***** ARNE Part 6*****
.
Murmushi kamil ya mayar ma zafar dake kokarin tin karo sa zaune kan computer sa Har kun dawo?yace Yeah" nayi ta nemar ka ai mu tafi kA kashe wayar ka sai kawae nagan ka a mall da hanifa ,shikuma jabir din ena yaje ya barku Tare muke da shi fa sai da muka shigo ne aka kira sa emergency a asibiti shine ya barni da hanifan ya tafi Oh Allah sarki"doctors kenan fa Allah ya bada lada Ai na dauka wulakncin ka ne ya tashi Naga kwana biyun nan baka son kula mutane Hhh zafar spare me" dan Allah wani wulakanci kuma Gashi kuwa na gama sa rai tare zamu FIta da zu har siyama na Fada ma akan tare zamu je Amma na neme ka na rasa Ba wani zafar" ko ena nan ma ai bai ka mata na biku ba Nemar wuri zafar yayi ya zauna ya CE saboda me ? ,couples trip kuma ena ni INA zuwa? gwanda ma Ashe da kirar bai Shiga ba Ok magana zaka Fada min kenan kamil, Noo ni ba wani magana? Ai gaskiya ne bro Am alone ya za'ayi na dinga binku .... Kallon sa kawae zafar ya keyi a nitse yace Kamil can we talk? No "ya fada a takaice Dan kallon zafar din ya sake yi yace look man am sleepy sai da safe ma kara sa koma meye a office Da sauri zafar ya tsaresa da cewa Kamil meyake faruwa tsakninka da faryal ? What?hmm Bakomai" yace tare da maida kansa kan abunda yake yi Lie" kamil na dauka in su sunki Fada min kai ai ba zaka boye min ba Oh God zafar pls, Ba wani abu bane fa its clear faryal has a choice Sai ya danyi shiru Sannan yace its sad ba ni bane wannan choice din tan khalid Garba ne Kar kada Kai kawai zafar yayi alaman tambaya bawani abu ba ne kam but we talk tomrw Don am not convinced nikam Toh shikenan bro gudnite Nan xafar ya nufi site din sa Zaune take ta sa hankalin ta sosai akan wayar ta social media pages ta Shiga na kamil ko wanne ta fara kokarin gano yarinyar da ta gan sa da shi a shoping mall Kwace wayar akayi a hannun ta wanda ya sa ta dagowa da sauri Haba dan Allah khalid sai ka wani shigo ma mutum ba sallama kamr wani Arne? Ko kulata baiyi ba ya cigaba da duba abunda takeyi a wayar tan Da Allah malm bani wayata ta Fada tana miko hannun ta Zage wa yayi da karfinsa ya Ture t ta fadi war was har kasa A fusace ta mike tsaye tana watsa masa wani mugun kallo Khalid Allah ya tsine maka wawa kawae Just shut up ya fada cikin wani irin tsawa! Ke har yaushe ne xaki dena bin wannan yaron tell me? Ena ruwanka ?kaga ena binsa ne ko iskanci ai kasani sarai ba ma tare da shi,ka raba ni dashi hankalin ka ya kwanta ta karesa da murguda masa baki Shakure ta yayi ya hada ta bango, Ke kar ki raina min Hankali! Me ki keyi yanzu a pages din sa ,wato kina zaga wa da shi a boye ko? Ohh no wonder na ga kin aikata abunda da kikayi a mall jiya,irin kishin nan ko? Zan koya miki hankali Ya fada idonsa jazir a kan nata Dukan hannun sa ta Shiga yi hawayen ta na bin hannun sa da ya manna a makogorun ta Da sauri ya sake ta ganin hawayen na bata masa hannun long sleeves din sa Tari ta fara yi sosai sanda ta jingina da table A zuciye ta dauko flower vase dake gefen ta ta jefe shi da shi bai same shi ba Ko sake kallon ta baiyi ba ya fice abunsa Karfe Biyar da rabi na ranan a club,TJ ne yake faman rike Khalid din da ya kASA tsayuwa da kansa, Sosai ya bugu da barasa da kayan maye Zaunar da shi yayi da kyr yana cewa control mana khalid ya isa haka Tsaki ahmad ya ja yace Kyale shi tj In yaga Dama ya kashe kan sa akan yarinyar da zai iya samun irinta sau dubu in ya na so .. Mtsw Wani mugun kallo khalid ya bisa da shi,ya ce faryal mata ta CE ahmad Dole na aure ta.
.
Ohh god pls just shut khalid,yarinyar ta sami Dama da yawa ba sonka take ba fa kuma kana sane TJ ya fada a zafafe Sun kuyar da kai khalid yayi yana cewa calm down" I know guys" amma wallhy zan iya zaucewa in na rasa ta I know what I'm feeling Hawayen da suka gani a idonsa na sauka ne yasa su saduda Duk jikin su yabi ya yi sanyi Ba wanda ya sake CE uffan Wani wine mai karfi Ahmad ya zuba a wine glass ya mika ma khalid dib Take ya shanye yana rufe da idonsa don' yadda yaji abun na shigan sa har jijiya Murmushi ahmd yayi yace Khalid "now go and make her your wife dis nite Na San duk yadda akayi bazata sake samun wani choice ba sai kai din Gyda Kansa yayi alaman ya amince da wannan zan cen TJ ne ya tallabo sa ya kaisa har hotel din baban sa na GG suite Sannan Ahmad yasa akaje dauko faryal daga schl Innalillhi tafada tare da dafe kirjin ta da Sauri mal musa ya fita ganin driver motar da saura kadan suci karo da su Yana isa dab da motar wasu kattai maza manya su biyu suka fito Bindiga a kasa masa akai sannan aka doke sa ta baya take yayi kasa sumamme Nan ya cillo faryal waje itama kokarin ihu takeyi amma ya toshe mata baki da wani tsumma a take ta sume ita ma Chak ya dago ta ya jefa ta cikin wata bakar Prado suka nufii hanyr GG suite da eta Misalin karfe 7 saura suka direta kan gadon khalid Wani lashe baki khalid ya keyi ganin ta Shame shame kan gadon na sa Sosai yaji wani mugun Sha warta na tsaafo masa ko ta ena ya rasa ma ena zai fara latsawa ajikin nata Bakin sa yakai kan NATA bai ko jira ba ya fara aikin tsosewa Ji takeyi kamr a mafarki , amma hau hawar numfashin da yake sakewa ya sata bude ido a firgi ce,wani ihu ta sa Ta Turesa da iya karfin ta sanda ya dun gura kasa Da gudu ta mike zata fice waje Ji tayi an damko kafar ta da karfi Tsaye ya mike shima ya tura ta jikin bangon kofar ya matso ta jikin sa Khalid me haka ka kyale ni na tafi gida take Fada cikin kuka mai cin rai Ko ajikin sa baima San tana yi ba Hannu ya sa ya damko boobs din ta da karfi sanda ta danyi kara. Hakan bai ma sa ba ya fara kokarin cire mata riga Kokawa sosai sukeyi har sanda yaci nasaran barke rigan nata ta gaba A haukace yake kallon tsayuwarsu da cikan su cikin bra dinta Kuka sosai ta keyi tana Kare kirjin ta Nan fa ta Shiga basa hakuri ta na rokon sa Khalid kam ya Riga ya zauce tureta ma yayi kan gadon ya juya kulle kofa don Kar ta sake kubuce masa Yana isa bakin kofar ta shige bathrum da gudu ta kulle ta ciki Dan sakatar kofar ta jona inda ba yadda xAiyi ya bude ko da key din kofar yasa Bugu da dukan kofar da ya keyi ne yake Dada razana ta Zuvewa tayi kasan wajen tana kuka kamar zata cire ranta
.
Jin shiru da tayi yasa ta sassauta kukan nata Mikewa tayi tsaye ta leka ta sliding glass windows din Ganin sa tayi cahn yana waya kansa na kallon windon dake hannun dama Da sauri ta sake windown bayin ta fara dube duben ko zata samu ma fita ma kanta Yawwa ta Fada tana komawa jikin windon da ta bari da hanzAri Da yake wajen a tsare yake 'siririn hannunta ta sa ta zaro land line handset kirar turaya din da aka makala a gefen wajen ahankali Da kyr ya wuce ta glass din ya fado kasan bayin Shiko hankalin sa na chan ma bai San me takeyi ba ko karar sliding glass din bai ji ba ballanta na faduwar wayar Danna kira ta farayi da hanzari tana dube dube kamar Mara gaskiya Misalin karfe 9 saura kira ne landline awayar sa ki Cuba caller Id baiyi. Da kamr bazai dauka ba ma A Ringing na shida har zai katse kenan ma ya dauka yace hello Da Sauri ya mike ya zauna Jin sauntin kukar faryal din Twin soul please help me "take Fada a hankali amma acikin kuka Kina ena ne? I don't know ta fada da sauri cikin kuka da firgici Na Shiga uku dan Allah kazo khalid zai ....bata karasa ba .... Nan wayar ya katse.. Sosai yayi ta tryng amma shiru Hankalin sa sosai ya tashi ya na rasa ne xai yi alokacin da hanzari ya Copyng number ya jonata da karamr tablet dake motarsa ya fara kokarin tracking location din kiran GG suite yaga ya nuna masa room 5..... Juya kan motar yayi ya nufi hanyar wajen cikin hanzari Buga kofar akeyi sosai inda take faman kuka tana tuna yanayin da rayuwar ta zai kasance in wani abu ya faru anan Ihu ta tsala jin wani karfe na kokarin shiga kofar da ta kulle kanta ciki Cikin minti biyar kofar ya bangare Nufo ta yayi da sauri.. Wani mugun dariya ya fashe da shi ya damko ta da karfi yayi waje da ita . jefata kan gado yayi ya haura ruwan cikin ta Dukan sa takeyi tan cewa Allah ya isa tsakani na dakai khalid "mugu kawae azzalumi_macuci "dan iska Danne ta yayi sosai numfashin ta da kyar yke fita Gashin kanta ya Shiga shafawa yace shhhhhh kimin shiru Ko na miki da karfi Abunda ku keyi da kamill daya sa kika kasa cireshi a ranki zamuyi yau kinji? Kuka ta sake fashewa da shi tana zagin sa cakomu boobs dinta yayi da karfi abunsa Sosai yake latsa su yana kokarin ra bata da sauran kayan jikinta duka Mike mike da kicin kicin da jikin ta da takeyi ne ya hana sa sakat dago ta yayi ya wanka mata mari ya jefa kantaa da hannun sa Wai ce miki akai ni bana miji bane? Kuka kawae takeyi bata ce uffan ba Dago ta yayi yace Toh kiyi shiru "I promise you yafada har muryansa na rawa In kika ji ni yau na miki alkwarin zaki goge wani kamil a rayuwan ki saboda haka Kibani hadin kai kinji Lamo tayi da fuskarta abun tausayi tana kuka a hankali sakewa yayi yana Neman karasa zuge belt dinsa. ji yayi an kwada masa glass cup din wine da ya sa a kawo masa da ta shiga toilet dazun Dafe kai yayi ya sake wani kara jini na tsila la gefen kansa Bata san lokacin da ta mike Da gudu ta nufi bakin kofa ta na murda wa kuwa ta jita kan kirjin mutum Da go kanta tayi tace kamil Kuka sosai ta fashe da shi ta kan kame sa kamar zata shige jikin sa Bari takeyi sosai gashi daga ita sai bra da skirt dinta na atamfa gashin kanta duk ya bar baje ya zube a bayanta Tsabar bacin Rai a idonsa karkarwa yake yi shika dai a tsaye ya na tsuma. A hankali ya Tura ta gefe Yaa nufi enda khalid din yake Kokarin mikewa Shima khalid din yakeyi yaji wani wawan naushi a bakin sa Shakure sa yayi sosai ya hada sa da bango jibgar khalid din ya shi gayi kamar Allah ne ya aiko sa Sanda ya masA lilis Da kansa take ihun security" security " Da kayr securityn suka xo suka raba su ko ena jini a fuskar khalid A zuciye ya janyo ta zuwa mota in banda kuka ba abunda takeyi, Shima da kyr ya calming kansa sannan ya janyota jikinsa ya hau rarrashinta. Rigarsa ya cire ya Sanya mata Faryal me sa kika zo nan din? Da Saurui tace Wallhy bani Nazo ba wasu ne suka kawo ni tana fada tana kuka Wasu kuma? How Nan tafara NASA labarin yadda abun ya faru Ga ba daya ta fita hayyacin ta tsaban kukan da ta ci ranar Da kyr ya iya bude idonsa da suka kada sukayi ja don bacin rai Danne na shi wutar bacin ran yayi" ya SanYaya kansa ya fara aikin rarrashin ta,kwance take kan kirjinsaa tana shhekar kukan da tayi ji take kamar kar su rabu Kusan awa biyu suna rungume da junan su Ba tareda sunce uffan ba Bacci ne yay awon gaba da ita ,nan ya ja su suka nufi hanyar gida Ba ta sinci kanta ko ena ba sai kan gadon ta Kamshin turaren sa ta shaka kan rigar sa dake jikan ta Wani murmushi ta sake mai hade da hawaye....
.
Zirga zirga haj mariya ta keyi ....gaba daya ta kasa zama hankalin ta a tasha Wayar ta ne yayai kara ta daga, Shafa yawwa muna magana ya yanke Wallhy hankalina ne ya tashi yau bakiga rashin mutuncin da na Sha awajen Alhj Garba ba ne Ko zama banyi ba a office ya shigo fa Mariya calm down Wai shi khalid din Fada sukayi da kamil ne Ni ena zan sani shafa, amma ni wallhy ban yarda da faryal ta na da laifi aciki ba Haka kawae ya dube tsaban idona ya rinka tsine ma yata albarka a gaba na Waye baya son dan sa Toh mariya kije ki tambaye ta mana ki San kan labarin,kin San da Alhj garba akan dan San nan Kin ga enna Kare yar mu ne sai mu San wani hanya Zamu billo Yawwa hakan ma zaayi toh barinje kawae Gida ta nufa da sauri bata jira ba Tana isa ta Wurgar da jakanta kan cushion ta nufi dakin faryal din Turo kofar tayi ta karasa tana ganin ta numfashi sama sama kan gado Faryal? Ta fada tana karasowa wajen da dan hanzari Hannu ta Daura kanta '"subhanallh zazzabi ki keyi haka Ta so kinsha magani? Tafada tana tallobota A hankali tace nasha mummy Dan kallon ta tayi tace Faryal me ya faru tsakaninki da khalid ne? Shi ya na asibiti ga ji anan akwance Kuka ta fashe da shi Bata CE komai ba ta Daura kanta cinyar mummyn Rarrashin ta haj mariya ta shiga yi da kyr ta ce mummy kidnapping dina khalid yayi , He tried to rape me,yay kamil ne ya zo ....... ta fada tana fashewa da matsanancin kuka_ What? Tafada cikin tashin hankali Me kike nufi yi mun bayani naji Nan faryal ta bata labarin kusan duk abunda ya faru cikin kuka Rungomo ta haj mariya tayi tana rarrashin,kiyi shiru auta na Kinga baki da lpya,taso muje daki na ki Sha magani .nan suka mike ta kaita bed room dinta Dan barci ne ya sace ta kafin haj ma ta sauya kayan ta ta fito ta nufi hanyar gidan shafa ranta a bace take tuki har ta isa Da kuka haj mariya ta shigo dakin shafan A firgice ta mi ke ta riko ta Mariya meye haka wani abun ne ya faru Ko Alhj garban ne? Ena faryal din?. Cikin kuka haji mariya tace shafa anya zan iya kuwa? Rayuwar yata ya fara Shiga matsala,ace duk irin yarda da yaron nan da nayi "wai shi zai sace faryal yace zai mata Fyade? Fyade? Shafa tafada ta na kwalo ido Ena dai baiyi ba? Ena eta faryal din mariya Inna lillhi waenna ilaihi rajiun tafada ta na sallamewa Bai mata ba ,wai kamil ya karbe ta"ni enaga dalilin da ya sa sukayo fadan kenan jiya Sauke ajiyan zuciya shafa tayi tace alhamdullhi Toh share hawayen kin mana mariya Tsoro nakeji shafa,me zance ma alhj abdullh in wani Abu ya faru da faryal Toh ya dai isah mariya,ki nutsu ki kwantar da hankalin ki Sake dafa ta tayi tace Yanzu me ake ciki da maganan alhaji garba kuma ya kukayi? Shafa nikam na Shiga uku, ya zanyi ne wai? alhaj CE min fa yayi na Kore kamil a garin nan kwata kwata Kuma kwana biyu kacal ya bani In ba haka ba fa baza muji dadi ba dukakkn mu har faryal din sauke ajiyan zuciya tayi tace hmm Mariyah mu bar maganan nan zuwa anjima Zan kira ki da kaina" Taso kije ki huta, hankalin ki a tashe yake yanzu Hakane shafa ,barin je gidan Har mota ta kai ta sannan tace Mariya karki manta ki dinga lallaba ta "ki bata hakuri ta samu ta sauko kinsan mun Riga mun signing contract din da ba fita Ke da allah shafa ni nagaji. wallhy Ah "a mariyya,kin san me kike Fada kuwa!? Toh wallh ba ruwa na duk abunda ya zo ya faru Daga baya Kinsan kikace zaki daure ma yarki gindi ta ki khalid Ba shi zai hana su zama barazana a rayuwar mu baki daya har faryal din ma Kije dai kiyo tunani anjima zan kira mu gama magana... A San yaye haji mariya ta nufi gida, zuciyan ta cike da tunanin yadda xata bullo wa faryal Ita kanta haushin kanta takeyi _dan Tsuka tayi tace wallhy da ba don' ba don ba Khalid kacii karya ka taba ya ta ka xauna lpya Aikin banza Ganin ta da tayi kan dinning ya sa hankalin ta ya dan kwnta Mummy sannu da dawowa ta fada a sanyaye Zama kusa da ita tayi tace faryal har kin fito? Zaazabin ya sauka ko Eh mumy yay kamil ne ya aiko min da magani shyasa sa na fito nan din Dan daure fuska tayi tace toh yayi kyw Toh taso muje ciki bana son babanki yaji wannan magana ko da wasa kinji?
