MOTAR KWADAYI PAGE 16-20 (THE END)
.
Cikin ikon Allah anyi aiki lafiya lau, acire ciki murna agun Sofy ba’a magana, Alhaji ya had’o mata magunguna, da kayan ci masu kyau. Kula ta musamman yake bata, sai da ta warke sosai, tukun suka sake komawa ruwa don bata bar Abuja ba sai da tayi samaru biyi, kuma duk halin d’aya ne,Ta samu kud’i ba kad’an ba suka dawo Kaduna. Kwanaki sun tafi, yanzu Ayshat ta kamala jaraba wanta, biki yarage saura sati d’aya duk dangi sun had’u sai shirye-shirye akeyi. Sofy kuwa waya tayi ta sanar da Alhaji, dubai ya aika aka sayomata, wasu ready mate d’in kaya, Kala 6 da takalama su, wanda zatayi fitan biki kawai. Inna ta kuwa wani mai shago ta wanka ya bata Swiss less masu kyau, tabayar aja d’inka mata. Ayshat bata shirya yin wani event ba, kasancewan mijinta bayida k’arfi, d’aurin aurene da yini kawai. Haka akayi ta su cin-cin, ranar jimma’a ta zago aka d’aura aure, da daddare mota uku sukazo d’aukan amarya, aka kaita gidanta, washegari yini karkuso kuga inna da d’iyarta don sunyi wanka kece raini, wankan nuna masa’a. Ko ina a gidan biki su ake nunawa, baran Sofy duk kayanda tasaka abinsone. Wasu kuma gulmasu suke a ina take samun kud’i haka?. Yayinda wasu dangin uban yan neman k’ora, sun makale musu, yini kam a gidan amarya Alhamdulilah! Biki ne na rufin asiri bana k’arya ba. Da dadare yan’uwan Umma, suka saka Ayshat tayi wanka ta canza kaya, nasiha sosai suka mata, da gwada mata irin gidan ta suke, tarike bakinta banda gulma, kuma duk kashin abunda mijinta ya kawo, tamasa godiya, ta amsa da mutunci. Kuka tayi sosai dakyar ta barsu suka tafi. Ni ko Rash na zo gulma don inga yanda d’akin Amarya ya tsaru. ‘Daki d’aya ne, sai gadonta da kujeru guda biyar, sai d’an fridge karami, da tv karami. ‘Daki dai sai son barka a talakance yayi, abokan ango ne sukayi sallama, bayan sun zauna, nasiha sosai sukayi Ayshat, sannan suka musu fatan alkairi, suka tafi abunsu. Bayan tafiyansu ne, Khaleel ya umurceta da tayi alwala suyi Sallaha, ba musu ta d’auro alwala, suka gatar da sallah, yan tambayoyi ya mata gameda addini, ta bashi amsa. Kayan da yazo dashi ya d’auko musu, tana yar kunya ya ringa bata abaki, saida ya tabbatar ta qoshi tukun shima yaci. Daga nan yasoma janta da hira, ganin ango da amarya suna buk’atar hutu, yasa na fito a d’akin, don ba hurumina a gun, nidai Rash na musu fatan alkairi, naja musu qofa aci Amarci lafiya. …..
.
Ranan suna yara sukaci sunan,Ameena da Kabir, ana kiransu da Amrah da Ameer. Cikin ikon Allah Khaleel ya fara zuwa aiki, ya kasance mai hazaka da k’okari a gun aiki, yanzu Alhamdulilah suna cikin rufin asiri. Safiya duniya gidan dad’i a gunta, yau tana shirin zuwa Abuja gun wani saurayinta, a motarta ta tafi, tana zuwa office d’insa direct ta tafi.tana zuwa kanciyansa ta d’ale, “my honey nayi missing d’inka da yawa. rungumota yayi suka soma bad’alansu, office d’in aka turo Alhaji Tijjanine yazo, wani kalo ya bisu dashi, “oh! Sorry nashigo ba excuse! Tk yace”no! Ka shigo kawai, Sofy ta mike ta zauna a d’aya kujeran, tunda taji ya ambaci sunan sa, ta gane abokinsa TJ dake bata labarinsa. Yana da kud’i sosai, TJ yace”barinje na kawo maka, files d’in ya fita. Yana fita Sofy ta matso kusa dashi, tare da kashe masa ido, ganin bai kula ba ta soma balle botilan riganta. Cikin zuciyan TK yace”yarinya bakisan waye Tukur ba, ganin kar TJ yazo ya gansu, ya mika mata phone d’insa. Number ta tasaka masa, ana haka sukaji za’a bud’e qofa, da sauri takoma mazauninta. TJ ya basa komai yamusu sallama ya fita. Daga office gidansa suka nufa, suka bud’e babi iskancin su, kwanta uku suna tare tace”zata tafi”. Badan TJ yaso ba, ya bata kud’i ta masu yawa tamasa sallama, tana fita TK ta kira ya bata address d’in ida zata samesa. Wani gidane kayatace na gani na fad’a, ko da tashigo da man, ya sanar da masu gadi zuwanta. Sai da ta wuce gate uku bayan babban gate, sai qofofi hudu, asalin cikin gidan yana da duhu, ko da tashigo k’irjinta, ya soma duka uku-uku. TK da murna ya karbeta sai da ya kaita wani d’aki, sai da suka zuba iskancin su yayi wanka ya fita. Wani d’aki ya shiga, waya yakira yace” gatanan ta iso, a turo da masu aiki, sannan ka basu sabon wukan. Daga d’aya bangare akace”ok! In kun cire abunda kuke so, ina son gan-gan jiki. “To ba matsa”. Ya kashe wayar yana wani muna fukin dariya. ……
.
“Ok! Ba matsala”. Wayar ya kashe yana wata munafuk’in dariya, hahaha “Yarinya ke baki da wayo, an gaya miki mata suna gaba nane?. “kud’i shine da muwata, war har damin signal da ido. ‘Dakin ya dawo, ita ko cikin wasu matsatsun kaya wanda shi da babu duk d’aya ne, tazo ta rungumesa bakinta ta sanya anasa, da zai tureta, amma da yatuna karta gane target d’insa, sai ya biye mata suka sake kalacea. Yana kwance a gefen gado, sai maida numfashi yake wayarsa ne tayi k’ara, da sauri ya d’aga yace”ya kun isone? Daga d’aya b’an garen akace”eh! Gamu a cikin gidan. “Ok! To ku shigo.
.
Ya kali Safiya yayi murmushi yace”baby taso muje”. Cikin shagwab’a tace”ina zamuje haka?. “Oh! Baby kitaso da sauri, wani big deal zamuyi. Jin babban harka yasa ta mik’e da sauri. Suka nufi wani d’aki, wasu k’arti ne su hud’u, suka shigo, nan take fiskan TK ya canza tamkar bai tab’a dariya ba. Safiya da tawani kwanta a jikinsa, tana sha-shafa shi, hankad’ata yayi gaban wayannan k’arti, Yace”gata ku rike min ita. Cikin azama suka damketa, Safiya tace”TK wani irin wasa ne haka?. Dariya ya bushe dashi”kee angaya miki TK sakarai ne irinki?. “Mayyar kud’i banza, akan kud’i kin zubar da kimanki, darajanki, kin bargidan iyayenki, kina bin maza don subaki kud’i. “Safiya kin d’au ma kanki abunda zaki wahala. “Kisani duk abunda d’a namiji yayi ado ne garesa, banda’ya mace. “Yau zan koya miki hankali. “Ku rufe mata baki. Safiya ta fara cewa”TK dan Allah kayi hak’uri, kar ka cutar da ni. “Na maka alkawarin daga yau na daina iskanci daga yau. Dariya yayi yace”ke ta shafa, yanzukan kijira zuwanki kiyama. Safiya ba halin magana an rufe bakinta. Wanu abu ya d’auko a gidansa, kamar na shentos, yarike ya kaleta yace” na manta ban sanar miki ba, ayanzu duk wanda kika ga yayi kud’i kazamin kud’i to ba duka bane na gaskiya, suna had’awa da yankan kai da shan jini. “Nima ina d’aya daga ciki, son kid’in ki ya kawoki. “Ko TJ da kike gani ba zaman office bane ya tara mishi wannan kud’in, shima yana yankan kai, abunda ya hana bai yanka ki ba, sabida yana matuk’ar sonki. Shiru yayi na d’an wani lokaci, Safiya ko hawaye ke zuba sosai, tana sonyin magana ba dama. TK yacigaba da cewa”Safiya amma ke tsaban bariki da cin AMANA, abokinsa yazo kika nuna kuyi tarayya dashi, ni kuma ba na sonki niman mata baya gabana, wacce nakeso d’ayace kuma bana had’a soyayyanta dana kowa. Yana gama fad’an haka, yace”kurike min ita”. Safiya naji tana gani yazo gabanta wannan abun, yafesa mata a ido, take taji wani azaban, da bata taba’a jin irinsa ba, tana kuka haka suka saka wuka cikin kwarewa, ya cire mata idonta duka biyu. Suna gamawa yace” ku kaimasa gan-gan jikin na d’auki abunda nakeso. Safiya da azaba yasa ta suma, kattin nan suka d’auki ta suka sata a Mota suka bar gidan. Ko da suka fito wani abun mamaki, gidan da ke cikin gari ya koma jeji, gudu suka soma shararawa a titi. Nikam Rash da tsoro yacikani, kasa bin su nayi, har sai sunyi nisa nabisu inga mai zai wakana, don kar nima a yanken kai. …..
.
Gudu sosai sukeyi, sai da sukayi tafiya mai nisa, d’aya daga cikin mutane hud’un nan yace”ya Baba nifa yarinyan nan tun d’azu na kamu da KWA’DAYINTA, ko zamu ratse da ita ne, in mun kwashi gara, sai mu kaimasa ita, kuma kaga yanayin jikintan nan zamu huta. Duka suka yarda a haka, kwana da motarsu sukayi, suka nufi wani k’aramin gida mai kyau, nan suka kaita, biyu suka shuga cikin gari suka sayo musu abinci da juice, sai da suka yayya fa mata ruwa ta far-fad’o, suka bud’e mata baki, d’ayan yace akwai sauran maganinane ka bata, don oga yaso mata mugunta ne, da ya shafa maganin nan bazataji zafi ba. ‘Dayan ya d’auko wani ruwan magani, suka shafa mata, take taji idon ya rage zafi, abinci suka tura mata, sai da taci ta koshi suka bata ruwa tasha. ‘Daki suka kaita nan suka cire kananun kayan jikinta, suka fara cika aiki.
.
Safiya duk son Sex d’inta yau tashiga nadama, yau ta yarda da karin maganan hausawa dasuke cewa duk wanda yashiga MOTAR KWA’DAYI zai sauka a tashan wulakanci. Yau maza hud’u a kanta gashi bata da ido, nan tafara addu’a Allah ya kwaceta. Sai da suka gama biyan buk’atar su suka tashi. ‘Dayan yace”gaskiya tunda nake d’ana mace, ban tab’a jin mai test kamar wannan ba, haka sukayi tayin hira, da yamma biyu suka fiya d’aya yashiga wanka, wanda ya yaba da ita yace”ke zan taimake ki, zai kaiki qofar gida kisan yanda zaki gudu, don banzo acinye ki, kin min kyau, kai ta d’aga masa alamar eh!. Kama hannuta yayi yana leke ya tura ta waje yace ta mike da gudu, yana komwa daman a falo suke da ita, daki yashiga ya kwanta kamar bai san komai ba. Gudu take sosai gashi bata gani, haka zata fad’i ta tashi duk ta gwara jikinta sai jini yakeyi, a haka harta fito wani titi batayi aune ba sai jin kiiiii kake mai mota ya kad’eta, yana gani ba mutane kusa ya juya yasa gudu, mutane da suka gansu, suka zo da gudu suna salati, ko dana leka me zan gani, k’afar Safiya guda d’aya ya dagargaje tundaga cinya, a sume akayi asibiti da ita, sai da ta far- fad’o. Aka tambayeta ita yar inane, tace”a Kaduna na ke” bata sake cewa komai ba ta suma, nan take a ka d’auketa sai asibitin Kaduna, kwanata uku bata san ida take ba, hakan yasa aka d’au photo ta aka saka a gidan Tv ana cigiyar iyayenta. Inna Safiya tana zaune tace”oh! Yau barin kali labarai”. Tana kunawa dai-dai lokacin da’aka nuno fiskan Safiya. “Ihu tasaka a guje tayi d’akin Malam tana fad’a masa da kamar bazai tashiba amma tuna hakkinsu yasa ya mike, take suka nufi asibiti, suna zuwa a ka nuna musu Safiya Malam ya jin-jina al’amarin, nan likita sukace su kawo dubu d’ari da hamsin a mata aiki. Malam yace”nikam banda shi daman duk wanda bai ji bariba yaji hoho. “Duk wanda yashiga MOTAR KWA’DAYI to ba makawa zai sauka tashan wulakanci. “Kee na yarki gashi kun gani, kisani ba balabarinta da ban sani ba, ido na zuba muku, harda zuwanki gun boka, amin asiri Allah ya kareni, yanzu sai kisan nayi, ya juya yatafi ko wai-waisu baiyi ba. Inna mashin tahau da ta je gida ta d’au gwala-gwalan Safiya duka taje kasuwa, da tambaya taje shagon masu sayan gwala-gwalai, tasayar dubu d’ari biyu. Asibiti taje ta basu kud’in aiki aka shiga da Sofy, sunaji suna gani aka yanke ma Sofy k’afa d’aya. Haka Inna tayi zaman jinya a asibiti. Wanamaker sun tafi cikin ikon Allah, kafan Sofy ya warke, har tafara tafiya da sanda. Cikin da ke jikunta ya fito watansa shida, Inna tana cikin tashin hankali, ga Sofy ba k’afa, gashi ta samo cikin shege, tabbas bariki baiyiba bariki ba gurin zama bane. ……Na….
.
Inna ta fashe da kuka tabbas, KWA’DAYINA shi ya jawo min, na cikin yanayin aka basu sallama, ta k’arba suka d’au hanyan gida. Ayshat suna rayuwansu cikin jin dad’i da rufin asiri, duk wata yana d’aukan 70k a haka har gida 3 bedroom ya sai musu, iyayensa ya gyara musu gidansu suma, ya sai yar motarsa k’arama, ya shigo gida cike da fara’a, My Sweetheart, kina ina kizo kuga abun Alkairi, da sauri suka fito da yara, kama hannuta yayi suka fita qofar gida, kimga amaryan mu, Allahu Akbar tafad’a tare da hamdala, cike da murna yace”dan haka ki d’au himar d’inki tare zanuje gida asanya mana albarka. Cikin gida ta koma, ta sauya ma twins kaya, suka shiga mota sai gidansu. Inna sun iso gida, suka shigo Malam yabkaleta yace”ina kuma zaki ae ki d’auketa kukoma ida kike turata, nikam na yafeta a cikin ‘ya’ya na, Inna ta fara basa hak’uri, har waje ya korosu, ana haka sai ga su Aysha da sauri tafito, ta rike Safiya tana kuka. Hak’uri suka ringa bama Malam tare da nasiha, Ayshat tace”Baba ina to zasuje ai bata da gidan da yafi wannan. “Kuma gannuka baya rub’a kace zaka yar. Umma ma hak’uri ta basa, sai Khaleel yasa baki hakan yasa Malam ya hak’ura, yace”kekam Inna na sakeki saki uku, kuka ta fara tana rike rigansa ya kwace ya tafi. Yace”kuma bana son ganinki a gidana. Dole Inna ta d’auki Sofy suka tafi, duniya juyi-juyi. Haka su Ayshat sukayi gaisuwa suka tafi. Bayan kwana biyu, Matar abokin Khaleel bata da lafiya, suka shirya zuwa asibiti sai da suka gaidasu, sunzo zasu shiga mota, Aysha taji ana kiranta, ko da tajuya wata tagani, baka ta rame tamkar skeleton.
