.
Suna zuwa ko sallama babu Hafsat ta fara magana sir munje tace baxata xu ba kuma wata kawarta ta ci mana mutunci, sir ina ganin basu da hankali ne, kallan su yayi duk yadda akai akwai abin da Ya hada ku bai kamata kuna kula su yanzu kansu Na rawa dole ku dinga musu uzuri yanzu suka fara makarantar kansu bai fara daukar zafi ba,.haka yai dan musu nasiha ta inda take shiga tanan take fita,,.sallama suka maii, shi kuma Ya karbi assignment din nasu,. Sannan yace tura aka kira masa itta,.
.
Da sauri Mami ta karba ta fara wankewaw, shi kuma Ya tsaya a bKin kofa,kallan bayanta yake kamar yasan wannan kayan to a ina Ma, ohh yarinyar data maii rashin kunya, no ba Ma zai yuyu ba ace itta ba, but in itance fa, bari inga takawa yayi zuwa inda suke kafiin Ya karasa wayar shi ta Fara ringing,dauka yayi Ya fice, yana amsa call din, part dinshi Ya koma bayan Yaa gama wayar, tsaki yaja tare da fadin bari inga part Na waccan yarinyar, direct part dinta Ya nufa,.
Laptop din har ta gama search hutan ta Ya baiyaana a screen din laptop din, yana gama kallan hutunan Ya ajjiye Ya zuu gurin laptop din Ko ta kannn hutan Ma bai biba Ya fara bin ciken shi, film Ya gani kala kala, kuma duk Sun maiii, daukar laptop din yai gabaa daya Ya tafi part dinshi da itta,.
Yana shiga yaga first aid box nashi, dauka yayi ya nufi daki dashi,.
9:00 Ya nufi part din mom dinshi dan yiwa dad sannu da dawowa, a parlour Ya tadda suuu amma sarah bata nan .
.
Suna dining Sun gama breakfast, lokacin wajen 10:00 sarah ta tafi skull,. Abubakar wato ina ma zanceb gidan ka kaki jina ko nace ka karasa gidan ka ka tare kaki ko, Wlh Dad Na kusa nan bada dadewa ba zan gama komai sai mu tare, nidai Na baka nan da wata daya Allah inbaka karaasa ba zaka fuskanci bacin raina, insha allahu dad,.
Su sarah ne zaune suna hutawa before a shiga wata lecture din, hanifa ke magana,sarah wai Ya kuka yi jiya da wannan malamin? Uhmm rashin mutunci yamun sannan yaja mun kunne wai dan zan tafi ban bashi hakuri ba shine wai yace nataba yin ciwon hauka kuma bani da tarbiya, zaro ido haanifa tayi Allah ki kiyayi wannan mutumin, insha Allah bazan kara bari wani abun Ya hada mu ba waccan dinma tsautdayine, Hakeey dake zauna tana chatting sai yanzu tai magana ,Sarah kin san matsalar ki kina da girman kaii kamata yayi da kika maii laifi ki bashi hakuri saboda duk rashin mutuncin mutun kikace yi hakuri kobai hakura ba sai ladaf,amma fa ke ba haka kike ba, kuma a matsayin Na malaminki bai dace kimai haka ba, murmushi taii insha allahu zan gyara kuma zanje in bashi hakuri, amma Wlh ni bawai girman kaii bane, murmushi kawai Hakeey tayi taji sosai data dauki shawarar ta,.
Direct part dinta ta wuce ta watsa ruwa, sannan ta yi jellop Na shinkafa saboda itta take San ci yauu,. Bayan ta huta ta nufi part din mom,.
Gaida Dad tayi ta zauna dan nesa da ashrim, Dad ne Ya fara magana sarah mijinki nasan kara aure, ya fada miki koya kuma kin amince,.
Zaro idoo sukai a tare ba wanda Ya kara cewa kala hankan yasa Dad yake kallansu da mamaki, suna kallan juna kamar basusan junaba, dad ne yai magana lafiya akwai abin da kuke boye mun ko? Da sauri suka juya gun Dad gaba dayansu sun shiga damuwa, sarah karki boye mun wani abu ki fada mun gaskiya, shiru tayi itta hankalinta Ma baya gunshi she is shocked,kallanta dad yake yaso Ya fahimci wani abu, amma kuma daii yai shiru, sarah kina jina kuwa? Da sauri ta dago eh dad, sarah karki cuci kanki in kinsan baki San aurennan Wlh baza ai ba dududu wata naya da yin auren ku? Allah ba komai Dad, shikenan Allah yai miki albarka,.
Yakama Sunday ne,saboda haka bata tashi da wuri sai wajen 11:00 wanka tayi tasa kayanta ta nufi part nasu mom, Mom ce kawai a parlour su minal Na kitchen, ina kwana mom? Lafiya qlau, zauna za muyi magana, ba musu ta zauna sarah nasan son bai wani fada miki zaiyi aure ba kawai daii kin fada ne, naji dadin abin da kika yi sannan kuma ni bawai dan komaii nake sann Ya kara aure ba saidan gaskiya bana San ace son dina da daya zai haifa,cikin rashin fahimta ta kalle ta eh kinsan ku jinin ku da daya kuke hai, uwarki ma itta kadai aka haifa sannan gaki kema ke daya ce saboda ni gaskiya bana san dana Ya haifi da daya,murmushin akaici tayi, ko shin wannn matar ta manta da dayanma wasu basu samu ba oho mata, Allah Ya shirya, kuma insha allahu ni bama zan zauna da danta ba, Mom ce ta dawo da itta daga tunaninta, ina fatan wannan bazai sa kiji haushi ba? Ba komai mom Allah yai mana jagora ,ameen
Kace wayar tayi tana murmushi, tana juyowa ta ganshi a bayanta Ya wani harde hannaye,.
.
- Sai wajen 6:00 suka karasa gida yana parking, kuwa ta bude ta fice amma side na sarah a luck yake, kallanshin taii taga ko a jikin shi Ma danna wayar shi yake,.