.
Dan shiru tayi kafin tace toh mummy . yawwa auta na,muje ciki Sai da ta kai faryal din hr dakin ta kafin itama ta juya Da yamma Lis misalin karfe 6saura suke kammala magana da haj shafa a waya Toh naji zanyi kokarin haka tunda bamu da wani mafita haj mariya ta Fada tana katse wayar Laraba CE ta shigo tare da faryal din bayan isha ,dan rusunawa tayi tace Hajiya gata nan Yawwa larava jeki Auta na zo nan ki zauna Sum sum ta taho ta zauna kusa da mummyn nata Dan kallon ta tayi tace Har yanzu baki dena fushin bane? .Fushin me kuma mummy Fushi da khalid mana Dan shiru tayi jin sunan sa bakin mummyn Kinsan dai ba wadda ya wuce kuskure a rayuwarsa, Da zu nayi magana da Alhj da shi khalid din Sosai na gwada musu rashin jin dadi na... Kuma alhamdullhi sun bada hakuri,kema ya kamata kiyi hakuri Tsaye faryal ta mike tana kallon ta Haba mummy,ni gaskiya bazan sake hada hanya da khalid ba na tsane shi Ta kara she maganan cikin kuka Ohh lallai fa ,toh mare ni nasan kin tsane sa Ni da na tsuguna na haifeki ban Fiki jin zafin abun da yafaru bane ko me ? Dole ki hakura ki shirya da khalid Bana son tsaurin zuciya da rashin hakuri Cikin bushewar zuciya tace Ni wallhy bazan yi ba,sai dai a kashe ni a gidan nan Mummy ba kisan waye khalid bane "ni gaskiya bazan taba amincewa da shi ba har abada Tsaye itama haj ta mike tana kallon faryal din Faryal kikace wallhy bazaki yi abun da na saki ba sai dai na kashe ki!? Rau tau da idonta ta farayi yana sun kuyar da kanta don' har ga Allah bata San ma ta furta hakan ma ba Ihu haji mariya ta sake ta kama kanta Tana cewa je ki , Ki fice min a daki yanzu ai bani ke da iko dake ba ke CE uwa nice ya Sosai hajya take masifa kamar zata daga gidan Fata fata ta mata Har waje Kuka sosai takeyi taka sa gane dalilin mummy na karban tuban khalid Dawuri duk ma ga abunda ya mata
.
Mikewa tsaye tayi ta share hawayen ta ta nufi dakin mummy Kwance ta gan ta kanta a kife kan pillow Mu....mmy ta fada a Sanya ye Wani mugun kallo ta watsa mata kafin tace Ke "'me ya dawo dake kuma? Ba kin Riga kin yanke hukunci ba.?.... ena khalid din ne baki so sai kije can kici gaba da abunda kikeyi faryal Bana bukatar yar da zata sa mahaifiyar ta kuka da bakin ciki Tashi ki fice min bana son wani surutu....cikin tswa ta kara she maganan Wayyoh Allah mummy ,"wallhy ban San lokacin Dana furta ba kiyi hakuri ki yafe min dan Allah ta karashe cikin wani sabon kukan Kin dauke ni ban San abun da na keyi ba ko, tunanin ki zan cutar dake ?,idonki ya rufe wato ko zan kashe ki ne bazaki amince da khalid ba ko Hmmm faryal kenan yau kin bani mamaki Ashe ban isa da ke ba? Kin isa mummy .. . Mum--my Toh meyasa bazaki amince da abun da na gaya mikii ba Kin fiso kiga INA kuka akan ki "ta fada tana kokarin sa muryan kuka Faryal kin dauko wani hanyar ta daban", ko zan mutu akace zaki kalle ido na kimin rashin kunya bazan yadda ba.. Ga shi Yau ta faru saura naji duka wata rana Mummy dan allah kiyi hakuri kar kiyi kuka Na amince ,na hakura duk abunda kikace zan yi dan Allah ki yafe min Shiru haj mariya tayi tana matse matsen ido Itako faryal kasa ta zauna in banda kuka ba abunda ta keyi Ta shi kije kawae hj tafada ta juya kanta A sanyaye faryal ta fice zuwa dakin ta Alwala ta dauro ta yi salatul hajr raka ah biyu, nafilar da akeyi idan mutum ya Shiga yanayi mai wuya na rayuwa Ko tashi batayi akan sallayar ba take tunanin yadda Nasu zata kasan ce Tsakanin ta da khalid bayan cin zarafin ta da yaso yi a hotel jiya Sirirn hawayen dake bin idon ta ta sa hannu ta ke gogewa'; Na tsaneka khalid ,ure an animal" Ka ra bani da kamil,ka ci mutunci na"' bazan taba bari ka raba ni da mahaifiya ta ba Sai dai wannan karon na sha alwashi yadda kaci nasaran sake samun dama akaina 'haka zan ci nasaran tarwatsa farin cikin ka *** Alhj Garba komai na warware tsaknin faryal da khalid Amma ena so kabani tabbacin khalid bazai sake taba min jikin yata ba, Ta Fada ta na kallon su duka fuskanta a daure Haba mariya kina ganin bai gama warkewa ba zaki na tsauwala harshenki haka aknsa Ai na gama wannan da shi tun tuni "-done deal Ke CE zaki karasa min sauran vayani Ya maganan yaron da nace ki kore sa Alhj ai ka barni na huta ko Ena dai faryal din tafi muhimmanci kuma na gyra komai ta amince zasu cigaba, yanzu sai a Sarara min kuma Dakata mariya,bana karban wani jayyaya akan dokoki na Kawae kisan yadda zakiyi dashi tun wuri kafin na aika shi lahira da hannu na Waro idonta tayi waje ta dafe kirjin Kisa fa kace? Ahhh alhaj ba akai ga haka ba Ai Vance bazan yi ba kawai ka saurara min kwana hudu nake bukata Mariya kwana hudu ba ragi,tashi ki fice Hm Allah baka hakuri ta fada tana rufe kofan Ko alaman rahma babu a fuskan ta ranar gashi ta ci uban kwalliya tayi kyw na fitan hankali Gaba daya zuciyarsa ta dume da shakkun mata magana ya bi ya sauya fuska tamkar wani mai hankalin gaske Emm faryal Dama na zo ne na baki hakuri akan abun da na miki ranar Baby u know I love you " wllhy sharrin shaidan ne kawai Koh? Ta fada tana Dada hade ranta. Yh Ammaa ko mai ya wuce ai Ki bani chance "-I will make it up to you.duk abunda ki kace shi zanyi from now,. Da Allah malam daka ta,....kai din"? Mugun yaro kafi karfn akwabe ka..... Ka daina rudin kanka khalid I HATE yOU Darajar mahaifiya kake ci yanzu Dana gwada maka wannan kofin aka Wani dogon tsaki ta karashe maganan da shi OK naji ,still na gode Since ba rabuwa dani za kiyi ba ko mai ma kifada Mtswww wawa marar zuciya kawae Haka khalid ya dinga karban bakaken magana ranar baice komai ba ,haka ma bai yi yun kurin mata wani abu ba Yarinya kenan ban ga laifin ki ba amma kwann nan zaki dawo senses dinki idan aka batar da wancan yaron a garin nan U won't have a choice: face ni din da kike ki Kuma ba mai karban ki a hanuna faryal. Kara gudun motarsa yayi yana murmushin mugunta shika dai Yau kwanan zafar da siyama 10 cas dubai,sun je wani social conference da Alhj garba ya dauki nauyi da sunan companyn haj mariya GGinvest..
.
Shi ko kamil bai ma San me ke faruwa a gidan ba "da yake yanzu faryal din tana daga wayrsa su gaisa sama sama_ bai damu ba" cigaba da aiyukan gaban sa Soasi ya sa kansa don't ya karasa aikin haj Zainab uwar gidan kawu kabiru Domin kuwa itace mace na farko Da ta Nuna msa son uwa tun zuwan sa gidan Alhj abdallh Ko graduation dinsa ma a Germany ita kadai ce gaba a mtsayin familyn sa Sosai yake ji da ita" duk matsaln sa tana iya kokarin ta akai, duk da ma ba babu amincewar haj mariya akan hakan Yana kammala aikin,, Karfe 8 na dare ya dawo ko wucewa daki baiyi ba larava Ta tsaresa ogah kamil haj na nemar ka Dan faduwa gaban sa yaji nayi. sannan yace kice mata ena zuwa
.
Da sallamr sa ya shigo bayan isha Ko dago kanta batayi ba ta CE Zauna can , Ena wuni haj,ya Fada kan sa a kasa Dan shiru ne ya ratsa dakin Son kuwa ko amsawa ba tayi ba Kamil magana nake so muyi da kai mai muhimmanci Don' haka ka saurare ni da kyw Enajinkj Hajiya,Allah dai yasa lpya? Mikewa tsaye tayi tana juya kanta tana fuskantar window Kamil ka taba daukar mu iyaye a rayuwarka? Dum zuciyar sa ta buga" bani da wash iyayen da ya five ku a duniya sai ke da abba tunda a hannun ku na tashi har Na kai hakan Good, Nasan zakayi mamakin abubuwan da zan Fada maka Yanzu, Ena sane da rurin haukar da zuciyan ka take yi akan faryal yata Don haka nake son na sanar dakai faryal na Riga na mata miji kuma nasan ka san da maganan kaima Shiru yayi Kansa a kasa yace khalid? Haj amma faryal bata son khalid the last time.....ya isa bana bukatar kafada min komai Emm ba wannan ne asalin abunda ya sa na kira ka ba Kai kamil dago ka kalle ni A sanyaye ya daga kansa yana kallon ta Yawwa... Wani irin saduakr wa zaka iya wa Alhj Abdallh da ya dauke ka kamar dan cikin sa da kuma faryal da kake kauna a rayuwrka? Ena jinka, Dan kallon mamakk ya bita da shi Amsa kawae nake so kasani Zan iya sadaukar da komai akn farin cikin abba da Ku baki daya , Rike maraya ba karamin aiki bane Kuma bani da abun da zan saka muku da shi Gooood. Emm Hajiya wani Abu ne ya faru? Eh,so nake ka bar gidan nan,ka bar rayuwar mu ka canza gari nesa da mu Ai yanzu kana da rayuwa da zata dauke dukkan damuwar ka... A firgice ya dago kansa ya kalleta Hajiya na bar gidan nan? Laifin me nayi muku?dan Allah ki Fada min Zan neme gafarar Ku amma Kar Ku rabani da yan uwa na "farin cikina dan allah Na roke ke Cikin tsawa da tsiwa tace"' ohhhhh shine ni kake son ka rabani da tawa farin cikin? Meyasa kaki fahimtar bazan taba amincewa da kai a matsayin family na ba ne kamil Na maka alfarma na kyaleka ka ginu kan arzikin mijina Shine yanzu zaka trwatsa rayuwar da na Riga na Gina ma ya ta faryal Cikin dimuwa da rashin fahimta yace Hajiya ban gane me kike nufi ba Kuka ta fashe da shi kamar dama jira takeyi.. Muddin kana gidan nan faryal bazata nitsu ta yi abunda ke gabanta ba. ....meyasa ba zaka tafi ba Hajya dan Allah kiyi hakuri wallhy ena son faryal tsakani da Allah' Kuma enaso......dakata kamil,bana son jin wani surutu. Tunda ka shigo rayuwa na nake bakin ciki ,har ya kai yanzu Sanadiyar ka faryal tana so ta bijire ma mijin auren ta da muka zaba mata CE naka akyi ni mahukaciya ne da zan barka ka auri yata ? Ko masu asalin ma sai na xAba ballntana kai Marar asali. Me kake dashi "me ka tara? Da muka maka sadaqan tarbiya da ilimi bai ishe ka ba ka so ka ke ka juya min kan yata koh?....da kake magann so tsaknin Ku tace tana son ka ne? Na Gode allah da faryal ta dawo hankalin ta ta koma wajen khalid yanzu.. mamakin jin hakan yasa shi cewa What? .. Namaka karya dana saba kenan.bakomai amma jira ni anan ena Uwa Fuuuuh ta fice cikin minti 10 ta shigo tare da faryal Ke Fada masa wayee kike so yanzu kuma wa zaki aura........ Take zuciyanta ya hau dukan uku uku Said da haj ta sake Nana ta mata kafin tace masa Khalid nake so yay kamil Ku....m..a shi zan aura Ko kau da kan sa baiyi ba acikin idanun ta Wasuu zafafan hawaye ne suka fara sauko masa A rauna ne yace Faryal ni fa?its over ko Da kyr ta danbe kuruwan zafin da zuciyar ta ke hurawa lokacin tace eh Yawwa alhmdullhi Ina kaji da kunnen ka? Toh idan ka tabba ta farin cikin Alhj na da muhimmanci a rayuwar ka Ka kuma San darajar iyayen ka Arna Ka ttara ena ka enaka ka barmin gida yanzu" ka bace a rayuwr mu Ka dauka a matsayin hallaci da zaka iya ma Alhj Abdallh Domin farin cikin iyalensa Nasan shi bazai ki ya baka faryal ba duk da ma ta furta bata son ka Cikin wani Sabon kuka tace,ni hankalina bai kwanta ya ta ma hankalin ta bai kwnta ba? Ka taimaka ka tafi .in da gaske farin ciki kake so mana a gidan nan Baice uffan baa,don wani jiri ne ke ji a zaune ga wani zafin da zuciyar sa ke masa,sosai hawaye ke zubo masa ba kakkautawa Mikewa yayi shiru ya nufi kofa enda faryal din ta tsaye bata ko motsi Ko kallon ta baiyi ba ya nufi dakin sa Da gudu ta fice ta bi bayan sa.
.