.
Nan tsoro ya kamata ta rike Khaleel, wacce ta kira sunanta tace”baki ganeni ba ne?. “Seema ce kawar Safiya” Ido Ayshat ta zaro cike da mamaki tace”kee ce haka?. Seema tace”eh! Nice, Ayshat tayi”salati nasiha ta fara mata. “Ga irin abunda ake gudun muku, ke da k’awarki duk k’arshe ku baiyi kyau ba. Cikin kuka Seema tace”ae mugani kam itama naga ba k’afa ba ido. ” munyi nadama tabbas na yarda da kalman da kuke fad’a mana duk wanda ya hau MOTAR KWA’DAYI zai sauka a tashar wulakanci. Kuka take sosai Ayshat ta bud’e jakanta ta bata dubu biyi, godia tayi mata suka shiga mota, suna hanya kenan, juyawan da zatayi taga wasu kamar su Inna suna bara, cike da mamaki tasa Khaleel ya dawo, ae ko sune fitowa tayi tace”Inna kune ana subhanallah, Inna sai kuka, sofy ma kuka ta fara, saida Aysha ta musu nasiha ta ciro dubu biyar ta basu, Inna tace” yaranki kenan har sun girma, Aysha tace”eh sun girma. Inna ta kira Amrah ama fir taki zusa haka suka musu sallama suka nufi gida cike da jimami. Ayshat tace”tabbas iskanci bayida rana, kuma duk wanda ya hau MOTAR KWA’DAYI zai sauka a tashan wulakanci. Nima Rash na kali Khadija Candy nace”My Mumcyna tabbas hausawa sunyi gaskiya, duk wanda ya hau MOTAR KWA’DAYI to zai sauka tashan wulakanci. BAN HAK’URI Ina mai baku hak’uri, makaranta littafin MOTAR KWA’DAYI, na tak’aita labarin sabida k’aratuwan Azimi. I a muku fatan Alkairi da kuma murnan zuwan wata amai Alfarma, Ya Allah ka amshi, ibadun mu, Ya Allah kasa muna daga cikin wayanda za’a yanta daga wuta zuwa Aljannah, Ya Allah ka yafe mana laifukan mu Ameen. KIRA GAREKU YAN’UWA Kira ga reku yan natan zamani, kuyi hattara da rayuwa, bariki back matabbata bane, iskanci baida amfani, karuwanci back komai acikinsa said nadama da zubuni. Kung a daily yanda k’arshe Sofy ya koma, muji tsoron Allah, Ya Allah ka bamu, ikon tsare mutuncin mu, da Imanin mu Ameen.
.
ALHAMDULILAH Dukkan yabo tsarki, Mulki su tabbata ga Allah, da yabam ikon kawo k’arshen, wannan labari maisuna MOTAR KWA’DAYI, kura-kuren da ke ciki, Allah ya yafe min, ya bani ikon ganewa na gyara. Ina fatan kun wa’azantu dashi kuma ya nisha d’an tar da ku.
.
CALL and SMS
+234766508080
.
WHATSAPP NO: 07066656752
Tuesday, October 31, 2017
MOTAR KWADAYI Part 11-15
MOTAR KWADAYI PART 11-15
.
Bayan k’wana biyu, Khaleel ya dawo, yaro ya aika, ya kira masa Ayshat. Dai- dai lokacin Malam ya fito, yaji ana cewa a kira Ayshat, Khaleel yana ganinsa, yarusuna ya gaida shi, Malam Yace”kaine ka aika Ayshat tazo?. Khaleel ya rusuna tare da sunkuyar da kai,” eh nine Baba. Malam ya kalesa sosai, yaron yana da nutsuwa, a tare da shi. Malam ya kaleshi Yace”ina fatan lafiya dai ko?. Khaleel ya k’ara rusunar da kai, “lafiyalau Baba, daman sai ya d’anyi shiru, Malam yace”ina jinka yaro, Khaleel ya sanar da Malam abunda ke tafe dashi. Malam ya ji dad’i kuma Allah ya tabbatar mana da alkairi. Bari na turo maka ita, Malam yana shiga cikin gida, d’akin Amina ya shiga, yana zama Ayshat ta gaida shi, Umma sanu da zuwa ta masa, ya amsa fiska sake, gyara zama yayi, ya kali Amina, a “hankali ya kira sunanta, ta amsa masa, nan ya fara bata hak’uri, akan abunda ke mata, murmushi tayi bakimai Malam. Nan ya fad’a mata mai son Aysha ne yazo, kuma ga dukkan alamu, yana da nutsuwa da hankali, na bashi daman yazo, su sasanta kansu, ina son kema ki cigaba da addu’a. Ta nisa “ba komai Malam Allah ya mana zabin alkairi, Umma tace”Mamana tashi kije ku gaisa, cikin jin kunya, ta d’au hijab d’inta ta fita. A zaure ta taras da shi, da sallama ta ‘karasa gurin, cikin fara’a ya amsa, sun gaisa tayi shiru, ta sunkuyar da kanta, a hankali ta d’ago, karaf suka had’a ido.
.
Wani lallausar murmushi ya sakar mata, ita ma murmushin tayi, cikin murya mai kama da rad’a, yace”my beauty kinyi kyau sosai. Ayshat bata san lokacin, da ta murmusa har saida, dimple d’inta suka lotsa. Suna haka saiga Safiya cikin Matsatsun kaya, tana taku dai-dai, tana shigowa zaure burki ta taka, ganin Ayshat na hira, hirar ma irin ta kauyawa, wanda basu wayeba, bata san lokacin da ta fashe da dariya, har tana rike cikinta. Inna tana jin dariyan Safiya, ta fito da sauri, ganin abunda Safiya ke ma dariya, yasa itama tafara, Malam dake d’aki jin dariya, yaki karewa suka fito shida Umma, yana zuwa zauren ganin, abunda sukayi masu Ayshat, tsawa ya dakamusu, Inna ta masa kalon uku saura kwata, suka tafi suna dariya. Malam hak’uri ya bama Khaleel, suka koma cikin gida. Sannu a hankali soyayya gamida sha’kuwa, suka shiga tsakanin Khaleel da Ayshat, harta kai magabata, sun shiga al’amarin, a tsayar da biki su, Aysha na kamala Secondary school, shi kuma yagama bautar kasansa sai ayi Aure. WAYE IBRHIM KHALEEL?. Ibrahim Khaleel, asalin iyayensa yan Yola ne, zamane ya kawo su garin Kaduna. Su uku ne a gun iyayensu, shine Babba sai kanwarsa, Hafsat dake aure a badarawa, sai autarsu wacce bata wuce 14yrs ba, Umma Halima itace mamansu, kuma ita kad’ai Malam ya aura, bai k’ara aure ba. Malam Kabir mutum ne mai kirki, yana sana’ar sai da kayan koli, duk da rashin k’arfin da ke dashi, hakan bai hanasa tsayawa, tsayin daka gurin ganin Khaleel yayi karatu, cikin ikon Allah ko da kunbiya-kunbiya, had’a har Khaleel ya kamala karatunsa, a fanni kasuwanci, yanzu haka yana bautar kasa. A cikin garin Kaduna, Khaleel yaro ne mai farin jini da kamala, shiyasa duk inda yaje, yana da mutane, kuma yana da hak’uri sosai. ……..
.
Safiya duniya ta, dawo musu sabuwa fill, tanzu naira ta zauna mata a hannu, ta mallaki filaye uku, ga gwala-gwalai, har d’aki Seema, ta bata a gidanta, tana kawo Maza suna bad’alansu, a gidansu kuwa ta gyara d’akinsu, harda kebe shashinsu, d’akinsu gwanin kyau, kulum Inna tana cikin gabaici ma Umma, amma ko kad’an bai dameta ba, Malam kuma ya zuba musu ido, kuma suma sun had’a da boka, sun rufe masa baki, baya iya cewa komai. Kamar kulum Safiya tayi wanka, wasu tsinanu riga da siket ta saka, don sunyi zasu had’u da wani Alhaji da suka had’u a Facebook, kuma babban d’an siyasa ne, yana da naira, sai da tagama shiryawa, tace”Inna zan d’anyi tafiya, zan kai kwana biyu. Kafin na dawo, don a kwai wani aikin da nake nima, nan take Inna ta washe baki, ah! To Allah ya bada sa’a.
.
Jakarta ta d’auka tasaka turarukanta da wasu magun-gunan mata da tsumi, harda na turawa, ta had’a ta fito cikin takama, tashiga Napep, tace”Mai Napep, zaka kaini, Asaa pyramid hotel, ok bada 500 muje ba matsala, sunyi tafiya mai nisa kafin suka iso hotel d’in, kudinsa tabashi ta nufi cikin hotel d’in, d’akin mai lamba 10 ta shiga nan Alhaji zubairu yace ta sameshi. Da yamma Khaleel ya shirya, cikin shigan mutunci, yanufi gun gimbiyarsa, yaro ya aika bata dade ba, tafito, cikin shigan kamala, nan sukayi hira, yazo zai tafi ya mika mata yar laidan da yamata sayayya, k’in karb’a tayi, sai da yanuna b’acin ransa tasa hannu ta amsa, sukayi sallama, tana shiga gida, taba ma Umma kayan, ko da suka bud’e, Sabulu ne sinkin d’aya na wanka, sai man shafawa skin code cream da lotion, sai yar powder, da turare mind night forever. Duka sayyan bazai wuce, dubu d’aya zuwa dubu biyu ba. Umma godiya tayi sosai, ta nuna farincikinta, ni kam nace” uwar kwarai kenan masu son gaskiya, ba’abun duniya ba. Safiya a hankali ta kwan-kwasa qofar, yana daga ciki, Yace”yes come in, tun kafin tashiga, ta cire doguwar rigan, yazamana daga ita sai wani riganda bai kai iya cibiba, daga sama kuma bai rufe mata k’irji ba. Duk dukiyan fulaninta a waje, Siket d’inko shi, da babu duk d’ayane, don har ina iya hango, pant d’in jikinta kalar fari. Tana tura qofar d’akun wani d’an dattijo na gani, wanda sai dana tsorata, don yana d’aya daga cikin masu niman zabe, salon tafiyarta ta canza tana kwar-kwasa, ta iso kusa dashi, kan cinyansa ta zauna, cikin murmushi, Yace” my baby, gaskiya kinyi ban kuma tsamani haka zan ganki ba. Cikin mataudarin Murmushi, ta sak’ala hannuta, a wuyansa, tana masa yasa, da yatsanta a wuyan sa. Duk ya soma rikicewa, tsikan jikinsa yasoma tashi, a hankali ya soma kai hannusa kan west d’inta, yasoma wasa da su, nan ta soma rikita shi, da salonta kala-kala, kasa hak’uri yayi, hannusa ya kai kan… . ……
.
Duk wani iskanci su, da la’anan su, a falon sukayi, Alhaji yaji dad’i Safiya, abun ya mata yawa, ga kyau ga gamsarwa, Alhaji atake ya bata kyautar 150k, nan tana makale dashi, a hiransu take bashi labarin zuwanta, cikin yanayin damuwa, Yace”Baby kamarki ace kina shiga Napep, gaskiya baiyiba, cikin salon gogagu matan, da suke juya bariki a hannu, tace”yazanyi hakanake shiga. Ina dole na sai miki mota, matsawan zakina min yanda nake so, to baki da wata matsala. Nan take ta sauya salon zance, suka sha-shance, Safiya sai da tayi sati, kafin Alhaji ya mata shopping nagani na fad’a, ya kawota har qofar gida, ya ajiye ta, yayi mamakin ganin gidansu haka, sai da sukayi sallama, Yace”beb zan turo yaro na, ya fara koya miki mota, kafin in kin kware, a kawo miki motar ki. Cikin murna tayi hug d’insa, ta baa wani hut kiss, ta shige gida. Inna kam baki har kuni, yarta tasamu aiki, a cikin Abuja. Kwanan Safiya biyar da dawowa, driver ya fara koya mata mota, har ta soma ganewa, tafiya ne takama Alhaji na gaggawa, gashi waje zai fita baya son fita shi kad’ai. Waya ya kira yasanar da Safiya, ta shirya zasu fita waje, cike da murna da rawan kai, ta sanar da Innata, ana kiransu a gun aiki, tana tsammanin hala ma za’a fita da ita waje, haka ta shurya driver ya kaita Abuja. Kwanata biyi yamata ciku-cikun komai suka d’aga, sai Dubai. Ayshat kuwa har sun fara SSE, don haka Malam, ya fara shirye-shiryen biki. A bargaren Khaleel ko, sai kundun bala yakeyi, na had’a kayan akwati, ga garin ba kud’i. Kulum soyayyansu sai kara karuwa yakeyi, cikin ikon Allah, da kyar ya samu, ya had’a dan, abunda zai had’a. Safiya duniya tayi dad’i, idan alhaji baya nan, haka take fita cikin hotel d’in, harta saba da wasu yan 9ja. Sai da suka saba, ta soma janyosu zuwa room dinsu, har suka fara tambadewa. Suma suka kawo abokansu, Safiya ta kara wayewa, ga kud’in da ta tarasu. Satinsu uku, suka dawo 9ja, Alhaji da motarta, yasa aka rakota har gida, Toyota Camry 2015. Karkuso, kuga murna agun Inna, Malam kala bai iya cewa ba. Kwanan Safiya uku da dawowa, sai wadaka suke da naira, don ta samo musu kud’i. Yau Umma ta tashi da murna, za’a kawo kayan yarta, nan ta aika ma yan uwanta. Safiya har zata fita, ta fasa don kawai taga mai za’a kawo, Ayshat sun yi cake da mai kyau, tare da sayan, juice sua ajiye. Da yamma kusan k’arfe biyar, yan kawo kaya sukayi. Inna sai zuba ido suke, masu kawo kaya, suka shigo da akwati guda 2, Inna tana jiran, taga ko za’a karo wasu, amma shiru. Bayan sun gaisa, akayi addu’a tukun aka fara bud’e kaya. Ana d’agawa sun kirgawa, turmi goma da riga da sket ya mata, mai su Inna zasu in banda dariya, har suna hawaye, Umma ko ko ajikinta, don su albarkan aure suke so. Inna cikin wulakanci, ta kali Umma tasake kwashewa da dariya, tana nuna su da yatsa. …..
.
Sai da suka yi dariyan su, mai isarsu, Inna ta kali Umma tace”sai dai ta tafi a hakan kam, don irin wannan bak’in jinin a gado ne, ace akwati biyu turmi goma, ae tun zamanin baya aka bari, kuma duk talauci miji yanayin turmi ishirin a babu. A yi dai ma gani tunda a jini a gado, ta juya ta kali dangin ango tace”to su gayyan na ae gayyan siya, mu masu maik’o muke so, amma tunda yar ba farin jini da ita ba, ae an had’u da an dace, ta sa kai ta fita.
