***** ARNE Part 7 *****
.
Har gado ta bita ta fin ciko ta zuwa kasa Tashi matsiyaciya Yau zaki Fada min ranar da muka dawo SAA ni da ke a gidan nan Idon ta a bushe ta mike tana kallon mummyn Janyo ta tayi tace faryal meye kike tunanin zaki Fada ma baban ki dazu? Wato kina Neman Tona min asiri ko Bamuyi dake bazaki Fada masa kinsan komai ba? Mummy ni na gaji ne..gwnda abba yasan komai Nagaji da......"* bata kara sa ba taji tas a fusknta Kin gaji da min biyyayya a matsayina na uwarki ko Mummmy.....just shut up tafada cikin wani razannanen tsawa da ita kan ta faryal sanda ta ja da baya Na baki kwana biyu tal kidawo cikin hankalin ki in ba haka wallhy zamu sa kafan wando daya dake Mu zuba "*ta fada tare da fice waa cikin tsananin fushi Kuka hade da tsoro ne ya kama ta lokaci daya" xUbewa awjen akasa tayi tana maimai ta kalmar ennalihhi wa enna ilahi rajiun cikin kuka Satin kamil hudu a yola Da sassafe cikin kauyen mayo balwa ya fice ya nufi anguwr da suka tashi da su papa, duk da ma ya Sha yawo cikin kwanakin"' ga uban kashe kudi daya yi wajen Neman taimakon mutane Sosai wuri ya canza da kyr yake gane hanya 'domin kuwa a Lokacin da yA bar gurin su kadai ne a bayan anguwar duk jeji ne gefen su Gashi yanzu wajen ya sauya gine gine sun cika ko ena Gefe ya samu ya zauna yana tunanin ta ena zai fara ..gashi Dama nan ne waje na karshe a cikin list din sa Can ya hango wani mai shayi da ya masa mugun kama da wani mai sayar da sigari da daya ke karami
.
Mikewa yayi ya Shiga motar sa ya nufe sa Da sallamr su suka gaisa Ogah lpyaa dai ko Ko kana tambaya ne? Ahh lpya lau Amma dan Allah anan garin ka tashi? Eh ogah ni cikakken dan garin nan ne Dan juya wa kamil yayi yana Dada duba anguwan da kyw ko zaiga wani abun da zai kama kwatancen sa da shi Lpya dai ko ogah? Ko ka bace kwatance ne Ehhh toh*" kace anan ka taso ko? Tabbas kuwa ogah anan ba enda ban SANI ba ma kenan Toh ko kasan wani ana Kiran sa kawu James abashi?dan kwantncen kammani ya masa yace Amma fa ya Dade yanzu na maka na yaran ta ne Dan waro ido waje mai shayi yayi , Tabbbb kai kuma meya ha daka da shi.... Kasan shi ne? Eh kai na san shi mana abokin baba na ne ai Ena mijin aunty vicky Da Sauri kamil yace eh Cikin tsananin mamaki mai shayi yace amma ogah me zai hada balarabe da wannan katon Arnen Dan dariya kmil yayi yace ni dai in ka San enda zan same shi ka Fada min ko ka taimaka ka kaini yanzu Ah"'a gaskiya bazan iya ba ogah chaabbbb Don naga ma Ku masu kudi ba ruwan ku ne shyasa na kula ka Amma duniya ba yarda gaskiya Ni bazan baka adress ba kuma bana binka ko ena Kaga tfiya ta Da Sauri kamil ya fito daga cikin motar yabi bayan sa Haba bawan allah ka taimaka min ko wani Abu kake so ai sai ayi magana Nasan na daga ka kan sana'arka ka taimaka pls Gaskiya ko zan gaya maka da sharadi sai naji ka waye ne kai Kar na samu cikin hatsari duka da kawu James Dan dariya kamil yayi yace wannan ba matsala bace Suna na kamil,daga garin abuja nake Wanda nake nema kawu na ne yayan mahaifiya ta Mahaifiya?kana nufin kawu James Nada wata yar uwa da ta wuce joanah ne? What kasan mama na? Kamil yafa da a da burce Me kake nufi maman ka ogah? Bayan sun mutu ita da mijin ta da danta da dadewa Cikin wani irin yanayi kamil yace ban mutu ba Ena Raye .... Ah'ah bangane me kake Fada ba fa Kai waye ne...mee hadin ka da mutuwar su Harda hawaye Dan Allah ka kaini gidan kawu James Na roke ka Cikin mamaki da daurewar kai mai shayi yace wai kana nufin kaima dan su joana ne? Ta ena?