Yana jin tahowar ta ya sa key ma dakin sa abunsa Kasa ta xube bakin kofar tana sharara kuka tana kiran sunan sa Ko zama baiyi ba ya shiga tattara kayan sa wanda xAi bukata Cikin minti 20 ya fito , Karo sukaci Da ita durkushe kasa bakin kofar dakin sa tana sheshekar kuka Shikam ma Kau da Kansa yayi Ya na kokarin rabewa ta jikin ta ya wuce abunsaa ... iya karfin ta sa ta damko sa tana tura sa cikin dakin Saura kadan su Fada kaSA tare da yake kaya ne a hannun sa sai ya biye mata a hakan Ena zaka je twin........sou....l....... shhhhhhh don't call me that Baki so na faryal me damuwar ki da enda zanje " kinfi kowa sanin enda znje ai Ki kyaleni pls.....sake riko shi tayi da karfi. Kar ka tafi ka barni ta fada da disashhen murya En ka tafi ya zanyi da rayuwata kamil? Ture hannun ta yayi da karfi."cikin tsawa yace Enough faryal, Don ena son ki ne kike Neman dawo dani mahaukaci ban San me nake ba ko" Why are u fooling me? Huhnn. Farko u left me ba tare da daliili ba akan khalid. Then ki kace Khalid ya kidnapping dinki na zo' Amma yanzu na tabbatar da u did dat intentionally to hurt me" tun da gashi shi kike so zaki aura its obvious ba kidnapping dinki yayi ba huhhhhhh.? Sun kuyar da kanta tayi ta rasa me zata CE masa sai aukin hawayen da ke bin kuncin ta. Shiru ma ansa ne ko Dafa Kansa yayi yace Oh GOd I'm stupid now "a rauna ne Dan Allah kar ta tafi kamil I can't take it anymore........ U can't take what?.. farin ciki na is not important to you ko wani a duniyan nan. Ni kadai ne gashi Bani da asali,iyaye na arna ne Ke fa? Kina da uwa da uba kina da asali ,ga miji mai dukiya! Jus Give me 1 good reason Da bazan barki da mahifiyr ki ku samu kwnciyar hankali ba":?. Kinaji fa mahaifiyar kin tace idan ena gidan nan Baku da farin ciki And you know what abba bai can canci haka da ga guri na ba Bazan taba zama silar gushewar farin ciki iyalnsa ba,musamman ke faryal. Kuka takeyi tana dukan hannun sa da ke shirin dago jakan sa a kasa # ta kasa cewa komai sai Kamil pls,don't leave me """bori ta shigayi tana faman firgici .gaba daya ta ficee a hankalin ta Kokarin mikar da ita yake yun kurin yi Amma haka taki fir ta damke jakar sa Da kyr ya fnci kota sama' da Sauri ta fada kan kirjin Sa tana kara sautin Kukan nata Sosai ta damke sa kamar zata shige jikin sa," .dan lumshe ido yayi yana jin sautin kukan NATA yadda yake shigar sa ko ta ena a sassan jikin sa Zuciyarsa ce ta tsanan ta bugu a yayin da ta zura hannun ta tana balle button din rigar sa tana shafar kirjin sa"* Kansa ya saukr kasa a hankalin daura da fuskan ta da niyyar hana ta Wani kasalallen kallon ta bi sa da shi wanda ya hana sa furta komai" tallabo Kan sa tayi kusa da fuskan ta itama sosai sannan ta shiga shafa kwantattacer sajen sa #"cikin salo mai tada hankali har ta gan garo kan lips din sa "sa hannu tayi ta dan bude labben sa da yatsan ta kafin ta Daura natA lips din kan na sa kissing din sa ta shiga yi sosai ba kkakwta wa Bai San lokacin da ya fara mayar mata da martani ba shi ma Sosai suka lume cikin wannan yanayi Ga wani firgi caccen Barin da jikin su keyi duka a lokaci daya.. .itako sai dada ma shishhige wa jikn sa ta keyi tana azabtar da shi da salo kala kala na kauna . Da kyr ya tattaro hankalin sa ya dago ta ":-kallon ta yayi da idanunsa .da suka sauya suka dawo ja Faryal me amfanin abunda kike yi ajiki na? A San yaye yace,ki na tausaya min ko? Don't worry zaki dena Kwana nawa ne kin mance da ni? Girgiza kanta ta shiga yi tana cewa Noooo kamil I truly ......l..o..ve.......you... Can't live witou you" don't leave me please na roke ka Dan allah ka fahimce ni Wallhy INA son ka .but ....but...but."""its complicated. Bambare ta yayi a jikin sa ya sake tsare ta da ido. Na fahimci complications dinki faryal Kina so na Amma its over ko? khalid zaki aura Dan dariyar takaici yayi yace . Hmmm look enough of the game faryal Bazan tsaya anan kina wulakan ta zuciya ta ba. ... Zan barki....har abada ya fada a zuciye Kayan sa ya sa hannu ya dauka..ya juya kansa Happy married life.....ya fada mata' tare da ficewa a dakin . komai daukewa yayi chak a duniyn faryal a lokacin. Karan rufuwar kofar sa ne ya dawo da ita cikin hankalin ta Wani firgicaaccen kara ta sake ta nufi waje da gudu tabi bayan sa Ganin rufuwar gate tayi da bayan motar sa da tuni ya bar haraban gidan Wani ihun ta sake take ta zube kasA tana birgima tana kiran sunan sa da iya karfin ta . Haji Mariya da laraba ne suka yo rige rigen fitowa wajen na ta Don ihun da ta zage ta keyi kaf ya tada su Faryal me ke da munki haka da Daren nan? Haj ta Fada tana kokarin mikar da ita tsaye Wani razananen bari da kuka mai cin rai take fitar wa"' numfashin ta sama sama ta ce mu....mm.......my ka.....mi.....lll ..ka..m l ::::kam Kamil ne" yayi miki me faryal? Kokarin bude vaki tayi zata sake furta wani kalman ta fada kasa sumammiya Sosai suka razana Barin ma laraba dake tsaye gefe tana kallon faryal din zube kamar mutacciya
.
Jirgin su abba bai sauka ba ranar sai wajen karfe 8saura na dare Daga nan suka nufi abuzayal guest inn domin halattr meeting din da za suyi da muhimman company a kasar waje Kawu kabiru da uwar gidan sa Hajiya Zainab suke a tare da abban Da yake ko wannen su Nada investment a cikin companyn " tare suke zirga zirgan bin kasa she Wajen 12.30 suka kammala meeting din su na farko ***""""*** Amma Yaya ba zamu koma gida bako? bakin mu na China sai 4 na dare zasu iso fa Ahh haba kabiru nan din ma ai kamar gida ne, Allah ya kawo su lpya dai kawae" In mun gama saii mu tattara goben Nikuma zan sanr da su mariya mun iso Yawwa toh ai shikenan Tunda kamil ya bar gidan bai tsaya ko ena ba sai bakin wani tafkeken hanya na 'highway wanda ya dosa hnyar fita daga garin Sosai yake kuka har ya rasa akan me ya keyi guda daya A ransa yana cewa tafiya ta tmkar sadaukar wa ne wa abba Ga shi Dama faryal ta zabi wani ba ni ba.....to meye amfanin kukan?ya fada yana share sauran hawayen sa Wani zuciyan ce tace dashi amma in ka tafi bakayi adalci ma abba ba ya kamata yasan ka bar gidan ko ma Yaya ne Da haka ya juya kan motar sa ya nufi Abu zayal guest inn cikin Daren Kusan daya saura ya Shiga falon da Mamakin sa abban ya gani zaune da magani agabn sa zai Sha Kamil??ya fada cikin tsananin mamaki Me ya kawo ka cikin wannan dare haka lpya kua? Duk wannan tambayr da abba ke masa yana tsaye Ji yayi ma da bai zo ba "domin gaba daya ya kejin wata sabuwar weakness ta kama zuciyar sa Mikewa tsaye abba yayi ya nufosa Kamil ena maka magana, Wani abun ne ya faru ko me? Ena su mariyan Kuka kamil ya fashe dashi ya rungumo abban.... "kamr karamin yaro haka ya dinga rera kuka kan kafadar abban ba tare da yace komai ba Shiru abban yayi zuciyar sa na kuna' jin sautin kukan kamil din gwanin tausayi Janyo sa yayi zuwa kan kujera ya mika masa ruwa ya Sha Kamil meya faru abba ya fada ya na kallon sa Shiru yayi sabida har yanzu kwakwlwar sa bata tan tance masa abun da zai fara CE ma abba ba Mariya CE? Da sauri yace ah'a abba ba ita bace Toh meye ne kamil fada min naji Ehmmmm uhmmm abba dama enaso na tafi ne Ka tafi? Ena kenan Wani bugun zuciyar sa ta farayi "a take Yace AB..bb...ah enasoo naje garin iyaye na ne ,Inda muka fito.... What kamil? Abba ya fada da dagun murya Uhm wannan ai maganan banza ne.kai yanzu zaka ma gane enda kuka fito ranar a dan shekarun ka da basu fi 13 ba Eh abba zan gane"' Ah ah kamil,na hana wannan tafiya Ba enda za kaje saboda Banga dalili ba, Wahala kawae zaka je kasha wa kasani? Yanzu duk guri ya zanca Wani hawayen ne ya sauko masa bazata Take ya tsuguna yace abba dan Allah ka bari naje Wallhy na maka alkwarin ba abunda xAi faru Kamil baza ka je ko ena ba nagama magana Tashi kaje ka kwanta gobe ZAmU koma gida tare Aikuwa jin ambaton gida yasa kamil turjewa awajen ya kamo kafan abba yana rokon sa ta Allah Tun abba na binsa da lallabi har ya fara daga masa murya' Sosai abban ya fara Nuna Bacin ransa akn maganan'" Shiko kamil fir yaki ya dena; ga wani hawayen ban mamaki da ya ke bin idon sa Na CE in wani Abu aka ma a gidan tun wuri kafada min Amma ka San Allah? ba zan bari kasa kan ka cikin hatsari akan aikin banza ba Abbbba don..All..ah kamin shiru kamil ya fada a tsawace Tuni Hajiya Zainab ta bayyana sanye da hijab Ganin kamil sheme sheme aka sa tayi yana kuka shima abban na tsaye na hushi Lapya kuwa Alhj?kamil meye haka ta so Da Sauri ya mike ya nufo wajen ta mummy dan Allah kice abba ya yayi hakuri ya barni naje Kamil son" just calm down ya isa haka Zo nan , muje ka kwanta gobe da safe zamuyi magana U've been crying tun dazu ena jin ka Ke Zainab ki barsa sai ya Fada min dalilin sa na tirjewa akan wannan tafiya,,,I mean For God sake kamil ba haka yake ba Ya fada hankalin sa a tashe Hakane Alhj kafadi gaskiya ni nasan bazaiyu tafiyan nan ba dalili ba Ehen kema kin gani ko Dan shiru tayi sannan tace "je can dakin ka jira ni son tashi ena zuwa nima Sum sum kamil ya mike ya nufi daki Abba na binsa da kallo Uhmm Alhj ni zan yi kokrin masa magana duk abun da ake ciki da safe zan sanar da kai komai insha Allahu Yawwa Zainab, dan Allah kiyi kokri Sam bana son ganin sa a haka Sosai damuwa ta bayyana fuskar sa Bakomai Alhj sai da safen ## zaune ta same sa ya hada kai da gwiwa Yayi shiru Son ta fada tare da dafa sa Tell me meya faru?meya sa zaka tafi? Mariya CE koh? Wani sauke ajiyan zuci yayi ya dago Kansa ya kalle ta Mummy kawae....... Shhhh kamil don' lie to me Ok don bamu muka haife ka ba shine bamu da matsayin da zamuji damuwar ka Ko? Noo mummy ba haka bane Toh just tell me mana kamil ta fada cikin fada Look abban ka baida lapya" tun a UK yake fama, amma banga tashin hankali a fusakr sa kamr na yanzun nan ba Me kake tunani_?baza mu iya cike gurbin iyaye n ka bako Da Sauri ya riko hannun ta yace nooo mummy Ki daina fadan haka dan Allah kinsan hakan ba gaskiya bane Kamil ka fada mn toh ena jin ka Kallon ta yayi a nitse Yace muummy promise me bazaki Fada ma Abba exactly abunda nake boye masa ba "! What!! kamil ban maka wannan alkwari ba just tel me kawae Mummy amma yanzu kikace baida lpya fa .na tabbata in kika Fada hankalin sa zai fi haka tashi Ok ok fine shikenan enajin ka* Nan kamil ya bata labrin duk abunda ya faru har yay silar zuwan sa nan Jin sa takeyi shiru, Sosai jikin ta yay sanyi, numfashi ta sauke tare da jin jina ma hali Erin na mariya Batayi wata wata ba ta mike tsye..kamil son"! ka kwnta ka huta Na maka alkawari zaka tafi gobe insha Allahu Murmushi ya mayar mata sannan ya haura gadon nasa Yace nagode mummy"itama Gudnite ta masa ta fice abunta
.
Bata bude idon ta sai a gadon asibiti, Mummy ta hango tayi zugum ta rafka urban tagumi a gefe Wani hawayen takaici da bakin ciki suka soma gangarowa da ga idanun ta ,...a ranta tana cewa yanzu na rabu da twin soul kenan Bazan iya rayuwa ba kai ba kamil, Cikin wannan tunanin kuka mai karfi ya kufce mata bazata Ai ko da Sauri hj mariya da hj shafa suka nufo kusa da ita Faryal ,alhmdullhi ya jikin Kukan me ki keyi kuma mummy ta Fada tana kallon ta Wurgi tayi ta hannun mummyn data kai zata tallabo ta Ni Ku kyleni, ta ke ce wa cikin kukan Haba faryal maman ki kike CE ta kyale ki ? Barta kawae shafa ,naga alaman wasu almatsusai na yawo kan ta ne Ki duba yarda take so ya kashe kanta akan wani wawa shasha Mummy ni dai kice ya kamil ya dawo Bazan Fada ba uwata,.. Ke kar kiga kina gadon asibiti yanzun nan zan mini ta tas Don haka kar ki sake kiramin sunan wani kamil anan Marar kunya kawae,to ki bisa yawon gantalin mana nasan kin cika masoyiyar sa Tsaya mariya ya isa haka .kibi ta a hankali mana ,ahalin yanzu bata cikin hankalin ta Da Allah shafa kyaleni,faryal da like ganin ta ba abin ta a hankali Itako kuka kawae tkeyi kamar zata fd da ranta Kiyi shiru mama na kinji,za a dawo miki da kamil din ki hj shafa ta Fada tana goge mata hawaye A hakai ta rrarshe ta har suka samu suka koma gida Karfe 7na safe haji Zainab ta gama ba wa alhj bayanin tafiyar kamil Amma fa alhaj ena fatan ba zaka CE zaka tuhumi mariya akan zancen nan ba...don' na tabbata kamil bazai min karya ba Yace min ma da sannin ta ya bar gidan Ah a Zainab Dama jiki na ya bani akwae hannun mariya acikin lamarin nan Meya sa zaki ce kar na tuhu me ta Alhj da ka daiyi abunda na gaya makan kawae, Ko wace uwa hakan take so ma yar 'ta. Amma ka zuba mata idon dai na dan lokaci Kar ka mata maganan kamil din Wata kila hakan yasa Don' Allah Alhj I'm dai kwanciyar hankali kake so ma kamil Komai zai dai daita insha allahu Dan shiru alhaji yayai kafin yace" zainab_hakkin mu ne da kamil ne ya nemi asalin sa nasani Amma .......ah ah Alhj ai mun gama magana ya kama ta ka zama mutum na farko da zaka karfafa masa gwiwa shima ba so yake ya barka ba Toh shikenan ena shi kamil din Mikewa tayi suka shigo tare abba gani Naji bayanin Ku son,amma da sharadi Ina son ka min alkawari in ka tafi Zaka sanar da ni duk halinda kake ciki,? Sannan kamin alkwari zaka dawo nan ba da dadewa ba Had cikin ransa baiso ya dauki wannan alkwari ba amma ba yadda ya iya Ya so ace ya bar rayuwr su ne gaba daya Don' bazai iya zama yaga faryal a matsayin matar Khalid ba Kamil kayi shiru ena jinka ,in ba wannan alkwari ba tafiya Aha ah abba na maka alkawri zan aika ta hakan Yawwa son Allah ya maka albarka Tare suka taka masa har bakin motar sa Son kaji abubuwan Dana Fada maka ko Just take care Ta fada tana dn murmushi Nagode mummy kema ki kula kinji zan kira ku Yawwa shiga kar kayi dare kan hanya tafada tana goge Guntun hawayen ta Wani godiya yayi wa Allah da haji ta juya kan maganan bata Fada korar sa haji tayi ba Amma meyasa mummy tafa ma abba abunda ke tsakni na da faryal? Marairaice fuska yayi cikin kishi da takaici yana cewa maybe ma kafin na dawo ta aure shi,amma bakomai nima zanyi kokari ma mance da ke I wil just try my best naga na sami abunda zan je nema....bye faryal ya fada tare da goge guntun kwallan sa Gudu ya shigayi sosai...bai tsaya ba sanda ya gansa cikin garin yola hotel ya nufa kafiin gobe yA fara aikin sa Ranr Sam mariya bata gane kan Alhj badan abincin da take zama aci atare wannan karon ko kulawa baiyi ba Kuma bataji yayi maganan kamil ba Faryal baki da lpya ne ? Abban ya tambaye ta durkushe gaban sa Lpyana lau abba ,ah ah princess's Yau sati na biyu gidan nan na lura sai an miki Fada cin abinci Ko akwae matsala ne Wani zuciyan ne yace mata ki fada ma abba komai ki huta Wani kuma yana ah'a kin manta da maganan mummy? zata iya Daura muku sharrin da zai iya rabaki da martaba idonn mahaifin ki har ma kamil Faryal "abba ya saka kiran ta Cikin wani irin sautin kuka ta amsa babu komai abba Ke kar kice zaki mana wani shashancin tsiya anan....haj mariya ta haura mata da fada Wani mugun kallo tabi mummyn ta dashi a kasa kasa cikin xuciyan ta na cewa Bayan kin cuce ni kin raba ni da farin ciki na ....