.
Umma kam kuka ta fara, danginta sai ba ma dangin ango hak’uri sukeyi, don basu so su tanka a gaban, dangin ango abun, bazaiyi kyau ba. Suma yan’uwan Khaleel hak’uri suka ba ma Umma, tukun suka tafi. Tun daga wannan ranan Inna da Safiya suka saka Umma gaba da habaici, kusan kulum sai tayi kuka. Safiya ta kware a tuka mota, yanzu ita take kai kanta ko ina. Ga rayuwan bariki data saka a gaba, kamar ba mutuwa, kud’i shigo mata suke ta ko ina, ana haka ran nan ta tashi da matsanacin ciwon kai, komai taci amai takeyi, ga zazzabi dake damunta. Seema ta kira tace tazo gida yanzu-yanzu, ba’a dad’e ba kuwa, sai ga Seema ta iso, ko da tazo d’aki suka shiga, Seema tace”Sofy ya naganki haka?. Sofy ta d’an ciza baki alamar jin-jiki, tace”Seema amai ke damuna ga tashin zuciya, sai yawan ciwon kai. Seema ta zaro ido! Tace”Sofy yaushe rabonki da kiga period d’inki?. Sai da tayi jim alamar tunani kafin ta nisa tace”inaga tun danayi kafin muyi tarayya da Alhajin abuja, kinga yanzu kusan 2 months da kwanaki. Seema tace”na wawo kenan ciki ya shige ki, kuma ayanzu bazaki iya cewa ga ubansa ba, don nasan bazaki iya k’irga mutanen da kikayi tarayya da suba. Nan take yan hanjin cikin Sofsy suka kad’a. “Seema yazanyi yanzu?. Bazan bar cikin nan ba, zai iya zama gori a garemu, da inna na, kuma ban shirya ajiye d’an shege ba. Seema tace”hakane but yanzu zamuje kiyi test in mun tabbatar sai mu wuce Abuja, dan dole mu tatiki Alhaji kud’i kafin a zubar. “Haka za’ayi kawa shiyasa nake son ki, kina da kaifin tunani mai kyau”. Seema tace”yanzu ki d’ibi yan kayan da zakisa kaman kala uku da fallen zani ki biyu, sai ki sanar da mama, yau sai mu wuce. Haka akayi tace”ma Inna ana nemansu a Abuja batun k’arin girma za’a basu, ya zama dole taje, Inna tace”Safiya da jikin kin haka?. “Eh Inna inaga acan Asibitin gun aikin zanga likita. “Ni Safiya naga duk yanayinki ya canza kin kara haske, sai d’an rama da kikayi. Sai da gaban Safiya ya bada dam! Cijin dauriya tace”Inna ina aiki kud’i na shigowa ae dole, Inna tace”aikam ko ni nan ae na canza har yar murjewa nayi. Murmushi Safiya tayi tace”mun wuce sai na dawo ko in na kiraki a waya”. Inna tace”Allah ya kare yasa ki samu babban matsayi”. Suna fita da Seema gidansu suka je, ta ibi yan kayanta itama, suka wuce gidan mai, saida sukayi full tank tukuna suka d’au hanyan abuja. Tafiyan awa biyu da rabi sukayi, suka shiga cikin garin Abuja. Sai da sukaje Hotel suka kama d’aki, bayan sunyi wanka sun huta, Sofy takira wayan Alhaji”ta tashaida masa, tashigo cikin Abuja”.
.
Da murna yace”zuwa ko sanarwa but ban yan mituna ina nan zuwa gunki”.salkama sukayi ta ajiye wayan, a ban garen Alhaji kuwa murnan sa yau zai kwashi gara, don yasan Safiya da bance cikin mata. Ko da ya iso Hotel d’in da suke har d’akin yaje, da murna tazo ta taresa, bayan sungama iya shegensu ta zauna a cinyansa. Sai a likacin ya lura da Seema, cikin girmamawa suka gaisa. Seema tace”barin baku guri tana zolayansu ta fiti haraban hotel d’in. Alhaji na ganin ta fita ya fara kissing d’in Sofy sai da yayi mai isarsa. tukun bayan sun lafa ta kaleshi cikin kirsa da shagwab’a, tace”Ya Alhaj ya aiki?. “Ya amsa da Alhamdulilah! Bacin kin hanani aiki kulum ina cikin tunanin ki. Murmushi tayi tace”ni da babyn ka muma muna tunaninka. Cikin kid’ima da rud’ewa, Yace”what? Mai kika ce?. Sai da tayi murmushi ta sake cewa”ni da Babyn ka munyi missing d’inka. “Wani baby kuma bayan ke?. “Babyn da ka ajiye min aciki na mana. “Alhaji kasani tun bayan da akayi min fyad’e, bansake tarayya da wani ba sai kai. “Haka zalika bacin kai bana tarayya da kowa, kwanaki da suka wuce duk muna tare, yanzu kimanin 2 months, banga period d’ina ba. “Kuma ni ban shirya haihuwa yanzu ba. “Ban shirya barin d’an titi ba a yanzu. “Don haka ina son inzubar da cikin nan. Wani sassayan ajiyar zuciya Alhaji ya sauke, tare da yar murmushi”nima ban yarda da barin shiba, don haka yanzu zan baki kud’i kuje acire, zan kula da jinyanki har ki warke, kuma ina son in kin warke za’amiki planning. Fari tayi da ido”haka za’ayi Alhaji. Sai da suka shek’e ayarsu tukun ya tafi, ya ajiye mata kud’i masu yawa, ya kuma biya musu kud’in 1month a hotel d’in. Sofy suka shiga niman Asibiti da za’a mata abortion, da kyar suka samu wani karanin Asibiti, hakan ma sai da Dr ya nimi had’in kanta, kafin ta yarda bayan ya biya bukatarsa. Ya yace su dawo washe gari, suka tafi suna murna. Washe gari suka d’auki duk abunda zasu d’auka suka nufi asibiti. ……
.
Da safe kuwa yanda naga, idon Ayshat ya yi ja, nasan ta niku ba kad’an ba. Khaleel ko sai tarairayata yakeyi, tamkar kwai. tundaga wannan rana suka shimfid’a soyayyansu, mai cike da burgewa, komai tare sukeyi, inka gansu gwanin ban sha’awa, Khaleel ta tattala matarsa, itama tana gudun abunda zai bata masa rai. Ayshat tayi kyau ta k’ara haske. Niko Rash “nace anya wannan ,haske haka na kalau ba”. Sannu a hankali rayuwa ke tafiya dad’i da ba dad’i, kayan garansu ya kare, randa inya samo musu mai maik’o suci. Randa in bai samu ba har garin kwaki suke ci, ko kad’an Ayshat bata taba nuna fushinta ba, kulum tana cikin masa, Addu’a da fatan alkairi. Safiyar yau ta tashi da zazzabi mai tsanani, ga jiri da ke d’ebanta. Hankalinsa ya tashi matuk’a, gashi ko si- si bai kwana dashi ba. Ko dayaje gidansu, yatarar da iyayensa, gari kwaki suke sha, ya gaida su Mamansa tace”Khaleel lafiya na ganka haka?. Cikin damuwa yace”Aysha ba lafiya kusan sati d’aya, gashi banda ki naira a hannuna. “Yasalama towo gashi muma haka muka wayi gari, amma ga wancan tv kaje ka sayar sai a samu a mata jinya. Tv ya d’auka yaje ya sayar dubu biyar da d’ari bakwai, sukaje asibiti a ka mata gwaji, likita ya tabbatar da tana d’auke da juna biyu, har na wata hud’u. Magunguna ya rubuta musu, sauran ya sai musu kayan abinci, rabi ya kaimusu, saura ya kai ma su Ummansa. Ko da Ayshat ta samu sauki, yace ta shirya, kaita gidansu ta gaida iyayenta, daga nan suka wuce gidansu Khaleel da murnan Umma ta tarbeta, tarinka ina zansaka dake.
.
Da daddare da zasu tafi, “Umma ta mata nasiha sosai, da takara hak’uri da yanda mijinta ke. Ayshat”tayi godiya ma Umma suka tafi. Khaleel result ya fito yayi kyau sosai, yanzu aiki ya dunkufa nema, kulum sai ya fita amma shiru, Ayshat ko kulum tana cikin masa addu’a da fatan alkairi. Safiya kam harka take ba sanya, ta maida bariki kamar rigan sakawanta, ko shakka babu, yanzu motanta biyu, kud’i kuma ta tarasu ba’a magana. Samarukanta na da duk ta canza, Abuja kuma ya dawo mata kamar gida. Kwanki sun ja, Aysha ta shiga watar haihuwanta, Khaleel ko kula ta musamman yake bata, yana tattala yar matansa. Safiyar yau ta tashi da nakuda, hankalin Khaleel ya tashi, mai napep ya nimo suka nufi asibiti, aka shiga da ita labour room, “addu’a yaketayi Allah ya sauketa lafiya. Wayarsa kiran nokia, irin mai tocin nan, ya kira Baban Aysha ya sanar ma, ya kira gidandu ma ya fad’a musu. Ayshat ta kasa haihuwa da kanta, likitoci sukazo suka sanar masa dole sai an mata tiyata. Ba k’arami min tashin hankali ya shiga ba, don kud’in da ya tara 8k ne, ana haka sai ga iyayensa, nan ya sanar musu, Malam yace”abasa ruwa a kofi da ruwa, murfin flaks aka miko masa, Addu’a ya yi, dake wanda suke kanta mudulmai ne, ba’a samu matsala ba, sukabata cikin ikon Allah ba’ayi minti biyar ba, ta zankad’o yaranta guda biyu, mace da na miji. Wayyo karkuga murna gun khaleel, bayan nurses sun gyarata, ta huta suka dawo gida. Yan’uwa da abokan arziki sai murna sukeyi, Khaleel daman ya sai ragonsa yana kiwo bai samu matsalaba, ana gobe sunane aka kirasa ne, fidelity bank suka kirasa, daman ya rubuta musu Application, ya samu aiki a gurin. Cikin murna ya zo gida ya sanar musu kowa sai murna yake masa. Ko ni Rash nayi murna sosai, gaskiya yan biyu sunzo da goshi.
Share this
MOTAR KWADAYI Part 11-15
MOTAR KWADAYI PART 11-15
.
Bayan k’wana biyu, Khaleel ya dawo, yaro ya aika, ya kira masa Ayshat. Dai- dai lokacin Malam ya fito, yaji ana cewa a kira Ayshat, Khaleel yana ganinsa, yarusuna ya gaida shi, Malam Yace”kaine ka aika Ayshat tazo?. Khaleel ya rusuna tare da sunkuyar da kai,” eh nine Baba. Malam ya kalesa sosai, yaron yana da nutsuwa, a tare da shi. Malam ya kaleshi Yace”ina fatan lafiya dai ko?. Khaleel ya k’ara rusunar da kai, “lafiyalau Baba, daman sai ya d’anyi shiru, Malam yace”ina jinka yaro, Khaleel ya sanar da Malam abunda ke tafe dashi. Malam ya ji dad’i kuma Allah ya tabbatar mana da alkairi. Bari na turo maka ita, Malam yana shiga cikin gida, d’akin Amina ya shiga, yana zama Ayshat ta gaida shi, Umma sanu da zuwa ta masa, ya amsa fiska sake, gyara zama yayi, ya kali Amina, a “hankali ya kira sunanta, ta amsa masa, nan ya fara bata hak’uri, akan abunda ke mata, murmushi tayi bakimai Malam. Nan ya fad’a mata mai son Aysha ne yazo, kuma ga dukkan alamu, yana da nutsuwa da hankali, na bashi daman yazo, su sasanta kansu, ina son kema ki cigaba da addu’a. Ta nisa “ba komai Malam Allah ya mana zabin alkairi, Umma tace”Mamana tashi kije ku gaisa, cikin jin kunya, ta d’au hijab d’inta ta fita. A zaure ta taras da shi, da sallama ta ‘karasa gurin, cikin fara’a ya amsa, sun gaisa tayi shiru, ta sunkuyar da kanta, a hankali ta d’ago, karaf suka had’a ido.
.
Wani lallausar murmushi ya sakar mata, ita ma murmushin tayi, cikin murya mai kama da rad’a, yace”my beauty kinyi kyau sosai. Ayshat bata san lokacin, da ta murmusa har saida, dimple d’inta suka lotsa. Suna haka saiga Safiya cikin Matsatsun kaya, tana taku dai-dai, tana shigowa zaure burki ta taka, ganin Ayshat na hira, hirar ma irin ta kauyawa, wanda basu wayeba, bata san lokacin da ta fashe da dariya, har tana rike cikinta. Inna tana jin dariyan Safiya, ta fito da sauri, ganin abunda Safiya ke ma dariya, yasa itama tafara, Malam dake d’aki jin dariya, yaki karewa suka fito shida Umma, yana zuwa zauren ganin, abunda sukayi masu Ayshat, tsawa ya dakamusu, Inna ta masa kalon uku saura kwata, suka tafi suna dariya. Malam hak’uri ya bama Khaleel, suka koma cikin gida. Sannu a hankali soyayya gamida sha’kuwa, suka shiga tsakanin Khaleel da Ayshat, harta kai magabata, sun shiga al’amarin, a tsayar da biki su, Aysha na kamala Secondary school, shi kuma yagama bautar kasansa sai ayi Aure. WAYE IBRHIM KHALEEL?. Ibrahim Khaleel, asalin iyayensa yan Yola ne, zamane ya kawo su garin Kaduna. Su uku ne a gun iyayensu, shine Babba sai kanwarsa, Hafsat dake aure a badarawa, sai autarsu wacce bata wuce 14yrs ba, Umma Halima itace mamansu, kuma ita kad’ai Malam ya aura, bai k’ara aure ba. Malam Kabir mutum ne mai kirki, yana sana’ar sai da kayan koli, duk da rashin k’arfin da ke dashi, hakan bai hanasa tsayawa, tsayin daka gurin ganin Khaleel yayi karatu, cikin ikon Allah ko da kunbiya-kunbiya, had’a har Khaleel ya kamala karatunsa, a fanni kasuwanci, yanzu haka yana bautar kasa. A cikin garin Kaduna, Khaleel yaro ne mai farin jini da kamala, shiyasa duk inda yaje, yana da mutane, kuma yana da hak’uri sosai. ……..
.
Safiya duniya ta, dawo musu sabuwa fill, tanzu naira ta zauna mata a hannu, ta mallaki filaye uku, ga gwala-gwalai, har d’aki Seema, ta bata a gidanta, tana kawo Maza suna bad’alansu, a gidansu kuwa ta gyara d’akinsu, harda kebe shashinsu, d’akinsu gwanin kyau, kulum Inna tana cikin gabaici ma Umma, amma ko kad’an bai dameta ba, Malam kuma ya zuba musu ido, kuma suma sun had’a da boka, sun rufe masa baki, baya iya cewa komai. Kamar kulum Safiya tayi wanka, wasu tsinanu riga da siket ta saka, don sunyi zasu had’u da wani Alhaji da suka had’u a Facebook, kuma babban d’an siyasa ne, yana da naira, sai da tagama shiryawa, tace”Inna zan d’anyi tafiya, zan kai kwana biyu. Kafin na dawo, don a kwai wani aikin da nake nima, nan take Inna ta washe baki, ah! To Allah ya bada sa’a.