.
Eh ka kaini zaka ji komai acahn Nan suka nufi gidan James tafiyan minti ashirin Da saurin sa ya biyo bayan mati mai shayi yana cewa ena wanda kace na maganan yar uwata joana Chak ya tsay ganin tsaban kywu na halitta da Allah ya zuba ma kamil da yayi tsayuwar sa jilin motar sa Bawon Allah ya fada sannan kamil ya juya Karin farko na hada idon sa da kawu James yasan shi din ne Wani kuka ne ya kufce masa"* duk rayuwar sa da iyayen sa suke dawo masa a zuciyar sa Cikin mamaki da dimuwa mati da kawu James su ke kallon sa Tallobo sa yayi yace lpya kuwa dan samari Meya faru kake kuka haka Rungume kawu yayi yace kawu nine fa Raphael Da sauri ya dagosa ya kalle sa idonsa tam da hawye RA..Pha...el hannu na bari yakai fuskan kamil din Sai yanzu ne yake ganin tsan tsan kamanin sa da iyayen sa Eh nine kawu James ni ne raphael ban mutu ba Wani kuka kawun ya fashe dashi shima ya tsungunna Rapheal mafarki nake ko fatalwa nake gani Mati ka duba min shine ? Mati kam tuni yayi suman tsaye Cikin wani mamakin kamil yace mati Dama kaine? Da gudu mati ya taho shima ya rungume sa ya na hawaye Abokina Ashe Kaine?raphale dama baka mutu ba Ban mutu ba mati....Kaine ka canza haka ban gane ka ba Kaine dai ka canza raphel wallhy na dauka wani balarabe ne ya bata hanya Muje ciki kawu James ya fada yana kamo hannun kamil din
.
Mariya kenan, kina wani abu kamr baki da maths Ni dama na lura da faryal tun tuni baza ta iya jure rashin kamil din kusa da ita ba Tafiyar san Shika dai ke damun ta yanzu, Mtsww shafa yarin yar nan fa ta fara wuce gona da iri Ni fa nagaji da llabata daga yaznu ubanta zan naci Don dolen ta zata fitar da wannan maitan son kamil din data kulla a ranta"' Ja'irar yarinyar dubi Inda ta jeme ta rame kwanakin nan hmmm Ke mariya mtsaln ki kenan ai ke""" baki San yadda ake cinye yaro da siyasa ba ne wai? Ena wannan malamin su na islmiya, mal mamman ko?. Eh mai shi kuma zai min shafa Yawwa ki kira sa yazu da yamma Ni zan Fada miki abunda zkice in yazo Ai ni da kin bi shawara ta tun farko wallhy da sai dai faryal ta ga ba kamil gidan nan "* amma badai tasan mena ke ciki ba Ay kam shfaa kin ga da hakan nayi baza ta na kokarin barazanar Fada ma uban tan ba ai ....... Hijabi ta saka futchia pink har kasa wanda ya mata kywu duk ma rama ya fara bayyana a fuskan ta Rusunawa tayi ta gaida mallam mamman dake zaunee a farfajiyan bishiyoyin dake gidan Nasiha ya Shiga mata sosai akan rayuwa,musammamn ma hakuri da kuma biyayya ma iyaye Nasha mamaki da haj tace min kina fito na fito da ita akan zabin data miki Faryal nasan bazaki fahinci muhimmancin son da iyaye ke mana ba saboda wata rana zasu hana mu abunda Mike matukar so ,kila ma su sauya mana da wanda ran mu baya so Amma kisani fa,uwa ita kadai CE wanda Allah ya kwatanta soyarrta da nasa, akan mu, yazo mana a bakin manyan malamaii Allah yana CEwa yana son bawan sa ninki 70 fiye da yadda mahaifiyrsa take son sa .sannan cikin kashi uku,a mutanen da Allah baya karban komai daga cikin aikin ladan su a duniya da wani bautan su,na farkon su shine mutumin da ya juya bya wa iyaye" ya turje musu",ya kyalesu, Ga hadisai nan kala kala,duk munyi dake anan faryal,Inda wani mutum ya tambayi manzon Allah saw,wani mutum yafi dacewa