.
Na FASA jin tsoron naki Wallhy sai na Fada ma abba komai Kuma yay kamil baya gidan nan kin kore sa kema kima sa vayani kiji in da dadi Haba mariya karki na daga mata murya haka abba ya na Fada Yana lura da kowanne su Wani kallon baraza na tama mumyn tace Abba dama ......ni da.Yaya kamil Ke ya isa haka karki sake bude bakin ki an an Tashi ki wuce ki bamu waje Sha sha kawae Mummy ta ka rasa tana huci Mariya Ashe bazaki bri ba Tashi ki Shiga ciki princesss Da gdu faryal ta haura sama tana Dada sautin kukan ta Daure fuska tai tama tana huci Wai nikam mariya ena kamil ne abba ya fada yana maida kallon sa wajn ta Ni ban sani ba Alhj, Zuciya fal da tsoron kallon da yake mata Ta mike ta nufi sama itama Bin ta yayi da kallo yace hmm mariya kenan.... Bazan taba aura ma faryal wanda bata so ba.Indai Nina haife ta
Sunday, April 15, 2018
Thursday, April 12, 2018
ARNE Part Five (5)
ARNE Part Five (5)
.
Haka rayuwa ta kasance tsakanin faryal da kamil sai dai su hadu a waje amma ba gidan ba Domin kuwa run ranar haj mariya ta sa ido sosai akan kowanne daga cikin su Inaso ka bincika min waye saurayin faryal a garin nan""" khalid ya Fada ma guard din sa guda daya dake tsaye cikin office dinsa Ogah me za amasa in angansa,? just get his name da enda yake kabar min Sauran Ok sir yafada ya fice " Sake daukan wayarsa yayi ya cigaba da jera mata miss cols din da taki kulawa tun tuni Mikewa yayi ya ja tsuka straight ya dosa hanyar makarantr su, Bayan tsawon nemanta dayayi bai sameta Dan gefe ya nema ya zauna ya jira ko zata fito don' an tabbatar masa da bata tafi gida ba Daga nesa ya ganota tana tsaye tana waving kamil da har ya kusa ficewa a haraban schl din Minti daya bai kara a zaune ba ya mike ya Isa wajen, Cahkwamota taji anyi wanda yasata juya wa a firgice,. Ke dan ubanki kifada min waye wannccan kazami waywan da kike kulawa? Tas yaji an wanna masa mari Kul nasake ji. Sunan ubana abakinka,mahaukaci kawae Ta bishi da wani mugun harara ta wuce abunta Kamo hanneyenta yayi da karfi ya murdasu""" kika mare ni faryal yafada fuskan sa a damke " Kicin kicin din kwace hannunta tafara yi ga tsoro da yagama lullube ta Ka sakeni khalid you are hurting me Anki a sake ki ,come with me yai zan koya miki hankali yafada Yana janta har cikin motar sa ". kulleta yayi ya nufi hanyar fita shima Kuka faryal take tana dukansa amma ko ajikinsa, Har sanda sukayi nisa kafin ya tsaya,kashe ac yayi sannan ya dago fuskarta da ya gama jikewa da hawaye Khalid dangirman Allah ka maida ni gida, Wani murmushin mugunta yayi,not untill kin Fada min akan wani wawan ne zaki mare ni? Idan ba haka ba zan koya miki hankali anan, yafada yana kokarin kai fuskansa cikin nata Da karfi ta turesa ,na Fada maka ka kyaleni nace bana sonka Just shut up faryal,ya daka mata tsawa" duk wannan surutun ki is useless mahifiyarki bata gaya miki an bani ke bane? Meyasa zaki na kula wani Kin rainani ko? Yafada ranshi a bace kamar me shirin dukanta A dan tsorace tace what,Allah ya kiyaye wallhy ba wanda ya baka ni Mummy ai ba ita ke da iko akaina ba Shakureta yayi yahada bayanta da sit din motar
.
Hawaye ne kawae ke tsilala ba bakin magana wajen faryal Kinaji na ,bazan dauki wulakani da iskancin ki ba ""yanzu ba da bane got it? Kuma Tunda taurin Kaine dake namiki alkwari zan koya miki tarbiya da kaina nan gaba Naga alaman gidanku basu farsa miki baki ba Wani mugun kallo faryal ke binsa da shi And one last time yafada yana mata wani mugun kallon shima Kifada ma duk wanda ma yake rudin Kansa akan ki, haduwar mu dashi bazai yi kyw ba Tari ta farayi sosai kafin ya hankara ya sake mata wuyan ta Kuka kawae take yi batace uffan ba...domin kuwa ranta a hargitse yake da Bacin rai Bai saurareta ba ya ja motar ya kaita kofar gidansu Da hanzari tafara Kokarin bude wa taji GAM an kullee, Hannunshi taji a bayanta yana cewa baby am sorry kinji,kije gida ki huta Bata sanblokacin da ta joyo ba tana watsa masa wni zazzafan harara " Azzalumi': mugu ,allah ya tsine maka,tafada cikin wani sabon Kukan Bab...ka bude min Kofa khalid tafada a hatsale Ai Da sauri ya bude mata tafice Kallo ya bita da shi har ta mule gidan nasu kaga fuskarsa a lokacin wane maraya "kamar ba shi yagama shaketa ba .
.
Abokantakar zafar da siyama da ta sauya ta dawo shakuwa da soyyaya kullum manne take dashi Ranar jumuah da misalin karfe 6saura na yamma suka shigo gidan alhaj garba tare Siya,hope u had a good day with me? yafada yana kallon cikin idon nata Murmusawa tayu ta kamo hannayensa Zafar mu shi Shiga please, kullum Baka kaunar ka shiga ciki No cwety ba haka bane kinga is alrady late fa Uhm ban yarda ba amma ni ai ena Shiga gidnku ko ko yaushe ne bahaka bane ,am just in a haste Amma musamman zanzo Bai ma karasa zancen NASA ba " sukaji karar horn maigadi na kokarin bude kofar gidan Yawwa my dad,dama ka Dade Baku gaisa ba tafada tana yake Rusunawa zafar yadanyi ya gaishe sa Zafar ne dady,my boyfriend tafada tana dan murmushi Ohh"""" ayyah to shigo cikii mana yafada yana tallabo kafadan zafar Yes sir zafar ya ce nan suka jera zuwa ciki A zauna tare a valour .yace ya babanka I hope kuna lpya Lpya lau dady, Good " make your self comfortable, Yafada yana mikewa ciki Bai jima ba aka fara masa formalities na abinci kala kala Badin yaso ba don' dole ya zauna yaci abincin da aka jera masa shima .soyyayr su da siyama ta samu asali ne tun lokacin dayake england, don kuwa siyama a duniya batada amini dayake dauke mata kewar rashin uwa kamar zafar tun bayan rabuwarta da kamill Daga nan Abun ya zarce har aka furta ma juna kalman soyayya Zaf,tafada tana maida kallonta kansa Ya dai Hajiya enajinki,...zo muje kaga wani abu Dan zaro ido wajee yayi yace ae'na siyama" ko ena shiru agaidan nan What tafada tan dan yatsina fuska ;' CE maka akayi muna cin mutane, c'mon durling" tasoo , tafada tana Jan hanneyan sa Wani daki suka nufa tare wanda aka masa kwalliya tamkar kana gidan zinare ne Ko ena an masa adon kyale kyalen gold wajen sai sheki yakeyi Zauna mana "tafada ta mike zuwa wani wardrobe Wani akwati tadaauko me shegen kyw ta bude masa a gabansa A hankali yasa hannu ya dauko hotunan da yake ciki Wata kywawiyar mata CE yagani rike da karamar yarinya da ba sai an gaya maka siyaman bane " da kuma khalid a gefensu Your mum? Ya tambaye ta idonsa akan hoton Yes ,she died plane crash on her way to Casablanca run ena 4yrs Allah sarki" Allah ya jikanta ya mata rahma, Ameen zafar. Nan suka cigaba da fitar da pics kala kala Ciki kuwa harda hotonan alhaj garba lokacin yana yaro Wow dady fa thug ne da can a zamanin su"" zafar dubi wani makeken tattoo a kirjinsa!! ,siyaman tafada tana dariya Nan shima ya sa ido yace wow ,kinsan mutanen da bakamar yanzu ba Our parent wil go crazy in mutum yace zaiyi tattoo yanzu Said ace ka dawo dan iska Amma what does it stand for naga kamar zanen monkey? Yeah dad yace shida friends dinsa ne sukayi duk iri daya Kagane irin peer group haka Tabe baki yayi yace Ohh that's nice , ..
,
Agogonsa ya duba yaga already six ya dau hanyar gaucewa Baby let's get going,zanyi sallah na wuce gida . Dan hararsa tayi taje ta kulle kofar sannan ta jefa key din A bra dinta yana kallo Ufff siyama meye hakan ne wai?bani key din pls yafada yana mika mata hannu Dan hararsa tayi ta Dada daga boobs dinta tace "sai kasa hanu ka dauka zafar Haba siya na" kinsan bazan iya ba ai ko,to meye dalilinki na ajiye ni a gidankun enajinki Tamke fuskanta tayi kamr ba eta ba,tace just sit kawae Dan dolensa ya nemi waje ya zauna
.
Ya Dade yana lallaba ta ta cire tabasa haka taki fir har akayi maghrib In kaga na baka key din nan" toh kacire ne da hannun ka and don't touch my boobs tafada fuskarta a shake ' Yau na Shiga uku siyama ",shikenan , I surrender Mi kikeso nayi miki toh,? Tell me kinga dare nayi" kuma Yau fa kinsan tun safe Muke tare koo So? Ko banyi derseving time dinka bane zafar? Sake daure fuskan tayi ta juya masa baya baka gama cinye ranar ba ne " ai full day kace zaka min yau Dan mirmushi yayi sannan yace Toh naji madam,when zan tafi Babu rana tafada tana tura baki Dan shiru yayi sannan ya matso kusa da ita ya langwame fuska yana kallonta ,siyama what's is the problem? Juyowa tayi jin sassayar murynsa na kokarin kashe mata jiki, Take idanun ta suka cike da kwalla tace masa,I'm so lonely zafar" I missed my family, my mummy, I want a family," Nagaji da rayuwa nikadai":;; Dad hardly ka gansa a kasar nan" ko ya zo ma bai fi mu hadu few times ba sena Neme sa na rasa Zafar tun ena karama "gashi yanzu har na saba da hakan ta fada tana taro hawayen ta daya fara sauka Cikin sanyin murya ta sake cewa and Khalid is just like dad running from one place to another in search of fame dan dago kanta tana kallon cikin idon sa,don't I derseve to be happy? Kallonta shima ya keiyi a sanyaye "ga tausayin ta da ya keji na shigar sa Kai kadai ne kake sanyaya min rai na" just imagine yadda zan kasance ko yan zun nan in ka fice, Nika dai ce,no one will be here with me Sosai ta fashe da kuka a gaban NASA,har ta Neman isa kasa Shhhh yafada yana jingina ta a kirjinsa, a hankali yake buga mata bayanta kadan kadan kodan ta sassauta kukan data keyi Sosai tabashi tausayi,rashin uwa da family babban rashi ne komin arzikin mutum a rayuwa Dada shigewa jikinsa takeyi ta na kakkame shi cikin yanayi mai tada hankali da kyr ya samu yayi controlling dinta tabar kukan Siyama let's stop....zafar ya fada a raunane Kallonsa tayi da jajeyen idanunta tace Baka so nane,?"u hate to touch me zafar" da Sauri ya rufe matA baki da dan yatsan sa No siyama "ba haka bane,I love you so much more than anything else To meyasa kullum kake avoiding dina,?not even a kiss da ka ta min_ Oh C'mon love'kinsan Don' ena sonki ne siyama,let's not defile our selves tun yanzu kinji? I want to prove it to you that son da nake miki has nothing to do with your body kinji? Mikewa tsaye tayi a fusace tace Nooo ni ban yarda ba" ,yanzu na gama nuna maka sirrin gidan mu baki daya ,na nuna maka maka waye ni ba wanda na taba kawo shi nan Its a Secret room na family na .
.
Amma meyasa kai bazaka proving min ka yarda dani ba Siyama I know,wai meyasa kike ganin kamar bana sonki ne? Ba gashi ba tafada a zafafe ,Sauri kake ka tafi ka barni "'. baka son kazauna tare dani ";I have to beg u to stay" ta karasa cikin muryan kuka Hannu tasa a boobs dinta ta fito da key din,ta mika masa gashi ka bude Share kwallanta ta hau yi tace emmm thanks for keeping me busy today ta juya masa baya Jitayi an kamo waist dinta daga ta baya a hankali "juyota yayi tana fuskantar sa,numfashin su na gugar juna Sanyin labbansa taji akan nata sosai ya ke tsotsar bakin nata Lumshe idonta tayi etama ta biye masa sanda sukayi mai isarsu " kafin da kyr ta bude ido ta kallesa, I love you siyama,please trust me...kinji? Ya fada yana dada Jan ta kan kirjinsa Lamo tayi tana jin bugun zuciyarsa wani sabon kaunarsa ne ke ratsa jininta Da kyr suka rabu hakan wajen 9.30 saura ya fice ya nufi gida Kameel ne kwnace shima Tunanin mahaifiyarsa CE kawae a zuciyarsa take wani hawaye ke Neman saukowa kan kuncinsa. Mikewa yayi ya dauro alwala yasa hannu ya dauki qurani ya cigaba da karantawa Har bacci tayi awon gaba dashi Washe gari da safe khalid ya fito cikikn shirin fita office. A bakin mota guard dinsa ya tare sa "Ogah duk abunda kake so yana cikin nan guard ya Fada ma khalid tareda mika masa envelope Budewa yayi ba jira,tuni ya dakata ransa yaji ya mummunan baci a take" ganin hoton daya fado a cikin envelope din Wani busashen dariya yayi,I see Kammil ne dama?I knew it Yarinyar nan is so cheap da wannan shashashan zata na hada ni ? Amma bakomai tattara sauran information din ka ajiye bana bukatrsu yanzu Ogah amma yakama ka duba fa" guard din yace a dan tsorace Bari kawae Nasan shi ai gaba da baya,kake kawae Mumushin keta yayi yana ciza baki....... A ransa yana cewa ' "kamil the battle is just about to begin Tsakanina da kai zanga wa zai winning Muzuba
.
Gabanta ne ya hau dukan uku uku ,ganin sunan alhaji garba kan screen Hannu ta sa ta dauka hello alhaj,ranka Dade Hajiya Mariya? An wuni lpya Kalau,alhaji lpya kuwa naga ka kira da wannan lokaci Eh toh, kinsan dalilin da zai iya sa nakira ki ai "yaro Yazo min da korafi akan yarki tana wulaknta sa akan wani yaro. Anya Hajiya kina aikin ki da kyw kuwa? Da e"e na tace alhaji dan matsala aka samu amma insha Allahu ba za a sake ji ba ma Dama kinsan da hakane? Ah a wallhy alhaj, nima ban tabbar ba saboda faryal da ba enda take zuwa inba makaranta ba ena zataga wani saurayi? Kawae dai bazaka Sha bakin uaro bane Dan dariya yayi sannan yace Hajiya kenan "ai yaran namu ka haifesu ne baka haifi halinsu ba Kedai nabaki dama ta karshe kiyi bincike ki warware matsalan nan nan da wata daya Inba haka ba to fah karkisha mamakin hukuncin da zan dauka akan Ku gaba daya da yarkin Ayi hakuri alhaji,kafin nan zakaji kykkwan labari na maka alkawari Toh Hajiya wannan ya rage naki nidai kywkkwan labarin kawae zan ji daga gare ki Nan ya katse wayarsa Sauke ajiyar zuciya Hajiya tayi ta nufi dakin faryal. bata ganta ba yasa ta juyawa domin zuwa gidan Hajiya shafa Kawata lpya naganki haka kuwa? Ena lpya fa alhaji yaji labarin kamil da faryal? Yanzu haka danake Fada miki wayarsa nagama ansawa yabani wata daya na kunce komai tsakaninsu Tab,amma anyi tsinannen yaro wallhy, faryal ma inbanda kyal kyal banza me zatayi da ShI? yaron da ba yida asali ma Gane min fa shafa,ke bar wannan agefe anemi abun yi tun yanzu kar abun yazo ya kufce mana a kukrarraen lokaci Dan shiru shafa tayi sannan tace,nikam mariya me zai hana muje gidan mallam zanah,ko rabasu yayi kowa ya huta Dafe kirji haj mariya tayi tana cewa A ah shafa ,banda malamai, alhaj yaji labarin nan kinsan ranar zan bar masa gida ko, ballantana Inda yasa yaron nan aransa "Idan nayi wani Abu ai na Shiga uku Gaskiya nemo wata shawarar Kai mutumiya ta akwae tsoro, To gaskiya kibani lokaci ko gobe ne sai na San me zamuyi akan su Yawwa ko kefa shafa, kinga Barin ykoma gida kinsan baisan nafito ba Tafada tana mikewa Sai naji ki, Saur i takeyi zata tafi schl Yau evening lectures ne da ita A bakin gate suka hadu da shi inda tayi kokarin komawa ciki da sauri amma ya damko ta sanda ya fitoda ita waje Da Allah malam sakeni tafada tana ture hannunsa Ke dan rainin wayo da kaamil zaki hada ni takara? Wani dariya ta fashe dashi,taja tsaki zata wuce Janyota yayi ya jillata gefe saura kadan ta zube kasa Nasan baka da hankali khalid basai ka dada bayyanawa anan ba kaje can gidanku na rash in tarbiya na azzalumai kayi ba anan ba Kai hanu yayi zai sake janyota zafar ya tare, Wani huci yakeyi kamr zai hade ransa Khalid me haka ka kyaleta ta tafi schl, Kai kuma asuwa?da Allah malam stay out of this .