.
Jakarta ta d’auka tasaka turarukanta da wasu magun-gunan mata da tsumi, harda na turawa, ta had’a ta fito cikin takama, tashiga Napep, tace”Mai Napep, zaka kaini, Asaa pyramid hotel, ok bada 500 muje ba matsala, sunyi tafiya mai nisa kafin suka iso hotel d’in, kudinsa tabashi ta nufi cikin hotel d’in, d’akin mai lamba 10 ta shiga nan Alhaji zubairu yace ta sameshi. Da yamma Khaleel ya shirya, cikin shigan mutunci, yanufi gun gimbiyarsa, yaro ya aika bata dade ba, tafito, cikin shigan kamala, nan sukayi hira, yazo zai tafi ya mika mata yar laidan da yamata sayayya, k’in karb’a tayi, sai da yanuna b’acin ransa tasa hannu ta amsa, sukayi sallama, tana shiga gida, taba ma Umma kayan, ko da suka bud’e, Sabulu ne sinkin d’aya na wanka, sai man shafawa skin code cream da lotion, sai yar powder, da turare mind night forever. Duka sayyan bazai wuce, dubu d’aya zuwa dubu biyu ba. Umma godiya tayi sosai, ta nuna farincikinta, ni kam nace” uwar kwarai kenan masu son gaskiya, ba’abun duniya ba. Safiya a hankali ta kwan-kwasa qofar, yana daga ciki, Yace”yes come in, tun kafin tashiga, ta cire doguwar rigan, yazamana daga ita sai wani riganda bai kai iya cibiba, daga sama kuma bai rufe mata k’irji ba. Duk dukiyan fulaninta a waje, Siket d’inko shi, da babu duk d’ayane, don har ina iya hango, pant d’in jikinta kalar fari. Tana tura qofar d’akun wani d’an dattijo na gani, wanda sai dana tsorata, don yana d’aya daga cikin masu niman zabe, salon tafiyarta ta canza tana kwar-kwasa, ta iso kusa dashi, kan cinyansa ta zauna, cikin murmushi, Yace” my baby, gaskiya kinyi ban kuma tsamani haka zan ganki ba. Cikin mataudarin Murmushi, ta sak’ala hannuta, a wuyansa, tana masa yasa, da yatsanta a wuyan sa. Duk ya soma rikicewa, tsikan jikinsa yasoma tashi, a hankali ya soma kai hannusa kan west d’inta, yasoma wasa da su, nan ta soma rikita shi, da salonta kala-kala, kasa hak’uri yayi, hannusa ya kai kan… . ……
.
Duk wani iskanci su, da la’anan su, a falon sukayi, Alhaji yaji dad’i Safiya, abun ya mata yawa, ga kyau ga gamsarwa, Alhaji atake ya bata kyautar 150k, nan tana makale dashi, a hiransu take bashi labarin zuwanta, cikin yanayin damuwa, Yace”Baby kamarki ace kina shiga Napep, gaskiya baiyiba, cikin salon gogagu matan, da suke juya bariki a hannu, tace”yazanyi hakanake shiga. Ina dole na sai miki mota, matsawan zakina min yanda nake so, to baki da wata matsala. Nan take ta sauya salon zance, suka sha-shance, Safiya sai da tayi sati, kafin Alhaji ya mata shopping nagani na fad’a, ya kawota har qofar gida, ya ajiye ta, yayi mamakin ganin gidansu haka, sai da sukayi sallama, Yace”beb zan turo yaro na, ya fara koya miki mota, kafin in kin kware, a kawo miki motar ki. Cikin murna tayi hug d’insa, ta baa wani hut kiss, ta shige gida. Inna kam baki har kuni, yarta tasamu aiki, a cikin Abuja. Kwanan Safiya biyar da dawowa, driver ya fara koya mata mota, har ta soma ganewa, tafiya ne takama Alhaji na gaggawa, gashi waje zai fita baya son fita shi kad’ai. Waya ya kira yasanar da Safiya, ta shirya zasu fita waje, cike da murna da rawan kai, ta sanar da Innata, ana kiransu a gun aiki, tana tsammanin hala ma za’a fita da ita waje, haka ta shurya driver ya kaita Abuja. Kwanata biyi yamata ciku-cikun komai suka d’aga, sai Dubai. Ayshat kuwa har sun fara SSE, don haka Malam, ya fara shirye-shiryen biki. A bargaren Khaleel ko, sai kundun bala yakeyi, na had’a kayan akwati, ga garin ba kud’i. Kulum soyayyansu sai kara karuwa yakeyi, cikin ikon Allah, da kyar ya samu, ya had’a dan, abunda zai had’a. Safiya duniya tayi dad’i, idan alhaji baya nan, haka take fita cikin hotel d’in, harta saba da wasu yan 9ja. Sai da suka saba, ta soma janyosu zuwa room dinsu, har suka fara tambadewa. Suma suka kawo abokansu, Safiya ta kara wayewa, ga kud’in da ta tarasu. Satinsu uku, suka dawo 9ja, Alhaji da motarta, yasa aka rakota har gida, Toyota Camry 2015. Karkuso, kuga murna agun Inna, Malam kala bai iya cewa ba. Kwanan Safiya uku da dawowa, sai wadaka suke da naira, don ta samo musu kud’i. Yau Umma ta tashi da murna, za’a kawo kayan yarta, nan ta aika ma yan uwanta. Safiya har zata fita, ta fasa don kawai taga mai za’a kawo, Ayshat sun yi cake da mai kyau, tare da sayan, juice sua ajiye. Da yamma kusan k’arfe biyar, yan kawo kaya sukayi. Inna sai zuba ido suke, masu kawo kaya, suka shigo da akwati guda 2, Inna tana jiran, taga ko za’a karo wasu, amma shiru. Bayan sun gaisa, akayi addu’a tukun aka fara bud’e kaya. Ana d’agawa sun kirgawa, turmi goma da riga da sket ya mata, mai su Inna zasu in banda dariya, har suna hawaye, Umma ko ko ajikinta, don su albarkan aure suke so. Inna cikin wulakanci, ta kali Umma tasake kwashewa da dariya, tana nuna su da yatsa. …..
.
Sai da suka yi dariyan su, mai isarsu, Inna ta kali Umma tace”sai dai ta tafi a hakan kam, don irin wannan bak’in jinin a gado ne, ace akwati biyu turmi goma, ae tun zamanin baya aka bari, kuma duk talauci miji yanayin turmi ishirin a babu. A yi dai ma gani tunda a jini a gado, ta juya ta kali dangin ango tace”to su gayyan na ae gayyan siya, mu masu maik’o muke so, amma tunda yar ba farin jini da ita ba, ae an had’u da an dace, ta sa kai ta fita.
.
Umma kam kuka ta fara, danginta sai ba ma dangin ango hak’uri sukeyi, don basu so su tanka a gaban, dangin ango abun, bazaiyi kyau ba. Suma yan’uwan Khaleel hak’uri suka ba ma Umma, tukun suka tafi. Tun daga wannan ranan Inna da Safiya suka saka Umma gaba da habaici, kusan kulum sai tayi kuka. Safiya ta kware a tuka mota, yanzu ita take kai kanta ko ina. Ga rayuwan bariki data saka a gaba, kamar ba mutuwa, kud’i shigo mata suke ta ko ina, ana haka ran nan ta tashi da matsanacin ciwon kai, komai taci amai takeyi, ga zazzabi dake damunta. Seema ta kira tace tazo gida yanzu-yanzu, ba’a dad’e ba kuwa, sai ga Seema ta iso, ko da tazo d’aki suka shiga, Seema tace”Sofy ya naganki haka?. Sofy ta d’an ciza baki alamar jin-jiki, tace”Seema amai ke damuna ga tashin zuciya, sai yawan ciwon kai. Seema ta zaro ido! Tace”Sofy yaushe rabonki da kiga period d’inki?. Sai da tayi jim alamar tunani kafin ta nisa tace”inaga tun danayi kafin muyi tarayya da Alhajin abuja, kinga yanzu kusan 2 months da kwanaki. Seema tace”na wawo kenan ciki ya shige ki, kuma ayanzu bazaki iya cewa ga ubansa ba, don nasan bazaki iya k’irga mutanen da kikayi tarayya da suba. Nan take yan hanjin cikin Sofsy suka kad’a. “Seema yazanyi yanzu?. Bazan bar cikin nan ba, zai iya zama gori a garemu, da inna na, kuma ban shirya ajiye d’an shege ba. Seema tace”hakane but yanzu zamuje kiyi test in mun tabbatar sai mu wuce Abuja, dan dole mu tatiki Alhaji kud’i kafin a zubar. “Haka za’ayi kawa shiyasa nake son ki, kina da kaifin tunani mai kyau”. Seema tace”yanzu ki d’ibi yan kayan da zakisa kaman kala uku da fallen zani ki biyu, sai ki sanar da mama, yau sai mu wuce. Haka akayi tace”ma Inna ana nemansu a Abuja batun k’arin girma za’a basu, ya zama dole taje, Inna tace”Safiya da jikin kin haka?. “Eh Inna inaga acan Asibitin gun aikin zanga likita. “Ni Safiya naga duk yanayinki ya canza kin kara haske, sai d’an rama da kikayi. Sai da gaban Safiya ya bada dam! Cijin dauriya tace”Inna ina aiki kud’i na shigowa ae dole, Inna tace”aikam ko ni nan ae na canza har yar murjewa nayi. Murmushi Safiya tayi tace”mun wuce sai na dawo ko in na kiraki a waya”. Inna tace”Allah ya kare yasa ki samu babban matsayi”. Suna fita da Seema gidansu suka je, ta ibi yan kayanta itama, suka wuce gidan mai, saida sukayi full tank tukuna suka d’au hanyan abuja. Tafiyan awa biyu da rabi sukayi, suka shiga cikin garin Abuja. Sai da sukaje Hotel suka kama d’aki, bayan sunyi wanka sun huta, Sofy takira wayan Alhaji”ta tashaida masa, tashigo cikin Abuja”.
.
Da murna yace”zuwa ko sanarwa but ban yan mituna ina nan zuwa gunki”.salkama sukayi ta ajiye wayan, a ban garen Alhaji kuwa murnan sa yau zai kwashi gara, don yasan Safiya da bance cikin mata. Ko da ya iso Hotel d’in da suke har d’akin yaje, da murna tazo ta taresa, bayan sungama iya shegensu ta zauna a cinyansa. Sai a likacin ya lura da Seema, cikin girmamawa suka gaisa. Seema tace”barin baku guri tana zolayansu ta fiti haraban hotel d’in. Alhaji na ganin ta fita ya fara kissing d’in Sofy sai da yayi mai isarsa. tukun bayan sun lafa ta kaleshi cikin kirsa da shagwab’a, tace”Ya Alhaj ya aiki?. “Ya amsa da Alhamdulilah! Bacin kin hanani aiki kulum ina cikin tunanin ki. Murmushi tayi tace”ni da babyn ka muma muna tunaninka. Cikin kid’ima da rud’ewa, Yace”what? Mai kika ce?. Sai da tayi murmushi ta sake cewa”ni da Babyn ka munyi missing d’inka. “Wani baby kuma bayan ke?. “Babyn da ka ajiye min aciki na mana. “Alhaji kasani tun bayan da akayi min fyad’e, bansake tarayya da wani ba sai kai. “Haka zalika bacin kai bana tarayya da kowa, kwanaki da suka wuce duk muna tare, yanzu kimanin 2 months, banga period d’ina ba. “Kuma ni ban shirya haihuwa yanzu ba. “Ban shirya barin d’an titi ba a yanzu. “Don haka ina son inzubar da cikin nan. Wani sassayan ajiyar zuciya Alhaji ya sauke, tare da yar murmushi”nima ban yarda da barin shiba, don haka yanzu zan baki kud’i kuje acire, zan kula da jinyanki har ki warke, kuma ina son in kin warke za’amiki planning. Fari tayi da ido”haka za’ayi Alhaji. Sai da suka shek’e ayarsu tukun ya tafi, ya ajiye mata kud’i masu yawa, ya kuma biya musu kud’in 1month a hotel d’in. Sofy suka shiga niman Asibiti da za’a mata abortion, da kyar suka samu wani karanin Asibiti, hakan ma sai da Dr ya nimi had’in kanta, kafin ta yarda bayan ya biya bukatarsa. Ya yace su dawo washe gari, suka tafi suna murna. Washe gari suka d’auki duk abunda zasu d’auka suka nufi asibiti. ……
.
Da safe kuwa yanda naga, idon Ayshat ya yi ja, nasan ta niku ba kad’an ba. Khaleel ko sai tarairayata yakeyi, tamkar kwai. tundaga wannan rana suka shimfid’a soyayyansu, mai cike da burgewa, komai tare sukeyi, inka gansu gwanin ban sha’awa, Khaleel ta tattala matarsa, itama tana gudun abunda zai bata masa rai. Ayshat tayi kyau ta k’ara haske. Niko Rash “nace anya wannan ,haske haka na kalau ba”. Sannu a hankali rayuwa ke tafiya dad’i da ba dad’i, kayan garansu ya kare, randa inya samo musu mai maik’o suci. Randa in bai samu ba har garin kwaki suke ci, ko kad’an Ayshat bata taba nuna fushinta ba, kulum tana cikin masa, Addu’a da fatan alkairi. Safiyar yau ta tashi da zazzabi mai tsanani, ga jiri da ke d’ebanta. Hankalinsa ya tashi matuk’a, gashi ko si- si bai kwana dashi ba. Ko dayaje gidansu, yatarar da iyayensa, gari kwaki suke sha, ya gaida su Mamansa tace”Khaleel lafiya na ganka haka?. Cikin damuwa yace”Aysha ba lafiya kusan sati d’aya, gashi banda ki naira a hannuna. “Yasalama towo gashi muma haka muka wayi gari, amma ga wancan tv kaje ka sayar sai a samu a mata jinya. Tv ya d’auka yaje ya sayar dubu biyar da d’ari bakwai, sukaje asibiti a ka mata gwaji, likita ya tabbatar da tana d’auke da juna biyu, har na wata hud’u. Magunguna ya rubuta musu, sauran ya sai musu kayan abinci, rabi ya kaimusu, saura ya kai ma su Ummansa. Ko da Ayshat ta samu sauki, yace ta shirya, kaita gidansu ta gaida iyayenta, daga nan suka wuce gidansu Khaleel da murnan Umma ta tarbeta, tarinka ina zansaka dake.
.