da cancanta ka kywta ta masa, sanda Manzon (swA)mu ya kira uwa sau uku kafin yace uba,hakan kinga na nuna miki muhimmancin bin umarnin mahaifiya kenan . Abu na karshe da zan gaya miki visa ruwaya kala kala,fushin uwa musiba ne a rayuwar mu koda mune da gaskiya,muddin gaskiyar ki ba akan wani abun da zai saba ma dokokin Allah bane toh mafi alkhairi shine kiyi hakuri ki amince da bukatar mahaifiya ko ya yake Kar ki manta,hakuri anayin sa ne a kari na farko,ki daure ba sauda ya ba Allah ya fada acikin littafin sa mai girma,duk wanda yayi hakuri ya tsammaci kywkkwan rabu a gaba, Sannan kici gaba da Addua,idan kiga bai baki abunda kike so ba to ki San hakan tsira ne da kariya agareki,zai musan ya miki wanda ya fishi,ko ya bar miki shi a matsayin tarin lada da zaki gani ranar kiyama....
.
Guntun hawayen ta ta share, ta masa godiya,insha Allahu zan mata biyyayya malam nagode Aklah saka da alkhairi Yawwa faryal, tashi kije Allah ya bada ladansa,..... Nan ta mike ta shiga cikin gidan Na rasa kamil har abada na SANI.. Ta fada tana kokarin fidda guntun hawyen da ya makale. Yanzu zAn maida hankali na kan abunda mummy take so kenan? Wallhy na tsani Khalid Amma ya na iya?Allah ina rokokn ka" ka zaba min mafi alkhairin wannan lamarin,,,,
.
Tun safe faryal take kitchen ita da laraba mai aiki.... Faryal? Baba laraba ta kira ta cikin nitsuwa Naam baba." Anya ko Yau kin duba Hajiya ya jikin NATA ne? What? Dama mummy ba tada lpya ne? Ohh eh jiya da dadddre ai ni nakai mata magani Na dauka ma kin Shiga ne Noo nikam ma ban sani ba kin san tun jiya dana shiga daki ma ban fito ba amma barin duba ta ta fada tana tsame hannun ta cikin flour A hankali ta turo kofa da sallamar ta Mummyn ta hango can kwance cikin blanket tayi luf Mummmy ta fada tare da nufo ta cikin hanzari Naam faryal? Na dauka kin tafi schl ai Ah banje ba mummy sai da ymma Meya same ki Babu komai faryal, No mummy ki fada min mana Dan kallon ta tayi tace jeki kawo min ruwa nasha tukun na Da Sauri ta mike ta nufi kitchen Cikin mint 5 ta dawo da bottle water da cup Yawwa auta na ke Kin daina fushin dani kenan? Dan shiru tayi sannan tace fushi kuma mummy? Eh mana naga tun da kamil ya bar gidan nan kuka dauke mun wuta ke da ubanki,Baku damu da halin da zan Shiga ciki ba" ba dole na kwanta ciwo ba Amma ba komai' ena don na damu na ga yata kwalli daya ta auri mijin da zai bata rayuwar da ta fi NAwa shine laifi na? Nima hakurah faryal kiyi yadda kike so Amma ki SANI duk duniya ba abunda yafi mun Ku muhimmanci ke da zafar Muryan ta a sanyaye tace mummy dan Allah kiyi hakuri Wallhy na dena.. .duk abunda kike so zan yi na miki alkwari Hmmmm faryal kenan" Bazan tabbatr da maganan ki ba sai kin gwada mun hakan Ki sake jikin ki,ki dawo normal .kamr yadda kike Sannan kuma ki karbi khalid a mtsayin zabin Dana miki Ba tan tama faryal tace na amince mummy Insha Allahu zan tabbatar miki da ni mai miki biyayya CE Fuskan ta cike da murmushi tace toh alhamdullhi ..Allah ya miki albarka Tashi kije ,nima zan yi bacci kadan Toh kawae ta amsa mata ta fice Wani dariya ta yi mai kunshe da nishadin cin nasara Yarinya kenan in kinsan wata ai baki San wata ba Gashi cikin sauki na kalmasa ki....yanzu kam ai sai Abu na gaba kuma