata d'aga ba, tsaki yaja yayi jifa da wayar akan gadon "matsalar kenan taurin kai .
rungume hannunwansa yayi a saman kirjinsa yana kallon saman d'akin ,yayinda zuciyarsa ke hasko masa ita ji yayi hannunwansa daya rungume akirjinsa bazasu wadatar dashi ba ,yasa ya janyo pillow ya matse akirjinsa yana jin tmkr itace rungume ajikinsa, ahankali yana tunaninta ke fixgarsa ya kai hannunsa ya janyo bargo ya lullu'be jikinsa wani irin tsuma jikinsa ke yi tmkr zaki ga joystick dinsa sai mikewa take alamun tana bukatar abincinta wani tsakin yaja mtsssss hade da sanya hannuwansa duka ya dafe saman joystick da kyar yasamu bacci 'barawo yayi awon gaba dashi cike da matsanancin kaunar matarsa ......
Washegari ya tashi tattare da kuzari da farincikinki yashiga bathroom yayi wanka ya fito ya shirya zuwa office ,gabadaya ya nemi tarin damuwarsa ya rasa sai zallar farinciki dake dawainiyya dashi ,haka ma a office aikinsa yake gudanarwa cike da kwanciyar hankali ,a cewarsa matsalarsa ta kau damuwarsa tak'are tunda yasan inda iyalinsa suke Dan shi Sam bai d'auki mgnr dady da wani mahimmanci ba ......
********
Alhj Ismail money mis road ya samu zuwa gurin mahaifin sajida bisa nemawa D'ansa auren diyarsa , inda har an tsaida magana me karfi atsakanin ,sannan an saka ranar aure nan da wata daya kacal me zuwa, mahaifin sajida ya hana Khalid sanar mata ko kusanta inda take har sai an kawo masa ita amatsayin matarsa ,haka zalika ya hana aunty nadiya ta fad'a mata ko yin wani abinda zai sa tagane .
Anata shirye shiryen aurenta batare da saninta ba ,itama bata lura da yadda aunty nadiya ke zariya zuwa kasuwa ba ,lamuran gabanta kawai tasa agaba, na yadda zata mallaki fu'ad yazamo abokin rayuwarta, Dan har wata abokiyar aikinta datasan da mgnrta da fu'ad din ,tayi mata alkawarin Zata kaita gurin wani hatsabibin malaminta yayi mata aiki akansa, ta yadda da kansa zai kawo kansa gareta farinciki sajida tayi sosai sannan tace" banason na mallakesa ta wannan hanyar kafila ......"ai kuwa yadda yake da taurin kan nan da nuna isa ,bazaki ta'ba mallakarsa ba sai kin sa an rankwafar miki dashi tukun kisamu kansa "shikenan kafila zan bi shawarki but ki bari na sake tuntu'barsa zuwa nan da two weeks kafin muje nan suka bar mgnr zuwa sanda sajida ta fad'a...
**********
Me'ad tacigaba da zuwa gurin aikinta, sai dai har yanzu wannan lokacin bata iya shiga office dinta, dama cikin ma'aikanta gabadaya Dan chairman ya canza mata wani office kafin sanda za'a gama binciken su mudansir, Amman har lokacin jikinta bai daina mata tirin zafi ba Dan haka ta dawo zaman mota.
Bangaren su mudansir kuwa, idan ka gansu ba zaka ta'ba ganesu ba ,adalilin dukan mutuwar da policewa suka yi musu, iya azaba an azabtar dasu saboda rashin fad'ar gsky da sukayi, kowane daga cikinsu kanshi yayi wani irin kunburi saboda azabar duka ,bama zaka iya tantance waye mudansir tahir ma'aruf ba acikinsu ,sai da mudansir yaga suna daf da mutuwa sannan yayi bayanin inda malamin dayayi masa aikin yake,kai tsaye gidan bokan da akewa lakani da malami wanda ko kusa bai dace da amsa wannan sunan ba ,saboda mugun aikinsa da kuma irin ta'asar dayake aikatawa, rashin imani had'e da rashin tausayi sune abubuwan da suka baibaye zuciyarsa , bashi da maraba da irin bokayen nan na kan tsaunaka ,domin kuwa kallo daya zaka yi masa ka tabbatar da rikakken matsafi ne ,koda suka isa sun iske dubbanin jama'a tundaga kofar gidan har cikin gidan masu neman biyan bukata ,mutane na ganin rundunar polisawa na k'ok'arin shigowa kowa yashiga hankalinsa wasu ma tuni suka arci na kare kar a had'a dasu .
batare da bata lokaci ba suka samu nasarar shiga inda boka yake ta,asa da wata mata kafin yi mata aiki a matukar firgice ya tashi daga jikinta yana kwaso kayanta Dana shi ya rufe jikinsa dashi ,ita kuma ta kudindine jikinta tana kirma, basu tsaya wata wata ba suka damko wuyansa sukayi hanyar waje dashi tsirara haihuwar uwarsa, ya turje yaki tafiya ,yana neman ba'asin dalilin dayasa zasu shigo har cikin gidansa suka mashi ,wannan mutsu da gardamar da yayi musu yasa suka rufeshi da dukan mutuwa tunin ya bada had'in kai .
Aka fito dashi nan mutane suka ihu, masu guduwa nayi masu runtse idanunsu nayi ,daya daga cikin police yashig Janshi a kasa ,kai tsaye office dinsu suka nufa dashi , lokacin da'aka tambayesa game da aikin da yayiwa su mudansir bayi musu ba Amman lokacin da'aka nuna masa mudansir muryarsa kawai ya iya ganewa da abubuwan da suka faru atsakaninsu Wanda mudansir din ke kara yin bayani akansu ,hkn ya k'ara tabbatar masa dashi din ne mutumin dayayiwa aikin asiri da allurai ga shugaban aikinsa.
Cikin tashin hankali jami'an tsaro suka shiga yi masa tambayoyi daki daki shi kuma yana basu amsa, inda yace asirin zai karye Amman sai sunje ma'aikanta da office dinta saboda abubuwan da'akayi amfani dasu suna dayawa .kuka tahir yakeyi sosai tmkr ransa zai fita ya durkusa kasa gaban boka yana kuka yana rokon boka daya fad'i gsky mutun nawa ne suka zo yin asiri gurinsa duk rashin eimanin boka sai da tausayinsa yakamasa,yayi kmr ya fadi gsky sai kuma ya fasa yaki cewa komai dan a wannan stage din kowa ta kansa yake babu wani zance taimako .
Gabadayansu aka tasa keyarsu zuwa company, suna isa aka tsaidasu agaban tafkeken get din ma'aikanta mutane nata wucewa suna kallonsu ,yayinda tsirarun jama'ar company da suka San abinda suka aikata sukayi caaa suna kallonsu tare da Allah wadai dasu ,Allah sarki tahir yayi kukan dayasani har hawaye suka daina fitowa daga cikin idanunsa ,
bayan an gama kare musu kallo sannan aka shiga dasu cikin company kai tsaye office din me'ad akayi dasu ,boka yayi shiru yana kallon office din hankalinsa a matukar tashe gbdy yama rasa ta ina zai fara.
A zafafe daya daga cikin polisawan yayi magana cikin zafin rai da d'aga murya "what are waiting for?
ganin bokan na nuku nuku tare da zare idanuwa"kayi abinda yakawo mu mana cikin rawar murya yace "yalla'bai kujerar datake zama za'a nuna min batare da 'bata lokaci ba aka nuna masa ya isa yashiga sarakulensa ,sai ga allurai su bayyana Wanda bazasu lisafu ba ,ba chairman da me'ad ba, hatta polisawa sun razana da ganin wannan tashin hankali ,boka ya cire gbdy allurai sannan ya dinga bin koina acikin office din yana ciro layu Wanda bil adama bai isa yaganewa isanunsa ba, sai dai a irin wannan lokacin.
duk wani abinda akasawa me'ad a office dinta da cikin ma'aikatar sai da aka ciresa sannan aka tasa keyarsu zuwa caji office inda daga nan za'a gurfa nan dasu agaban kotu ....
Tun daga wannan lokacin komai ya daidaita ga me'ad tasamu natsuwar zuciyar cigaba da yin aikinta yadda yakamata, sai dai duk abinda za'a yi ta daina tsoma bakinta aduk abinda bai shafeta ba, alamuran aikinta kawai tasanya agaba , matsalarta daya ahalin yanzu fu'ad ne......
tayi iya yinta ta ciresa aranta Amman abun yaci tura, kullun soyayyarsa k'ara wanzuwa take acikin zuciyarta, shiru tayi tare da yin tagumi da hannunwata duka ,tana tunaninsa cikin hk akayi knocking din kofar office dinta, naunayen ajiyar zuciya ta sauke tare da cewa"come in cikin murya tkmr mara kuzari ,sannan ta dukar da kanta domin cigaba da ayukan dake gabanta.
"Turo kofar yayi ahankali ya shigo fuskarsa a daure babu alamun murmushi ko kad'an sannan ya meida kofar yayi key ,sanye yake cikin wani had'ad'en suit Wando da Riga black sai long selve pinky daga cikin rigar hannunsa daure da agogon fata baki ,yayinda gashin kanshi ke kwance luf luf tmkr ta jinjuri..
Kamshin turarensa daya kai wa hancinta ziyara yasa tayi saurin d'agowa a matukar firgice idanunta ya sauka akansa take gabanta yayi wani irin fad'uwa t "fu'ad ta furta jikinta a matukar sanyaye while zuciyarta na wani irin harbawa da sauri sauri ta tsura masa idanunta yayi bala'in canza mata .
ahankali ya fara taku zuwa inda take , tare da tsura mata kyawawan idanunsa masu shegen kyau da rikitarwa, tana can kallonsa ya kamo fuskatarta da hannunwasa duka cikin sarkewar murya yace "oh my goodness god I really missed you so much love sannan ya mikar daita tsaye ya kamo hannuta ya zagayo daita zuwa Kan doguwar kujera me zaman mutun uku ya zauna had'e da zaunar daita akan cinyarsa, yasanya hannunsa daya ya d'ago ha'barta ya Sanya kwayar idanunsa cikin kwayar idanunta ,wani abu taga ya fito daga cikin idanunsa yashiga nata me kama da kibiyar so ..tayi saurin lumshe idanunta batare datace masa komai ba.. sai lokacin murmushi ya bayyana akan fuskasa "am here for you love na baro duk wasu mahiman aikina saboda nazo gareki domin muyi sharing farincikin abinda yasameni ayau, kasancewar nasan duk duniya you are the first person dazatayi murna wannan abinda daya sameni yakarasa mgnr yana kissing din lips dinta ,sannan ya ciro wata farar envelop acikin aljihun wandosa ya mika mata "amsa ki bud'e ki gani an yi min double promotion a wajen aiki tare da transfer zuwa cross river.....
Da kyar ta tattaro natsuwa tasanyawa jikinta tace "Allah yasanya alkairi Amman karka kara tako kafafunka zuwa inda na......."shiiiiiiiiii ya fad'a yana zare karamin hijabin datake sanye dashi, cikin sauri ta turesa yayi baya kad'an zata mike ya fixgota ta fad'o saman fad'ad'den kirjinsa ,ya rungumeta tsam had'e da matseta ajikinsa yana kissing wuyanta ,tasoma mutsu mutsun turesa Amman yaki sakinta sai ma kissinh dinta hungrily daya cigaba da yayi,Tare da k'ok'arin had'e bakinsu guri daya , yayi yayi ta bud'e bakinta taki da kyar yasamu nasarar bud'e bakin tare cafko laulausar harshenta yasoma tsotsa yana rike da fuskarta da hannu biyu ,wani irin kissing dinta yakeyi tun tana iya jurewa har itama tasoma meida masa martini, suka shiga romancing din junansu cikin wani irin shauki ,fu'ad bai barta ba har sai dayasamu natsuwar dayake bukata daga gareta . Adaidai wannan lokacin kira yashigo wayarta.
"Ture fu'ad din tayi kad'an ,ta janye jikinta tana sauke numfashi da ajiyar zuciya atare ,sannan tasoma k'ok'arin d'aukar wayar ..cak taji ya kamo tsintsiyar hannuta ya amshi wayar ya ajiye a gefensa yana kallonta yana busa mata iskar bakinsa Wanda ke sake dilmiyar daita tafkin kaunarsa.
a natse ya kai yatsan hannunsa kan lips dinta yana wayo da yatsansa har zuwa saman kirjinta yana mgn "ki bud'e envelop din nan ki duba matsayin da mijinki ya taka acikin D'an kankanin lokaci, abinda mahaifinki yake da burin gani kenan, ya ganki cikin farinciki Wanda nasan wannan arziki bashi kike bukata ba sannan duk duniya babu wanda zai iya baki wannan farinciki byn Allah daya haliceki sai ni.." "me'ad yakira sunanta a raunane while bakinsa na daidai wuyanta yana aikin busa mata Iskar bakinsa Wanda ke kashe mata sansar jiki ,ahankali jikinta ya dinga sakewa yana narkewa tsigar jikinta suka mike tsaye yrrrrrr , zuciyarta ta ding beating da tarin kaunarsa "ban manta halaccinki gareni ba ,sannan ban kasance me manta alkairi ba ballanatana na manta naki, da kikayi min Wanda sadaukarwa ne gareni , Nasani kin yi hidima dani da rayuwata gabadaya ,kuma nagode da hkkn ya k'arasa mgnr yana mai mikewa tsaye tare daita ya manneta ajikinsa suna fuskatar juna ,wani irin d'auke numfashi yayi da sauri saboda kirjinta daya tokare nashi kirjin, ahankali numfashinsu ke tsarkewa da juna yana juyewa zuwa wani shauki na daban me zafafa damkon kauna da karfafafa soyayya.