.
A zuciye zafar yace masa innaki fa,akwae abunda zakayi ne? Wani mugun kallo ya bisu da shi kawae ya juya ya fita, don kuwa khalid a baki ne kawae ba'a yar hanu da shi..lol Are you OK? Zafar ya tambayeta da dan damuwa a fuskan sa Am ok yay zafar,karka damu. Toh shikennan Zo ki wuce
.
Haka khalid ya cigaba da sa bin cike akansu kamil da faryal Sannan Yasa ana bibiyansu duk yadda suke haduwa ya sani Ranar tun misalin karfe 4 na yamma aka fara ruwa Ruwa sosai akeyi kamil ma har bayan isha ko gida baisamu ya koma ba yana office yana ta aiki abunsa Karar waya CE ta hankarar da shi. Dan Murmushi ya sake kafin ya sa hanu ya danna yace Ruhi is missing me right? twinsoul kana ena ne,I'm stucked, motar driver yayi blocking akan titi . Gashi wai yaje neman mai gyara tun tuni ina kan titi. Kuma kaga tun dazu ana ruwa bai dawo ba am scared twinsoul dan Allah kazo tafada a shagwabe Wani kan titi kike?nan ta masa kwatance enda take din Ciki Minti 35 ya taho wajen Hangen motar yayi da kyar sabida iska da ruwan tazo da shi Ga duhu dare ya farayi Ta cikki ta bude masa ya shig yasa meta Am sorry ruhi,ruwan ya tsananta bana gani sosai,banzo da wuri ba ko? Are you ok? Yafada da fuskar damuwa I am fine,baga ka nan ba ta fada tana kallon sa da baby face. Dan lakace mata hanci Yayi yace Mutafi toh na kai ki gida nasan shima maybe ya rabe ne a wajen mechanics din kinga ruwan yayi yawa Toh muje ,ta fada itama tana kokarin bude motar Rigar suit dinsa ya cire duk da jikar ya mata lema da shi suka nufi bakin nashi motar Ganin yadda wuri. Yayi duhu ga ruwa na sauka kamar da bakin kwarya yasata kan kame shi sosai don' tsoro Dolensa ya tsaya ya dauke ta i chak ya wuce da ita motarsan ya rufe Gaba dayansu sun jika sosai ,harta bra dinta sanda ya nuna boro boro ta cikin rigarta A hankali yake tafiya dasu ,Barin ma faryaal data kan kame shi sosai, taki Barin jikin sa . Gaba daya hankalinsa baya jikinsa soboda dumin jikin ta dayake gogar nasa Twin soul mutsaya mana is dark,tafada kamar xatayi kuka Ok Barin nemi waje,dan wani fili ya samu yayi parking sannan ya jingina kansa kan sit shima Sanyi tafara ji sosai tana nemar fara karkrwa ruhi yadai ya fada yana tallabo fuskarta Narkewa ta farayi ajkin nasa da wani salo mai kashe jiki . gashi a yanayin da take kusan komai na jikinta a bayyane ne Balle button din jikkaken rigarsa ta Shiga yi ahankali shiko bai hanata ba har ta kammala,.wani dumi ta jiyo a jikin NASa tuni ta shiga goga fuskanta Akan faffadan kirjinsa Lumshe idanunsa yayi yanajin abubuwa na masa yawo har tsakan kansa a take . Lura da shiru yasa ta fahimci abunda takeyi ne yasa shi jikin wannan yananyi . dakata wa tayi sannan ta Kai kallonta tayi dai dai fuskarsa tana kare ma kyykwan halittarsa kallo A hankali ya soma bude idanunsa da suka rine sukayi ja Tallafo ta yayi ya hada goshinsa da nata .ruhi zaki kasheni ko? Kar ki sake min irin wannan kinji yafada yana murmushi Kokarin turo baki tayi tsam taji ta daura akan nasa Batayi wata wata ba ta fara aika masa sakonni kala kala na kisses Da kyr ya controlling kansa,ya daga ta Ruhi please_ yafada yana rungumota jikinsa cikin sanyin murya tace Twin soul toh ni xan kwanta tafada tana dada mikewa kan kirjinsa Daura Kansa yayi kan kafadan ta sukayi shiru bawan da yace uffan Kowannen su yana tunani kala kala aransa Basu hankara ba kuwa bacci ne mai nauyi yayi awun GabA dasu awajen basu da farkawa ba sai 6 na safe
.
Hasbi nallahu wa neemal wakeel faryal" ,tashi its 6clk .. Idonta ta bude kamr a mafarki take jin maganan sa Da sauri ta mike ta CE twinsoul safiya CE fa? Bai tsaya sauraren ta ba ya kunna mota a guje suka nufi gida Sallan safiyai tayi kafin ta fara kokarin shafa cream dinta Ban kado kofar taji anyi da karfi a tsorace ta juya,har cream din ta ya fada kasa ta maida kallon ta bakin kofar Tsayawa haj mariya tayi tana kare mata kallo inda ita kuwa sai bari take faman yi a tsaye Cikin sanyin murya tace mummy ena kwana Faryal INA kika kwana jiya? Tafada da normal muryanta Mummmyyy......ruwa ak...e...yi Faryal """hajiya ta kira ta cikin tsawa Ki Fada min ko naci ubanki. Yau kashe ki zanyi a gidan nan idan baki Fada min Inda kika kwana ba tafada tana jan hannayen ta gaba Kuka faryal ta fashe dashi sosai. Mummmy wallhy a mota na kwana Mota? Motar wa ? Wani ubankin ne ya baki mota da zaki kwana aciki ," Bayan na sa a dauko ki a enda driver ya ajiyeki ba a sameki ba Mumy wallhy har bayan isha ena wajen shiyasa........ Yi min shiru ai idan Karya zaki mun,ai bazaki ma ubanki ba ko Nan hajiy tafara yunkurin fita zuwa site din abba Da Sauri faryal ta kamo hannun ta mummy wallhy dagaske ne a mota na kwana na rantse miki mummy tafada tana kuka Fincike hannun ta tayi tace faryal motar waye? Ehm ummm emmmm..... Ke,kifada min kar na taka ki anan wajen motar wani shegen kika kwana Da kyr faryal ta sassauta kukan tace motar yay kamil ne mummy Wani wawan mari taji a fuskarta Na Shiga uku faryal? Me ya miki "me kuka yi? Mummy wallhy ba abunda mukayi na rantse....janta Hajiya mariya tayi ta hau jibgarta Ashe asiri na KiKE so ki tona a garin nan,me kika SANI da zaki bada kanki wa namiji Gardin banza, kwana da wanda ba muharraminki ba faryal? Mummy dan Allah kiyi hkiri wallhy ba abunda mukayi Ki min shiru dan ubanki, Yau sai na hadaki da ubanki Ihu faryal ta sake awajen tana rokon mummy data ke faman masifa tana bori Munafuka Niki sake min kafa ai Kin girma yanzu tunda kika san ki kwana da da namiji Karar wayanta ne ya dakatar da ita Shafa na gode allah da kika kira Meya faru mariya kukan waye haka nakeji kamar faryal An sameta ne? Bar shegiyar yarinya bayana take son gani? Wai ace faryal ta kwana a motar kamil,kiji min wannan badala fa Sallamewa haj shafa tafara sannn tace ,ke mariya ki nutsu kiji abunda zan Fada miki kije gefe Bayan minti 5 tasake shigowa hango faryal tayi ta takure a gefe ta hade kai da gwiwa tana faman kuka Wallhy ban gama dake ba faryal,.... Saura shi kuma munafiki azzalumi ma cucin yaron Yau zai gane kuransa,tana kaiwa nan ta fice Kuka faryal ta sake fashewa dashi,tana kokarin daukar wayanta da ke faman ringing Ruhi,ya dai inata kiranki shiru ? Wani matsanancin Kuka ta sake fashewa da shi, A daburce ya ke jero mata tambayoyi kala kala Da kyr ya samu ta bashi labarin abunda ya faru Innalihhi wa inna ilaihi rajiun,am soo sorry ruhi kiyi hakuri, Ni na jawo miki,ki yafe min kinji? Noo twinsoul..... ...shhhhhh ruhi kinsan ya zaayi? Ki kimtsa kanki ki je kiba mummy hakuri kafin nadawo muntafi bauchi da zafar Amma Gobe zan dawo ok? Ok tafada da disashhen muryanta, Kisha magani ruhi,take care for me kinji? I love you Love you too twin soul,bye tafada ta mike ta fara suturta jikinta Har bayan isha ranar bata leko waje ba Saboda Tsoro ne tam cikin ranta haka ta mike ta fita don' kamill ya takura akan taje din Da sallamrta ta Shiga har cikin bedrum din mummy galla mata harara tun daga kofa tayi tace Meya kawo ki? Tsugunawa faryal tayi jikinta na rawa tace mummy dan Allah kiyi hakuri bazan sake ba wllhy ...nayi kuskure Murmushi haj mariya tayi sannan tace,toh ni INA ruwa na na Riga na Fada ma ubanki kijira shi yadawo Ku karata chan Ihu ta fasa ta fara birgima awajen,mummy dan Allah..... "ke kimin shiru karki sake ki Tara min jamaa'h Nan Hajiya ta kalleta a nitse tace faryal?
.
Zan baki dama daya tak, ki ceci kanki da shi munafukin saurayin naki daga sharinn Dana ke shirin kulla muku wajen ubanki Mummmy sharri kuma Eh,ai in na fada masa gaskiyar naki bazata kama hanakali ba ne enba sharrin zan fada ba wazai yarda baliga da valigi sun kwana waje daya ba abunda yafaru?? Bayan a ido na ranar kike rirrike sa Sunkuyar da kai faryal tayi ,mummy wallhy .."".ke ni banson jin wani rantsuwarki Inkin yarda da abunda na nzo miki dashi to in baki yarda ba Ga hanya out,,,sai ki jira hukuncin ubanki dake da shi din Ah a mummy koma meye ne zanyi dan Allah kar ki min sharrin Dariya abun ya ba ta amma tadake tace ban yarda ba ki wuce kawae kifita min na FASA baki damar ma Kuka faryal ta sake fashewa dashi tana rokonta Toh ya isa,zoki zauna nan a sanyaye faryal ta zauna kan kujera a gefen mirror Kimin alkwari zaki na kula khalid sosai .sannan zaki rabu da kamil shikenan Na miki alkwari Dake da shi kun kubuta har abada. Zaro ido faryal tayi Ta mike tsaye hawaye nabin kuncinta muryan ta na rawa tace mummy Na rabu da kamil? Wani harara Hajiya mariya ta galla mata, ah Ah faryal kije kuci gaba da shashancin ku Laifi nane da na baki Dama Kafin na rufe ido na bude kin bace min a daki "get out tafada cikin tsawa Faryal din ma bata San lokacin da tayi waje ba dan tsoro
.
Kallonta mummy ta tsaya yi ,... Sannan ta kau da kanta ta daure fuska Shiru faryal tayi ta rasa abunda ke mata dadi, Bude bakin ta tayi tace mummmy.... Ki fice nace miki kar na faffasa miki jiki anan Mummmy dan Allah ki zanca min zanyi kowanne amma wallhy bana son khalid mummy Karki so shi mana, shima kamil din naki daga yau mahaifinki bazai kara amincewa da shi ba A idonki za a masa koran kare Yau din nan ba jira Haba mummy don' Allah kiyi hakuri, kar ki rabani da shi ta fada cikin kuka Toh shikenan ai, ni dai na gama baki daman da zan baki ta shi ki tafi ki bani waje kawae Sha shashar banza toh wallhhy kisani faryal duk abunda ya faru daku kiyi kuka da kanki Da kyr faryal ta dafa zuwa cikin dakinta, ranar ko runtswa ko ena ba tayi ba duk ta kulla nan ta kunce can haka har Kiran sallah ya shigo Raka 'a biyu tayi Kafin tayi sallan ta Adduoe sosai tayi . . sannan ta mike zuwa dakin mummyn Kallo mummyn ta bita da shi dan har cikin ranta ta tausaya ma yanayin faryal din duk fuskar ta sun haura,jikinta sam ba kwari Me ya kawoki kuma? Ena wuni mummy ta fada a hankali Lpya lau enajinki_ Mummy Dama.....Dama Ehn dama me? Faryal Na amince zanyi abunda kike so,amma mummy dan Allah ki kyale yay kamil " ba laifin sa bane ,nice dama nace yazo ya dauko ni a schl din Ta fada tana share hawayen ta. Alhamdulilhhi,yawwa auta ta ko ke fa,ai in cewa kikayi kar na sake kula sa mai sauki ne awajena Muddin kin amince da komai Shiru faryal tayi,tana kan goge hawayen da suka ki tsaya mata a idanun taa Toh tashi kije ki kwanta ki huta my princess, Yau kika dawo cikkaken yarinya mai tunani da sanin ya kamata Itadai faryal bata CE uffan baa haka ta mike ta nufi dakinta a daddafe Daga wayar ta tayi taga misdcols dinsa har guda 3 da TeX mssg guda daya Sa hannu tayi ta kashe wayar gaba daya ta jefa sa kan cushion Wani Sabon kuka ta fara A hankali take furta am sorry twin soul, dole zan bi ta wannan hanyar na ceci mutuncin ka a idon abbah Sulalewa tayi kasa ta cigaba da rera kukan ta Karfe Tara na dare,ya fito kofar gidan hankalinsa a tashe tun safe Baiji muryn ta ba kuma bai ganta va Hasken mota ne daya doke sa a ido ya sashi tsayawa yaga waye ne da Daren nan Wani zafi yakeji a zuciyarsa wacce take nuna masa faryal dake fitowa daga motar khalid.,.. ganin yadda kamil din ya tsura musu ido yan binsu da kallo Khalid yayi amfani da hakan yafara Kokarin rike hannunta Gashi ya ci saa Sai ta mika masa hannun A lokacin ba gardama Duk da ma yasha mamakin rashin hanashi da batayi ba Wani murmushin ya sake" a ransa ya na farin cikin sauyawar al'amarin Faryal? Kamil ya kirata dab zata wuce shi ita da khalid KASA daurewa tayi ta sake hannun khalid din ta juyo Kasa kallon sa tayi saboda irin sauyawar da ta gani a cikin kwayar idanunsa Ena kika fito?. Na fita da khalid ne Ta fada tare da dauke kanta duk abunda takeji alokaci. Kokarin dannesa takeyi Tace yaya kamil gudnite Har ya bude baki zai yi magana...yaga tayi sauri ta wuce abunta Kallon mamaki yabi ta dashi, Kafi.n Ma ya lura da khalid dake gabnsa a tsaye Mr kamil yafada hade da fashewa da wani mugun dariya Look khalid just leave kamil ya fada ransa a bace ,a gidan namu? Haba kamil" Yanzu tsakani na dakai ai Kaine zancewa leave a gidan nan In karya ne ka tambayi faryal_ Tsaki kamil ya ja ya dauke kansa akan Khalid da ke faman masa dariya Har yar juya xAi baar wajen yaji ance And one last favour kamil" kaga ka bata mata rai kasa ta tafi baka bari munyi gudnite ba Pls tel her I have a great day today,_and I'm missing her already Blowing masa kiss yayi yace Hey not for you, for her Ya juya ya fice yana dariya ciki ciki Bari kawae kamil yake yi,gaba daya zafi yake ji a kirjin sa kansa na wani bugawa A fusace ya shige ciki ya nufi dakin ta Murdawa yayi yaji GAM an kulle ta ciki Dakin sa ya koma ya zauna Still layin ta ma ya dinga kira akashe Haka dai yayi tayi shika dai ba response hr bacci ta dauke sa shima
.