Garin mayo balwa kuwa kamil yaba uncle James labarin tsirar sa a hannun barayin da haduwar sa da Alhj abdallh Sosai sukayi kuka gwanin ban tausayi jin yadda aka ma iyayen NASA kisan wulakanci a idon sa Daga bisani ya hada su video call da abba enda suka Dada masa godiya sosai Ehm uncle kasan dai abun da ya kawo ni na musamman Enason ka fada mun suwaye iyaye na Sauke ajiyan zuciya yayi yace Hmmm kamil' gaskiya labarin iyayen ka na da ban mamaki Amma dole na Fada maka tunda ka mallaki hankalin kanka yanzu Zan kuma fara da nemar gafaran ka Saboda ni nayi sanadiyar dawaama da karfafa maganan arnan cewar duka iyayen ka duka biyu Naki na Fada maka sunana ya koma Adamu tun farko saboda INA tsoron kar tambaya yakai na Fada mka abunda nake shirin Fada yanzu Dan kallon rashin fahimta kamil ya masa yace uncle ka musulun ta ?wow! masha Allahu what a surprise Meya sa kake tunanin akwae abunda zaifi hakan mun dadi yanzu Kuma wani irin laifi kamin har da za ka manta ahalin yanzu kai kadai ne na kusa dani daya rage mun a duniyan nan Dago kai Uncl James yayi hawaye na bin sa Kamil gaskiyar lamarin shine mahifiyar ka tana da wani buri Boyayye' kan wata ta taso cikin tsananin shaukin addinin musulunci, Amma kuma sai Allah Yayi ta cikin mu nidin nan da kake gani nine nake kula da duk wani y'antaten bawa daga kasashen dake yan kin mu wanda missionaries (fadawan arna) suka kafirtar Na kasance mai kula da su da kuma lura da dukkan wani motsin su Biya na akeyi sosai don' na tabbatar basu canza addini ba Anan fa mahaifiyar ka joanah Ta sami wani bwa wanda sunan sa kawai yke iya tunawa visa kan bincike .ma an gano cewa a baki kogin nile aka tsince shi dauke da mumnunan rauni akan sa In takaice maka wannan bawan Joan CE kawai take iya fahimtar sa Ni da auntyn ka ba iron muzguna ma tarayyar su da bamuyi ba Amma ena sun yi nisa ba sa jin kira Shkuwa sosai wanda ta koma kauna ta kama su Na kusa rasa aiki na ranar da aka gani cewa sun hada kai da shi bawan (ARMAN malik) zasu canza addini suyi aure Saboda hakan na biye ma mata na muka kai maganan wajen wata bokanya bafulatana Ita ta Daura mahaifiyar ka lakanin tsafi shikua mahifinka ta daure masa zuciya Hakan yafaru ne sobida bokanya ta tabbatr mana da zasu kasance maaurata ba halin zanja wannan Amma idan aka daura mata wannan zai sa su zauna tare damu Nan kuma basu isa suyi musulunci ba Cikin kuka uncle yace haka akayi kuwa"komai ya tafi dai dai Aka aurar dasu cikin arnanci sannan suka haifoka Matsaln ta fara samuwa ne ranar da bokanya ta mutu Gaba daya mahaifiyar ka ta zanxa Karfin tsafin bokanya yana kuncewa ahankli har sanda ka kai shekara 12 a duniya Gudun kar muji labarin dena bin akidar mu da jefa su wani halin yasa suka nemo mafita a boye yadda zasu gudu mana Kana dan shekara 13 joanah da Arman suka ci nasaran gudu kan zasu nufi wani garin din su cika burin su na yin tsaftacciyar rayuwa A Wannen daren Allah yayi sandiyar su Barin duniya Labari ya iso mana kun mutu a hanyar ku ta shiga abuja daga jos. Wata takwas da faruwan abun Gaba daya wani irn ya keji kasncewar labarin akwai abubuwan tambaya Uhmm Uncl ena iyayen Ku toh kaida mama.banji ka Kira su ba Mu asalin yan yola ne anan kauyen bayo malwa aka haife mu..