"me'ad ki kular min da kanki duk da kince kin daina sona Wanda ni nasan karya ne hkn bazai ta'ba kasancewa ba muddin ina raye ......
"Idan kuma hasashena bai zamanto gaske ba ,kiyi k'ok'arin ki dawo da soyayyata sabuwa fill acikin zuciyarki saboda babu kalmar rabuwa acikin tsarinmu kmr yadda kika sha Fada min abaya, Dan ko kin barni ni bazan barki ba sai dai mubi juna ......
yana gama fad'ar hk ya kamo fuskarta yayiwa lips dinta light kiss "bye take good care of yourself for me before na dawo a fafata ya juya yasoma tafiya yana taku kmr bai son taka kasa , tabi bayansa da wani irin kallo kirjinta na dukan uku uku har ya bar office din idanunta na Kan kofar ta kasa d'auke idanunta akan kofar daya fita.
ahankali cike da matsanancin sanyi jiki ta k'arasa tayiwa kofar key ta dawo ta d'auki hijabinta ta saka sannan ta d'auki farar envelop din daya bar mata ta koma mazauninta ta zauna tana sauke ajiyar zuciya sannan ta bud'e envelop din inda ta ci karo da wata farar takadar tasoma dubawa a natse .
gyara zamanta tayi sosai saboda abinda idanunta yagani fu'ad ne ya kusan taka matsayin MD na companies din dayake aiki tare da Karin albashi na dubu dari duhu da hamsi Akan 150k dayake amsa a watanin baya da suka gabata,sababbin motaci guda biyu da gida....runtse idanunta tayi hawaye suka gangaro bisa kuncinta ahankali ta furta "Allah kenan babu yadda bai iya da lamarinsa ba ,abinda suka dade suna jiran zuwansa, azahirin gsky tayi matukar farinciki ,duk da batare zasu ci wannan samuwar datazo masa ba wunin ranar kusan cikin farinciki da annashuwa tayisa ........
**************
Asabar din karshen wata march ,kofar gidan tshohun commissioned of police na Nigeria makil yake taf da dubban jama'a dake cikin garin lagos da wajenta , suka sheida d'aurin aurin khalid Ismail money mis road da sajida Aliyu a lagos state central mosque a kan Sadaki mafi kankanta.....
Mmn sudais ce
💗💗💗💗💗💗
'YAN CINKI
💖💖💖💖
💗💗💗💗💗💗
~NA~
*AYSHA A BAGUDO*
~DEDICATED TO~
*AUNTY BASEERA WANNAN PAJIN NAKI NE , INA MATUKAR GODIYA BISA GA SOYAYYARKI , ALKHAIRINKI,KULAWARKI GARENI ALLAH YA BARMU TARE*🤝🏻🤝🏻🤝🏻
Page 82
........tana tsaka da bacci ,tayi wata irin zabura ta mike zaune akan gadonta tana zare idanuwa ,gumi na karyo mata ta koina a sansar jikinta tmkr ac dake cikin d'akin ya daina aiki . kirjinta ne yashiga mahaukacin bugu da karfin gaske, yayinda kunnuwanta ke sake jiyo mata abinda ya farkar daita daga baccinta,sautin muryar maroka tacigaba da jiyowa suna tashi ta koina ,a kofar gidansu maroka ke yin kirarin Amman ji take timkr acikin d'akinta sukeyi ,tayi wata irin zabura ta mike tare da hantsilowa daga saman gadon jikinta na wani irin kyarma......
ta fito daga ita sai rigar bacci iya cinyarta .
tana k'arasowa parlour'n nan tashin hankalinta ya karu sakamakon fuskokin mutanen daban daban tagani makil acikin parlour'n suna cike da matsanancin farinciki, wanda hkn yasa tayi tsaye turus tana binsu da wani irin kallon mamaki yayinda hankalinta ke k'ara tashi ,sakamakon yadda marokan ke maimata kirari Tare da ambato sunansa Dana mahaifinsa da kakanninsa "yeeeeee kuwa jama'a ku sheida an d'aura auren sajida Aliyu da khalid money mis road jikan sani gilo... Allah ya sanyawa aurensu albarka ,"hakika khalid kashigo gidan girma tare da sa'ar mallakar 'yar gata shalele agurin mahaifinta , hjy sajida ikon Allah yarinya irin arziki wacce ta taso cikin arziki ,hjy sajida kiyi min arziki ki sha min arziki ,arziki nke so daga gareki ,ina son kujera hajjin bana da sabuwar mota yar yayi , take dady yace an bashi ,"khalid kaima irin arziki ne wanda ya gada tun daga kan ka kannin kakaninsa, ka nuna halin girma khalid banda makodo domin gadon gidanku ......ai kuwa aka kashe dariya.
"shin gaskiya ne abinda kunnuwanta suke jiyo mata daga bakin maroka nan ko kuwa har lokacin mafarki take yi? Tayiwa kanta tambayar tana mai kai
hannunta ta muntsini gefen kuncinta taji ko mafarki take ko kuwa a zahiri ne abinda ke faruwa an d'aura aurenta da Khalid .. .....
jin zafin da taji ne yasa ta fahimci a zahirance ne ba mafarki ba ,take jikinta ya d'auki kar karwa .......
wata daga cikin makociyar ce tayi bud'a " eyyyyyirrrrrr "ga amarya nan ta fito ,nan hankalin mutane gabadaya sukayo kanta kowa ka kalli fuskarsa agurin cike take da tsantsar farinciki da annashuwa.
cikin haka sai ga aunty nadiya ta fito daga cikin d'akinta rike da Wasu kaya zumar zuwa ta tasheta a bacci tasanyata tayi wanka tasa batare dasanin komai ba .
da sauri sajida tak'aro gareta "aunty yaushe duka wannan abun ya faru batare da sanina ba... ?
"Wai ma auren wa aka d'aura yanzu ?
aunty nadiya takamo hannunta cikin nata tace "ki natsu sajida ki dawo cikin natsuwarki mu ... ..
Tayi saurin katse aunty nadiya ta hanyar cewa "bazan ta'ba dawowa cikin natsuwata ba har sai naji zahirin gsky abinda ya faru plz auntu ki gaya min auren wa aka d'aura ?
"saboda 'kwa'kwaluwata tashiga rudu da gigita akan abinda kunnuwana suke jiyo min daga waje .
Aunty nadiya ta kamo hannuta cikin nata "muje d'akinki muyi magana .
fixge hannunta tayi da karfi daga cikin na aunty nadiya jikinta na rawa, hawaye na bin kuncinta "duk abinda zaki gaya min ki gaya min shi anan ,anan nake son jin komai tak'arasa mgnr tana durkushewa kasa bisa gwiwowinta ,itama aunty nadiya kasa tayi kmr yadda sajida tayi had'e da raunata muryarta Dan kar mutane su fahimci yadda auren yakasance "kukan ya isa hk sajida ,aurenki da Khalid aka d'aura yanzu..
wata irin gigita tayi daga tsugunnen datake tare da d'aura duka hannuwanta bisa kanta" shikenan abinda take tantama gaske ne ya ta faru takare ...
take jinta da ganinta ya d'auke na wuncin gadi tashiga kallon jama'ar dake tsaye akanta suna mamakin abinda ke faruwa...
cikin HK tawagar angwane suka sanyo kai cikin gidan bisa al'adar jahar Lagos ,byn d'aurin aure ,ango zashigo tare da abokansa domin gaida dagin amaryasa, sannan suyi hoto da amarya,suna shigowa parlour'n idanunsa ya sauka akan durkushe tana kuka, Sam khalida bai yi tsamanin ganinta hk ba, saboda a tunaninsa ya d'auka zata hauka yi fiyye da hkn.
aunty nadiya najin shigowarsu ta mike tsaye ta koma gefe guda cike da jimami, shi kuwa khalid da sauri ya k'arasa inda take zaune tana zare idanuwa ya tsuguna agabanta tare da baza babbar rigasa ya rufeta dashi dan kar abokansa su karewa yanayinta kallo, yanayin da shi kad'ai ya cancaci ganinsa..
idanunsa ya tsura mata yana kallon yadda hawaye ke bin kuncinta gabadaya ta gigice ta fita haiyacinta, kallo dayan dayayi mata ya gane kalar tashin hankali datake ciki, matsota yayi sosai kmr zai shige cikin jikinta muryarsa a kasalance yakira sunanta"sajida tashi ki koma d'aki, ki suturta min jikinki ,ki daina mamaki da hukunci Allah, kinga yadda alamarin ubangiji yake ko?
nayi magana da harshen malaiku Allah ya amsa ....
tayi masa shiru kasancewa bata cikin hankalinta ,Dan kwata kwata bata San abinda yake fad'a ba ,maganar duniya yayi mata Amman ko gezo batayi ba agurin, ta dawo tamkar mutun mutumi yayinda abokansa suka shiga tsokanarsa ... bai juyo ya sauraresu ba yacigaba dayi mata mgn ,kusan minti goma ya lura da tasoma dawowa cikin haiyacinta, Dan haka yasanya duka karfinsa ya cici'beta ya rungumeta bisa kafad'arsa Wanda take parlour'n ya haigitse da ihun jama'a..aunty nadiya kanta sai dataji kunya ta kamata "aunty nadiya ina ne d'akinta ? Inji cewar Khalid
Da sauri tayi gaba shi kuma ya biyota abaya hannuwansa duka rungume daita ..
bud'e yaga d'akin da aunty nadiya ta nuna masa sannan ta juya byn ta mika masa ledar hannunta Wanda kayan sajida ne aciki ,agefen gadonta ya ajiyeta yaje ya kulle kofar ya dawo ya tsaya a tsakiyar d'akin yana karewa d'akin kallo .
d'akin neat ,koina kamshin turarenta yake fitarwa ,ya Jima tsaye yana kallon d'akin da take rayuwa aciki Wanda ya nika NASA sau dubu ........
ahankali yasoma taku zuwa inda take zaune tana tsiyayar hawaye gabadaya tashin hankali datake ciki bai barta ta iya furta daidai da kalma daya ba ,kuka take sosai tmkr karamar yarinya, ta kasa goge hawayenta, gabadaya komai ya cakud'emata daga wannan sai wannan ajiye zuciya ta sauke bata jin jure wannan auren shima, domin wannan auren daidai yake da nisantata da fu'ad dinta "why why why !!! Dady why did you do this to me gabadaya duniya tasoma mata dumi ,jikinta yayi mugun sanyi ga matso idanunta hawaye masu zafi suka sulalo bisa kuncinta. hannunsa ya kai ya janyo karama kujerar stood gabanta ya zauna yana fuskantarta hk gwiwowinsu manne da juna, had'e da lalubo tafukan hannuwanta ya rike gam cikin nasa yana murzawa ahankali,abinda yasa kenan tayi saurin d'ago idanunta tana kallonsa, ganin tana kallonsa wani iri yasa ya marairaice murya had'e da karyar da kai ya koma abun tausayi agabanta sannan yace "haba sajida... wani irin damuwa kike son haifawa kanki hk ?
"Kalli yadda zuciyarki take bugawa da mugun karfi akan aurenki da Khalid......." Dan girman Allah ki natsu ni kaina bayina bane, haka zalika ba shirina bane ,komai ya faru ne da izinin Allah, Dan hk ki daina damuwa ,kinsa tun ba yau ba banason ganinki cikin damuwa ,sannan duk duniya babu abinda na tsana irin damuwarki ,banason kina yawon damuwa most especial akaina ,"yanzu fad'a min meye matsalarki ?
D'auke kanta tayi tare da yatsina fuska Wanda HKN ya rigada ya zame mata jiki Dan koda yaushe ba'a rabata da yatsina fuska idan dai tana kallon mutun to hk zata dinga yatsina kmr tana kallon kashi ,ballanatana wannan yatsinawar ta dabance me d'auke da tarin ma'anoni dayawa ce.
dayan hannunsa yasanya ya juyo da fuskarta , inda yashiga nacin tayi masa mgn ko hankalinsa zai kwanta Amman taki sai hawaye kawai take zubarwa tana ihun ya cuceta tare da tsine masa acikin zuciyarta .
"Tashi muje kiyi wanka yasoma k'ok'arin rabata da kayan jikinta Wanda hkn yayi nasarar ta'bo nonuwanta, nan fa ta fixge jikinta tare da mikewa tsaye tana haki tana auna masa wani irin wulakantaccen kallo .
A matukar zafafe tace "out of this room kafin zuciyata tagama dugunzuma akanka ....
"Aikin banza ,karamin yaro da kai ,sai shegen iyayin tsiya da naci" nace bana sonka banasonka dole ne wallahi sai kay dakasani aurna arayuwarka ta k'arasa mgnr tana juya masa baya inda hakan yabashi damar karewa yan madaidaitan bombom dinta kallo sannan ya kwashe da wata uwar dariya "danasani danasani !! ko me naji kince?