Da daddare da zasu tafi, “Umma ta mata nasiha sosai, da takara hak’uri da yanda mijinta ke. Ayshat”tayi godiya ma Umma suka tafi. Khaleel result ya fito yayi kyau sosai, yanzu aiki ya dunkufa nema, kulum sai ya fita amma shiru, Ayshat ko kulum tana cikin masa addu’a da fatan alkairi. Safiya kam harka take ba sanya, ta maida bariki kamar rigan sakawanta, ko shakka babu, yanzu motanta biyu, kud’i kuma ta tarasu ba’a magana. Samarukanta na da duk ta canza, Abuja kuma ya dawo mata kamar gida. Kwanki sun ja, Aysha ta shiga watar haihuwanta, Khaleel ko kula ta musamman yake bata, yana tattala yar matansa. Safiyar yau ta tashi da nakuda, hankalin Khaleel ya tashi, mai napep ya nimo suka nufi asibiti, aka shiga da ita labour room, “addu’a yaketayi Allah ya sauketa lafiya. Wayarsa kiran nokia, irin mai tocin nan, ya kira Baban Aysha ya sanar ma, ya kira gidandu ma ya fad’a musu. Ayshat ta kasa haihuwa da kanta, likitoci sukazo suka sanar masa dole sai an mata tiyata. Ba k’arami min tashin hankali ya shiga ba, don kud’in da ya tara 8k ne, ana haka sai ga iyayensa, nan ya sanar musu, Malam yace”abasa ruwa a kofi da ruwa, murfin flaks aka miko masa, Addu’a ya yi, dake wanda suke kanta mudulmai ne, ba’a samu matsala ba, sukabata cikin ikon Allah ba’ayi minti biyar ba, ta zankad’o yaranta guda biyu, mace da na miji. Wayyo karkuga murna gun khaleel, bayan nurses sun gyarata, ta huta suka dawo gida. Yan’uwa da abokan arziki sai murna sukeyi, Khaleel daman ya sai ragonsa yana kiwo bai samu matsalaba, ana gobe sunane aka kirasa ne, fidelity bank suka kirasa, daman ya rubuta musu Application, ya samu aiki a gurin. Cikin murna ya zo gida ya sanar musu kowa sai murna yake masa. Ko ni Rash nayi murna sosai, gaskiya yan biyu sunzo da goshi.
Share this
MOTAR KWADAYI Part 6-10
.
Safiya rayuwa ta mata dad’i,ayarta take shekewa, yanzu har gun party, take zuwa ko ‘karfe nawa ne, zata kai ba tare da ta damu ba. In ta dawo gida innarta bata damu da taji inda ta tsaya ba, tun sau d’aya da ta tambaye safiya, ina rake kwana?. Safiya tace”sunje bikin kawarsu ne dare ya musu, shine suka dawo gdnsu ‘kawar suka kwana, tun daga lokacin inna bata k’ara tambayarta ba. Malam da yayi magana sai tace”dun yaga yarta tana samun naira shine yake jin haushi, kuma tasan zuga sa akeyi, ana musu bak’in ciki. Yayi fad’an ya gaji don Inna masife shi takeyi, shiyasa ya zuba musu ido, yaga gudun ruwansu. Duk wani gun hutawa, na garin kaduna ta san da zamansa, amma ko dawasa duk son kud’inta bata yarda ta bada mutuncin ta ba, yawancin samarin da suke nimanta, jikinta suke farauta, ba son gsky bane. Duk soyayyan da zakuyi da ita, sai dai ya tsaya a kiss, hug, da makaantan su, ko a gaban waye kuwa bata kunyan namiji ya tabata, ta saba da hakan, bata kunyan kowa, kana kalonta kuwa idonta a tsatsaye suke, na rashin kunya, ba komai ke rud’n ta ba face farin da take dashi da kyanta da ya bayyana. Ayshat kuwa, karatun ta take, ba wasa aciki, yanzu haka tana SSS3, gata da ‘ko’kari, in debate ko competition, ita ake d’auka, ga yawan kyautar, da take samu daga makaranta. Hakan ya kara bata kwarin gwiwa, da zage damtse, taka tasamu result mai kyau. Umma ta kuwa, kulum fatan alkairi rake ma d’iyarta.
.
Safiya ce ke shiri, don yau suna da party ‘kawarta, kuma till down zasuyi, kud’i ta d’auko ta saka a jakarta, ta nufi kasuwa, wasu matsatun kaya tasayo riga da wando, daga kasuwa kuwa, shagon saloon ta nufa, aka gyara mata gashinta mai kyau, da kyali. Bata dawo gida ba sai bayan magriba. Wanka tashiga, sai da ta d’au 15 minutes tana wanka, kafin ta fito ta tsane jikinta, ta d’auko kayan make-up d’inta tasoma kwalliya, ni Rash nace”wanan irin gayu ne haka, kamar mai shirin ganawa da shugaban kasa, hmm. Sai da ta kusa 1hrs tana make-up, kayanta, da tasayo ta sanya, duk wata hallita na jikinta ya bayyana, sun matseta kamar zasu yage, ta kalli kanta, a katon madubin da ke d’akin, tun daga nesa na hango S.A Azeez, da Zee hrt sun saki baki, suba kalonta, nima Rash na tab’a Khadija Candy, nace”wai mai su Zee suke kallo ne?. Juyawa mukayi, tare da bin gurin da suka zuba ido da kalo, dan muga mai suke ma, irin wannan kalon, bamu san, lokacin da muka had’a baki tare da cewa”Ohohoho mai karatu kunganta kuwa, ai ko Falmi bazata gwada mata kyau ba…lol.. Allah yayi halita a gurin. After dress, ta d’auko ta d’aura akan kayan data sa, in ka ganta bazaka ce tayi banzan shiga ba. Tuurarukanta masu sanyin ‘kamshi ta d’auko ta fessa, take gurin ya d’au kamshi. Labulen d’akin Innan ta, ta d’aga tare da ce mata”na tafi gun party Seema, to sai kin dawo, labulen ta sake ta fita. Napep ta shiga, sai gidan su Seema. Duk k’awayen su, sun had’u ita ake jira tana shiga, cikin gidan aka fara mata kirari, Mai kyau da kasai ta, hayakin taba, yar duniya, Sai ke Safiya lashe money, wani fari da ido tayi tare da juya jikinta ta ko ina. …….
.
Kirari suke mata, nan take taji kanta ya kara girma.Babbale botilan After Dress d’in tayi, take, sura jikinta suka bayyana, kayan jikinta sun mata kyau, shewa suka saki,tare da fad’i yar duniya cikin ki, mrar kyai wajenki mai kyau. Wani lallausan murmushi ta saki, Seema ce ta d’aga waya, ta kira KB ta sanar masa sun shirya. Ba’a dad’e ba sai ga motoci uku sunzo, duk wacce bata da motarta, sai ta shiga wanda aka kawo, sai karfe 11:30 suka bar ‘kofar gidan Seema, sun yi tafiya mai nisa, kafin suka isa Silver Sand Hotel, dake cikin garin kaduna, an kawata gurin gwanin burgewa, sun isa 12:7 don har sun makara, wanda suke da mota har sun hallara, manyan guys masu ji da kansu ne a gurin, suna isa bayan sun sauka, wayar Safiya ce Goinee M3 tayi ‘kara, tana d’agawa sunan Mubson ta gani a scream d’in wayan, cikin shagwaba ta d’aga, tace” nayi fishi tun da ka bar k’asan baka k’irana kamanta dani. Cikin tattasausan murya yace”kiyi hak’uri, aiki ne yamin yawa, amma yanzu na shigo 9ja yau sai kin gaji da ganina. Cike da murna tace”haba mumushi ya mata, tace”ina wani abu zamiyi waya d’an anjima, ok! Ya kashe wayarsa.
.
Ko da ta duba, su Seema sun shiga, tun tana waya ta mudu alamar su fara shiga. A hankali ta fara takawa, zuwa cikin hall d’in, duk wani matashi mai ji da naira, da kuma tashen rashin kunya, to ya hallara a gurin, yawancin su ya’ayan manya ne. A hankali take tafiya harta zo ‘kofar hall d’in ta saka ‘kafarta, a han kali take tafiya har tanufi kujeran da take kusa dana Seema. Tunda Safiya ta saka k’afarta, Mai dalla ya hangota, ido ya zuba mata ko kyaftawa bayayi, gsky beb d’in ta tafi dashi, daman duk yan matan gurin ba wacce ta masa. Melan ne ya tab’asa, tare da cewa”Bad Boy mai kake kalo hak?. Safeya ya nuna masa, cikin murmushi yace”wannan ae Sofy ce, yarinyan tana da kyau,amma sam bata bada h’ad’in kai wa samari, duk yanda akayi da ita. Bad boy ya sauke wata ajiyar zuciya, tare da cewa” ni kuma yau sai na d’an-dana ta, don yawuna ya tsinke, kuma sai na maidashi. Ya sake kallon Melan yace”ko kasan abinda tafi so?. Melan ya d’aga kansa yana tunani zuwa wani d’an lokaci yace”abu biyu na sani shine, yarinya manyar kud’i ne, don har sun mata la’kani da lashe money, kuma tana son namiji kyakyawa, kaga ka had’a duka, sai dabara ya rage naka, kasan hanyar da zaka bi ka ja hankalinta. Ajiyar zuciya tare da cewa”bari ka gani yau ko party baza’a karasa damu ba, gidana zan tafi da ita. Melan yace”in ka tafi da ita ka sanar ni, nima sai na… Wani harara ya aika masa, ya mike, cikin takun ‘kasaita yake tafiya, Seema ne tafara kus-kus ma Safiya, tace”kinga wannan Don ne, ba k’aramin kud’i, yake kashe ma budurwa ba. A hankali yake taku har ya iso gunsu, gaisawa sukayi da Seema, yace”ya kwana biyu? Seema tace” lfylau, hira yarinka jan su dashi. Safiya kuwa ta share, can ya nisa yace” nikam Seema k’awarkin nan bata magana ne?. Seema tace” tanayi kai Safiya sunanta, nan dai sukayita hira, har yasamu yaja Safiya waje, cikin motarsa suka shiga, da gan- gan ya bud’e, lokar da ke jikin motar, kud’ine ya bayyana, karaf ko sai a kan idon Safiya, sai da ta lashe wasu miyau. Rufewa yayi kamar mai niman abu, can sai ya d’ago ya kalleta, hira suka fara yana d’an tattabata, bata hana sa ba can ya fara shafata, ganin kar tace zata ki, yasa yaja motar sa, don zuwa inda yake son cimma burinsa. Shin Bad Boy yana samun abunda yake so a gun Sofy?. Ya Sofy in taga abun da take so, zata iya sayar da daranta?. Ya rayuwanta zai kaya?. Ayshat tana dauwa ma a cikin kunci, da rashin saurayi?. Don samun wayan nan amsan, kubiyo, Rash N Candy.
.
Jan motar yayi, suka bar cikin Silver Sand Hotel, bai zarce da su ko ina ba, sai gidansa dake Malali. Gidan ya tsaru sosai, ko ina hasken wuta ya gauraye gurin, horn yayi mai gadi ya bud’e, suka nufin gun perking,ya ajiye motar, Sofy tunda suka shigo, ta tsinke da gidan a d’an sake take kalon gidan kar ya raina ta. Rungumota yayi, suka nufi cikin gidan, bata tsorata ba sai da suka shiga cikin gidan.
.
Masu karatu ba zan iya bata lokaci, gurin tsara muku ‘kyan gidan ba. Safiya duk ta tsure, cikin zuciyarya, tafa cewa”kodai d’an yankan kai ne? Don ni tunda nake yawo na, ban taba shiga gida irin wannan ba. Kiss d’in da ya aika mata, a kumatun ta ne, ya dawo da ita, daga duniyar tunani. Kitchen yaje, ya bud’e, Fridge ya d’auko mata drinks, sai da ya jefa wasu ‘kwayoyi, na kalli Candy nace”ko na meye oho?. Dawowa yayi falon ya ajiye, kafin ya koma kitchen, ya zuba fruit a plate, tare da puke, ya zaro wani karamin roba, ya bar-bad’a magani aciki, tundaga nesa dai na hango photon mace, da namiji suna romance. Hakan ya bamu tabbacin magani sha’awane, ko na ni’ima,cikin d’aya biyu. Yana fitowa, suka zauna a ‘kasan carpet, itama sauk’owa tayi, ‘kasan carpet d’in suka zauna. Nan ya fara bata a baki, sai da ya tabbatar sun cinye. Yace”barin watsa ruwa zan fi jun dad’in jikina. Ita ko mik’ewa tayi, a kan resting chair dake falon. Shiko ya nufi cikin d’akinsa yana wani shu’umin murmushin samun nasara, tabbas ta shigo hannu don abunda ya bar-bad’a na tayar da sha’awa ne, d’aya kuma na ‘karin ni’ima ne. Sai da ya d’au, yan mituna yana wanka, kafin ya fito, tsane jikinsa yayi, yasa ka single da gajeren wando. Ya d’au turarensa, masu sanyin ‘kamshi ya fesa, ya fito falo cike da fara’a. Hangota yayi, tana ‘kwance inda ya barta, yana zuwa ya zo kan kujeran, hannusa yasa a k’irjinta, nan tafara jin wani yarr, sai fara jin wani bakon lamari, yana ziyartan ta. Tallabo ta yayi yace”My Sofy muje d’aki kiji wani magana. Ba musu ta mik’e, suka nufi cikin bedroom d’insa. Komai na d’akin red n black ne, yayi ‘kyau sosai, zama tayi a kan dogon kujeran dake d’akin. Yace”mata ya kamata ki d’an watsa ruwa. Kai ta gir-giza masa, alamar a’a, ok! Ya furta, hira ya fara mata yana d’an tabata, can magani yasoma aiki, daman shi ya saba shan su, kuma bai masa sosai, kamar yanda tafara jin, wani mahaukacin sha’awa, yana taso mata. Hannuta tasa atsakanin cinyoyinta, tana mamatse su, ko da yaga haka, wata murmushin mugunta ya saki,tare da janyo ta jikinsa, ko da na kalli ‘kwayar idonta har ya soma canza kala. hmm lalle da rigima a gaba, masu karatu kubiyo mu, a pg d’in gaba don jin yanda zata kaya. …..
.
Janyo ta yayi jikinsa, nan yafara sarrafata son ransa, niko ina ganin haka na yi waje. Sai da kusan 12 ya tashi a kanta, bayi yashiga yayi wanka ko wankan tsarki baiyiba, ko dayake ina ma ya iya d’in, Safiya kuma bakin ciki ya isheta, duk irin murzata da yayi son ransa amma ya tashi ko ya taimaka mata mtss tayi d’an guntun tsaki. (Niko Rash nace”bakiyi tsaki ba tukun, in dai namiji ne, kuma har ki basa darajanki, da kimarki, da martabanki, ae dole kiga wulakanci. Bare shi namijin duniya da yasaba d’an d’ana mata, ya kuma keta musu haddi, sai dai kiyi hakuri tunda ke mai KWA’DAYI ne ae ki wahala, daman hausawa sunce duk wanda ya hau MOTAR KWADAYI, zai sauka a tashar wulakanci. Safiya yanzu kika fara karo ma tukun indai bariki ne). Da kyar ta mik’e ta shiga bayi, tayi wanka tana fiwowa, ta soma jinsa yana waya da wata, jin alamun ta fito ya kife wayar. Jiyowa yayi fiskansa ba yabo ba fallasa yace”kin fito? Ga magun-gunan kisha, ya d’auko wani kud’in ya kara mata, ni zan fita in kin gama kya iya tafiya, sai na nemeki. Bai jira amsanta ba ya fita abunsa, bakin cikine ya isheta, yanzu haka hala gun wata ma zaije, juyawa tayi ta kali kud’i da ya ajiye, ta tuna dana jiya sai taji sanyi, yau tasamu abunda take so, don tunda take, ba saurayinta da ya tab’a matakyauta irin haka. Abinci taci ta sha magani, sai karfe d’aya tafito, gifan Seema ta nufa, tana zuwa ta ganta, da shisha a gabanta, sai zuka takeyi, shewa sukayi suka tafa, yar duniya, kinci dubu, Safiya ta juya ido, tare da rausaya su, cikin yanga tace” sai ceto, sai ni d’aya tamkat dubu.