.
Mu asalin musulmai ne kuma jigajigan fulani Gobara CE tayi sanadiyyar iyayen mu da duk wani dukiyar mu agarin mu. Dole yasa muka koma bayan garin saboda rashin matsuguni Rayuwar maraya ba dadi Sam domin mun dan Dana wahalr sa Tun mahifiyarka na shekara 7. Wannan missioneris din suka shigo mana En takaice maka ma su suka bamu Sabon rayuwa,da sharadin karban addinin su Gudun komawa halin da Muke ciki ne yasa kaga na kama maganan addinin su bada wasa ba har yakai aka bani wannan matsayi da na fada maka
.
Sauke ajiyan zuciya kamil yayi yace Uncle amma baka taba jin labarin mahaifi na ba? Ehhhh toh jira ni anan ena zuwa Bayan minti 10 yA fito da dan wani akqati na karfe shegen asusun da mai kwado Ciki ya fito da wani dan takarda mai dauke da lakanin sarautar mutanen Egypt a zAmanin da Wannan takardan CE ta iso mun ta hannun wani makiyayi Ya tabbatr mana da babanka ne dan sarkin wani tsauni mai suna jarukkar a Egypt wanda aka sace shi tare da hadin bakin kuyangar sa sarki malik kakar ka ne Sun kasance suna aika wannan takardan camp da duk enda aka kafa bayi ko zaa same sa Tswon lokaci Har dai tazo hannun mu Lokacin ne ma muka farga da sanin ai kun Riga kun gudu, sannan da akayi yun kurin nemar ku ne aka jiyo labarin mutuwar naku Kamil yanzu kana da daman sanin iyayen mahifin ka ,tunda har yau sarki malik na raye Nikuma na canza rayuwa ta tun da na rasa komai nawa harta yar'uwata Na kasance ni daya ne. Baka cancanci kawu iri na ba Duk halin da iyayen ka suka Shiga ciki nine sila Da na barsu tun tuni da suna chan suna raywrsu da suke burin yi .ya karashe cikin kuka Ah'a kawu,kar kace haka kamil ya fada yana tarosa Duk wannan alamari takaddari ne daga ubangiji Mu Gode wa Allah da papa da mama sun mutu kan hanyar komawa ga addinin Allah Dukkan nadama albarka ne da kauna irin na ubangiji akan mu Ka Gide ma Allah nida kai mun samu damar rayuwa acikin addinin da iyayen mu duka suke buri Cikin kuka ya rungume kamil din yana rokon sa gafara,da kyr shima ya control Kansa don' tausayin uncle daya keji Ranar asabar da yamma siyama tana kwance a dakin ta taga text in zafar ya shigo,"20mint navaki in kina son sa da ran sa ki taho" Da sauri ta dialing number sa amma shiru ko ringing ba yayi Sake duba text din tayi taga eh fa zafar dinta ne Mikewa tayi ba shiri ta nufi hanyar GG investment companyn mummy data bar masa a hannun sa yana running A bakin Gate taga drivern sa " madamee ogah ya fita "ya fada mata bisa kallon da take masa Ena yaje ,ta tambaye sa hankali a tashe Cross garden Cross garden? Shi da waye Wasu mutaane,amma tun karfe 4 suka fice OK shikenan na gode tajuya ta nufi wajen. Wayr ta ta tuna Ashe ta bari a gado garin sauru Ohh MY GOD....ta fada tana dube dube Charab taji an rufe mata ido da baki ta baya Wani dankwali aka daura mata kan idoni kafin nan aka bude mata bakin Tsoro ne tam cikin ran ta gashi ko dan kwali babu a kan ta ballanta takalmi. Hannun ta taji an rike,ahankali an daura ta akan wani carpet mai laushi sosai.. Sannan tji ana warware dan kwalin idon nata Wani haske ne ya fara doke idon ta. Sannan yabi ya mamaye ko ena Tamkar tana fairly land na cartoon ,wasu pink,white,blue and red balloons ta gani shape din heart suna flying da wasu fararen snow balls da suke sauka daga sama Kasa Inda ta taka kuma wani rose flower ne babba kamar ta barma, sai splits din rose flowers a baje a kasa ko ena a wajen Sosai abun ya tafi da imanin ta,ganin kanta take kamar tana wani duniya,. Dan Dariya ta farayi tana tare snow balls din a tafin hannun ta Hasken camera yasa ta hankara da Sauri ta juya Zafar ta gani a tsaye yana murmushin sa dake mugun kara masa kywu Da gudu ta taho da niyyar fadawa jikin sa Amma sai ya tare ta ,hannun ta ya kama duka biyu sannan ya tsunguna kasa ya fara dacewa Siyama garba? I know am not the best man a duniyan nan,not as rich as you are_or ur family amna enaso kisani siyama ke ta da Vance a duniya ta, inaso na rayu dake ,na cika miki duk wani gurbi a zuciyar ki. ,ki bani dama na zama rabin jikin ki ,family nki. Da koman ki na rayuwa Mike wa tsaye yayi Cikin idon ta ya kalla yace a sanyaye "will you marry me please"? Gaba daya jitai komai ya tsaya mata chak,wani firgici ta keji a zuciyar ta da Sauri ta juya a guje zata bar wajen Siyama ya fada tare da shan gaban ta, I'm sorry nasan kinfi karfin haka "'ure far more than dis ,Amma ena so ki fahimci ni son da nake miki ba karya acikin ta, and I want to spend my life with you..pls don't say no ya fada yana kokarin kneeling agaban ta Sosai nmfashin ta yake sama sama,da kyr ta control kan ta sannan wani matsannancin kuka ya kufce mata, Siyama meyafaru ne? Akwae matsala ne?hankalin sa tashe yake tambayar ta Zafar Allah yasa ba mafarki nake ba,dan Allah ka CE min ba mafarki bane_.
.
Ahankali ya matso daf da ita rungome sa tayi sosai,tana cewa I love you soo much zafar no one has Eva made me special like this Meyasa bazan aure ka ba,shima Kara rungome ta yayi yana kara Gode mata Tare suka nufi gidan su siyama Inda ta bayyana wa baban ta Alhj garba halin da ake ciki farin ciki Sosai yayi domin a duniya duk abun da yaran sa su kace ya zaunu Haka alhaj abdallah ma baiyi gardaman kin lamarin ba,musamman ma daya lura da akwae so a tsakanin su Nan aka fara tunanin sa ranan baikon siyama da zafar Baby kinji fa siyama za tayi aure, Yh naji labari,ta fada a takaice C'mon girl nifa gani nake har yanzu bakiyi Hakuri da abun da ya faru ba i told u na tuba wallhy Kuma fa saurayin kin nan ya rama miki, Hey khalid ban son wannan maganan ai nace naji koh, Abu wata guda haryan zu kana damu na dashi Ai ni kakeso and I'm here In banda kaima duk da sxual harrasment din daka min amma muna tare..ace .har yanzu baka yarda dani ba? Noo baby Na yarda dake, Ummh Baby why not muma ahada damu amana baikon? What? Haba khalid why the rush aure kuma? Bayan bamu gama ssassan ta kananan issues tsakanin mu ba baby shikenan.,in ba kyason auren fine,but at least baiko ai nace Zaifi ma dadi ace an hada duka lokaci daya Cikin hanzari tace No,khalid nidai ina ga ....shhhh haba faryal ni ne fa kike so na yadda da kin amince min meya sa baiko na zai zama matsala akan ki Ok fine shikenan,zanyi tunani khalid gudnite Nan ta wuce ta shige gida ba tare da taji me zaice ba shima hakan ya nufi motar sa
.