"Uhmmmmm abinda baki sani ba , kece zakiyi da kinsani ba Khalid daya rufa miki asiri ba ,Amman har abada Khalid bazai yi dayasani ba ,saboda sunanh ya habbaka ba zina ba ..
"Na d'auka abun naki zai zo da sauki shiyasa kikaga inata lalla'baki Amman tunda wulakanci ne abun muzuba, " nima nan da kika gani tatacce ne wanda zai iya yin fiyye da abinda zaki yi ,sannan ita zuciyarta taki k'arewar dugunzuma tayi bindiga ta fashe Bob.......
sannan wannan yaron da kike rainawa zai shayar dake mamaki ,zakiyi nadamar had'uwarki dashi arayuwarki, sai kin zubda hawayenki Akan wannan yaron ya nuna kirjinsa dayatsansa ,abu na karshe da zan gaya miki shine ki shirya anjima akwai zuwa dinner..
"da wa zaka wani banzan dinner ni ko wa ? " are you sick or what?
"dake zamu je dinne , kuma ki tabbatar da kin shirya kafin lokacin, idan ba haka ba kiga aikin yarinta "to sannu ubna aliyu .. kuma wallahi bazan aje Koin ba, kai kayi kad'an din da zanjewa dinne aikin banza kawai .
Ji kake tassssssss ya dauketa da wani gigitaccen Marin dayasa ta d'auke wuta tana zaro idanunta dake cike da ruwan hawaye ..
"dan girma Allah karki shirya har sanda zanzo sannan ya juya ya bar d'akin cike da matsanancin takaicinta .
cike da tashin hankali ta fad'a Kan gadonta tana wani irin kuka "mari ...marina fa wannan D'an iskan yaron yayi batare da na iya daukar wani mataki akai ba ? "Wayyohlly Allah meke shirin faruwa dani ne ,na baro gidan emran da zummar cika burina Akan fu'ad, gashi ban samesa ba na bige da auren yaro .....
bayan d'aurin auri ango ya zarce da walima a gidan saukar bakin mahaifinsa dake ebutte meta road.
aunty nadiya nata fama da jama'a, kawayenta yan'uwan ta, Dana 'yancin arxiki, mak'ota da abokan arxiki dan ko ta ina acikin gidan jama'a ne makil gbdy hidima ta sha kanta, gidan cike yake taf Ba masaka tsinke musamman lokacin da dangin mahaifiyar sajida suka zo daga Minna Cikinsu akwai ya'yan wan mahaifiyarta da suke uwa daya uba daya , Aysha da jidda wanda suka kasance sa'anni Sajid ne, sannan akwai wasu daga cikin kawayenta misnah mincy hajaracy wanda labarin auren yasame bagatatan duk sunzo duk da ba sajida ce tagayacesu Ba ..
kanwar mahaifinta ce tashigo d'akin ta isketa kwance tana kuka ,tashiga ta kurata Akan lallai sai ta tashi tayi wanka amman juyin duniya Sajida tace bazatayi wani wanka ba ,balle wata kwaliyar banza akan auren yaro karami sa'an Dan cikinta har dare tana kwance taki motsawa duk wanda yayi mata mgn bata sauraransa , Kuka kawai take , sallah ce kawai ke tada ita .
karfe takwas daidai motocin dibar jama'a domin zuwa wajen dinne ta iso , nan ma bakaramin tashin hankali akayi Ba domin tace babu inda zata, Yayinda Khalid yana waje tare da abokansa , Aysha ta fito ta sheida khalid cewar sunyi iya yinsu amman amarya tace bazataje koina ba .
Ango khalid dake zaune cikin motar sanye cikin wani lallausar yadi mai sharara fari sol har kana iya hango farar singlet dinsa da manyan damtsensa masu nuna alamun karfi da cikakkiyar lafiya da mazantakansa na matashin saurayi me jini ajika.
kallon yadi kadai ya isa ya shedawa mutun ki manta tsadarsa, ahankali ya d'ago tsumammun idanunsa byn yagama suraron bayanin aysha yace "yanzu tana ina ?
tace "tana d'akinta yace "aunty nadiya fa?
"tana cikin mutane hidima tayi mata yawa ahankali ,"dady na ciki ne ?
"Yana Amman yana shashinsa gama jin hk keda wuya ya yunkura ya fito daga cikin motar adaidai lokacin da kiran kanwarsa khadija yashigo wayarsa ya ciro wayar daga aljihun gaban rigarsa ya manna a kunne "ya akayi khadija ?
"yaya ku kad'ai fa ake jira jama'a sun cika kowa ya kosa "
"kuyi hkr gamu nan zuwa , da sarsarfa ya taka matattakalar binen da zai kai mutun d'akinta kai tsaye.
tana zaune abakin gado sai faman cika take tana batsewa tkmr wata macijjya Sabod rigimar da'ake ta faman tafkawa daita akan lallai sai ta tashi ta shirya Khalid yasanyo Kai yashigo cikin d'akin ko sallama babu ba ita ba hatta jamar dake fama daita sun yi matukar razana da ganin wannan zakin mazan ma'aboci Haiba da kamala sai dai kallo daya zaka masa ka tabbatar da kuruciyarsa a fili wato bazai wuce 26 yrs da haihuwa ba, Suna ganinsa Suka soma k'ok'arin barin d'akin ...
d'akin ya saura daga ita sai shi bai yi mgn ba illa Idanuwansa daya tsura mata yana kare mata kallo tun kayan daya barta dasu ne ajikinta, yayinda ita ko kallon inda yake tsaye bata ba illa jijiga kafarta daya da take ta faman aikin yi .
ahankali murysrsa ta fito "malama ki tashi kije kiyi wanka "
A matukar fusace ta d'ago had'e da cewa "idan ba'ayi ba.. ?
"nace bazani ba ko dole ne? "duk wani abu agurunki zai iya zama ba dole ba ,amman zuwanki wannan dinne din yana da matukar mahimmanci arayuwata, saboda wannan shine al'amari na farinciki gareni , ya kai hannunsa ya shafi gefen fuakarsa "wai meyasa ma zan damu kaina akan dole sai naje dinne da shohuwa iriki ? ya tmby kansa yana tsareta da idanunsa tare da takowa zuwa inda take .
sauri zaro idanunta waje tare da dafe daidai saitin zuciyarta datake jin yana daf da tsayawa ,while idanunta na kan dubansa a matukar firgice.
"nice tsohuwar ta fad'i hk cikin murya mai rawa ala'mun tana son yi masa rashin mutunci?
"uhmmmmm da ke mecece ba tsohuwa ba ?
"Dan Allah malama ki tashi kije kiyi wanka ki shirya minti goma kacal na baki idan kuma kikayi kuskuren k'ara ko second biyu ne akai , wallahi wallahi sai dai ki iske kanki abayi ina miki wanka da kaina "what ?
ta furta tana yatsina fuska had'e da masa kallon ta'b'ba'be mara hankali.
Yayi mugun tsareta da idanunsa "ko kina da ja ne acikin abinda nace ?
hk kawai ta tsinci zuciyarta kasa amsa masa sannan wani bala'in shakar maganarsa tashigeta ,dan a yadda take ganin takusan zai iya yin fiyye da abinda yace zai yi barin ma lokacin data Tina marin safe ai batasan lokacin da tashi tsam tashiga bayin ta barshi zaune zaman jira fitowarsa .
Dialling number aysha daya kar'ba yayi ,kira daya biyu ta d'auka yace "ta turo masa me make up sannsn ya katse kiran ya nufi barandar d'akinta "Yasan ko ita wacece , amman bai San me yasa yaji sonta acikin zuciyarsa ba..
sai dai zai yi kokari dankwafar da shi wannan son dayake mata domin yasamu damar ajiyeta a mazaunin dayafi bukatar takasance .
Bata wani lokaci ba ta fito inda ta iske mai make up zaune zaman jiranta dogon tsaki taja tare da kokarin sanya kaya ,sannan ta zauna duk ranta a dagule ,an tsara mata make up na garari wanda ya canzata zuwa matashiyar yarinya, tayi wani irin masefaffen kyau, sai kamshi jikinta ke fitarwa har aka gama tana zaune batare da tayi yunkurin mikewa domin halarta zuwa gurin dinne ba ,yatsina fuska tayi had'e da cewa mai make up "Kinga dan Allah kina tafiyarki zan kule d'akina dan babu dan iskan dinne da zanje.....
yarinyar tace to tasoma hanzarta tattara kayayyakinta tasanya ka ta fice... ta mike kenan da niyyar kulle dakin batasan yana tsaye a barandar d'akin Yana fuskartata ba .
bai tsaya wata ba yasoma takowa inda take ya cire links din hannunsa Ya nad'e hannun rigarsa ya sunkuya ya sunkuceta yayi sama daita wanda hkn yayi sanadiyar da d'ankwalinta ya cire ya fad'i ya nufo hanyar parlour'n kasa daita a parlour'n kasa ya iske yan'uwanta da kawayenta suna zaman jira , aiko suna ganinsu sukace me zasuyi ba dariya Ba ,take kowace daga cikinsu ta ciro wayarta tana d'aukarsu hoto tare da mamakin wai wannan wani irin ango ne mara kunya ?
aysha tace "ba takalmi da dan kwali akanta zbatare da tsayawa 'bata lokaci ba yace " kibiyota dashi ai khalid bai direta sajida akoina Ba sai cikin mota abokan ango in banda dry babu abinda suke suna jinjinawa kunjinsa, aysha da me make up suka karaso gurin atare tasanya mata takalmanta akafafunta sannan aka sake d'aura mata d'an kwali ,
ana tada motar ta fashe da wani irin kuka "yanzu banda lalacewa a kalleta ace wanna abun ne mijinta wallahi har gara emran da auren Khalid arayurwa wallahi ba karamin abun kunya dady yaja mata ba .
Kuka take sosai shi kuwa ko ajikinsa ,guri daya hankalinsa yayi mugu mugun tashi yadda ta dinga Surfa masa zagi iri iri ,bai tan kata ba illa daidaita hannunsa da yayi ya bata gwab abakinta, ai da sauri tayi shiru "wallahi kisa sake wata mgn anan zakiga aiki da cikawa Dan HK kinsa irin mgnr da zaki dinga gaya min, ni ba sakarai bane shasha lusari irin wancan,Shanshan tsohon mijin naki yana gama fad'ar hk yayi shru yana jiran ta sake cewa wani abu har suka isa 3 star dake ikeja Awolowo way bata sake cewa kala ba sai kuka take ..
daidai inda zasu zauna direban yayi parking abokai da yanuwa suka nu fosu domin tararsu ,khalid ya sai walkiya suke acikin hasken fitilu daya haskaka gurin ya fito ya zagayo daidai inda take tare da rusunawa kmr zai shige jikinta "to yaya akayi tsohuwar amaryar khalid zaki fito ne ko na sake nad'e hanun rigata?
ai ba shiri ta fito zuciyarta na wani dukan uku uku gabadaya Tasom tsorata da yanayinsa sai nuna mata tashen balagar tsuntsaye yake .....
dariya sosai tabashi ganin yadda hanzarta fitowa ya kamo hannuta cikin NASA ita kuwa ji tayi kmr ta d'aura hannuwanta duka bisa kanta ta rutsa kuka dan bakinciki, shi kuwa sai murmushi yaje ya matso kusa daita sosai "kina ji ko tsohuwar amarya ki saki jikinki da ranki if possible ma kiyi murmushi kmr yadda nima nake yi ko kuma yanzu nayi miki abinda, zai tabbatar miki da kuruciyata a fili.
wayyohhly Allah ta furta tare da kirkiro murmushin dole wanda yaja hankalin masu d'aukar hoto da video kansu ya kai hannunsa yana gyara mata zaman sarkar wuyanta da Goggoronta ,aiko take tashiga zabga masa wata katuwar harara ,batasan sanda bakinta ya subuce ba tace aikin banza kawai duk abinda mutun zaiyi dai ba zai taba burgeni ba, tunda bashi zuciyata take so ba, wata irin damka yayi tsintsiyar hannunta taji tmkr jijiyo hannunta zasu tsinke Dan azaba , yayinda har lokacin masu d'aukar video da masu d'aukar hoto nayi aikinsu , hka zalika jamar dake gurun nayi Da wayoyinsu har sai da suka isa mazauninsu sannan ya saki hannuta, tayi saurin sauke naunauyen ajiyar zuciya tana shafa tsintsiyar hannunta tare da tsine masa..
aranta take mamakin karfinsa..
bayan sun zauna aka soma bud'e taro da addua sannan aka shiga program ...