.
Tafawa suka sakeyi, nan taba ma Seema labari, Seema tayi guda eh lallale, ina miki murna da shigowa system, yanzu zaki san meye love. Ko bakiyi dan kud’i ba zakinima dan kashe KWA’DAYI, tafaa suka sakeyi, nan suka k’irga kud’in naira dubu tamani cuss, dubu goma taba ma Seema, ta mata sallama ta nufi gida. Da sallama ta shiga gida tana fara’a, yau tayi samuwa, a hankali take tafiya, sabida har yanzu kasanta na mata zafi, Malam ne ya fito da sauri, Yace”kee ina kika fito?. Sai wani yatsina take, kafin ta bashi amsa Innanta ta fito, ah ya haka?. Zaka tsaren ‘ya da tambaya, ka aike tane?. Da kake tambayanta, ina ruwanka, da in da ta fito, tsaban takaici, Malam kasa magana yayi, sai zucyarsa dake masa suya, hannu yasa ya dafe k’irjinsa, da kyar ya shiga daki. Inna ko suna shiga d’aki, Tace”Safiya ina kika je?. Bata amsa ba kud’i ta ciro ta mika mata, Inna ido ta zaro, tace” Safiya ina kika samu kud’i haka?. Murmushi tayi tace”wani saurayi nayi, shi ya ban kuma yana da kud’i sosai, Inna tayi shewa tace”a’a ah kirike shi da kyau, in dai zaina bamu, kinga num huta, Inna ta jirga kud’in, Tace”wannan Yaro d’an arziki ne, har dubu saba’in, Safiya tace” dubu tamanine ma, naba ma Seema dubu goma, sabida ta sanadinta ne, eh kin kyauta, Inna rawa tafara na murna,har ta manta da Safiya ba’a gida ta kwana ba. Safiya kuma tace” washh barin d’an kwanta na huta.
.
.
.
launin kalan idonta, sun canza izuwa ja. Hannu tasa a tsakanin cinyanta tana mammatsewa,Bad Boy yana ganin haka, ya saki wata, lallasausar murmushin mugunta. Yau zai cimma burinsa, janyo ta yayi jikinsa, ya fara mata susa a gadon baya, nan take taji wani abu yana mata yawo duk illahirin jikinta, ‘kara ‘kwanciya ta masa a jiki, ganin haka, ya sanya bakinsa cikin nata, ya fara aika mata saqo. Gaba d’ayansu sun rikice, ita kam bata wani iya ba, sabida sabon shiga ne, cikin dabara, ya soma rabata da kayan jikinta.
.
Ina ganin haka nace”ni Rash ban isa da d’ebo wannan lbr ba. Bai ‘kyale Safiya ba, sai da ya santa Mace, ya koma gefe, yana mai da numfashi, tabbas ya saba jin mata, amma Safiya, ta dabance da sauran, yan hark’ansa. Gaskiya yau ya k’washi gara, sosai, ana kiran sallah bai mike ba, sai ya gyara kwanciyan sa yayi. Sai da gari yayi haske, kafin ya mike yayi wanka, ko wankan tsarki baiyiba. Inna ta kuwa, hankalinta ya tashi, Malam ne ya shigo, wajan karfe goma, yake tambayar ta safiya, ina taje?. Nan take ta fara zazzaga masa masifa kala- kala, ransa ba k’aramin baci yayi ba. Ace yana da ‘ya, amma bai isa ta ita ba, sai abunda sukaga dama sukeyi, da uwarta, cikin takaici, ya bar qofar d’akinta. Inna tana ganin ya tafi, ta sake kiran number Safiya amma bata d’auka ba, a cikin zuciyarta, take magana, hmm lalle nayi sake, yau har Malam shi zaizo ya tsare ni da tambaya, dole in koma gun boka asan abinyi, kara kiran wayan Safiya tayi, taji is not available at d moment, cike da damuwa take tunanin ina taje?, don bata tab’a tafiya irin wannan ba, tana wannan tunanin har bacci ya d’auke ta. Safiya ta farka taji jikinta yayi tsami, sai a lokacin ta tuna mai ya faru, cikin takaici, ta mike ta shiga bayi, da kyar take tafiya, ta isa bayan gida tayi wanka, ta na fito daga wanka, kayanta ta saka, ranta bakaramin baci yayi ba, don ko ya taimaka mata, ta gyara jikinta, a matsayinsa namijin da ya fara saninta mace, tana haka ya shigo, da ledan magani a hannunsa, a yatsine ya mika mata, ganin yanayin datake ciki, kuma yana son sakewa, ya fara bata hak’uri, ganin bata sauko ba ya d’auko bunch d’in kud’i ya wurga mata. Nan take ta sauk’o ta fara murmushi, kayan breakfast ya had’a musu, sai da suka karya, ya matso kusa da ita. Cikin salon Yaudara, yafara mata magana kasa-kasa, chakulkuli ya fara mata, nan ta fara dariya, ya kara rungumeta, ganin bata yi niyar motsawa ba, yasa sanya harshensa cikin bakinta, sarrafata yasoma yi cikin salon k’warewa da iyawa, nan take ta d’auke wuta, sai wani yarr take ji acikin jikinta, a hankali ya rinka shafata, har ya soma cire mata kayan jikinta, bai rud’e ba, sai da yaga k’irjinta nan take ya fara wasa da su yana…..
Share this
MOTAR KWADAYI Part 6-10
.
Safiya rayuwa ta mata dad’i,ayarta take shekewa, yanzu har gun party, take zuwa ko ‘karfe nawa ne, zata kai ba tare da ta damu ba. In ta dawo gida innarta bata damu da taji inda ta tsaya ba, tun sau d’aya da ta tambaye safiya, ina rake kwana?. Safiya tace”sunje bikin kawarsu ne dare ya musu, shine suka dawo gdnsu ‘kawar suka kwana, tun daga lokacin inna bata k’ara tambayarta ba. Malam da yayi magana sai tace”dun yaga yarta tana samun naira shine yake jin haushi, kuma tasan zuga sa akeyi, ana musu bak’in ciki. Yayi fad’an ya gaji don Inna masife shi takeyi, shiyasa ya zuba musu ido, yaga gudun ruwansu. Duk wani gun hutawa, na garin kaduna ta san da zamansa, amma ko dawasa duk son kud’inta bata yarda ta bada mutuncin ta ba, yawancin samarin da suke nimanta, jikinta suke farauta, ba son gsky bane. Duk soyayyan da zakuyi da ita, sai dai ya tsaya a kiss, hug, da makaantan su, ko a gaban waye kuwa bata kunyan namiji ya tabata, ta saba da hakan, bata kunyan kowa, kana kalonta kuwa idonta a tsatsaye suke, na rashin kunya, ba komai ke rud’n ta ba face farin da take dashi da kyanta da ya bayyana. Ayshat kuwa, karatun ta take, ba wasa aciki, yanzu haka tana SSS3, gata da ‘ko’kari, in debate ko competition, ita ake d’auka, ga yawan kyautar, da take samu daga makaranta. Hakan ya kara bata kwarin gwiwa, da zage damtse, taka tasamu result mai kyau. Umma ta kuwa, kulum fatan alkairi rake ma d’iyarta.
.
Safiya ce ke shiri, don yau suna da party ‘kawarta, kuma till down zasuyi, kud’i ta d’auko ta saka a jakarta, ta nufi kasuwa, wasu matsatun kaya tasayo riga da wando, daga kasuwa kuwa, shagon saloon ta nufa, aka gyara mata gashinta mai kyau, da kyali. Bata dawo gida ba sai bayan magriba. Wanka tashiga, sai da ta d’au 15 minutes tana wanka, kafin ta fito ta tsane jikinta, ta d’auko kayan make-up d’inta tasoma kwalliya, ni Rash nace”wanan irin gayu ne haka, kamar mai shirin ganawa da shugaban kasa, hmm. Sai da ta kusa 1hrs tana make-up, kayanta, da tasayo ta sanya, duk wata hallita na jikinta ya bayyana, sun matseta kamar zasu yage, ta kalli kanta, a katon madubin da ke d’akin, tun daga nesa na hango S.A Azeez, da Zee hrt sun saki baki, suba kalonta, nima Rash na tab’a Khadija Candy, nace”wai mai su Zee suke kallo ne?. Juyawa mukayi, tare da bin gurin da suka zuba ido da kalo, dan muga mai suke ma, irin wannan kalon, bamu san, lokacin da muka had’a baki tare da cewa”Ohohoho mai karatu kunganta kuwa, ai ko Falmi bazata gwada mata kyau ba…lol.. Allah yayi halita a gurin. After dress, ta d’auko ta d’aura akan kayan data sa, in ka ganta bazaka ce tayi banzan shiga ba. Tuurarukanta masu sanyin ‘kamshi ta d’auko ta fessa, take gurin ya d’au kamshi. Labulen d’akin Innan ta, ta d’aga tare da ce mata”na tafi gun party Seema, to sai kin dawo, labulen ta sake ta fita. Napep ta shiga, sai gidan su Seema. Duk k’awayen su, sun had’u ita ake jira tana shiga, cikin gidan aka fara mata kirari, Mai kyau da kasai ta, hayakin taba, yar duniya, Sai ke Safiya lashe money, wani fari da ido tayi tare da juya jikinta ta ko ina. …….
.
Kirari suke mata, nan take taji kanta ya kara girma.Babbale botilan After Dress d’in tayi, take, sura jikinta suka bayyana, kayan jikinta sun mata kyau, shewa suka saki,tare da fad’i yar duniya cikin ki, mrar kyai wajenki mai kyau. Wani lallausan murmushi ta saki, Seema ce ta d’aga waya, ta kira KB ta sanar masa sun shirya. Ba’a dad’e ba sai ga motoci uku sunzo, duk wacce bata da motarta, sai ta shiga wanda aka kawo, sai karfe 11:30 suka bar ‘kofar gidan Seema, sun yi tafiya mai nisa, kafin suka isa Silver Sand Hotel, dake cikin garin kaduna, an kawata gurin gwanin burgewa, sun isa 12:7 don har sun makara, wanda suke da mota har sun hallara, manyan guys masu ji da kansu ne a gurin, suna isa bayan sun sauka, wayar Safiya ce Goinee M3 tayi ‘kara, tana d’agawa sunan Mubson ta gani a scream d’in wayan, cikin shagwaba ta d’aga, tace” nayi fishi tun da ka bar k’asan baka k’irana kamanta dani. Cikin tattasausan murya yace”kiyi hak’uri, aiki ne yamin yawa, amma yanzu na shigo 9ja yau sai kin gaji da ganina. Cike da murna tace”haba mumushi ya mata, tace”ina wani abu zamiyi waya d’an anjima, ok! Ya kashe wayarsa.
.
Ko da ta duba, su Seema sun shiga, tun tana waya ta mudu alamar su fara shiga. A hankali ta fara takawa, zuwa cikin hall d’in, duk wani matashi mai ji da naira, da kuma tashen rashin kunya, to ya hallara a gurin, yawancin su ya’ayan manya ne. A hankali take tafiya harta zo ‘kofar hall d’in ta saka ‘kafarta, a han kali take tafiya har tanufi kujeran da take kusa dana Seema. Tunda Safiya ta saka k’afarta, Mai dalla ya hangota, ido ya zuba mata ko kyaftawa bayayi, gsky beb d’in ta tafi dashi, daman duk yan matan gurin ba wacce ta masa. Melan ne ya tab’asa, tare da cewa”Bad Boy mai kake kalo hak?. Safeya ya nuna masa, cikin murmushi yace”wannan ae Sofy ce, yarinyan tana da kyau,amma sam bata bada h’ad’in kai wa samari, duk yanda akayi da ita. Bad boy ya sauke wata ajiyar zuciya, tare da cewa” ni kuma yau sai na d’an-dana ta, don yawuna ya tsinke, kuma sai na maidashi. Ya sake kallon Melan yace”ko kasan abinda tafi so?. Melan ya d’aga kansa yana tunani zuwa wani d’an lokaci yace”abu biyu na sani shine, yarinya manyar kud’i ne, don har sun mata la’kani da lashe money, kuma tana son namiji kyakyawa, kaga ka had’a duka, sai dabara ya rage naka, kasan hanyar da zaka bi ka ja hankalinta. Ajiyar zuciya tare da cewa”bari ka gani yau ko party baza’a karasa damu ba, gidana zan tafi da ita. Melan yace”in ka tafi da ita ka sanar ni, nima sai na… Wani harara ya aika masa, ya mike, cikin takun ‘kasaita yake tafiya, Seema ne tafara kus-kus ma Safiya, tace”kinga wannan Don ne, ba k’aramin kud’i, yake kashe ma budurwa ba. A hankali yake taku har ya iso gunsu, gaisawa sukayi da Seema, yace”ya kwana biyu? Seema tace” lfylau, hira yarinka jan su dashi. Safiya kuwa ta share, can ya nisa yace” nikam Seema k’awarkin nan bata magana ne?. Seema tace” tanayi kai Safiya sunanta, nan dai sukayita hira, har yasamu yaja Safiya waje, cikin motarsa suka shiga, da gan- gan ya bud’e, lokar da ke jikin motar, kud’ine ya bayyana, karaf ko sai a kan idon Safiya, sai da ta lashe wasu miyau. Rufewa yayi kamar mai niman abu, can sai ya d’ago ya kalleta, hira suka fara yana d’an tattabata, bata hana sa ba can ya fara shafata, ganin kar tace zata ki, yasa yaja motar sa, don zuwa inda yake son cimma burinsa. Shin Bad Boy yana samun abunda yake so a gun Sofy?. Ya Sofy in taga abun da take so, zata iya sayar da daranta?. Ya rayuwanta zai kaya?. Ayshat tana dauwa ma a cikin kunci, da rashin saurayi?. Don samun wayan nan amsan, kubiyo, Rash N Candy.
.
Jan motar yayi, suka bar cikin Silver Sand Hotel, bai zarce da su ko ina ba, sai gidansa dake Malali. Gidan ya tsaru sosai, ko ina hasken wuta ya gauraye gurin, horn yayi mai gadi ya bud’e, suka nufin gun perking,ya ajiye motar, Sofy tunda suka shigo, ta tsinke da gidan a d’an sake take kalon gidan kar ya raina ta. Rungumota yayi, suka nufi cikin gidan, bata tsorata ba sai da suka shiga cikin gidan.
.
