.
Tangad'i yake har tsakiyan d'akin ya iso, da kyar ya bud'e idanunsa sai yaga kamar mutum ne atsaye
Wajen qarfe biyu da rabi ta lallab'a ta kwanta, zuciyarta sai bugawa takeyi dan tsoro
Yawwa kawai tace tana qare mata kallo ganin dik tayi wani iri kamar atsorace take, sannan idanuwanta sunyi ja sun kumbura alamun tayi kuka, dikda tayi kwalliya amma hakan bai hana ka fahimci wani abu atare da ita
*Inaroqin da kitayi da addua Allah ya bani haquri da* *juriyan rashinki, jiya ankawo maki saqo kiyi haquri bayawa ina maki fatan* *Alkhairy*
*Daga Yasir*
Papa kuwa tun da ya fice dakinsa ya zubu agado yake bacci bashi ya tashiba sai wajen 12
.
Sannu da zuwa, tace mata Bayan tashigo
Yawwa, ina yini tacema Fauziyyah, lfy lau ya gida, ta amsa mata
Papa kuwa yana haurawa d'akinsa ya wuce, kayan jikinsa ya rage sannan ya shige toilet, ruwa ya sakanma kansa ko zaiji sanyi azuciyarsa amma ina, maganganunta su suke masa yawo akansa, shaye2 harda ranama yi kake shine abinda ya ke daminsa
.
Jin shiru2 har fiye da 20mins batasake jin motsinsa ba, hakan ya tabbatar mata ya bar wajen
Ganin baya da mafi ta hakan yasa ya haqura amma da niyyar dik sanda suka had'u sai ya hukun tata
Wasa gaske yau kwanan Fauziyyah biyu bata fitoba