Mmn sudais ce
💗💗💗💗💗💗
'YAN CINKI
💖💖💖💖
💗💗💗💗💗💗
~NA~
*AYSHA A BAGUDO*
~DEDICATED TO~
*AUNTY BASEERA WANNAN PAJIN NAKI NE , INA MATUKAR GODIYA BISA GA SOYAYYARKI , ALKHAIRINKI,KULAWARKI GARENI ALLAH YA BARMU TARE*🤝🏻🤝🏻🤝🏻
Page 83
........d'aya daga cikin abokan ango ne ke tsaye bisa kafafunsa rike da abun magana ,yasoma karanto tahirin khalid da makarantar da yayi ,har zuwa kan matakin da yake yanzu, inda yake bayyana kwalayensa da matsayin na mataimakin sajida .
yace "khalid uwar d'akinsa ya aura saboda kankaba da tsaurin ido irin nasa gashin nan sai yanga da yauki ake masa .......
dariya gabadaya hall din ya d'auka tare tafa masa hannu hamza yacigaba da magana kmr hk "sai dai mu agurinmu musan mace bata fi karfin namiji ba, matukar namijin ya amsa sunansa nmj,da kuma yadda namijin yasan kansa dan haka ta wannan fannin zan iya cewa abokina bayi tsaurin ido had'e da kankaba ba ......
aka sake kwashewa dariya "Allah yasanyawa rayuwar aurensu albarka yadda muka taru anan Allah ya hadamu mun zo suna haka .
mc ya amshi abun magana yana dry " ameen sai dai kuma gasky wannan abokin naka baiyi kankaba saboda kowa da irin ra'ayinsa ..
Ita kuwa sajida tun da ta zauna Kan kujerar da
ta ke mallakinta amatsayinta na amarya, hankalinta yasoma barin gangar jikinta, gabadaya tunaninta ya azzara ne akan burin zuciyarta," wannan karon ma irin zaman rayuwar datayi da emran zatayi da khalid kenan,
tayiwa kanta mgnr zuciyarta na kokawa ....
Dan a yanzu har tasoma hasasho yanayin zaman nasu , Dan sam bata ji zuciyarta zata amince ta hakura ta amsa rayuwa dashi amatsayin miji gareta .
a halin yanzu hankalinta a matukar tashe yake tana sake mamakin yadda khalid ya makalewa aurenta dole, yayinda ga en mata nan birjik a gari da suka fita komai ,"ayanzu datasani take da bata zauna ta hakura da auren emran ba, ga kuma abinda karshenta ya dawo ta bige da auren jinjiri "wace irin rayuwa ce hk ?
"wace irin kaddarar ce haka ta giftawa rayuwarta?
gabadaya komai ya rigada ya cakud'ewa mata tarasa nemowa kanta mafuta "yanzu ya zatayi da rayuwarta?
sosai tayi zurfi cikin tunani Dan kwata kwata ita zantuttukan hamza abokinsa baa shi ga kunnunwata ,hankalinta da tunaninta suna can ga fu'ad dinta ,tana jin ina ma wannan ranar ta kasance ranar aurensu ce da fu'ad dinta sanyin idanunta, hasken zuciyarta, lizamin rayuwarta ,bugun zuciyarta...
"ina ma mafarki take, ba'a gaske bane duk abinda ke faruwa daita? har sanda khalid ya lalu'bo tafin hannuta cikin nasa fuskarsa cike da matsanancin farinciki batasani ba ,Yayinda ta koina acikin hall din murya mc ne ya karad'e gurin ,inda yace "ana son ganin ango da amarya a flow, waigowa Khalid yayi ahankali yana dubanta fuskarsa na sake fad'ad'a farincikinsa.
Amman ganin yanayinta al'amun tashiga duniyar tunanin yasa take murmushin dake fuskarsa d'aukewa cak zuwa wani malolon bakinciki da tarin damuwa, ransa yasoma 'baci zuciyarsa tashiga rawa rawa Dan ko ba'a gaya masa ba yasan wani tunani take yi daban wanda ba nashi bane .
"shi kuma wulakancin da bazai ta'ba lamunta dashi ba kenan yana zaune ana tunanin waninsa ,ransa a matukar 'bace ya kai bakinsa daidai saitin kunneta had'e da tausasa muryarsa tmkr bai so yin mgnr yace "ke tsohuwar kawai kiyi maza ki dawo cikin haiyacinki da natsuwarki ana bukatar ganinmu yanxu Dan kin wani shantake atunanin iska .... tunanin abinda bazai ta'ba fissheki ba .....
yana gama fad'ar hk ya mike tsaye tare daita yana kirkiro fara'r dole zuciyarsa a dagule, alokacin shi kad'ai yasan tashin hankali da zuciyarsa take ciki ..
Ahankali yake rike da hannunta yana tafiya ,ita kuma tana biye dashi abaya masu d'aukar hoto da masu d'aukar video suka matso kusa dasu sosai suka shiga aikinsu ,na d'aukarsu har sanda suka sauko daga mazauninsu zuwa tsakiyar hall ,inda mutane suka sake rud'ewa gurin d'aukarsu hoto, sauti na musamman aka sakar musu Amman sajida tayi tsaye ta kasa motsa koda D'an yatsanta ne ,ganinta sam bata ga wani abun rawa ba......
Idan ma rawa zatayi ta rasa Wanda zata tsaya yi rawa dashi sai Khalid ..?
"Ina wannan abun kunyar ba da ita za'a yi ba ,ganinsa take agabanta tmkr mazuru ne agaban zaki ....
Duk da ransa a matukar 'bace yake ,Amman ya d'aure yayi k'ok'arin sanyawa zuciyarsa da gangar jikinsa jarumta ya kai hannusa daya ya kamo hannunta, while dayan hannunsa na kan west dinta ya matsota ya manneta ajikinsa yana jujjuyawa daita ahankali ahankali .
ai take hall din ya d'auki ihu mutane suka dinga fitowa daya bayan daya, Suna lika musu kudi , tsawon minti 30 sukayi a flow suna rawa ko nace Khalid yake rawa sannan suka koma mazauninsu still hannunsu na sarkefe da juna ....
Bayan sun zauna aka soma ciye ciye da shaye shaye, yan'uwansa suka dinga shiga rawa suna cashewa son ransu, can mc ya sake neman amarya da ango inda yake cewa "uwar ango da kanta zata nuna bajintarta ..haka ba Dan ran sajida yaso ba suka sake fitowa, sai dai abinda ya d'aga mata hankali da bata mamaki bai wuce yadda taga mahaifiyar khalid din taki kallon inda take amatsayinta na matar d'anta ,d'anta kawai ta fuskanta tana zuba masa ruwan kudi shima yaciro rafar yan dari biyar biyar yashiga lika mata , suka ware amarya gefe tmkr basu san Allah yayi halittata agurin ba.
nan fa yan'uwa da abokin arziki suka fito suka dinga yi musu liki wasu daga cikinsu ,su likawa sajida wasu kuwa kiri kiri suka ki, sai mahaifiyarsa hjy zainab da Khalid kawai suke ta fama yiwa liki .
anci an sha an gwangwaje, yayinda ango ya dinga hawa da sauka da amaryarsa, iya hakurin sajida ya k'are inda tace "wallahi ba zata sake tashi fita koina ba , daginsa nayi mata kallon wulakanci da gani gani, daman kasan abinda ka shiryawa zuwa na kenan Dan a wulakantani yasa ka matsa sai nazo?
yadda sukewa auren namu rashin dacewarsa haka zalika abun yake agurina ,wallahi wallahi tunda ka zabi zama dani ka tsiyowa kanka wulakanci da bakinciki tattare da babban tashin hankali har sai ranar daka sakeni dan bazan ta'ba iya zama da kai amatsayin miji ba .....
jin bai ce mata komai ba ya sake bata damar cigaba da maganarta "dan Allah ka kalleni ka kalli kanka nayi maka kama da kalar matar aurenka ban da tsaurin ido irin haka?
"me zanji a aurenka?
"me zaka iya min?
"aikin banza kawai daza'a kawo mutun tsakiyar dangi ana masa kallon tozarci ,da wulakanci bama za bar mutun da abinda yake ji ba da tarin gajiya, dan girman Allah mutun ya sake kankabar riko hannuna da zumar tashi zuwa wani guri ta k'arasa mgnr tana juyar da kanta gefe had'e da jan tsaki.. .
yayi tmkr bai jita ba, yana sake kirkiro murmushin karfin hali duk da azahiri gaskiya maganganunta suna shiga cikin kunnuwansa had'e da kai wa kwalkwaluwarsa farmaki daki daki yake nazarin magnganunta ,ganin sai faman mita ta keyi tana maimata kalmar bazata sake tashi ba, yasa shi cewa "duk ki gama rantse rantseki na banza sai dai banso hkn ya faru ba, Amman sai kin tashi, matsawar aka kiranmu.
" zance gajiya kuma kirki damu kina da d'an shila a hannunki wanda zai iya d'auke miki duk tarin gajiyarki.
taja gutun tsaki aciki ranta taki cewa komai ,Dan kar ya nemi rainata cikin bayyanar nasi .
sai faman cika take tana batsewa azahirin gsky rashin kallon arzikin da mahaifiyarsa da wasu daga cikin daginsa da suka yi ta mata ,ya dameta matukar sannan yayi mugun tsaya mata arai ..
Hall ya hargitse da hayaniyar jama'a inda ta nemi ango tarasa yashige cikin jamarsa ..
gashi duk rabin mutane sun fara wuce wa, ai ko ranta ya sake dagulewa da kyar take janyo numfashi tana fitarwa tsabar bakinciki batayi auni ba sai gani tayi hall din yana neman watsewa sai ita kad'ai zaune akan kujerar tsiya da zuciyarta tayiwa suna da hkn ,da wasu tsirarun mutane , tun ranta na 'baci yazo ya daina, sai dai hankalinta a matukar tashe yake cike da matsanancin tsoro da faduwar gaba .
tayi tsuru zaune tana mamakin ikon Allah tattare da zallar wulakancinsa gareta ..can sai gashi cikin sauri ya dawo yana cewa "tsohuwar amaryata tashi muje, ko yanzu ma kina son na d'aukeki ne?
Tsam ta mike tsaye tayi gaba tare da yin kasa can da muryarta tace "uwarka ce karewa tsohuwa dan rainin sense kawai .
Da wani irin kallo yabi bayanta dashi mai tattare da ma'anoni dayawa wanda yasa Jikin sajida a sanyaye tashiga motar zuciyarta na wani irin bugawa da karfin gaske, tafiya kadan yayi yasamu guri gefen titi yayi parking ya kashe motar hannunsa ya kai ya kara volume din music yacigaba da bin wakar ,duk iskancita ya shiryawa hakan, kuma zai yi maganinta da izinin Allah tsawon minti goma suna tsaye haka , gashi dare na sake karatowa yasa tace "kai malam tsayuwar me mukeyi anan ?
"kai ...ka mai dani gida dan ban saba tsayuwa a irin wuraren nan ba,dan nasan tsabar tsagwaron wulakanta bawa ne da rashin sanin ciwon na gaba da kai yasa ka wani zo ka shanya mutane anan tayi mgnr tare da manta waye khalid din da kuma abinda mgnr tata zai iya haifarwa ,ai kuwa ko rufe bakinta bata gama yi ba taji saukar mari biyu hagu da dama .
A firgice ta zaro idanunta waje tayi tare da saurin dafe kuncinta tana fuskantarsa a matukar firgice, wannan shine karonsa na farko da hannunsa ya sauka akan kuncinta "ka mareni? shima yayi mugun kafeta da manya idanunsa yace "ko zaki rama ne tare da janyota zuwa jikinsa ya rungumeta tsam ,yasoma shashfa sansar jikinta dake kyarma ,so yake gaya mata tayi hakuri saboda shi kansa ba'a son ransa ya aikata hkn ba, amman ya kasa furta komai dan bazai iya bata hakurin ba ta sake rainashi.
"kina jina ko ina bukatar ki tattara gbdy hankalinki da natsuwarki gareni ,bazan tillastaki ba haka zalika banza takuraki ba gurin kwatar da hanlinki gareni,tabbas ni yaro ne sai dai ba irin wanda kike tunani ba, muryarta cike da sheshekar kuka zata bud'e bakinta kenan yayi saurin d'aura bakinsa kan nata "shiiiiiiiiii banason jin komai daga bakinki ya zarce da lasar lips dinta tayi k'ok'arin kawar da fuskarta ,Amman yaki yarda yayi nasar caf laulausar harshenta jikinsa har rawa yake ya manneta gam ajikinsa ,yana wa bakinta wani irin tsotsa na fitar hankali akan titi ,sai daya sha bakinta son ransa sannan ya sakar mata bakin yana fidda numfashi sama sama ta tattaro miyon bakinta zata tofa masa a fuska ,ko me ta tuno ta fasa ta guntse miyon .
Murmushin takaici yayi sannan yace "yakamata zuwa yanzu ki bambance matsayin da kika bani sannan ki san irin mijin da kika aura yana gama fad'ar hk yace "ki hadeye miyon nan kafin na miki mai gabadaya kana ya tada motar aguje ya bar gurin, ita kuwa bakinciki abinda yayi mata bai sa tayi mgn, sannan bata jin duk abinda zai yi mata ,ba zai ta'ba kaiwa fu'ad ba, kallon fu'ad kawai idan tayi yanayinta na sauyawa.
idan kuma jikinsu ya had'u guri daya ,zallar shaukinsa kawai ke gamsar daita ba irin wannan salon da d'an iskan yaron nan me tashen balagar tsuntsaye yake mata ba ta kasa had'e yawun ta dukar da kanta bisa cinyoyinta hawaye na gangaro mata .
sun hau titi sosai khalid yace "better dan yin shirun zai fiyyewa mutun amfani amman idan ba tsoro ba tsohuwa ta sake bud'ewa mutane baki ta yi wata mgn anan ko ta maimata abinda tace, bata kula shi ba dan ta lura so yake yaga yayi silar rabata da rayuwarta batare da burinta ya cika ba.
adaidai lokacin daya kusan bakin get din gidansu ya d'an waigo ya kalleta sannan yace "ko na d'an tsaya daga nan ne in dan rage miki zafi naga sai gumi kike fitarwa? batace masa komai ba taji yayi hon.
masu gadi suka bud'e masa tangameman get din gidan ya shigo harabar gidan tun bai gama daidai tsayuwar motarsa ba ta fito ta nufi cikin gidan tana tsine masa. murnushi kawai yayi ya bar gidan yana kisma irin azabar da gallaza Mata idan tazo hannunsa .
