.
.
Itama Ummu Aymana abun na damunta Amman kasancewarta yarinya shiyasa batasa abun a ranta ba kamar mahaifiyarta.
Suko basuyi mamakin d'ibar albarka da Jameelu ya musu ba sabida inda sabo Sun saba abinda yafi hakama tsaf ze iya.
.
Bayan fitar Jameelu Zainabu kuka tasa ta fara magana.
Zainabu ta bata amsa.
Sannu a hankali kowa na gurin ya watse,itama Inna Saude dole ta koma d'akinta sabida wanda zatayi bala'in dasu suma sun bar gurin.
Da magarib bayan Sun fito masallaci da sauri su Baba Hamisu suka tsaida Mudi a k'ofar Gida.
KANA TARE DA NI?