Masu karatu ba zan iya bata lokaci, gurin tsara muku ‘kyan gidan ba. Safiya duk ta tsure, cikin zuciyarya, tafa cewa”kodai d’an yankan kai ne? Don ni tunda nake yawo na, ban taba shiga gida irin wannan ba. Kiss d’in da ya aika mata, a kumatun ta ne, ya dawo da ita, daga duniyar tunani. Kitchen yaje, ya bud’e, Fridge ya d’auko mata drinks, sai da ya jefa wasu ‘kwayoyi, na kalli Candy nace”ko na meye oho?. Dawowa yayi falon ya ajiye, kafin ya koma kitchen, ya zuba fruit a plate, tare da puke, ya zaro wani karamin roba, ya bar-bad’a magani aciki, tundaga nesa dai na hango photon mace, da namiji suna romance. Hakan ya bamu tabbacin magani sha’awane, ko na ni’ima,cikin d’aya biyu. Yana fitowa, suka zauna a ‘kasan carpet, itama sauk’owa tayi, ‘kasan carpet d’in suka zauna. Nan ya fara bata a baki, sai da ya tabbatar sun cinye. Yace”barin watsa ruwa zan fi jun dad’in jikina. Ita ko mik’ewa tayi, a kan resting chair dake falon. Shiko ya nufi cikin d’akinsa yana wani shu’umin murmushin samun nasara, tabbas ta shigo hannu don abunda ya bar-bad’a na tayar da sha’awa ne, d’aya kuma na ‘karin ni’ima ne. Sai da ya d’au, yan mituna yana wanka, kafin ya fito, tsane jikinsa yayi, yasa ka single da gajeren wando. Ya d’au turarensa, masu sanyin ‘kamshi ya fesa, ya fito falo cike da fara’a. Hangota yayi, tana ‘kwance inda ya barta, yana zuwa ya zo kan kujeran, hannusa yasa a k’irjinta, nan tafara jin wani yarr, sai fara jin wani bakon lamari, yana ziyartan ta. Tallabo ta yayi yace”My Sofy muje d’aki kiji wani magana. Ba musu ta mik’e, suka nufi cikin bedroom d’insa. Komai na d’akin red n black ne, yayi ‘kyau sosai, zama tayi a kan dogon kujeran dake d’akin. Yace”mata ya kamata ki d’an watsa ruwa. Kai ta gir-giza masa, alamar a’a, ok! Ya furta, hira ya fara mata yana d’an tabata, can magani yasoma aiki, daman shi ya saba shan su, kuma bai masa sosai, kamar yanda tafara jin, wani mahaukacin sha’awa, yana taso mata. Hannuta tasa atsakanin cinyoyinta, tana mamatse su, ko da yaga haka, wata murmushin mugunta ya saki,tare da janyo ta jikinsa, ko da na kalli ‘kwayar idonta har ya soma canza kala. hmm lalle da rigima a gaba, masu karatu kubiyo mu, a pg d’in gaba don jin yanda zata kaya. …..
.
Janyo ta yayi jikinsa, nan yafara sarrafata son ransa, niko ina ganin haka na yi waje. Sai da kusan 12 ya tashi a kanta, bayi yashiga yayi wanka ko wankan tsarki baiyiba, ko dayake ina ma ya iya d’in, Safiya kuma bakin ciki ya isheta, duk irin murzata da yayi son ransa amma ya tashi ko ya taimaka mata mtss tayi d’an guntun tsaki. (Niko Rash nace”bakiyi tsaki ba tukun, in dai namiji ne, kuma har ki basa darajanki, da kimarki, da martabanki, ae dole kiga wulakanci. Bare shi namijin duniya da yasaba d’an d’ana mata, ya kuma keta musu haddi, sai dai kiyi hakuri tunda ke mai KWA’DAYI ne ae ki wahala, daman hausawa sunce duk wanda ya hau MOTAR KWADAYI, zai sauka a tashar wulakanci. Safiya yanzu kika fara karo ma tukun indai bariki ne). Da kyar ta mik’e ta shiga bayi, tayi wanka tana fiwowa, ta soma jinsa yana waya da wata, jin alamun ta fito ya kife wayar. Jiyowa yayi fiskansa ba yabo ba fallasa yace”kin fito? Ga magun-gunan kisha, ya d’auko wani kud’in ya kara mata, ni zan fita in kin gama kya iya tafiya, sai na nemeki. Bai jira amsanta ba ya fita abunsa, bakin cikine ya isheta, yanzu haka hala gun wata ma zaije, juyawa tayi ta kali kud’i da ya ajiye, ta tuna dana jiya sai taji sanyi, yau tasamu abunda take so, don tunda take, ba saurayinta da ya tab’a matakyauta irin haka. Abinci taci ta sha magani, sai karfe d’aya tafito, gifan Seema ta nufa, tana zuwa ta ganta, da shisha a gabanta, sai zuka takeyi, shewa sukayi suka tafa, yar duniya, kinci dubu, Safiya ta juya ido, tare da rausaya su, cikin yanga tace” sai ceto, sai ni d’aya tamkat dubu.
.
Tafawa suka sakeyi, nan taba ma Seema labari, Seema tayi guda eh lallale, ina miki murna da shigowa system, yanzu zaki san meye love. Ko bakiyi dan kud’i ba zakinima dan kashe KWA’DAYI, tafaa suka sakeyi, nan suka k’irga kud’in naira dubu tamani cuss, dubu goma taba ma Seema, ta mata sallama ta nufi gida. Da sallama ta shiga gida tana fara’a, yau tayi samuwa, a hankali take tafiya, sabida har yanzu kasanta na mata zafi, Malam ne ya fito da sauri, Yace”kee ina kika fito?. Sai wani yatsina take, kafin ta bashi amsa Innanta ta fito, ah ya haka?. Zaka tsaren ‘ya da tambaya, ka aike tane?. Da kake tambayanta, ina ruwanka, da in da ta fito, tsaban takaici, Malam kasa magana yayi, sai zucyarsa dake masa suya, hannu yasa ya dafe k’irjinsa, da kyar ya shiga daki. Inna ko suna shiga d’aki, Tace”Safiya ina kika je?. Bata amsa ba kud’i ta ciro ta mika mata, Inna ido ta zaro, tace” Safiya ina kika samu kud’i haka?. Murmushi tayi tace”wani saurayi nayi, shi ya ban kuma yana da kud’i sosai, Inna tayi shewa tace”a’a ah kirike shi da kyau, in dai zaina bamu, kinga num huta, Inna ta jirga kud’in, Tace”wannan Yaro d’an arziki ne, har dubu saba’in, Safiya tace” dubu tamanine ma, naba ma Seema dubu goma, sabida ta sanadinta ne, eh kin kyauta, Inna rawa tafara na murna,har ta manta da Safiya ba’a gida ta kwana ba. Safiya kuma tace” washh barin d’an kwanta na huta.
.
.
.
launin kalan idonta, sun canza izuwa ja. Hannu tasa a tsakanin cinyanta tana mammatsewa,Bad Boy yana ganin haka, ya saki wata, lallasausar murmushin mugunta. Yau zai cimma burinsa, janyo ta yayi jikinsa, ya fara mata susa a gadon baya, nan take taji wani abu yana mata yawo duk illahirin jikinta, ‘kara ‘kwanciya ta masa a jiki, ganin haka, ya sanya bakinsa cikin nata, ya fara aika mata saqo. Gaba d’ayansu sun rikice, ita kam bata wani iya ba, sabida sabon shiga ne, cikin dabara, ya soma rabata da kayan jikinta.
.
Ina ganin haka nace”ni Rash ban isa da d’ebo wannan lbr ba. Bai ‘kyale Safiya ba, sai da ya santa Mace, ya koma gefe, yana mai da numfashi, tabbas ya saba jin mata, amma Safiya, ta dabance da sauran, yan hark’ansa. Gaskiya yau ya k’washi gara, sosai, ana kiran sallah bai mike ba, sai ya gyara kwanciyan sa yayi. Sai da gari yayi haske, kafin ya mike yayi wanka, ko wankan tsarki baiyiba. Inna ta kuwa, hankalinta ya tashi, Malam ne ya shigo, wajan karfe goma, yake tambayar ta safiya, ina taje?. Nan take ta fara zazzaga masa masifa kala- kala, ransa ba k’aramin baci yayi ba. Ace yana da ‘ya, amma bai isa ta ita ba, sai abunda sukaga dama sukeyi, da uwarta, cikin takaici, ya bar qofar d’akinta. Inna tana ganin ya tafi, ta sake kiran number Safiya amma bata d’auka ba, a cikin zuciyarta, take magana, hmm lalle nayi sake, yau har Malam shi zaizo ya tsare ni da tambaya, dole in koma gun boka asan abinyi, kara kiran wayan Safiya tayi, taji is not available at d moment, cike da damuwa take tunanin ina taje?, don bata tab’a tafiya irin wannan ba, tana wannan tunanin har bacci ya d’auke ta. Safiya ta farka taji jikinta yayi tsami, sai a lokacin ta tuna mai ya faru, cikin takaici, ta mike ta shiga bayi, da kyar take tafiya, ta isa bayan gida tayi wanka, ta na fito daga wanka, kayanta ta saka, ranta bakaramin baci yayi ba, don ko ya taimaka mata, ta gyara jikinta, a matsayinsa namijin da ya fara saninta mace, tana haka ya shigo, da ledan magani a hannunsa, a yatsine ya mika mata, ganin yanayin datake ciki, kuma yana son sakewa, ya fara bata hak’uri, ganin bata sauko ba ya d’auko bunch d’in kud’i ya wurga mata. Nan take ta sauk’o ta fara murmushi, kayan breakfast ya had’a musu, sai da suka karya, ya matso kusa da ita. Cikin salon Yaudara, yafara mata magana kasa-kasa, chakulkuli ya fara mata, nan ta fara dariya, ya kara rungumeta, ganin bata yi niyar motsawa ba, yasa sanya harshensa cikin bakinta, sarrafata yasoma yi cikin salon k’warewa da iyawa, nan take ta d’auke wuta, sai wani yarr take ji acikin jikinta, a hankali ya rinka shafata, har ya soma cire mata kayan jikinta, bai rud’e ba, sai da yaga k’irjinta nan take ya fara wasa da su yana…..
Share this
MOTAR KWADAYI Part 1-5
MOTAR KWADAYI PART 1-5
.
Rash Kardam & Khadija Candy
.
Kalo na kai duba zuwa ga fuskan ta ba laifi, tana da dogon hanci, gata da yalwan gashin gira, wanda ko da batai ja gira ba, hakan ba zai boye kyan da Allah ya mata ba, tana da yar kamar baki, sai manyan idonta masu fisgan mutum, tana da haske dai2 gwargwado, ko dana kara kalonta, tana da dan zayi san’nan ba za’a kirata da guntuwa ba, ba kuma za’ace mata doguwa can ba, tana da jikin ta dan dai2, abun sai wanda ya gani. A hankali ta rinka tafiya, har ta iso gurin masu sai da icce, sallama ta musu, tace baba mai ice aban dami daya, nan ta mika masa naira hamsin, ta zabi mai kyau, wanda tasan zai yi ci, daukowa tayi, ta nufo gida, sauri takeyi don yau basu daura girki da wuri ba, kasan cewan yau Umman ta ke da girki, sauri take har ta iso dan ma dai2cin kofar gidansu, sam bata lura da addah Safiya tana zuwa ba, sai ji tayi sun karo da mutum, ga iccen ya bugeta soaai wani uwar ashar ta narko, Ayshat tuni ta san kame agurin, cikinta ya soma dura ruwa, don ta san yau ta jaza musu kwandon bala’i, bakin ta na bari, tafara Adda dan Allah kiyi hakuri bada sani…… Ai bata karasa ba ta ji saukar dun’du, a bayarta, Inna safiya ce, tace wato bakin halin ki da na uwarki da kika gado, ya sauko kan tilon yata, yar gwal ko don kunga ku bakin jini ya muku yawa, kin rasa mai tayawa shiyasa za’a sauke akan diyata, to ahirr… Bazaku iya ba, tayi muku nisa, nan takama hannun safiya suka nufi cikin gd, safiya sai wani karai raya takeyi, ita ala dole mai kyau, kallo na tsaya kare mata, ba laifi tana da kyau dai2 gwargwado kuma farace ainun amma ta hada da man bleaching, san nan ga duk wanda yasan kyau, Aisha tafi Safiya kyau ita dai safiya farinta yayi yawa, gashi ta hada da man bleaching. Aisha ta dau iccenta, jiki ba kwari ta nufi cikin gd, da sallamarta, tashiga dakunsu, nan ta tarar da ummanta, ta zabga uban ta gumi da sauri tayi gunta idonta fal da hawaye, tace ummah banson kina wan’nan yawan tunanin zai iya jawo miki matsala, wataran sai lbr, kuma duk abunda yayi farko zaiyi karshe, sai da ta tabbatar hankalin umma ya kwanta, ta nufi kitchen don ta musu aikinsu, Aysha kenan yarinya mai hankali da nutsuwa.
.
Bayan sallar i’sha aysha na zaune tsakar gida ita da qawarta karima suna fira, Safiya ta fito sanye da wani material riga da saker kayan sunyi mugun kama jikinta ga wani shegen Show ur back daya fitar mata da rabin waya waje sai wani munafikin gyale data dora a kafada ringing wayarta tayi da sauri ta dannan receive ta kara a kunne ” gani zuwa yanzu ” Ido aysha da karima suka bita dasu tana kashe wayar ta watso musu harara ” to kashedi dai wlh nan gani nan bari nafi karfin mutum tsaye da kyau zaune da kyau son kowa kin wadda ya rasa ” ta karasa maganar tana ya mutsar fuskar Ta nufi kofa tana wani yauki wai ita ala dole ga mai farin jini Ajiyar zuciya aysha ta sauke karima ta kalle tace ” tayi abunta banga laifinta ba tana da daraja dan shiyasa a samarukanta baba talaka ” kallon tsoro aysha ta mata ” haba karima ai darajar macce kyau tarbiyarta da kula da kare mutuncinta ba wai tara samari masu kudiba ko saka suturar banza ba dan kinsan duk namijin kirki bazai zo yace yana sonki ba kuma duk wadda ya ganki cikin wannan shigar bazai ga mutuncin kiba ” karima tace ” kuma fa hakane dan wani lokacin zakiga yan iskan ma matar kwarai suke nema in suka tashi aure Allah dai ya shirya mu ” aysha tace amin wannan ai zubarda kimane ( hmmm ina ma yan matanmu zasu gane wannan ba wayeba bane ) Karima ta tashi tana fadin maganar kifa haka take amman fa gamai hankali nikan na tafi aysha saida safe to saida safe karima na gode sai mun hadi school,
.
Safiya ko tana fita, na hango wata katuwar mota dan nesa da gidansu, wanda garun gidan ya tsufa wani gun ma har ya zube, sai wani yauki takeyi tana karairaya kamar bazata taka kasa ba, bakin nan yaci wani uban janbaki 24hrs, gsky ba laifi safiya tana da kyau, shi yasa yake rudinta take wan’nan rayuwan,( yan mata ina kira gareku da babban murya, kar kuga Allah ya hore muku kyau, ya rudeku ya kaiku ga wata rayuwan da bata da amfani, rayuwa mai cike da nadama acikinta, kusani duk wanda ya hau “MOTAR KWADAYI” zai sauka, tashar wulakanci, Allah ya kyauta, ya Allah kabamu ikon tsare mutuncin mu da kimar mu, dana iyayenmu, Ameen). Ta isa gurin motar nan ta bude kofar ta shiga,ko da na kali na cikin motar matashine baki ne sosai, yana da dan kauri, baya da tsayi sosai, bai wani haduba, in ka kalle shi ka ganta kasan kudinsa tabi, don basu dace ba, Safsey yau kin so ki bata lokaci, cikin yanga da karairaya tace, sorry Mubson na dan tsaya wani abune, yace, kai ya kada don ya san halinta yana cewa zai nuna fushi zata fita a motar, motar ya ja suka bar unguwan. Malam Muhammadu da ke nesa yana kallon yarsan, kai ya kada zuciyarsa cike da bakinciki amma bai isa ya tanka ba uwarta zata mishi ba dadi, kwalla ne ya cika idonsa, “mun tausaya masa.