************
Kwance fu'ad yake akan makeken gadonsa a cikin hotel din da company dinsu ta d'auki nauyi ,idanunsa a runtse,ba bacci yake ba , duk wani tunaninsa sun tattara sun koma ga matarsa ne da tilon diyarsa, sai bawar Allah najma da yake jin zuciyarsa ta kasa hakura akanta ,zuciyarsa da ruhinsa suna matukar bashi karfin gwiwar gurin taimaka mata ,ba Dan yana sonta ba sai Dan inganta rayuwata.
tunanin duniya yayi akan lamarin taimakon rayuwarta ,Amman ya rasa takamaimai hanya daya da zai tsayar domin agazawa gareta baya ga aureta ....
shiru yayi tare da lalu'bo bargo ya lullu'be jikinsa yana jin wani sauyi na daban ajikinsa agame da matarsa gabadaya bacci ma ya kasa ziyartarsa balle yayi nasarar d'aukarsa ahalin yanzu matarsa kawai yake bukata a kusa dashi yana jin tmkr yaje ya taho daita batare dasanin kowa ba ,yayinda wani bangaren na zuciyarsa ke k'ok'arin hanashi na aikata hkn ,jayayya da mahaifinta ba shine faida garesa ba illa hakuri, hakuri yakamata yabawa zuciyarsa akan surukin nasa ko babu komai akwai darajar me'ad da nasreen tsakani , lisafin kwanakin komawarsa gida yake gashi ayyuka gabadaya sunsashi gaba, Wanda duk silar tsanin arziki ne garesa Allah sarki innata ya furta yana kamkame jikinsa "ina ma kina raye inna kiga yadda rayuwar fu'ad dinki ta sauya?
ya bud'e idanunsa yayi ahankali hawaye na zubo masa "kin sha wahalar rayuwa dani kin inganta rayuwata Amman gashi komai yana faruwa dani byn babu ke , na yarda da hukuncin ubangiji Allah ya jikanki yayi miki rahma yasa alhanna ce makomarki ya meida idanunsa ya runtse duk yadda yaso bacci ya d'aukesa abun ya tura joystick dinsa banda harba babu abinda take ,ahankali ya kai hannuwansa duka bisa joystick dinsa yana shafawa ahankali ahankali jikinsa na tsuma ya d'auki lokaci kafin bacci yayi nasarar d'aukarsa.
Duk acikin kwanakin zuciyarsa makaleta take da son d'aura idanunsa akan me'ad, Tare da son jin muryarta Dan ko ya kira bata d'aukar wayarsa sai dai tabawa nasreen su sha hirarsu yayinda shi kuma yafi bukatar yaji sautin zazzakar muryarta cikin kunnuwansa suna masa kuwa...Allah Allah ya dingayi watanin biyu din daya dibawa kansa na komawa gida su cika ya tattara yaje ga matarsa, matar rufin asirinsa.
********
Friday karshen sati Wanda mafi asakarin ma'aikatan dake aiki a garuruwa daban daban suke k'ok'arin zuwa gida week end , suke saukowa daga matattakalar jirgi ,ciki har da fu'ad Wanda ke sanyi cikin laulausar farin yadi fari sol mai sharara Wanda hatta farin singlet dinsa ana hangowa ,farar fatar jikinsa sai sheki take zubawa agogon diamond ne d'aure da tsintsiyar hannunsa, sai kamshi turaren dio yake fita daga jikinsa, gashin kansa kwance luf sai zuba sheki yake kallo daya zaka masa kaji yashiga zuciyarka tare da Burgeka ,ahankali yake takowa har ya k'araso inda had'ad'd'iyar motarsa kirar toyata Camry ,ke tsaye zaman jiransa .
kabir aminsa ne yazo d'aukarsa ,ya bud'e murfin motar yashiga ya zauna fuskarsa d'auke da wadataccen murmushi yana shiga motar gabadaya gamshin turarensa ya gauraye motar ya mikawa kabir hannu suka gaisa sannan kabir ya tada motar suna tafe suna hira cike da tsantsar farinciki "abokina kafa samu lafiya komai ya kasance mana yadda muke so.
"kai dai bari kabir al'amarin ubangiji kenan ,a kullun ina sake godewa Allah bisa ni'imar da yayi min da kuma mai gidana sir Malik yayi min komai arayuwa shine tsanin komai na rayuwata ,"haka ne inji cewar kabeer "yanzu ina muka nufa sabon gidanka ko tsohon ?
Murmushi fuad yayi sannan yace" ka kaini gidan rikitaccen surukina ina bukatar sanya mata acikin idanuna......
kabir yace "kai dai kace zakaje rage mara kawai Dan yanayi kad'ai ya isa ya tabbatar da hkn ya k'arasa mgnr yana dry tare da dukan sitiyarin mota .
fu'ad yayi saurin had'e rai " banson wulakanci da rainin wayo fa ,to meye ruwanka idan ma rage marar zan je yi ?
Wata dryr kabir ya sake kwashewa daita "ni da nasan hali ..kar dai ayi abun kunya gidan suruki ...
"ai kuwa k'arewar abun kunya har lalata sai nayi wallahi..
hira suka cigaba dayi acikin hirar kabir ke bashi labarin yadda auren sajida ya kasance...
Tsaki fu'ad yaja sannan yace "maganinta kenan ,abinda ya cancacin mai hali irin nata kenan har suka iso kofar gidan alhj ediris fu'ad yace "kabir yi Parking gaba kad'an da gidan sai nashiga da kafafuna, zarcewa kabir yayi gaban gidan tare da tsaida motar yayi parking fu'ad ya fito rike da da karamar akwati yana gyara zaman rigarsa da tsayuwarsa sannan ya juya har yasoma tafiya kabir yayi masa hon ya dawo ta gefensa ya tsaya "na wuce ne ko yaya Dan naga sai wani rawar jiki da kafafu kake yi ?
,"rawar duniya nakeyi ..zaka iya wucewa idan nagama zan kiraka yana gama fad'ar hk ya juya .
Shigowarta gidan kenan ta shiga bayi domin yin wanka ko cikakken minti Goma batayi ba fu'ad yasanyo kai cikin harabar gidan ,kai tsaye number me'ad ya kira aka ci sa'ar tana hannun nasreen da sauri yarinyar ta d'auka tana murna "hello dady nah ...
bangaren fu'ad shima yace "hello my bby nah ,ki fito yanzu ur dady is outside aguje ta kwasa tana tsalle batare data tsaya sauraran abinda zaice ba, tayi harabar gidan dashi idanunta suka fara cin karo da gudu takarasa tashige jikinsa ta rungume shi "dady I really miss you "I miss you too my bby ya fad'a tare da rungumeta tsam ajikinsa yana sauke naunayen ajiyar zuciya when last daya sanyata acikin idanunsa.
Hannunsa rike da hannunta suka shiga cikin gidan kai tsaye parlour'n mumy ta nufa dashi yasamu guri ya zauna ya ajiye akwatin tsabarta ita da momy'nta itama tasamu guri ta zauna kusa dashi tana zuba masa surutu .
haiyaniyarsu ce ta fito da mumy tana ganinsa ta saki fuskarta sosai Sam bata nuna masa wata damuwa ba , ya D'an zamo daga kan kujerar dayake zaune ya rankwafa ya gaisheta cike da girmamawa"mumuy mun yini lafiya ya gidan ?
ta amsa tana tambayarsa yanayin aikinsa had'e da ,
tayasa murna K'arin girman dayasamu ya ji dadi kwarai da abinda tayi masa ,ta juya ahankali ta shiga kitchen ta d'auko wata special foodflaks dake d'auke da abinci ta d'aura atire da ruwan roba na nestly water Dan daman basa rasa abincin agidan ta kira nasreen yarinyar tashigo had'ad'en kitchen din tana murmushin farinciki ganin dadynta.
Mumy tace "yau kuma babu dama anga dady ko ?
Nasreen ta girgiza mata kai tana rungumeta "oya d'auki tiren nan ahankali ke kai parlour, nasreen ta d'auka ta fito ta kawo gabansa ta ajiye momy ta fito daga kitchen din ta tsaya agabansu "Kaci abinci idan kuma akwai abinda kake bukata kayi magana a d'aura maka yanzu "babu komai momy, na gode sosai da kulawa wannan ma ya isa tayi murmushi irin nasu na manya sannan tashige d'akinta..
Sam shi ba wai abinci ne agabansa ba zuciyarsa me'ad kawai take son gani da kwadayin son kasancewa tare daita , Dan hk ahankali ya kamo hannun nasreen cikin NASA yace "bby where's ur momy ?
Ya tambayi nasreen.
Nasreen tace "tana d'akinta yanzu ta dawo daga aiki tayi maganar can kasa had'e da nuna masa hanyar d'akin "ok ya saki hannunta ya Mike tare da cewa "ki duba abubuwan Dana zo miki dashi duk abinda bai miki ba idan nafito ki gaya min ,sannan ya nufar hanyar d'akin data nuna masa ya kai hannunsa zai yi knocking sai kuma ya fasa ya murd'a handle din ahankali yaci sa'ar kofar a bud'e take ya tura kad'an ya sanya kai yashigo cikin d'akin tare maida kofar ya rufe ,ya jingina bayansa da jikin kofar ya murd'a key ya tsurawa bayanta ido .
zaune ya ganta akan pray mata tana lazimin Wanda tun aurensu bai ta'ba ganin wannan lokacin ya wuceta ba ta aranar juma'a .. ..
ya sake gyara tsayuwarsa ya jingina da kofar sosai yana jin tana sake shiga ransa gani yayi gabadaya yanayinta ya sake sauya masa ta canja ,Dan ta rame sosai .
Yana nan tsaye har ta idar ta yunkura ta Mike tsaye ta d'auki daddumar sallarta da niyyar niketa kmr ance ta juyo bayanta , idanunta ya sauka akanshi , cikin fararen kaya ,saurin murza idanunta tayi da hannunta daya ,mafarki take ko kuwa dai gizon dayasaba yi mata ne ?