Da kyar ta tashi ta shirya zuwa makaranta ranar Duk yadda kamil ya so ya ganta haka taki Ranar har lati yayi zuwa wajen aiki son jiran ta ta fito Haka faryal ta dinga Share kamil,karshe ma wasan boya ta fara mishi Bayan wata daya da hakan ranar Musamman alhaji garba ya kira haj mriya ya yaba da sauyawar faryal akan khalid Sosai haj mariya taji dadi din kuwa har wani contract din yasa aka mata signing daga Abu Dhabi,a Dubai Domin a duniya yaran sa ne am na farko a muhimmaci kafin kowa,Alhj garba yakan iya komai akan khalid da siyama Riketa taji anyo da karfi sanda tadan yi kara ouucchhh Ruhi mena miki ya fada yana kokarin juyota ta fusknce shi Ka kyale ni yay kamil, stop it ta fada tana kokarin kwace hannunta, Bazan kyleki ba not until Kin Fada min komai what's happening? Dan Allah me namiki ke ki azabtar dani haka Kifi kifi da ido tayi tace bakomai ,look I'm not in the mood What ? Saboda me faryal? Rau rau da idonta tayi tace saboda yanzu........ yanzu khalid ne bani ba ko? Tell me angel why? Meyasa zaki na kona ni haka " kinki kibari ma mu hadu a month kenan yau haba faryal? Kifada min mana why are you hurting me angel? yafada kamar mai shirin yin kuka Duk maganan daya keyi idonta a kasa yake,saboda ita kadai tasan abunda take ji a ranta a lokacin Girgiza ta ya sakeyi,yace kifa da min mana Cijewa tayi ta dago kanta idanun nan a bushe tace Yay kamil nifa ba abunda ya faru... Imma akan tarayyar mu ne Its over between us please forget about me Ka daina Shiga hrkata pls .saboda bana... .shhhhh ya fada Yasa dan ytsansa a bakinta Faryal kar kice min baki sona please, Stop hurting me .....I know akwai dalilin dayasa kike haka meyasa bazaki Fada min ba I swear to you I will do anything to fight for us,I can't live without you faryal Kiyi hakuri pls,ya fada har jikinsa na rawa Kuka ne yaso yci karfin ta amma haka ta sake dannewa Da karfinta ta turesa daga jikinta, Nafada maka its over, ni khlid nake so yanzu Meyasa bazaka kyaleni ba tafada cikin masifa da zafin rai Faryal khalid kike so? Yes ta fada cikin tsawa ,kuma yau ya zamo na karshe da zaka na damu na....ai yanzu na warware maka it's over Ta wuce ta barshi tsaye awajen In banda its over da ta fada ba abunda yake maimaituwa a kwakwlwan sa, tsaye yake ko motsi ba ya iyayi Gefen wani empty lecture hall ta koma da gudu ta zube gwiwarta akasa tana rusa kuka sosai Im soryy twin soul,I know I'm hurting you Ba yadda na iya ne.... take fada eta kai awajen Da kyr ya tattara hankalin sa ya koma gida, Wani zazAbi ne ta rufe shi a take Haka rayuwarsu ta cigaba,har tsawon wata hudu ba abunda ya sauya Sai dai ma Karin rashin mutunci da khalid yake masa karara duk lokacin da yagan sa da faryal din Tun abun na damunsa har ya fara amincewa da shawarar jabir akan ya kyaleta tunda decision din ta ne Sanye da bakar wando yake Jordan hade da cool bright yellow polo shirt hadaden agogon wayar sa ya daura a hannun sa na hagu da Paris hand band masu kyw a dama Kallo daya kawae bazai isheka ganin kwalliyar tasa ba,domin kuwaa ya fito sosai duk da dan Raman da yayi kwana biyu amma kwarjini. Na nan a Tattare dashi Ba faryal ba har shi Khalid maida hankalinsa yayi yana kallon sa da yake tahowa ko kallonsu baiyi ba ya wuce Motarsa kirar Mercedes benz c class ya nufa ya yi hanyarr waje abunsa Sosai ranta ya sosu don' har cikin zuciyrta ta tsani taga ya fito zai je wani wajen gani take kawae wata zata gansa awaje ta kyasa Baby yadai,naga kin wani bata rai kamar mai shirin fashewa Niko? Tafada muryanta na dan rawa Yeah,kodai kishin tsohon Zuma ne ya taso naga kallonsa kike tun dazu Khalid just stay out of this...bani kake so ba and here I am....bana son wani surutu tafada tana dauke kanta Afuwan baby,yafada yana hada hannuwansa duka biyu Gobe zamu je shopping tare da su siyama is best ace we are all there koh,all couples out Ya fada yana kashe mata ido Ok Allah ya kaimu, Da rana misalin karfe 2.30 Zafar yA dai ,mummy tafada tana kallonsa da ya tsura mata ido Nemar waje yayai ya zauna kafin yce mum meyake faruwa? Aena zafar?
,
Faryal mana mummy I hope bakida hannu acikkn sabon salon soyyayr da ta keyi da wannan marar kunyan yaron Tohhhhh Ubana yazo kashe min warning Mummy ba haka bane, Yimin shiru malam,toh faryal din ne tayi rra'ayin haka Bata karasa maganr tata ba ma sai ga faryal ta shigo Yawwa baby na Fada masa da bakin ki Ni nace ki shirya da khalid? Kallonta yayi da niyyan Jin amsarta Dan shiru tayi sannan tace Eh yay zafar ra'ayi na ne Alhamdullhi to kaji , tashi kabar min Daki na Kallo kawai ya bisu da shi sannan ya mike ya FIta baice komai ba 5 pm da yamna siyama da zafar khalid da faryal suka shiga city mall ,babban super market ne wanda ba abunda babu aciki Shidai zafar sosai sauyawar faryal ya daure masa kai amma dai baida tacewa tunda mummy tace ra'ayinta ne kuma itama ta amsa da bakin ta Haka kawae take jinta wani iri ranar Baby yadai Khalid ya fada yan kallon ta Nagaji ne kahlid mu zauna please Nan suma su siyama suka jona su kan table a cikin wajen fannin ice creams Siyama ce tayi oda Aka ba kowa zabin sa Zafar da siyama da hirarsu kawae sukeyi duk da ma ba sosai yake amsa wa ba Don zafar ba ya yin khalid kwata kwata a rayuwrsa Haka itama faryal da duk hankalin ta a tashe yake kuma bata San dalilin ba Baby,baby Khalid ya kira sau biyu kafin ya lura da Inda take kallo Kamil ne rike da hannun wata yarinya da bata wuce 12yrs ba Tamkar jinin sa CE tsabar kaman da suka so suyi Da Sauri zafar ya mike ya nufi enda suke Tare suka jera da kamil da yarinyar suka nufo su siyama enda faryal ta daure fuska sosai kadan take jira ta fashe Sama sama suka gaisa da siyama ko binta gansu baiyi ba ya juya abunsa suka fice da yarinyar A fusace faryal tayi wurgi da ice cream din hannunta ba tare da ta San ta aikata hakan ba Baby are u ok? Khalid ya fada a zafafe Kallonsa tayi idonta cike da hawaye tace I'm ok nikan mutafi Ta fada tana mikewa Tabe baki siyama tayi tana jinjina ma kishin faryal din Zafar ko kansa Dada daurewa yayi Aransa yace toh kishin me faryal xata yi da kanwar jabir. Ba ta CE khalid take so ba?
Share this
ARNE Part Four (4)
ARNE Part Four (4)
.
Da safe karfe 7.30 shiru faryal bata sauko ba Hajiya mariya dakanta ta fito ta kama hangar dakin NATA don ta duba ta Hangota tayi da karami. Coffee cup tana zaune da littafin Q/A na biology, Mummy ena kwana,tafada fuskarta ba yabo ba fallasa Ah,a rike gaisuwar ki,ena nice abokiyr gabarki a gidan nan faryal Mummy kiyi hakuri,nifa ba haka bane kawae abubuwa ne kinsan fa muna final exams Ke kinci gidanku, ki kalli tsakar ido na kimin karya? Ai ni nasan kina dawo wa dawuri fiye da ma normal school hours a da Ki Fada min meye namiki kwana biyu kike kin sakewa a gidan nan dani Wato salon ubanki ya dawo yace namiki wani abun ko? Saukar da murynta tayi,tace mummy ba wani Abu bane...kawae banason kinasa baki a maganan mu da khalid ne Khalid fa baida kunya,gashi baya girmama nagaba da shi Ke yi min shiru ,kaji maganan banza rike min tsuliya nayi kashi, Eyeeee lallai faryal kin girma,..kece zaki Fada min halin mutum ko nice zAn Fada miki,yaushe kika girma kikayi hankali da zakisan mai kunya da marar kunya Mummy wallhy bakisan halin khalid ba...nace kimin shiru faryal ta katseta Look girl,yaron nan kusan dai dai yake da ubanki a arziki,ballantana babansa Alhaj garba Nida nakeso soyyayarku ta daure ki huta nima na huta Mummy nifa bana sonshi Lahhh. hai lahhh kaji min yarinya.me kika sani akan so? Faryal Ashe bakida tunani?lallai ma rashin hankalinki sai Dada bunkasa take Toh ahir na sake jin bakin ki akan wannan magana Kuma in kinason mu shaida juna agidan nan to kibani hadin kai,muddin nafada miki magana bakiji to zami samu matsala dake,INA fata ba da gunki nake magana ba?
.
Cikin muryan kuka faryal tace naji mummy Tamike tafita.... Binta da kallo haj mariya tayi taja tsaki...wawiyan yarinya kawae zata jawo min tsiya inaganin arxiki Waya ta dauka ta kira haj shafa ,bayan minti 30 sai gata ta iso gidan nan suka nufi ware house office na baban khalid Yaune rana ta karshe a makaranta kowa na bakincikin rabuwa da juna anata faman Neman yafiya Siyama CE ta dafa ta ,hey faryal Dan yatsina fuska tayi sannan tace,wai meye ne Dariya abun ya bata amma saidm ta dake,yayanki ne zaiyi magana dake tafada tana mika mata wayar Da sauri karba ta koma gefe,hello faryal my sister, Ko amsawa batayi ba saboda kukan dayaci karfin ta.... Faryal,faryal..yake Fada sannan ta samu tace Yaya zafar Ohh my god waya taba ki haka faryal,kukan me kikeyi? Fadan hakan dayayi ma yasata kara fashewa da kukan kamar ba jiya jiya sukayi waya ba Cikin tashin hankali zafar ke tambayarta meya faru Dan control ta yi dakyr cikin shesshekar kuka tace,Yaya zafar dan Allah ki dawo mana,I'm so tired nagaji da gidan Dogon numfashi ya sauke ,yace haba faryal I called to congratulate you Yau ranar kammala schl amma kizauna kina kuka haka ? Zamu dawo ai just stay put ok?
.
A hankali tace ok ,nan ya dan dinga bata baki had ya mata alkwarin bata gift kafin dare Dariya tayi tace nidai zanga ya gift zai taho daga England zuwa abuja Toh zaki gani ai just be close by... Haka suka yi sallama ya mika wa siyama wayrta tabar wajen Zafar sis dinka har yanzu fushi take dani akan kamil, Murmushi yayai yace kyaleta she wll soon forget that.... Bayan shigar mummy da haj shafa ware house said ga alhaji garba da khalid nan tafe suma Da Sauri khalid ya taho wajensu,mummy har kin iso eh son To muje ga dad dina Ku gaissah kafin ya wuce Nan suka tashi suka isa Dad ga haj mariya mum din faryal ,she's one of the holders na company AbuZAYAL investment Ohh nagane ,haj barkanku fa yagaya min yana zuwa gidanki ,matar alhaj abdallh koh? Eh ranka ya Dade suka Fada tare suna yake Ahh bakomai ,em make them comfortable, ka kawo min takardun Nasu anjima Wani farinciki ne ya lullube su gaba daya barin ma shafa da yanzu ne NATA business din zai samu wannan daman Faryal ko ko bin ta kan mummy batayi ba dakinta ta wuni tana jiran surprise din da xAfar ya mata alkawari Karfe 9 na dare taji ring alert na video call Da kamar bazata dauka ba don' tunaninta bazai wuci khalid bane Jin mai kiran yaki hakura da kira yasata juya a fisace zata danna Chak ta tsaya ganin code din countryn daya nuna akan screen
.
Ta nemi hawaye a fuskanta ta rasa a lokacin wani farinciki taji na ziyrtan xuciyanta Da sauri ta danna ,masha Allah murmushin kawae taga yanayi inda ita kuma ta kafe shi da ido,kyw na musamman taga yayi gashi ya kara girma da kwarjini kamar badan 20yrs ba Wani kishi ne ya tukareta ganin yadda yadawo dole mata zasuna binsa Nan hawaye suka fara silala a fuskrta Angel.. .baki farincikin gani na ne? Don't talk to me tafada cikin kuka Murmushi yayi yace I know Angel,kimin duk abunda yadace nasan ban kywta ba da na kyale ta Amma ai tasan da ita nake kwana nake tashi ko? Bansani ba yay kamil,wannan wani irin rayuwace,u left me alone baka so na a cikin fushi take ta masa masifa wanda shikaran kansa ya dena gane maanan abunda take Fada Shiru yayi ya sa fuskan tausayi, sai hakuri yake bata Da kyr faryal tadaina bori ta saurare shi Magana sukayi cikeda kauna da kewar juna Ohh dama gift din yay zafar kenan,amma wallhy yaci nabashi kyawta Dariya kamil yayi yace gaskiya kam...
.
Ki kwanta faryal kinga past 12 Turo baki tayi zata sake sa kuka yace toh shikenan kinaso kar na sake kiranki ko faryal? Ba nafada miki avunda abba yace ba Da sauri ta gyda kai alaman Ah a.... Good girl,ki kula da kanki angel,for me? Of cous yay kamil and you too.... Haka har ta katse wayar badon son ranta ba ta sulale kan gado ta lumshe ido tana jiwo muryansa da fuskansa Haka har bacci yayi a won gaba da ita Washe gari kan dining suna cin abinci haj mariya mamaki ne ya rufeta ganin canjin yanayin faryal cikin dare zuwa safiya Wayarta ne yafara ringing,ganin sauyin fuskarta yasa haj ta CE Me haka faryal? Ki dauka mana Nan ta danna ta sa a kunne hello, My baby,....I'm sorry jiya ba time ban Miki congrat ba Angama schl saura akawo min ke ko? Batasan lokacin da tsaki ta kufce mata ba Nan ta katse wayar batare da tace komai ba Waye wannan haj mariya ta tambaya Emm mummy khalid ne fa Mtsw tashi kibani waje kar naci ubanki yr banzan yarinya A fusace faryal ta wuce sama Sallama Malm chief security yayi ya durkusa yagaida haj mariya, Yadai naganka da safen nan Dama aika ne na kawo ma faryal daga Khalid Ohh ok to ajiye anan Vudewa hj mariya tayi taga iv na graduation party musamman na faryal da cheque din 35million na kayan sawa da sauransu Ware ido tayi tana danna ma faryal din kira Ranar haka tasa ta agaba ita da haj shafa akayi shopping sharp sharp na designers aka gyra mata gashi aka mata make up Bayan isha aka zo da motar gidan su khalid aka tafi da ita wajen party Kamr zata fashe don'bakin ciki.wani zuciyan yace ta kira abba tafada masa komai amma wani yace tabari if not zata Shiga uku da haj mariya Cikeda baki kala kala mata da maza harda yan uwan alhaji garba su uku Iya tsaruwa wajen ya tsaru,siyama ma taci ado harta gaji da kyw, Bayan an kammala yan ciye ciye da rawa da perfmance da akayi na shaharraen mawakin nan davido...
.