.
Suna fita ostrich suka nufa, nan suka sha ice cream dinsu, bayan sun danyi hira kafin ya mata sayya sosai a laida, safiya abun nima ya samu don duk lokacin da saurayi zai kashe mata kudi, to saken fiskanta da ban ne, gari suka zaga sai 10:00pm ya ajiyeta a kofar gidansu,hakan ma saida suka danyi hira, kafin ta marairace ta kashe murya tace my mubarak dina, daman akwai wasu yan kudi nakeso kaban zanyi amfani da su, sai da yayi jim kafin ya ciro 10k ya bata, bata waniyi murna sosai ba, sai dan kawai bata da kudi ta bude kofar motar ta fita ko godia babu, tana fita ya girgiza kai safiya kenan ko godia babu kamar ita ta nemo su,(kira gareku mata kisani duk kan kancin kyautar da mijinki zai miki kizama mai yawan godia kina masa adu’ah da fatan alkairi hakan na kara soyayya, bawai sai matar aure ba, harda yan mata kina yawan yima saurayin ki fatan al’kairi, riba biyi ga yin masa adu’ah, gashi kikara saye zuciyarsa ta yanda zaiji sonki sosai, kuma zaiji dadi). Tana shiga gida, ta ga ummin aysha tafito daga bayi da buta a hannunta, wani kalo mata kafin ta saki shewa hehehe wasu bakin jini ya musu yawa ko mashin shini babu, haka za’a kare acin towo miyar kuka, su da cin mai dadi sai dai suga anayi, “kunu a wani gida”, umma ko ta kanta bata bi ba tashiga daki, mamanta ne ta foto tana mata kirari sai ke yar albarka, kin gadoni ga farin jini ga kyau yar halak, sai wani isa take ita a dole tafi kowa kyau da farin jini, suka nufi dakinsu cikin murna.
.
WAYE MALAM MUHAMMADU, DA IYALANSA?
Malam muhammad Sabo asalin sunan sa kenan, malam haifafen cikin garin kaduna ne unguwar tudun wada layin yan kosai, yataso cikin so da kauna gun iyayensa duk da talakawa ne amma suna iya bakin kokarinsi su kyautata masa. Haka suka dage masa gurin karatun addini, ahaka har yayi saukansa na Al’qur’ani mai girma, bayan shekara 8 da saukarsa Allah yayi ma babansa malam sabo rasuwa, bayan ya rasu haka zaije yayi aiki ya dan samo musu na abinci, ana cikin haka Allah ya hada shi da uwargidansa wato Amina soyayan su sukeyi sosai dakd irama iyayenta ba wasu masu kudi bane, cikin ikon Allah bai samu wahala gurin aurenta ba, akayi biki dai2na talaka a ka kai amarya. Suna zaune cikin kwqnciyan hankali da soda kaunar junansu, haka rayuwansu yayi ta tafiya har suka kai 4 yrs da aure, amma shiru ba wani lbr ko batan wata bata taba yiba, ana haka mahaifiyar malam muhammadu ta tashi da matsanacin ciwon ciki tun kafin akaita asibiti Allah ya karbi abunsa sunyi yan koke, bayan rasuwarta da shekara 2 yan’uwan mahaifin shi suka daga masa hankali wai sai ya kara aure, don matarsa juya ce su kuma suna son ganin jikan dan’uwansu, duk suka tsan gwami amina bata isa tayi abuba su mata caaa a kai, wataran tayi kuka ta koshi harsai ta gode Allah, san’n kulum tanata rokon Allah ya bata yaya na gari masu Albarka. Wasa-wasa yau anshafe shekara da yin maganar aure bako alamar haihuwa, nan suka hura ma muhammadu wuta dole ya sa ya fara neman shawaran Amina ganin ba sarki sai Allah yasa tace ya kara aure kawai, tasan Allah na tare da ita, ciki ba kwari ya fara binciken wace zai aura wanda bazata takura ma Aminarsa ba, ana haka har Allah ya hada sa da Hafsat tayi aure watan 9 da aure ya mutu, sabida tsaban fitinarta, ahaka dai aka lallaba akayi auren ta tare, tun da tazo tasoma tsiran iskanci dayake taji yana son haihuwa. Da gan2 zata fito tasoma sheka amai, ko in amina ce da abinci tace bazata ci ba wai bata son warin iskanci kala2, wai ita a dole cikine da ita, ana hakako bai dadeba Allah ya bata na gsky, karkuso kuga farin ciki agunta. Tunga wan’nan lokacin hafsat ta dawo hausa wa amina, ga wulakanci iri-iri, wata rana kawar hafsa mai suna asabe tazo nan suka kule adaki, hafsa ta bata lbr gd, asabe tace hafsatu ae bazama zakiyi ba, tashi zamuyi mushiga malamai kisamu kan mijinki(yan’uwa, wai itasamu kan maizatayi dashi?
.
Mata muringa jin tsoron Allah zuwa gun boka ba abunda zai haifar wa mutum sai danasani da tsananin nadama, ga kuma tarin zunubi, mata muji tsoron Allah adaina biye ma kwayen banza masu bada gurbataciyar shawara, Allah ka tsare mu da zuwa gun boka ameen). Nan hafsa tasa shewa aiko tace inaga ko yau muje,sukaje gun bika ya basu duk wani kule-kule da zai basu, tun daga wan’nan lokacin malam muhammadu ya canza wa amina, har hafsat ta haihu akasamu mace duk da baya da karfi saida tasa yayi abun fitan kunya, yarinya taci sunan Safiya. Safiya tana samun kula daga innarta da malam, duk abinda hafsatu tasa shi yakeyi baya musu, amina kam ta dawo yar kalo a gdn bata iya katabus, abinci ma sai am samata wani sa’in, haka sukayita rayuwa a dafe har shekara tazago da watani, amina tana hakuri tana kuma rokon Allah ya bata ikon cin jarabawar da yamata. Safiyar ranan alhamis amina ta tashi da zazazi mai zafi ga komai taci sai ta amayar dashi, ga yawan tara yawu, kwanata uku tana jin jiki kafin ranan yarta tazo dubata taga halin da take ciki, nan tayita fada sosai a gdn, kafin ta kaita asibiti, gwajin farko aka saida musu tana dauke da juna biyi na wata daya da sati 2, godia tayima Allah,( ni da candy muralna fal cikin mu, haka rayuwa take mutum yakasance mai hakuri da gode ma Allah a kowani hali kake sai ya maka sakayya da kyauta mafi kyau, kamar yanda yayi wa Amina). Ko da suka dawo gd, aka shai da sa malam ba karamin murna yayina akasar zuciyarsa, amma afili yakasa furwa.
.
Hafsatu kam batayi murna ba don batado hakaba, amina tayita rainon cikinta har takai wata tara, inna hafsatu tasa shi yasayi kayan haihuwa kadan san’nan ya saya ma safiya na fitar suna. Ranan jumma da daddare na kuda ya taso ma amina, tarasa ya zatayi da kyar ta rarrafa take kofar dakin hafsatu tana dukar kofar, malam ya taso zai bude tace bari ta bude ko da ta bude amina ta gani cikin daga murya tace ke lfy kike tashin mutane da daren haka, sai da ta ciza labbe kafin tace marata ke ciwo ina tsammanin na kudane, mtss taja zaki ta mayar da kofar ta rufe, malam ya ji abunda sukayi da kyar ya roki hafsat akan sukaita asibiti kar ta mutu, “azuciyar ta ko cea take ae da ta mutun da sai na fi kowa farinciki” da kyar ta barshi ya kaita asibiti, suna zuwa ba a dau lokaciba ta haifo yarta kyayawa tubarkala, sai wacce ta gani, ko da suka dawo gd safe yan’uwanta suka zo nan aka bar babanta ita tazauna mata ajiki, haka sukayi kwana shida ana gobe suna malam ya sayo katon rago nan rikici ya tashi inna hafsatu tace ita nata akuya aka yanka dan haka ba za’a yanka ma amina rago riki sukayi har saida yamata alkawarin zai bata kudi ta hakura, ranan suna yar taci sunan Ayshatu sunan mahaifiyar malam, yan’uwan amina sunyi iya kokarinsu, sun mata Kaya ita da babynta masu kyau. Kwanaki sun tashi wata ya shude, shekara sun wuce, haka rayuwan gd ya kasance, yara kuwa sunyi wayo sosai, sun girma, duk wanda yazo gd kuwa sai ya gane irin ban2ci ake nuna ma amina da yarta, ga hafsatu ta kalamae malam da asiri bai isa ya ja da maganarta ba, sai abunda ta tsara, wani lokacin in tana masa masifa sai dai ya sukuyar da kansa kasa yana jinta, intagama ya bata hakuri, abun gwanin tausayi. Haka rayuwan gidan ya kasance, yau dad’i gobe ba dad’i. Malam Muhammad yasa safiya da Aysha, a primary sun fara zuwa kamar a’bun kirki safiya tace”ita bazata iya zuwa ba. ta gaji da wani zuwa makaranta. Da ky’ar Malam Muhammad”ya lallaba safiya taci gaba da zuwa kama ranta, har suka gama primary. Aysha kam ta kasance mai son karatu bata wasa ko a class ita ke zuwa musu na d’aya, hakan bak’aramin tayar ma safiya hankali yayi ba, wani sa’in kam cewa take “Aysha tana satar amsa ne take cin jara bawa. Ko da suka tafi secondary Safiya na Jss2, Aysha ke Jss1,Malama’i sun santa sabida k’okarinta, jarabawar da tayi na na zango farko, ita tazo na d’aya. Ta samu ky’autu’tuka.
****
kw’anak’i sun ja, watan’ni sun shud’e, shekaru sun tafi. Safiya ta dawo cik’ak’iyar budurwa mai ji da kanta, makaranta ma sai ta ga dama take zuwa, ita ce gun party, da duk wani gurin hutawa ta san da zamansh’i. Sam bata harka da yaran area su, sai ya’yan masu kud’i. Samaru kanta kuwa bazaki ce ga yawan su ba, don in dai zaka bata kud’i ko nawa ne zata sau’rareka, shiyasa ni da Candy “mun mata lak’ani da Lashe Money…lol… Bare kuma in kana da mota ae kaine abun so da k’auna.( kira gare ku Yan’mata, karki d’au son duniya da ky’ale’ky’alen cikinta su rud’e ki, kina biye ma Samarin Zamani, don zasu kaiki su bari ki, Samarin yanzu ya’wanci su yan’karya ne, kuyi hattara).
.
Aysha ko tana da ky’au sosai don duk wanda yasan sirri ky’au to ta fi Safiya, sai dai Aysha baka ce bakuma irin baka wuluk ba, tana da haske ga bakinta mai shining ne, k’irjinta sun cika gw’anin bur’gewa, ga maza’unata das-das da su.tana da diri mai ky’au, tamkar ita tayi kanta. Aysha tana da nitsuwa ga hankali, bata da k’awaye daya, bata cika son hayaniya ba, k’awarta d’ayace, “Karima yar makw’abtan su, tana da hankali ga kok’ari itama. Sh’iya yasa k’awance yazo d’aya. Duk ranar girki Amina. “Aysha keyi musu girki.in girki su “Safiya ne sam abinci ba ka’i, sukanyi harda na mugunta, sab’ani su Aysha”da sukeyi mai k’yau ga dad’i. “Safiya kulum sai taje yaw’onta da dad’dare zata dawo musu da kayan mak’ula’she su ci, sai sun ga dama suke cin abinci gidan.Su Safiya”kulum sai sun’yi g’ori ma su Aysha, mai bak’in jini ta gada a gun uwarta, kar’ana sa musu ido, nan gani nan bari d’um’amen mayya. Sam bai damunsu daman sun saba shiyasa hidimar gabansu suke yi.
.
CI GABAN LABARI
Safiya zaune take gaban mir’o, tana kwaliya nuna ma sa’a don jiran sau’rayinta za’izo, yau zasu fita, sosai tayi ky’au dogon riga tasaka bak’i da ratsin golden ba karamin ky’au tayiba, ga fiskan ta sha mai har yana ja-ja. ta fesa turare Black Bond sai k’amsh’i take zubawa, ta zauna zaman jira iso’warsa.
.
Idris mai Car wash, gaye ne na karshe gun ky’au ba laifi, yana da ky’au abu d’aya ya masa cikas shine kud’i. Tun yamma ya wanke motar Bala da ya kawo masa wanki, yace”ka bari a gunka zan tafi zari’a gobe in’na dawo zan’zo in k’arba. Da murna ya amshi key din don yau zasu fita da Sofy. Aiki yayi ya kirga kud’i yaga 5k ne lallausar mur’mush’i ya saki, don ya san kud’i zai ish’esa in ya had’a dana gd. Yana barin gun aiki kasuwa ya nufa, ya say’o sabuwar rigansa na 1k, yana dawo’wa gd ya gogeta da sabuwar jeans dina black colour, sai dare yayi wankansa ya fesa turaren sa Professional da Askiya kamsh’in suka had’u sai ka dage ka gane wane irin turare yasa. Motarsa ya ja sai k’ofar gidan su Sofy. Wayanta ya kira tace “gani fit’owa My luv, Ba ta dad’e ba ta fito. Sai wani ya’uki takeyi, ganin motar daya ke ciki k’arshe ne. Wani lallausan mur’mush’i ta saki tana sh’iga motar ya tayar suka bar unguwan, Malam Muhammad da ke gefe ta kaici ya ish’esa”wai yata ce zata na wan’an halin, tamkar bani na ha’ifeta ba”, Ya Allah ka shirya min ita, ka musu Albarka.( kira gareku iya’ye duk halin da kuka ga yaranku, ku na r’oka musu sh’iriya, a gun Allah, sh’iyake sh’iryarwa, Ya Allah ka sh’iryar damu baki d’aya Ameen).
.
Tunda suka fita, basu suka daw’o ba sai 10:00pm parker motar yayi, cikin salon ya’udara ya rik’o han’nuta my Swt Hrt yace “yanzu sai ya’ushe?. Safiya “kai ta rausaya, sai na jika. All rights!!. Zaki jini a waya ok!! Tace, han’nuta yak’ara rik’ewa, ta kashe masa ido. Da ky’ar ya barta, tashiga gida.(Kira gareku Yan’mata duk dad’in ki da sa’urayi karki bari ya fara rik’e han’nuki daga nan zai soma zarcewa, kin bash’i k’ofar da zai samu damar taba jikinki daga nan kuma shai’dan zai ingiza ku ga fadawa halaka, ayi hattara Yan’mata).lai’dan da yayi mata sayayya ta da’uka ta masa bye-bye ta nufi gida. Dakin kwan’su ta nufa kasan’cewar yau Malam na dakin maman ta ne, ganin Aysha na bacci da gan-gan ta take k’afarta don ta tash’i ta bata haush’i, sanin halin Safiya yasa bata kulata ba. Safiya “ta karaci habaicinta ganin Aysha bata amsa mata ba. Ta dau ledar mamanta taje kai mata. Kafin ta fita tace”saura b’era ya min sata. Aysha “ko kalon inda kayan yake batayi ba, ta sake kw’anciyarta.
.
KUNA TARE DA NI MU CI GABA?