Take gabanta yayi wani mugun fad'uwa,shi kuwa ya bala'in tsura mata kyawawan idanunsa yana kallonta sannan da sanyi jiki yake k'arasowa zuwa inda take ,ahanali ahankali har ya ida Isowa, ya kai hannunsa duka biyu ya kamo fuskarta dake cike da tsantsar mamakin ganinsa cikin d'akin yana shafawa ahankali tayi saurin runtse idanunta "sauraniyyar masu kyau ya furta me'ad ta bud'e idanunta tasanya cikin kwayar idanunsa ranta na mata sanyi, bugu da kari taji matukar farinciki sunan daya fad'a mata ,matsota yayi sosai ya rungumeta tsam ajikinsa yana shafa bayanta "I really miss you my love ,tasoma kokarin kwacewa Amman yaki sakinta sai ma Wani irin kissing dinta da yake,na fitar hankali ,tun tana kaucewa tare dakiyar zuciya har ta kasa jura hkn ,Dan daman itama gabadaya a wannan lokacin a matukar bukace take dashi ,kwanakin datayi batare yin wani abu ba ko jin dumin jikinsa ita kad'ai tasan halin datake ciki. ahankali tasoma maida masa martani ganin tsayuwa bazata kai su ba yajata zuwa Kan gado ,Dan alokacin babu abinda jikinta zai iya tabukawa domin hanashi ta'ba jikinta ba saboda mutuwar da yayi ,kwantar daita agadon yayi ya haye samanta yacigaba da sarrafata hijab din jikinta ya zame ,ai bai gama shiga tashin hankali ba sai da kwayar idanunsa ya sauka a sansar jikinta wannan rigar dake jikinta da shi da babu duk daya ne tun daga wuyanta ya fara kising dinta har zuwa kirjinta lokaci daya me'ad ta manta zancen mahaifinta akanta tare da sharad'a d'insa na yunkurin raba aurensu tsabar tsuman da jikin yake ,sosai ya kamkameta ajikinsa yana aika mata da zafafan wasanni ahankali yake shafa nonuwanta taji wani irin dadi yana shiga cikin kwalkwaluwarta Dan haka ta turo masa manya manya nonuwanta masu cike da ruwa yana shafawa yana tsotsan nipples ,sha'awarta ta sake ta'azzara Kan nonuwanta suka Mike kmr yadda joystick dinsa take a mike, da hannuwansa biyu ya kamo nonuwanta yana tsotsa yana murza mata dayan nipple dinta ,nan fa wani sanyi dadi ya rufeta kasanta ya fara fitar da ruwan ni'ima ,gabadaya ta rude ta rudar dashi tasoma yunkurin rabashi da kayan jikinsa ,shima yana tayata har suka cire rigarsa ,yacigaba da shafa kirjinta zuwa kasanta ahankali ya zira fingers dinsa cikin jikinta yana fingers dinta wani irin d'auke numfashi tayi jikinta na kyarma wani irin yarrrrrrr take ji ajikinta, batasan lokacin data ta Mike zaune shi kuma ya rigin gina da abun gado ,ta kwance zariyar wandonsa ta kamo joystick dinsa tana murzawa ahankali ahankali sannan ta saka cikin bakinta ta fara tsotsa ,wani gurnanin dadi yake fitarwa yana shafa sumar kanta dake kwance a saman bayanta yana furta "uhmmmmm assssssss tmkr me cin yaji ,hannunwansa duka yasa ya kamota ya d'aura saman cinyarsa ya saitai joystick dinsa cikin ajikinta tare da rike kugunta ita kuma duka hannuwanta na makale da wuyansa yasoma having sex daita, banda dadi babu abinda suke ji suna fitar da mishi very slowly "wshhhhh uhmmmmm ahankali fu'ad ya dinga binta yana danna mata joystick sako sako ,Wanda ya sake narka da zuciyarta garesa ta dinga jin tana yawo agamare ..nonuwanta ta dinga goga masa a fuska yayinda joystick dinsa still ke cikin jikinta yana aikin tsoka mata ,ganin tana bukatar yasha nonuwanta a wannan lokacin yasa kamosu yana murzawa tare da d'aura bakinsa ya tsotsa ita kuma jikinta sai rawa yake tana lumshe ido kusan minti 20 suna cin juna ganin tana daf da kawowa gashi shi baiyi komai ba ,kuma yasan halinta da zarar ta kawo sai dai ya d'auki na Manzon Allah s.a.w dan cewa zatayi tagaji, yasa yayi saurin zare joystick dinsa.wata irin numfashi ta sauke da ajiyar zuciya atare idanunta gabadaya sun canza launi sun dawo kalar madara, yace ta juya masa baya ,tasan abunda yake nufi, dan haka tayi masa goho , ta lafe sosai akan gado tare rarumo pillow ta rungume akirjinta, tayi sama da bombom dinta kugunta yashige tsakiya ,kafafunta a had'e shi kuma yana daga bayanta ya zame wandonsa, sai daya kai bakinsa ya lashi gidan dadinta sannan yashigeta yana fitar da wani numfashi "uhmmmmmm ya dinga zira mata ahankali ahankali..shiiiiiiii shiiiiiiiii kawai kake jin fu'ad yake fitarwa,ita kuwa sai ihun dadi take fitarwa da Dan karfi "uhmmmmm uhmmmmm uhmmmmm wayyohlly.....yayi saurin kai hannunsa ya rufe mata baki ,jikinsa na kyarma ya dinga shigarta da karfi karfi ta yadda zataji dadi sosai , ita kuma ta dinga jin dadinta batare da kawo ba tana sake bankaro masa bombom dinta .
yana da kyau idan uwargida tasan tana da saurin kawowa da wuri akan mijinta, to yakamata tasan yanayin da mijinta yake jima'i daita ,mai yi sau uku ne alokaci daya ko akasin hk .
Idan mai yi sau uku ne alokaci daya , yayinda ita bata wuce sau daya , to ga dama tasamu ,uwargida ta kasance mai yiwa mai gida goho yaci ya koshi har sai yayi realizing sau daya sai su canza style, koda batayi realizing ba zata ji dadin ajikinta sosai , idan kuma shima mai saurin kawowa ne, to yayi sucking dinta sosai ya shata ya tsotseta tassss ,ya dinga zira harshensa cikin hujin kasanta , ko tsotsar Kan Belin ta ,matukar mai gida ya tsotse kasanta yaddda yakamata ya tsotsi Kan belinta yadda akeyi ahankali, tabbas zataji dadi har ma tayi realizing ruwan sikwati Wanda mafi yawa daga cikin mata suke ganin kmr fitsari mace takeyi a wannan lokacin alhalin ba fitsari bane ruwan dadi ake masa ,shi kuma alokacin sai ya shigeta koda ruwan na fitowa. 🤭🤭🤭lol.
Mmn sudais ce
💗💗💗💗💗💗
'YAN CINKI
💖💖💖💖
💗💗💗💗💗💗
~NA~
*AYSHA A BAGUDO*
~DEDICATED TO~
*My besty friend forever and ever murjanatu mrs faal*
Page 84
........wani irin sex yake daita cike da matsanancin shaukinta ,idanunwansa gbdy sun gama rufewa bubu abinda yake muradi kmr yacigaba da kwasar ni'imarta ,kusan tsawon minti shabiyar yana caccakarta sannan ahankali cikin tsuma ya zare joystick dinsa very slowly acikin jikinta yana mai jin wani irin sabon dadi dake tabbatar da k'arin sha'awarta, gashi har wannan lokacin bai ga al'amun tayi realizing ba .
janyota yayi zuwa jikinsa ya manna bayanta da fad'ad'd'en kirjinsa ya rungumota tsam yana fitar da hucin Numashi, hannunwansa duka bisa kirjinta yana murza nipples dinta cike da wani irin salo ,ita kuwa babu abinda take sai numfashi take fitawar ahankali, tana lumshe ido tare da matse yatsun hannunta da take jin tmkr ana sa allura ana caccakarta dashi ,ya rungumeta sosai ajikinsa yasoma kissing dinta a wuya zuwa cikin kunnenta,wani irin tsuma jikinta yake ,take tsigar jikinta suka sake mikewa ........
fu'ad yasan ta kan mace, yasan yadda ake sarrafa d'iya mace da lamarinta, wanda samun irinsu a wannan lokacin yake da matukar wahala,zuwa yanzu tasan bazata iya rabuwa dashi ba, bazata iya yakice tarin soyayyarsa dake dankare da zuciyarta ba, barinsa ahalin yanzu tamkar cutar kai ne gareta,tasan muddin tayi sakacin rabuwa dashi tabbas ta cuci kanta da rayuwarta gabadaya wanda ba zata ta'ba yafewa kanta ba.
shigewa tayi jikinsa ta lafe tana kissing din gashin dake kwance a kirjinsa batare da tasan ta aikata dan gabadaya ta mance duk abinda ya faru atsakaninsu ......
Jikinsa na kyarma ya Kai bakinsa cikin kunneta ya zira harshensa cikin yana tsotsa while hannunsa daya na kan brest dinta yana aikin murzawa sannan ahankali muryarsa ta fito " my love kin gaji ko ..?
ta d'aga masa kanta ala'mun eh "
Shiru yayi na wasu 'yan dakiku yana sake aika mata da wasu salonsa dake birkita mata lisafi, "shi kasan yasan tayi k'ok'ari sosai fiyye da sauran lokutan baya datake nuna gajiyawarta garesa "kin gaji? ya sake maimaita fad'ar hk yana shafa sansar jikinta .
da kyar muryarta ta fito very slowly "nagaji over ka barni haka plz...."
" kinyi realizing ne?
"ta girgiza masa kai kawai tana sake shigewa jikinsa "
Ya runtse idanunsa sosai dan yadda take masa yana kara birkita masa lisafi ," kina ganin zan iya barinki haka batare da kinyi ba?
batayi mgn ba Illa naunuyen ajiyar zuciya data sauke da kyar ,
Muryarta na rawa tace ni.. ni.. Na gaji ne kawai ka barni hk "
"no bazan iya barinki haka ba, har sai kinyi, ta'ba nan kiji ,ya kamo hannunta ya kai kan joystick dinsa da
duk wannan kusantar da yayi mata joystick dinsa taki kwanciya tana tsaye kyam ,"kinji yadda take har yanzu still ina tattare da bukatar k'ari, ya k'arasa mgnr yana lumshe kyawawan idanunsa akanta sannan ya kwantar daita had'e da zamota kad'an da gefen gadon ya sake shigarta ahankali bayan ya d'age kafafunta sama had'e da tokare hannuwansa da katifar ya cigaba da aikin cakarta ahankali ahankali, tana lumshe ido tana d'ago masa kasanta ..
A zahirin gsky daman shi baya son yadda take saurin yin realizing da sauri ,domin yafi morar jikinta yadda yake so muddin bata kawo ba .
wani irin dadi taje ji tun daga tsakiyar kanta har zuwa sansar jikinta , ahankali wasu wurare ajikinta suke sake amsar salonsa da sakoninsa, "uhmmmm hhhhhhhh sune kawai saitin dake fitowa daga bakinta, baka jin komai acikin d'akin sai fitar sautin numfashinsu.
hannuwansa duka yasa ya talla'bo bombom dinta sama sosai ya dinga shigarta da sauri da sauri saboda ya fuskance tana daf da yin realizing, sakamakon kamkame shi ajikinta datayi tana wani irin mika , sabon dadi ne kawai ke shiga cikin kwalkwaluwarta da gangar jikinta, shima ya kamkameta tsam tsam, jikinsa na kirrma atare sukayi realizing wannan karon, wani irin zazzafan numfashi suka sauke suna rungume da juna gabadaya jikinta yayi week ya sake sosai Gabobin jikinta sun bud'e had'e da amsawa ,
komawa yayi Kan gadon ya jingina bayansa da abun gadon ya janyota jikinsa yana shafa mata gashin kanta zuwa bayanta, numfashi ta cigaba da fitarwa ahankali tana lumshe idanunta, ta kasa tashi tashiga bayi saboda yadda take jin ga'bo'binta .
da kanshi ya kaita bathroom sukayi wanka ta kasa sakin jikinta dashi ,sai lokacin ta dinga jin kunyarsa da kunyar abubuwan datayi masa na sakar masa jikinta datayi alhalin tasan halin da'ake ciki.
, Gabadaya taki yarda ta had'a ido dashi ya lura da hkn sarai Amman ya basar daita, ya riko hannunta suka fito daga bathroom sannan ya kai hannunsa jikin kofar bayin ya d'auki towel dinta yasoma goge jikinsa, itama ta d'auki karamin towel tana goge jikinta tana tsine ksi.
"gaban mirrow dinta yaje ya tsaya yana karewa halitar jikinsa kallo batan ya gama goge jikinsa ya d'auki kwalbar Turarent ya feshe ilahirin jikinsa dashi ya sanya kaya , ta cikin mirrow yake kare mata kallo murmushi yayi saboda yadda yaga sai wani yatsina fuska da tsine kai take ala'mun gajiya da kunya.
"kin gaji ne nazo nayi miki tausa Kafin na wuce?
Ta kasa d'ago kanta illa yatsun hannunta data kamo tana murzawa ahankali ahankali , yayi shiru yana meida link's dinsa "yaushe zaki dawo d'akinki ? yayi mata tambayar da tasa zuciyarta dukan tara tara ko dai batayi tunanin zai yi zancen komawar a halin taahin hankalin da'ake ciki.
"You have to talk to your dady me'ad ya barmu muyi rayuwar auremu ,saboda muna tsananin son junanmu ,ko yayi kokarin rabamu bazamu iya rabuwa ba, dan ni bazan iya wata rayuwa batare da junan ba ....
ya k'arasa mgnr yana takowa zuwa inda take zaune ya zauna ya janyo wayarsa ya kira kabir sukayi maganar second biyu ,sannan ya kamo tafin hannuta daya cikin nasa ,dayan hannun kuma ya d'ago fuskarta dashi yana kayataccen murmushinsa mai tsada da bugar da zuciya, tayi saurin runtse idanunta "wai meye hk ne love?
"Ba dai kunyata kike ji ba.. ..?
Tayi shiru taki bude idanunta zuciyarta na wani irin rawa "any how sha koma menene ni dai ya'azamuyi ki dawo gareni ?
taja numfashi da kyar ta fitar kana tace "Kawai mu hakura da juna Dan bazan iya fuskantar mahaifina da wani zance makamancin wannan ba, Domin da amincewata ya aiwatar da komai.
"uhmmmmm ai kuwa zaki had'u da 'bacin rai mai tsanani Dan bazan juri zuwa gidan nan ba, sannan zan k'ara aure tun da had'in bakinki ake neman ganin bayana. ....
gabanta ya buga da sauri ta bude idanunta fess kan fuskarsa tana kallonsa kmr zatayi kuka.
"ya naga kinyi da fuskarki wani iri,ala'mun ba kya son na kara aure? " ke bazaki kasance tare dani ba sannan ba kya son wata ta kasance dani ,alhalin kinsa bazan iya d'aukar dogon lokaci batare da mace ba, duk iya tsawon watanin Dana yi batare da mace ba dauriya kawai nake yi ...
ya matsota sosai tmkr zai shige jikinta "Dan Allah love kisan abun yi atsakaninmu ,ko ki dawo gareni ko kuma ki taimaka ki sanar dani yadda zan nemi ganawa da iyayen najma na aureta, yayi mgnr yana kunshe dariyar da ke neman subuce masa saboda yadda fuskarta gabadaya ta sauya .
tun da ya sako zance najma, numfashinta ya tsaya , bakincikin maganarsa ta caki kahon zuciyarta, "kenan har yanzu zuciyarsa na Kan yarinyar nan bazai fasa aurenta ba?