Waje ya gauraya anata hidima Nan MC ya bada fili ma khalid donjin abunda zai ce Wanda yayi dai dai da shigowar alhaj garba wajen Nagode jamaa da kuka tayani farincikin wannan rana tare da sister na siyama .muna gode muku da taya murnan kammala karatun su Inaso nayi amfani da wannan dama na bayyana ma jama'ah Sarauniya ta wacce nake so nake kuma muradin aure kwanan nan Bawata bace illah faryal abdallh ..yafada yana murmushin yake Dum zuciyarta ya fara bugawa ga wani hasken da aka danna mata akai kowa kallonta Yau zaka gane kuranka khalid tafada cikin ranta tana mikewa zuwa Inda yake..... Karban MiC din Tayi tace Nagode daka bani damar zuwa nan wajeen.domin kuwa nasanar da jama'a I'm not ur Queen in any way ni ba sonka nekeyi ba, na tsaneka,kuma har abada bazan taba dawowa matarka ba... Ta wurga musu mic dinsu ta kama hanyar waje abunta Da zafin nama ya mike zaibita wake nan alhaji garba ya dakatar da shi ya ja shi zuwa ciki Nan fa guri ya kaure da kace kace kowa na fadan albarkacin bakinsa :
.
Calm down khalid,me haka ? Kyaleshi dad I told him yarinyar batada class,sai wani huci yake kamar zaki Da Allah malama kimin shiru karna FASA miki baki Harara siyama ta visa dashi. .of cous khalid ba baki ba ma kill me if u want Ena akan yarinyar da bata San kanayi bane Don't talk to me like that siyama raina a bace yake yanzunann can't u see Enough alhaji garba ya dakatar da musun nasu Son ka kwantar da hankalinka no one dares me and win...duk abunda kake so a duniyan nan zaka samu I promise Tare suka kalle uban nasu da ba alamar wasa a fuskan sa Dad me kake nufi yarinyar da ta yarfa ni agaban kowa da kowa. this girl has dissed me in front of everyone dad tace bataso na after all I have been tru saboda ita Kallonsa Alhj garba yayi yace khalid tell me kanasonta ko baka sonta Enasonta mana dad,but I mean to teach her a lesson Just live dat to me wannan tsakanina da iyayenta ne Daga Yau kadauka ka aureta an gama Daka tsalle khalid yayi ya damke baban NASA dad are you serious Tsaki siyama taja tafice abunta Yes my son .but ...... But what dad kafadi komai zan maka yanzun nan Are you sure? Yes enajinka dad Khalid i want you to live this country Zan tura ka las Vegas Kafin ka dawo I give you my words aurenka da wannan yarinya ba fashi Come on go and think about it gobe zanji amsa Dan shiru yayi kafin yace Yes dad,bakomai zan sameka goben Good jeka ka huta have fun Itako ko ajikinta kwnciya ma tayi tayi baccinta, ko bin ta kan haj mariya batayi ba karfe 2na rana alhaj garba da khalid suna tsaye yace Son u have made the right decision nikuma zancika maka alkwarinka kafin kadawo Sannan kuma Duk abunda na gindaya maka shi zakayi a Vegas kaji banason kuskure? Yes dad Barin wuce kar nayi late zan kira ka in na isa Nan sukayi sallama ya nufi sit dinsa dayake private jet ce Daukar waya yayi kira mint 5 saiga wani bakin karkarfan mutun ya shigo enda yake Mika masa envelope yayi yace masa ka nemo min komai gameda su Angama ogah.....family photon Alhj abdallh aciki da cheque na rabin kudin aikinsa Bayan wata daya,ba khalid ba labarinsa ko ajikinta don' itakam ma dadi takeji jin shi shiru Kallon post din sa a Twitter yasa ta Jan tsaki...maye kawai Ai nayi maganinka Ke,dawa kike magana ?
.
Mummy ,ba kowa tafada a dan tsorace Kwace wayar tayi taga suna khalid ne akan tweet din Wani mugun harara ta watsa mata Tashi ki fice min nikam ubanki na kira shasha Da Sauri ta sauka abunta don'tta matsu ita ma ta tafi makaranta tabar mummyn data sata agaba tun data ji labarin abunda yafaru tsakaninta da khalid ranar My princess baki Fada min Schl din dakike so ba Charab haj mariya ta karbe magana Alhaj ba enda faryal zataje,asata kusa da gida kawae ena kallonta Karamar yarinya kamar faryal har sai ka tambayeta ena zataje karatu salon tahadu da miyagun kawaye a dagula min tarbiyan ya....gaskiya alhj ban isaba bazan iya daukawa ba in wani Abu ya faru da faryal Ta Fada tana fashewa da kukan karya Sake baki faryal tayi tana kallon mummy Data dage tana share kwallan ban mamaki Haba mariya wannan ai bakomai bane,muna da hakkin yin hakan ma Amma yanada kyw Dama aji zabin NATA Ah a nidai banyarda ba yaran yanzu ka haifesu ne baka haifi halayensu ba Kawae tayi Turkish university ya isa tana zuwa tana dawo wa Me kikace princess,shiru faryal tayi ji take kamar ta rusa ihu awajen amma wani mugun idon da haj ta kalleta da shi Ya sata amsawa ba shiri,eh abba na amince nan ta shige ci:
Ogah Hajiya mariya ta iso, CE mata ta shigo nan aka kaita har Inda yake zaune shikadai Alhj an wuni lpya? Zauna mana Hajiya ai nan kamr gida ne Itadai gaba daya tsorone fam cikin ranta haka dai ta dake ta zauna Nan aka fara jera ma Hajiya mariya kayan alatu na abinci da shaye shaye wanda akayi musamman dan ita Bismllah Hajiya Cikin mamaki ta zauna tare dashi akan dinning Alhaji ena fatan lpya dai ko? Ahh ,dan gyran murya yayi yace bakomai hajiya Wata alfarma ne nake nema awjnki Kiyi hakuri ban nemi mijinki saboda naji yanada tsaurin ra'ayi sosai kuma banason na takura Koba haka bane haj? Dan shiru tayi tace ,hakane Alhj abdalla baida saukin kai sosai amma ba halinsa bane na asali Amma Alhj bangane alfarman dakake nema wanda baishafe Alhj ba ya shafe ni Kwantar da hankalinki akan mariya maganar yarki CE faryal Inaso kibani tabbacin Dana Khalid zai aureta shikenan Ena miki maganan nan a mtsayin business deal ne Ba inaso na baki doka bane Ku mata kunsan yadda kukeyi da yaran Ku Kin fahimceni? Dan dariya tayi,tace haba alhaji harka tsoratar dani Wannan maganan ai mai sauki CE Kabarmin komai a hannu na faryal batada mijin da ya wuce khalid Naji dadin zancenki Hajiya mariya,nikuma namiki alkwari zaki ji dadin wannan harkan muddin burin Dana ya cika Washe baki haj mariya tayi aranta tana hamdalan Business da alhaj Garba ainko wani iri ne zanyi ballanta wannan Riba biyu,tab Kafin Hajiya mariya ta fice a gidan sanda aka mata jaka daya na dollars acikin booth din ta hade da wasu pleasantries Faryal kuwa ana faman jigilar makaranta ta sami fannin medical physiotherapy Tsaye yake a bakin titi ya rufe fuskarsa da bakin sun glasses Dafa shi akayi Adan asirce, ya juya ya biyo shi suka Shiga ta baya Inda ba jama a sosai Mr kamil I'm glad this is the last piece of information I will be giving you...look man this shit is crazy and deadly. The police...... Shhhhhhh I know thanks Jordan,heere is your pay up Nan ya mika ma baturen nan envelope ya juya ya nufi gida Alhamdulihh dukannin vayani danake nema naga ma samu ,saura na fara binsu daya bayan daya don nayi alkwari Sai na ruguza alamarin duk wanda ya ke da hannun aciki ruguza rayuwta Dana iyaye na Nan ya dukufa aikin bincike da kyau yakaranta file din kowannensu Baisha wani wahalan sarrafa binciken NASA saboda kamil ya gabata fannin ilmin sarrafa computer kota wani hanya Bayan hour 4 ya fito daga sallah ishai_ nan ya cigaba da bin file din dayake downloading Ai kuwa yana tabawa yaga download completed.... Da hanzari ya zauna ya fara karanta wa Acikin su barayi shidan mutane hudu sun Riga sun mutu wanda duk ta hanyar kisan haya (assassination) ne Daya shine shaharraren dan siyasa ta kasar burtania da jamian tsaro suka kai shi prison sakamakon daukar fansa da wata yarinya tayi akansa bayan ya raping dinta ya kuma kashe mata iyaye Case din da yafara gani a news Dan jingina kansa yayi yace dayan yana las Vegas amma dan Nigeria ne Shaharren dan cacar casino ne....wanda kudi ma daya gansa sai da ya Sara masa...iya dukiya ya mallaka a rayuwarsa baisan ma adadin su ba Sai dai tsoron tsananta bincike yasa yake harkokinsa a asirce Babban matsalar shine bani da cikaken sunansa ...amma na tabbata shine gunner wanda ya so ya kashe ni da abba... Yana cikin nazarin ne alert ya shigo computers a Inda yayi hanzarin dubawa Tracker daya sa ne ta gwada masa present location na gunner is abuja...Nigeria Address ya fara kokarin dubawa amma yaga access denied Ohh what now,ya zanyi na gano sa? Gashi hotunar su na da ne a net ko yanzu ya kammanin su Yake oho Dan tunani yayi can yace Yes akwae tattoo but ya zanyi na ga tatto bayan a gefen kirjin su yake Haka ya hakura yA kwanta da tunanin abun a ransa....
.
Haka kamil ya cigaba da binciken sa batare da ya sanarda kowa ba, Sai dai haryanzu bai samu cikakken vayani akan wanda ya rage yake kuma nema ba Bayan shekara biyar gidan alhaji abdallah ba masaka tsinke yau kusan sati aka dauka ana tsare tsaren gidan domin dawowar su zafar da kamil Musamman Hajiya ta shirya abinci kala kala tasa kuma aka zanxa tsarin dakunan su komai da komai sabbi aka musu barin ma zafar datake ganin yanzu ya zama cikakken namiji zai hau kan harkokin dukiyar mahaifinsa Da yamma karfe biyar faryal dake neman cika shekaru 20 da haihuwa ta sauko cikin wata Riga da skirt na material baby pink mai ratsin silver stones ,ta parking dogon gashinta sai dai wannan karon sake shi tayi jelar ya Fada har gadon bayanta duk da Light make up ne a fiskarta amma tayi kyw sosai sannan ta rataye mayafinta putchia pink da takalmi da jakar vine a hankali take takowa zUciyanta fal da farinciki Ke wallhy zaki sa muyi latti, nafiso Dana yafara sauka a idon mummynsa haj mariya tafada tana kokarin turata gaba zuwa mota Kamr baza akai airport ba haka kowannen su yakeji, 5pm aka sanar da saukan jirgin Dubai, kasa zama faryal da haj sukayi sai hange hange suke Abba kuma hamdala kawae yake yarana sun iso insha Allah Kusan Rabin mutane jirgin sun sauko amma shiru ba zafar,da kamil Jitayi an damke ta ta gefe da Sauri haj mariya ta juya ido hudu sukayi da zafar wanda ya sauya ya dawo tamkar balabe suits ne ajikinsa farii da bakin Riga ta ciki mai dogon hannu Mummy yafada da karfi, wani farinciki ne ya lullube hj mariya tuni ta rungomu sa tana dariya aida gudu faryal ta karaso ta kankame shi itama dukansu uku kamar bazasu sake juna ba Abba tsaywa yayi yana kallonsu cikin sanyin rai da hamdaln ubangiji Karasawa yayi wajen nan zafar ya fashe da kuka yayinda yafada jikin abban nashi Shima alhaji. Daurewa yayi amma yayi kewarsa sosai musamman ma da tunda suka fara shi baije Inda suke ba Ina kaamil abba ya tambayeshi,yana........
.
Baiko karasa naganar NASA ba .....nan ta hangesa yana tahowa jaka ne a hannunsa yar karama kamar brief case Zaro ido waje haj mariya tayi tana mamakin da kokwanto anya wannan kamil ne? Sam ya sauya mata daga kamannin da ta sani saboda inka gansa ma zaka dauka dan gidan wani sarkin larabawa ne,farar designer jallabiya CE fara kat a jikinsa ya nade bakin sumansa da ja da bakin hularsu haraami...bakaramin kwarjini ne ya bayyana tattaree da shi ba Suman tsaye faryal tayi don' harga Allah son shi da tsoron shi Taji ya kamata a take Da murmushinsa ya tinkaro abba kamr bakomai aransa..abba na kai hannunsa don' ya tarbosa nan ya Fada jikin abba ya fara kuka kamr yaro karami Har cikin zuciyar sa yakejin son kamill din Kamilu Ashe baza a girma ba yafada yana dagosa Abba ,nayi missing dinku sosai,. Dan murmushi abban yayi yace,muma haka son I'm proud of you guys Naji dadin sakamakon Ku dukka, Mun gode abbah yafada yana juyawa Murmushi yayi ya dan rusna gaban hj mariya ena wuni hj, Hajiya mariya kam tsaywa chak tayi tana kallonsu itade har yanzu bata yarda shidin bane Wani bakinciki taji ya tokareta a lokacin, da kyr ta furta lpya tana yake Haka nan dai aka hakura aka tattara aka koma ta gida Isarsu keda wuya kowa yanufi dakinsa yayi refreshing ya sauya kayan jikinsa Wani sabon wankan faryal tayi itama .tubarkallah kowa yafito Ra's Ranar tamkar kwae haka ake tarairaya su a gidan abinci kam sanda suka gaji dan kansu suka bari Allah Allah take tasamu dama ta gana da kamil domin gani take kamr baza su hadu ba
.
Wayarta take ta nema bata gani ba,gashi kusan karfe 11.30 na dare duk hankalinta ya tashi saboda taso tayi amfani dashi ,musamman ma da ba abata dama sun gana da kamil dinta sosai ba Toh ni waya dauka min phone tafada ranta a dan bace Kodai na manta a palour ne,barinje dai na duba Tsaki ta danja ta bude kofar dakinta ta nufo waje Kan stairs tagansa zaune a bayan coriidor na fannin gurin haurawa sama Kansa akasa alaman waya yake latsawa Murmushi tasake aranta tana cewa wow ga abunda na ke nema anan ashe Nan ta cire takalmnta tafara saukowa a hankali zuwa wajensa Bai lura ba Hannun yaji a kan idanunsa an kullesu gam,sai dai kamshin turaren ta da laushin hannun yasa shi fahimtar muradin ransa a wajen Kamu daya yama dan hannayenta ya zare su duka ya jawota gabansa tana fuskrtan sa Zaro ido waje tayi tace what! Dama kaine ka daukemin waya koh? Wayace ka sacemun wayata ,ai baka damu dani ba, bayan ko kira na baka sonyii da katafi,ena kaaje chan ne ka sa mu wasu ka mance da ni ? tafada fuskarta ba alaman wasa sai wani murmurdaa vaki takeyi tana hararsa Dariya sosai ta basa yadda ta Dage tana masa Fada kamar dagasken satar yayi Mikewa tsaye yayi yazo dap Da ita ,tsit tayi don' ita har yanzu kwarjinin dake tattare da shi na sata taji kamar bazata iya kykwan tsayuwa agabansa ,murmushi ne mai dauke da sakonni kala kala na kewa da kauna A tare zuciyarsu ke bugawa yayin da gaba daya sun lume cikin kallon idanun junansu....
.