Ta jefawa kanta wannan tmbyr tana ambatar sunan Allah tare da zare hannunta cikin nasa ta dafe goshinta dashi tana takaicin yadda ta sakar masa jikinta yanzu ya mora son ransa .
"da tasan zuciyarsa na kan yarinyar har lokacin, ba zatayi sakacin sakar masa jikinta ba, ta dade zaune kafin tasamu tayi control din kanta ,tabbas sai tasa natsuwa in dai tana son komai ya daidaita atsakaninmu da rayuwarsu tana sonshi matuka amman akansa wannan karon bazata butulcewa mahaifinta ba .
ahankali ta yunkura kmr wace akayiwa dukan mutuwa tasoma k'ok'arin mikewa tsaye zata rabe gefensa ta wuce ranta a hade, yayi saurin riko tafin hannunta Wanda yasata tilas tsayawa ta juyo a fusace tana kallonsa, shima ya tsura mata kyawawan idanunsa tsawon minti biyu yana kallonta sannan yace "Nasan bakiji dadin kalmata ta karshe ba, Amman kiyi hakuri babu dadin da kikaji, Akan babu dadin da kika min kuma na yafe miki ,yacigaba da kallonta da kyawawan idanunsa ,ya matso jikinta sosai yana yawo da hannunsa jikinta "a zahiran gsky me'ad bazan iya zama haka babu mace kusa dani, lokaci yayi da zamu sanya karfi da karfi mu magance matsalarmu tare, ni na rasa dalilin dady na son rabumu , Amman gabadaya na lura acikin lamarin kin fi kowa laifi ,domin kece tsanin komai "
"nasan da haka sai dai kaima kasani kai ne dalilin zuwana gida wanda silar hk ya zame min alkhairi tunda gashi mahaifina ya yafe min 'bacin ran danayi silar jefashi a dalilin aurenka, ni dai a halin yanzu bansa yadda zanyi ba ,kawai ka sauke min kmr yadda dady ya bukata kaje ka auri ita wacen yarinyar da kake naci ,daman ni tuni nasoma hakura da kai takarasa mgnr hawaye na gangaro mata.
"shhiiiii ba kuka nace ki min ba mafuta zamu nema Dan wallahi bazan iya sakinki ba zance auren najma kuma ni ne nasa kaina, kuma zan aureta bisa taimakonta, sai dai idan Allah bai kaddaro hkn atsakaninmu ba.
Amman kiyi hakuri ki Nemo mana mafuta "ta fixge hannunta cike da matsanancin 'bacin rai ta yo baya kad'an ta fuskance shi "hakuri fa kake bani ?
"Hakuri na koma gidan na sake bijirewa umarnin mahaifina kake nufi ?
"ko kuma hakuri da zance k'ara aurenka dakake sake tabbatar min ?
Ya d'anyi gyaran murya sannan yace "ina baki hakuri ne Dan inganta rayuwarmu, ki saurareni ina bukatar muyi magana takarshe dake ,babu musu tasamu guri ta zauna tana haki shima ya k'araso ya tsugunna agabanta hannunsa dafe da gwiwowinta " ki godewa Allah daya takaita aurena da sajida, Dan na samu labarin aurenta, nabsani auren sajida zai fi miki ciwo da tsayawa arai akan najma,dan haka ki yarda ki amince min da auri najma ko babu komai ina bukatar taimakawa rayuwata..
"da siffan aurenta ne kawai zaka iya taimakawa rayuwata?
Fu'ad na sanka over 10 year's, nasan abinda zakayi da abinda zuciyarta keda tabbaci akai ,ka fito fili kace min kawai kana son wannan yarinyar Amman ba wai taimakonta ba , kana dai cewa taimakonta zakayi is better fu'ad kace min mead son yarinyar najeyi zan aureta, zanfi yarda akan taimako, dan idan taimako ne, akwai hanyoyi daban daban da zaka iya taimakonta dashi, ba lallai sai ta hanyar aurenta ba, well duk abinda kayi babudamuwa, dan for me right now bani da wata matsala daita da kai karon kanka, ruwanka ne ka aureta ko ka fasa aurenta " what I need from you shind ka sauke min aurenka nasamu free arayuwata dan.... "
"dakata plz ya mike tsaye daga durkuson dayayi agabanta cikin fushi yasoma mgn ahankali "na fuskanceki me'ad da fuskantar inda kika dosa akaina ,kina son na sakeki kisamu free ki auri safwan ko ba haka ba ..?
"Kina son ki barni ki aure wancan tantirin dan iskan daya kasa d'auke zuciyarsa akanki ? Ya fad'i hk yana fuzar da iska mai zafi .
"ki fito ki fad'a min kina son safwan kawai ,ba wai umarnin mahaifinki ba "
"no abban nasreen ka fuskanceni ,banason safwan tun farko, karka manta nice da kaina na gujeshi da aurensa gabadaya, tayi mgnr a matukar gigice tana k'ok'arin kamo hannunsa cikin nata "ba nufina ka sakeni Dan na auri safwan ba,ina son mu rabu ne dan samun natsuwar mahaifina..
ya fixge hannunsa a matukar fusace "wata biyu kacal na baki ki tattara ki dawo gareni idan ba haka ba wallahi zanyi k'arar mahaifinki kotu tun shi bai rigani ba .
ya juya yasoma taku dan barin d'akin .
yana fita ta rushe da wani irin kuka jikinta na rawa ,ta isa jikin window d'akinta ta tsaya hawaye na gangaro mata.
Shi kuwa lokacin daya fito parlour'n ya iske mumy tana faman zariya hannuwanta duka goye a bayanta gashi ta had'a uwar gumi ,tana ganinsa ta saki naunayen ajiye zuciya muryarta cike da in ..ina tace "ha..har ka fito ?
"Na fito momy akwai damuwa ne ? Yayi maganar yana shafa sumar kansa.
"No babu komai ta fad'i hkn tana Allah Allah ya bar gidan.
"ya isa gurin nasreen dake kwance Kan doguwar kujerar daya barta bacci yayi awon gaba daita ya shafa suman kanta yayi kishing dinta a goshi sannan yayi mumy sallama ya fice daga parlour'n, tsab ya gama karantar yanayin mumy da abinda take nufi dashi Amman shi bashi da cause da kowa ,kuma duk lokacin da yayi masa dadi zai zo gurin iyalinsa.
Adaidai habar gidan ya tsaya ya fito mai gadin gidan da hannunsa sannan ya koma jikin motar me'ad ya jingina jikinsa tare da rungume duka hannunwasa a faffad'an kirjinsa, mai gadi ya k'araso inda yake da sauri ya rusuna cike da girmamawa ya gaisheshi ,fu'ad ya amsa "ammm malam sule wata yar tambaya nake son maka idan bazaka damu ba "
Sule mai gadi ya gyara tsayuwarsa sannan ya tattaro duka natsuwarsa ga fu'ad yace "yalla'bai Allah yasa nasani "kasani ma akan tsohuwar mai aikin gidan nan ummi nake son yi maka tambayar "ina ne unguwarsu ?
Sule mai gadi yayi shiru yana sauraronsa har sai daya ji ya takaita zancesa sannan yace " apapa suke zaune wuraren bandir, ana gidansu yake nan dai sule ya bashi full addres din da zai samu najma sannan ya fita ta karamin get yana masa godiya ,duk wannan tautaunawa da sukayi akan idanun me'ad sukayi shi ,hankalinta yayi mugu mugun tashi duk da batasan maganar da sukayi ba Amman jikinta ya bata address din najma ya tambaya ta fashe da wani sabon kuka "wayyohlly Allah ina son mijina ,ina son kasance tare dashi muddin rai banason rabuwa dashi Amman bazan iya jurar yin abu biyu akansa ba ,sa'bawa mahaifina da kallonsa tare da wata suna rayuwa irin wace muke yi dashi ba ,ya Allah ka saisauta min ,ka kawo min karshen wannan damuwar da nake ciki ,ka cire zuciyar mijina akan wannan yarinyar ,Allah ka canza zuciyar mahaifina ,ka saukar masa da natsuwa ,kasanya masa hakuri akan lamarina da mijina haka tayita kuka tana addua ..
Fu'ad na isa inda yace kabir ya jirashi ya bud'e murfin motar yashiga ya zauna yana fitar da numfashi sama sama , batare da yace komai ba ,shima kabir bai yi yunkurin cewa dashi komai ba yaja motar akan layinsu suka hango ta howar motar dady wanda ke zaune abayan Mota ana tukashi ,"kabir tsaya mu gaisa da dady "inji cewar fu'ad.
Slow down din motar kabir yayi tare da yin hon , shi kuma direban dady ya ja tsaya ya tsaya saboda gane ko su waye .
Ahankali dady ya d'ago idanunsa domin ganin dalilin tsayuwarsu, gama d'agowarsa ke da wuya idanunsa ya sauka akan fu'ad dake k'ok'arin fitowar daga cikin motar .
take ransa yayi mugun 'baci yaja dogon tsaki yana bawa direban umarnin barin gurin ta hanyar buga masa tsawar da tasa ya rikice," kada ka sake min wannan aikin banza , daga ganin motar wasu matsiyata kaja burki ka tsaya saboda rashin sanin aikinka, ka sani ko baraye ne ma ,Wanda irin haka na faruwa sosai a duniyar nan tamu ,ta inda yake shiga bata nan yake fita ba yana ta faman fad'a.
Direba ya sake rikicewa da mazurai yana duban fu'ad ,shi dai asaninsa surukinsa ne dake aure d'iyar cikinsa," to me yasa zai masa wannan wulakanci?
Jikinsa na rawa da bakinsa ya murza sitiyari Dan bai kashe motar ba "kayi hakuri mai gida ba'a za sake ba .
Dady bai kula sa ba ya maida idanunsa kan jaridar dake ajiye a gefensa.
Fu'ad ya dade tsaye agurin yana tunanin da mamakin abinda yayi wa dady arayuwasa da yasa baya son shi ,da kaunar ganinsa arayuwarsa, kusan minti goma sannan kabir yace ka shigo mu wuce "ya zakayi haka Allah yake lamarinsa,mahaifin me'ad baya sonka ne bilhakki da diyarsa ,ba wai dan rashin airzikinka ba ,Amman ya za'a yi Allah ya rigada ya had'a ,kuma shi kad'ai ya isa ya rabaku da me'ad, "karkayi fushi dashi , kai dai duk runtsi duk wuya karka saki matarka ko dan mahaifinta, matukar kayi kuskuren sakinta to kuwa yayi galaba akanka abinda bazanso kasancewarsa ba kenan .
jiki a sanyaye fuad ya dafe goshinsa abubuwa sun taru sunyi masa yawa .
kabir yacigaba da magana yana tuki "sai abu naga akan auren wancan yarinyar mai aikinka ,ni bazan hanaka aurenta ba ,Amman fa kasani auren yarinyar bashi ne mafuta ba ,sai ma K'arin damuwa, tunda kana son matarka kuma kai ma kasan tana sonka har yanzu "to meyasa zaka damu kanka akan lallai sai ka k'ara aure alhalin ta gidan ma baka gama daita ba ?
"bazaka gane munufar abinda ke cikin raina ba kabir ni nasan dalilin dayasa kaji nace maka zan auri yarinyar "
"zan gane idan kagaya min manufar taka ni dai ba wai ina side din me'ad bane kawai ni banason ka k'ara aure ne tention yazo yayi maka yawa duk da yanxu ka taka wani matsayi ,"yanzu dai kagaya min manufarka ta son auren yarinyar?
Batare da 'bata lokaci ba fu'ad ya zayyane masa komai ,dogon tsaki kabir yaja yana dukan sitiyari motar " aikin banza kai yanzu karasa taimakon da zaka mata sai na aurenta alhalin zuciyarka bata sonta Anya kuwa wannan maganar taka akwai zahirin gaskiya acikinta?
"Zahirin gaskiyar kenan na gaya maka kabir bana sonta taimakawa rayuwata kawai zanyi "
"Karya ne fu'ad kana sonta..fuad ya juyo da sauri ya kalli kabir batare da yace masa komai ba "yes kana sonta mana mamakin kake yi alhalin kasan gaskiya na fad'a maka .
"na rantse maka da girman Allah kabir bana son yarinyar nan taimaka rayuwarta kawai nake son yi tana matukar bani tausayi Amman zance so me'ad kawai nakewa shi, saboda itace macen data had'a duk wani abinda nake bukata, ka yarda dani zan aureta ne Dan taimako "
"Ok tunda baka sonta taimako ne me zai hana kasamu wani natsatse ka tsaya masa ya aureta ,ba lallai sai kai ba ....
fuad yayi mugun tsareshi da kyawawan idanunsa yana kallonsa kirjinsa na wani irin mahaukacin bugu, zuciyarsa na rawa Wanda bai San dalilin jin haka ba.
"idan kuma baka yarda ka aura mata wani daban ba saboda wasu dalilai ,to ka aura min ita ,kasan halina kasan komai nawa kasan bazan cutar daita ba ,duk abinda kake so zan mata, ni burina kawai ba wuce kabar me'ad tasamu kwanciyar hankali ba ,idan ka k'ara aure hakan zai sa mahaifinta ya tabbatar mata da rashin damuwar da bakayi daita ba ,haka zalika itama zataji babu dadi aranta ,"kai ko auren ma zakayi kabari komai ya daidaita atsakaninku ,kasanya manya cikin maganar a kawar da matsalarka da mahaifinta, shine kawai abinda zan baka shawara akai bawai kaje ka k'ara aure ba ..
Fuad yayi shiru yana sauraran zantuttukansa ,da wannan tautaunawar suka bar unguwarsu me'ad .
Shi kuwa dady ransa a matukar dagule ya isa gidan, direba nagama parking ya fito fuuuuuuuu yashiga cikin gidan yana huci tamkar mayunwacin zaki a parlour'n ya iske mumy tana k'ok'arin maida tiren abincin da fu'ad bai ci ba, tana ganinsa tayi saurin shigewa kitchen ,ta ajiye tiren ta fito tana yi masa sannu da dawowa a madadin ya amsa mata sai ya jiho mata tambayar data k'ara rikitar daita " wannan matsiyacin yaron yazo gidan nan ne?
Mumy takama mazurai tana kallon kowace kusurwa dake cikin parlour'n kafin ya dora da fadin "na rantse da girman Allah zan 'bata wa kowa rai acikin gidan nan , matukar za'a dinga barin wannan yaron yana zuwa gi ..
"Ban fahimceka ba dady akan me kake magana akai ?
Mumy ta katse masa hanzari.
a fusace dady yace " ai kinsa ko akan wa nake maganata kar ya sake zuwa min gidana bana bukatar ganinsa cikin gidan idan ba haka zan tashi hankali kowa 'ya dai tawace bata uban kowa ba .
"haba haba dady wai me yasa kake yin irin haka ne?
"Edi......mumy takura sunansa Wanda yaushe rabon da takirasa da sunan " Banason abinda kakeyi min a enough is enough ,"ta yaya zaka yi k'ok'arin hanashi zuwa gidan nan alhalin matarsa da 'yarsa na cikin gidanka ?
"Akan wani dalili ?
"idan bakason yazo maka gidanka ka bashi matarsa mana ,nifa bazan yarda ka kashe wa yarinyata aureta ba ,alhalin ba samun miji irin mijinta zatayi ba ,shi wanda kake son ta aura me yafi fu'ad din dashi?
" I think kudi ne ko ba haka ?
"Kai yanzu kasan me gobe zata haifar ?
"shima yanzu yasoma taka wani matsayi wanda bakasani ba ko nan gaba zai zatar na safwan .
"Ada naso auren me'ad da safwan Amman ayanzu wallahi tallahi banason shi da me'ad, Dan ko ta aureshi ba zata samu kwanciyar hankali ba ,duk uba na gari bazai so 'yar cikinsa ta rabu da fu'ad akan safwan ba, babu abinda safwan baya sha ,giya taba kokin da sauransu ,shine kake k'ok'arin kashe mata aure akan shi wallahi bazai yiwu ba takarasa mgnr tana daga hannunwanta sama....
"a she kuwa tabbas zaki had'u da mugun 'bacin raina , zaki tattara ki bar min gidana matukar akan wannan D'an iskan yaron ne .
Dan ni komai safwan zai yi arayuwa ni shi nake son me'ad ta rayu dashi ,Dan har yanzu yana sonta fiyye da wancan gaular yaron ,Dan haka tilas na d'auki mataki, Dan me'ad bazata sake cigaba da rayuwa dan wannan matsiyacin ba "waye matsiya?
Mumy ta jiho masa tambaya ranta na mata suya ....
"Kinsa ko wa nake nufi .
"me yake dashi ?
"Me ya mallaka?
" company's dinsa nawa ?
"Waye ubansa a duk fanin Nigeria kinga kuwa dole ni agurina ya tabbata matsiyaci Dan duk arziki da zai yi bazai ta'ba kankare wannan sunan agurina ba ...
Yana gama fad'ar haka ya wuce fuuuuuu ya nufi hanyar dakinsa.
"Kai kake ganinsa amatsayin matsiyaci Amman ni agurina yafi dangote komai ,tunda bai bar diyata cikin gararin rayuwa ba , kuma babu Wanda yasan matsiyaci sai Allah, haka kawai zaka tsani d'an mutane babu wani dalili ,wallahi duk runtsi bazan yarda ka kashe mata aure ba ,mutun sai kace jahili...
*******
Mahaifin sajida ya nemi Khalid ta waya inda ya ce "masa ya zo ya d'auki matarsa ,ganin tsawon kwanaki uku kenan da d'auri auri ,bai zo ba sannan wani daga cikin daginsa bai tako ba gashin duk abinda yakamata ayi ma amarya a gidanta ya kammala ,hatta gara sai da dady yasa aka cika mata d'aki dashi .
khalida bai yi sanya a gwiwa ba ya shirya cikin had'ad'en kananan kaya wando baki da riga long selve green mai ratsin Baki baki ajiki ,ya gyara kwantacen gashin kansa da yayi askin afro, Dan shi ko irin askin da ango kan yi bai yi ba ,illa bayan keyarsa daya bari aka gyara masa ,yayi wanka turare ta koina ajikinsa kamshi ke tashi na fitina yayinda hannunsa na dama ke daure da agogon fata kafafunsa sanye cikin wasu takalmin Gucci baki ,yayi kyau sosai, kuruciyarsa ta fito Dan kana ganinsa kaga sabon matashi mai jini ajika .
Karfe tara daidai agidan surukinsa tayi masa,kai tsaye ya shigo gidan bai tadda kowa a parlour'n ba ,Dan haka d'akinta ya nufa batare da ya yi knocking kofar ba yasanya kai cikin d'akin.
Zaune ya isketa a gefen gadonta Sanye cikin Riga da siket na atamfar julius Holland ,d'inki yayi mugun amsar jikinta ,domin ya fitar da shape din jikinta sosai ta yadda duk wasu kyawawan halittar na jikinta suka bayyana, sai kamshi dad'd'an turare ne ke fita a sansar jikinta ,sosai tayi zurfi cikin tunanin, tunda aka d'aura aurenta taje diner ta dawo bata sake sanya kafafunta waje ba, haka zalika ko parlour'n kasa bata sake sauka ba ,mahaifin dai yasameta a d'akinta yayi mata nasiha sosai a game da aurenta da Khalid, amma ita Sam bataji zata iya hakurin zama dashi ba, ita ko bazata auri fu'ad ba gara ta zauna babu aure .
yanzu haka tunanin yadda zata soma warware matsalolin dake shirin kunno kai cikin rayuwarta take ,ita ba mahaifiya ba ,gashi bata da yaya ko kanne dukkan wani girma ya tattara ne akanta , bata da mai bata shawara, babban abinda yafi damunta shine yadda zata raba kanta da auren wannan premature din ...
wani sauke ajiyar numfashi tayi ta gyara zamanta cikin yanayi na zurfin tunani ,ahankali ta d'ago idanunta sakamakon jin yanayin kamshi d'akin ya sauya ,aiko idanunta ya sauka akanshi tsaye jingine da jikin k'ofar d'akin ya rungume hannunwasa duka a kirji ,yayi mugun tsareta da idanunsa yana kallonta , kallo daya tayi masa ,ta d'auke idanunta akansa Dan Sam batason ganinsa acikin kwayar idanunta, tana jin da Zata iya, da ta tashi ta makure masa wuya ta kashi shege kowa ya huta ..
Ahankali yasoma takowa zuwa inda take zaune ya zauna cinyoyinsu na gugan juna ,tsaki taja had'e da saurin mikewa ta nufi hanyar fita daga cikin d'akin Khalid yayi saurin tare gabanta bai bari ta fita ba ,fuskarsa Sam babu walwala kamar yadda nata mata babu ..
"Malam premature ka matsamin na fita nace bana sonka ko ana dole ne ?
Tsananin mamakinta kawai khalid keyi , shi yanzu meye laifinsa dan ya aureta?
"Tayi play dinsa like a fool sai kuma gashi daga karshe yayi winning dinta. ..
"duk yadda zaki kai da guduna kaddara ta rigada ta had'amu guri daya ,you are mine sajida, ke din tawace,ina kuma tabbatar miki sai Allah ya taimaka min gurin gefa soyayyata cikin zuciyarki ,so ki daina wahalar min da kanki ,ko kina sona ba kya sona zaki rayu da Khalid har abada Dan bari na gaya miki new gud news har ciki haihuwa Khalid zai miki ....
yadda yayi maganar cike da karfin hali ya bata mamaki sosai sannan ta kasa d'auke idanunta akansa ,Khalid daban yake acikin premature din da take matasa irinsa ,yadda yake gudanar da alamuransa cike da isa da gadara sosai yake bata mamaki ..
wani irin kuka ne kufce mata ,muryarta cike da matsanancin kuka tace "Allah kiyaye min yin ciki da kai ,sannan har abada ni sajida bazan ta'ba sonka ba, I hate you in my life bazan taba sonka ba ...shr yayi tare da tsura mata idanunsa yana kallon yadda take kuka muryarsa can kasan makoshi yace "bakya so na ?
Tayi saurin girgiza masa kai ,"but ai ni ina sonki sannan zan 'bata tsawon rayuwata tare dake ,zan canzaki na canza gurbatacciyar zuciyarki da batasan zahirin abinda ake kira so ba ,Zan tabbatar miki da abaya can ba soyayya kikayi ba shawace take dawainiyya dake ,I love you sajida and I want spend the rest of my life with you I want you to become mrs khalid..dubansa take sosai cike da matsanancin bakinciki kalamansa masu maka da zantukan kuruciyar yara ,bata an kara ba taji ya janyota jikinsa ya rungumeta tsam ajikinsa "ki daina furta ba kya son mijinki Dan baki San abinda gobe zata haifar ba ,ta bud'e bakinta zatayi magana kenan ,ya had'e bakinsu guri daya yashiga tsotsar bakinta da iyakacin karfinsa ,tayi kokarin kwatar bakinta Amman yaki barinta shan bakinta yake kmr zai cire mata baki gashi ya toshe mata hanci dole tasa ta dinga bashi hadin kai ,shi kuma yasamu damar tsiyaya mata miyon bakinsa tana hadiyewa.tsawon minti goma yana rungume daita yana tsotsar bakinta duk da yadda taso kwace jikinta Amman yaki sai daya so Dan kansa sannan ya saketa ya rike hannunta ita kuwa sai numfarfashi take fitarwa na wuya , tana kallonsa ya ciro wayarsa daga cikin aljihun rigarsa yasoma dialling number dady tare da sanyawa a hands free .kira daya biyu dady
Ya d'auka.
Khalid ya gaisheshe tare da gaya masa yazo d'aukar sajida ne ,dady yace" to ..madalla kashigo daga ciki mana ya zaka tsaya daga waje ?
Muryarsa cike da in..ina ..yace ammm ai yanxu haka ina d'akin sajida ,koda nashigo banga kowa ba ,"ok to babu komai Allah yayi maku albarka ya yabaku zaman lafiya ,idan ka tashi ka wuce da matarka kawai ayita hakuri sukayi sallama ,ahankali ya saki tsintsiyar hannunta "ina mayafinki ?
Tayi masa banza ta shiga goge hawayen bakinciki bai tsaya 'bata lokaci ba ya d'auki hijabin sallarta yasanya mata sannan ya d'auki karamar akwatin kayanta dayayi saura Dan komai akai gidanta, "ki biyoni kawai idan kikayi kuskuren canza min tunanina a yau jikinki ne zai gaya miki , yayi gaba abinsa ai da sauri ta gyara zaman hijabinta tabi bayansa zuwa harabar gidan Wanda har ya saka akwatin a bayan mota .
Da kansa ya bud'e mata gaban mota ta shiga su duka babu walwala a saman fuskokinsu sannan ya zagaya mazaunin direba ya bude yashiga yashiga yasanya seat belt sannan yayi motar key suka bar gidan .
Karfe Goma cif agidansu dake Williams estate yayi musu Dan madaidaicin gida ne ,me shegen kyau ya fito ya bud'e get din gidan sannan ya dawo yashiga motarsa ,yashiga cikin gidan ,yayi parking ya sake fitowa ya bud'e mata kofa "oya madam Dina a office ,tsohuwar matata agidana barkanki da zuwa gidan pre me ma kikace... ?"I want here it again ...
tayi masa banza ta fito tana duban yanayin tsarin gidan " shafa goshinsa yayi sannan yace "ai nasan zuwa yanzu bazaki iya cewa komai ba ,muje daga cikin tukun ya maida murfin motar ya rufe ya matso kusa daita ya riko hannunta suka nufi cikin gidan mai d'auke da dakuna guda uku kacal zagaye da parlour'n babu TV bango, balle kujera a parlour'n da babu ac ,babu komai a parlour'n ta fad'a aranta, ya karaso gareta ya rungumota ta bayanta hannuwansa duka zagaye da cikinta ..
Mmn sudais ce
An dauko wannan littafi daga shafin www.dlhausanovels.com.ng ku ziyarci shafin na www.dlhausanovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya
Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online,
Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan
Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490
A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu,
Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu
Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC
Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku
This hausa novel was uploaded and downloaded from www.dlhausanovels.com.ng
You can download more hausa novels there
Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online
It is free we do not charge for uploading novel
Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services
Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us
Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it
Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC
those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT
0 comments:
Post a Comment