A hankali takai hannunta kan fuskrsa mai haske da laushin tabawa.... Shima a hankali ya kai bakinsa kan hannun nata hancinsa na gogan fatar hannun nata a lokaci daya Kamar kar ta bude ido takeji ,aranta cewa take in mafarki take bazata farka ba Iska taji ana hura mata a fuska , a hankali ta bude idanunta da suka fara sauyawa chak ta ci karo da narkakkun nashi idanun sa daya kasa daukewa akan ta Zuciyarta ne ke tsananta bugu,numfashin ta na nemar canza salo, Dan girar sa ya daga ya tabe baki yana murmusawa Hmmm Ta biyoni ne ko ? Marar kunya harda cewa na sace mata waya Turo baki tayi tace ni wayata zaka bani Ga wayarki hajiya ,kar asake karo min laifi Gwalo masa ido tayi sannan tace Waya kunna maka abunda na rife da password Ohh kin manta ba abunda za'a iya kullemin Yanzu? Nida abuna ma wazai hana ni budewa Cikin tsokana yake cemata Na duba ne Dama naga rivals dina da akamin bana nan yafada yana dan satar kallonta Dariya tadanyi tace,ina ka gansu? Ai sai kabani wayarka nima naga yan matar naka na chan masu hanaka kira ta Kuma dama da ka dawo ko oyoyo baka Min ba tafada a dan shagwabance Dariya yayi sosai kafin yace oyoyo? angel katuwa dake?da CE miki akayi ke baby CE da zan miki oyoyo? Daure fuskanta tayi tana kananun magan ciki ciki Nice ma zaace ma katotuwa koh Mekike cewa ne katuwa,zoki karbi wayar toh tunda zagi na kike a zuciya Yafada yana kallonta yana murmushi A fusace ta juyo zata nifi hanyar steps wai a dole taji haushi I'm sorry ruhi na yi hakuri Sassanyar dadaddar muryansan ne ya dakatar da eta Nan ta ja ta tsaya tana kallon karasuwarsa Inda take Jitayi ya rungumeta tsam ajikinsa i missed you ruhi, bakisan yadda nakeji ba ne kawae Some words are better left unsaid Dan dagota yayi ya nuna mata screen din wayarsa Hoton tane tsaye ta dafa glass door na airport dazu da suka fita Dazun Dana ganki a airport naso ace ke zan fara sacewa ba wayarki ba kin kara kyw angel, Hope dai ba a dama mun ke a schl din kun nan Dan turesa tayi ta jingina kanta akan stairs Ai nikam ba cewa nayi naga ma fushi dakai ba.5years fa tafada kamar zatayi kuka Shhhhh haba ruhi na nasan nayi laifi amma kinsan i need to fulfil abba s promise ko Kema kinsan kina tareda ni kowani lokaci, in har zan manta dake Ashe zan iya manta dakaina kenan Hannu ta mika masa ya karaso kusa da ita Kara kankame shi tayi tanajin yanda ya sanyaya muryansa yana cigaba da magana a kunnenta Shiru tayi ta kasa magana sai lumewa takeyi ajikin nasa Shikuma ya Daura kansa a kafadanta Ehm uhmm sukaji abayansu da Sauri ta sake shi duka suka maida kallon su bakin stairs .
.
Kaga blue moon lovers "dare yayi aje dai akwanta Wani kunya ne ya lullube ta da Sauri ta rabe jikin stairs da yayi hayar cikin gidan Wurga masa hankerchif kamil yay yace Kaifa wallhy kasamin ido zafar, Da Allah dakata malam "kace zaka zo lovey dubey dinka kabarni enata jiranka a dakin ka , Ba bacci kakeyi ba,na dauka tare zamu kwana ai,shyasa na barka I missed you fa bro,meyasa kataso? yafada yana kwale masa baki Yimin shiru da Allah"' kasan ma wadda kake fadan wannan ai .... endai bai isheka ba ne ai sai kajira gobe ka karasa fada mata Kar ka rude ni Dariya suka kyal Kayle dashi suka nufi da kin Kamil din tare Bayan sallahr asubahi abba ya umurcesu da su koma bacci su huta ,gaba daya satin ya basu Hutu su rabi gida kowa ya sake kafin aje next plan Yan uwa da abokan arziki haka suka dinga Turin shigowa ana musu maraba su enna salima da su kawu kabiru da matansa Mariya haka yaron nan yadawo? Ni na dauka balarabe ai kuka samu tacan kasashen Kedai bari shafa,Kudi wasa ne? Kudi kuma me kike nufi kamil din yayi kudi ne Hmmm ai sawa nayi adinga samin idon Akansa. Kinsan ba bazan sake alh ya dinga barnatar da dukiya ba Nan ne naga achievement din sa kala kala da awards kuma wallhy kudi yake caska a hannun turawan nan bana wasa ba Kinsan fa ya mugun kwarancewa a ilimin sanin computer Ni abunda ya tsaya min awuya ma shine,yanzu akwae companyn Samsung galaxies dasuka bashi contract zaiyi musu designing phone tracker na sabon tsarin zamani ..... Eyeeeeeee toohhhhh Me kuma wannan din toh mariya Kee shafa wallhy in sukayo signing dinsa to fa ya tsalleke wallhy Kamfanin wayace fa?
.
Kikasan adadin mutanen da zasu saya wayar kinsan bakaramin riba bane fa sai dai kiji ana kirga shi cikin billionairs nakasan nan kwanan nan Dafe kirji shafa tayi tace dan Allah? Shikuma dan namu fa? Ehh kinsan yanzu shi zaina lura da harkokin mahaifinsa amma ba nan ta tsaya ba shafa,so make nima na Daura zafar kan kamfanin da alhaji garba ya mayar karkashi na "GG investment' Bani mu kashe kawata gaskiya kanji na ja mariya Ai na dauka zaki sa ido ne Karen jeji ya wuce ma gida gata Toh alhamdulihhi ai ko naji zance......nifa tsoro ma yaron yafara bani sai kace dan aljanu anya alhaji ba gamo yayi ba da xuriyan aljanu? Ke da Allah ,shafa ni ba wannan bane yanzu ya za ayi da Maganin khalid dan gidan Alhaji garba? kinsan fa muna kan cin rabashe har mun fara giniga da dukiyar Alhj garba Uhmmmm hakane Kawata,toh me make ciki yanzu Gashi shima ance sati mai zuwa zai dawo kankat ya gama karatunsa a waje Dan shiru shafa tayi kafin tace Ai bakomai bane wannan mariya,ko eta faryal din tana da wani ne? Haba haba wani,, nida na dau alkwari zanba khalid ena zancen barinta da wani Uhm uhm mariya Ina fatan dai kina aikata abinda nake gaya miki akan ma nemartan dai Eh shafa duk sun tafi na koresu bakowa yanzu Amma kinsan meye Sam nakasa gane me tsakanin faryal da kamil tunda ya dawo fa Eyeeee kaamil kuma? Oh Allah ana wata ga wata Kamr ya mariya Ban fahimce ki ba Kawae naga yadda take shishige masa ne abun yana daure min kai wani lokaci anya yaran nan ba soyyaya suke a boye ba Ke zaki tsaya tamabya ne,ai bincikowa zaki yi kinsan bamuda mafita a hannun Alhaji garba muddin wani matsala ya kawo khalid ya rasa faryal Bayan sati biyu da dawowarsu kowa alhaj ya Daura shi kan companyn daya kamata ya kama aiki Duk da rashin samin lokacin da kamil da zafar suke fama dashi "faryal Sam ta dena bin driver inzata schl haka take jiran kamil yakaita sannan su dawo tare Ranan jumua da yamma Siyama CE zaune a falon ita da haji mariya suna gaisawa kicinkicin taji alaman Shigowar su faryal da kamil yasa ta mike ta CE ma siyaman toh bari na dubo miki shi zafar din ko Don kuwa har aranta dadin juyin mulkin nan taji zata hada zuriya da alhj garba ta da, ta ya... Toh mummy siyama tace tana duban kofa dake akejin motsin tafiyar Kamil ne yafara kutso kai ciki Ai ko batasan lokacin da ta mike tsaye ba zuciyarta na Neman zaucewa ganin yadda ya sauya kamanni Arrrmour Kaine wannan? Tafada tana nuna sa da hannu Shiko murmushi ya jefe ta dashi yace, siyama kenan u look great girma kenan Yafada cikin tsokana Mutsininsa yaji anyi da karfi sanda yayi ouchchh ....angel Ni mu wuce na gaji fa tafada tana narkewa ajikinsa Tabe baki siyama tayi aranta tana cewa,,,,, hmm yarinya da ba don ba don' ba wallhy saina dawo da tsohon zuma inga tafadin ki Ana cikin hakan zafar ya tinkaro zuwa wajen Bye siya talk later " OK kawae tace tana maida hararan da faryal ke fa man binta dashi Hey yan mata na zafar ya Fada yana murmushi ,da gudu ta zo ta rungume shi dama itakam gwana CE. Zama sukayi tare suka cigaba da hirar suu Itako farya tunda suka haura sama take kana nan magan ganu Nikam wai fushin na meye ne haryanzu faryal? Bakai bane? Tafada kamar zatayi kuka Ni? Mena miki ohh Allah yanzu fa muka shigo Ok baka SANI bako Tafada tana ware idonta waje,,,,, Yeah tell me ko na tafi na barki dodo ya cinye ki Da Sauri tace Ai gwara dodon ma akan wanda kake wani CE ma ""siya u look great, girma kenan c yh ltr " tafada tana kwaikwayon maganansa Dariya sosai tabashi abun ya matukar birgesa yadda take shake muryanta Ita kuwa kuluwa ma ta dada yi ta juya zAta haura sama Jawo ta yayi tsam tafada jikinsa A hankali ya sauke murynsa yace ......angel am sorry banace miki ke kadai bace a duniyan ya mace a ido na Koba kiyarda bane? Danja tayi daga jikinsa ta Dago kanta tace naji amma ni wallhy ban son tanace maka amour ka Fada mata hannunta sarke a cikin nashi tana wasa dashi Faryal.? Taji ankirata da wani murya " gaba dayan su sanda suka razana Me zan gani haka? Kinada hankali kuwa Ki wuce ki barnan kafin naci ubanki tafada a fusace Enda itama faryal din ta haura sama da sauri ta nufi dakinta Wani harara ta watsa masa ta bi bayan faryal din
.
Banko kofar haj mariya tayi" Cikin hanzari faryal ta juya tace,, Mummy ... .ki min shiru dan uvanki,wani uban kike masa harda wani rirrike masa hannaye Ohhh lallai fa,,,, wato shiyasa kika nace yadinga kai ki makranta don' kusami filin kuna shagalin Ku ko? A'ah mummy tafada cikin rawar murya To Fada min meye a tsakaninki da shi ........ kinsan Hali na sarai zan gaya ma babanki komai daga ke harshi Ku gane kuranku agidan nan Mummy dan Allah kiyi hakuri,wallhy ba wani Abu bane Bazaki Fada ba kenan? Kuka faryal ta fashe dashi Mummy INA son shi ne,shima yana so na Tas taji mari a fuskanta Kalleni nan faryal, Yau yazamo miki rana ta farko kuma ta karshe da zaki furta kalman so tsakaninki da wannan yaron kinji ko bakiji ba? Gyda kanta tayi alaman eh tana khannunta dafe da kuncinta Ficewa haj mariya tayi tabar ta tsaye a wajen Sulalewa kan gado faryal tayo sai kuka kawae takeyi ba kaukawtawa Da safe alarm din sallahn asubahi ne ya daga ta mikewa tayi ta janyo wayarta hade da ware idn ganin miss call da texes da kamill ya jera mata Murmushi tadanyi kafin ta sauko ta Shiga bayi Wanna tayi hade da alwala ,kafin ta tura msa sakon gaisuwa kamar yadda ta saba Baifi Minti 2 ba sai ga shigowar kirarsa Sallama tayi cikin sanyin murya ,shiru yadanyi jin yadda muryntar yake ratsa shi Haba Ruhi na kinsa har nabi nakasa bacci"mai ya hanaki daga wayata jiya ? Langwame fuska tayi kamar wacce take gabansa tace Twin soul bacci ne ya sace ni fa Oh alhamdullhi,na dauka ko akwai matsala ne naga kamar mummy na fishi da mu Uhm bakomai twin sou l Barin shirya na fito mu tafi ko OK ki shirya din.. yafada yana katse wayar Mikewa tayi tsaye a ranta tana cewa' mummy sai dai kiyi hakuri bazan iya rabuwa da twin soul ba nikam Yanzu nake jinsa, Karfe 5.na yammacin asabar. Laraba mai aiki ta shigo , Faryal ana Neman ki a falourn mummy Batayi wata wata ba ta fice ta nifi hanyar site din haj mariya da sallamarta ta shiga Zoki zauna faryal khalid ne haji mariya tace tana kmaida kallonta kan faryal din A take ta murtuke fuskan nan kamar taga mutuwarta Sannan ta zauna a takure batace uffan ba Toh my son bari naje ciki ko? haj ta mike ta nifi kasa Wanda yayi dai dai da lokacin Yana kokarin saukowa shima tagansa kai zo nan tafada da kakkauran murya tare da hade rai dan risinawa kamil yayi ya CE haj ena wuni? Rike gaisuwar kamil,bana bukatar gaisuwan munafuki mai neman lalata yara kanana,,,,, Dan shiru yayi baice komai ba Nidai INA maka last warning, kar na sake ganin ka kusa da yata faryal idan ba haka ba kaida wallhy kai da alhaj...... Ayi hakuri Hajiya Ko kallonsa bata sakeyi ba tafice abunta Wani shuumin kallo Khalid Kevin faryal din dashi Baby I'm speechless..... kinga yadda kika kara kyw kuwa Shine bazaki zo tarbana ba I know kinsan zan dawo jiya. not even a call or TeX tunda natafi Dariya ma ya bata,khalid am not sure Inda ni kake magana. Tafada fusknta a mirtuke Ena ruwana dakai dazan maka wadannan abubuwan pls? Hhhh baby kenan,kina nan yadda kike har yanzu I tot kin girma yanzu zaki bar yaranta and face reality Nidin nan fa mijinki ne kwanan nan "meyasa bazaki fara biyayya ba uhm baby Hehehe wani shewa faryal tayi " kace me? Su mijii manya Lallai tab.... Amma bada ni ba , and not even in your wildest dream khalid Mikewa tsaye faryal tayi tana kallonsa tace I belong to someone else shi ka dai , and u knw what? Ka kwantar da hankalin ka khalid he's better than you Ke Faryal ,,,,,ya kirata da kakkauran muryansa ,ke har a tunaninki akwae wani namiji better than me ne? Kinuma min shi go ahead girl uafada yana kokarin nufota Niko zan miki alkwarin. tabbatar miki that khalid GARBa is the only MAn for you Mtsw sai kayi kuma,all you can brag abt is riches, you disgust me khalid....tafada cki ciki Ni zan tafi tafada tan kallon waje I'm stucked here khalid sai anjima tafice Faryal,faryal ......
.
Yake kira ko ta juya abunta Dun kule hannunsa yayi yana furzar da iska a baki " ya fice Ko sallama baiyi ma kowa ba ya nufi hanyar waje, Karo suka yi da kamil dake kokarin shigowa cikin gidan Dada daure fuska Khalid din yayi Haka suka wuce tamkar basu San juna ba domin shi khalid Sam yaki jinin ganin kamil a fuska Har cikin ransa yakejin ena ma ace Yau kamil ya mutu yabar duniya Wajajen karfe 8 na daren ranar A hankali take tafiya harta kai bakin garden na back yard, zaune yake yana danna dannensa shikadai Farar riga CE sanye ajikinsa da farar three quarter sosai yayi kyw " Sai da ta tsaya ta gama kallonsa kafin ta karaso Twinsoul,ta fada tana kokarin zama tagaban sa, Just in time Angel,I'm so happy to c you" kamar kinsan kece araina yanzun Murmushi tadan yi tana kallonsa Riko hannunta yayi yace ruhi," meyafaru jiya? mummy tamiki Fada bazaki Fada min ba ko? Dan ja da baya tayi tace What ? No kawae ta CE min .....uhmm emmm" tace..... Girgiza mata kai yayi yace uhm uhm ,kar kimin karya ruhi,just tell me Kokarin kwakulo hawaye takeyi,tace twinsoul,idan nafada maka zaka dena bari na INA zuwa nan kullum Gashi kaga tahana ni binka schl yanzu ...I don't want us to be apart" nikam bazan iya ba Ok Dama ita ta hanaki bina yanzu? Ehhh tafada a hankali Amma kamil.... Shhhhh faryal kinsan bazamu saba dokan mummy bako, Aiko fashewa da kuka tayi,tanacewa Dan nafada maka ko ? Nooo angel c'mmon, look idan baki bar kukan nan ba ba abunda zan Fada miki yanzu Hannunshi yasa yana share mata hawayen yana cewa'. stop you're wasting your precious tears ruhi, ure too special to shed a tears ""na tsani kukan nan naki Dan tura baki tayi tace toh ni kafadamin ya zakayi dani,u know I can live witot seeing you OK fine,ZAmu na haduwa a schl kafin a tashi ko Uhm said wanne kuma tafada tana kallonsa Shikenan ruhi ,for now Yarfa hannunta takeyi tana cewa No,baza mu na haduwa a gida ba kenan ko me? Yes ruhi,bana son kisami problem da mummy Amma insha Allah na miki alkwari I will fight for us,zan tabbatar mata I love you and I wanna spend the rest of my life with you Com"on smile ruhi.... Murmushi tai tana kallonsa ,a hankali ta furta me too twin soul, Toh come let's get to bed kije ki kwanta kar mummy ta ga baki nan Ok tafada tamasa peg a kuncinsa, Shima mayar mata yayi a goshinta sannan ta wuce ciki