Duk enda Suka hada ido da zafar harara ke bi tsakanin sa dashi Da kyr ya samu ya jawo sa zuwa daki Kunnen sa biyu ya rike yana kallon sa kalar tausayi Sosai zafar ya daure fuska kamr ba kamill din da yake tunani kullum bane a gaban sa I'm sorry zafar,dan Allah kayi hakuri wallhy nasan laifi na Hmm ni baruwa na da kai Hakurin me zaka bani."' Kamil u left without even a call wata biyu kenan ki? Haba kai kuwa....Ashe akwai uzurin da zai sa ka mance da ni dan uwan ka haka Amma bakomai kanuna na min matsayi na ai Sunkuyar da kai kamil din yayai baice komai ba Ciki ciki ya sake cewa zafar kar kafadi haka U don't have any idea how much I missed you Too ena kaje ne ma wae ?"* zafar ya Fada a zafafe Hey zafar calm down mana yanzu fa ana taron auren ka ne Akwae lokaci ,zan Fada maka komai OK fine zafar ya Fada a takaice Kayi hakurin? No yafada tare da zungurin sa cikin silar wasa Runguman juna sukayi sosai kamr wanda sukayo shekara basu hadu ba How on earth zanyi missing auren brother na kamil ya ke fada Da allah yi min shiru mallam,ai daka yarda baka nan Yau Da bani ba yafe maka Ahakan ma bawai na sauko bane....... Dariya kamil ya danyi yace uhh Thank God Nan fa suka Shiga hidima sosai kamil ya karbe sauran dawainiyan abubuwan da ya rage musu a ranar ko nemar faryal bai kwatan ta yi ba, Domin A halin da yake ciki yanzui donsa na kan alhaj garba yana kallin duk wani motsin sa a wajen Zafar waye wannan mutumin? Yi min shiru,da baka gudu ba ai da kasan shi tun tuni, Wannan baban siyama ne my suruki ya fada yana dan yake Mummunan faduwa gaban sa yayi da kyr ya ttataro murmushin dole yasa akan fuskar sa Misalin karfe 4 na yamma Zaune suke a daki su biyu saboda security an hana ko kawaye zama tare da siyama ,faryal kawae aka bari tare da ita Wayr siyaman ne yayi ringing karo daya ta dauka da cewa hello hayatiii , wait muryan wa nakeji kamr kamill? Zumbur faryal ta mike ta zauna ta na sauraraan siyaman Nan ya mika ma kamil siyaman sosai sukayi magana ya na ta mata tsiya irin na amare Ai ka kywta tafiya ba sallama armour"' Da gefen ido ta ke Lura da faryal yadda gaba daya ta sanya hankalin ta wajen Hakan ya sata danna speaker ma call din"ras kuwa taji muryan kamil din daya sa harta mance da zzabin dake damun ta Har siyama tagama bata motsa ba faryal,,, faryal,,, siyama ta fada tana dafa ta,lpya naga kin wani zauna kin tsura min ido Nan ne ta dawo cikin hankalin ta da tuni yayi nisa cikin duniyar tunanin kamil din Ommmm siyama kamil ne da gaske? Oh cmon girl a speaker fa na sa ai kinji sarai Mtsw to ai bani na saki kisa ba ta fada tana watsa ma siyaman wani kallo Tooohh kaji min iyeyi da faryal Ke gode min za kiyi ba attitude zaki bani ba Ki naji na ko? Toh sannu malamr tarbiya? Yaushe aka samu karuwa? Tun randa na hadu da zafar,ya fahimceni na fahimceshi" ya soni na so shi "'gashi zamu zauna har abada Cikin harara ta karashe maganan da cewa ranar nasan rayuwa ke fa? Shiru faryal ta danyi kafin nan tace ,good for you"' hade da daure fuskan ta Look faryal,nasan baki kauna ta duk da ba haka naso ba '"but am willing to be cool with you ko dan zafar....sauran kuma ya rage miki Dan dariya faryal tayi sannan tace,sai na rasa wanda zan sa a hidimomi na na rayuwa sai ke akan me if I may ask? Akan kamill mana siyama ta fada tana kare mata kallo Koda shike rayuwar ki akan karya kike shirin gina ta,kamr yadda kike kokarin krya ta son da kike masa. Amma let me offer you a sisterly advice faryal, Na lura dake tsoro ne tam cikin ranki kuma shyasa kika kaurace wa abun da kike matukar so, And Ina tabbatar miki iin bakiyi wasa ba wannan tsoron shi zaiyi ajalin ki, Ke siyama how dare you da zaki tsaya akaina kina fda min nonsense, Ni kar ki sake fadan abun da baki da masaniya akai I hate it,ure too nossy da Allah"' takara she ranta a bace Wani dariya mai kara siyama tayi tace lallai faryal Kina bani mamaki wallhy Meye ban SANI ba,? takura kan ki da kkayi kina bin khalid ne ko sadaukar da sosyyayr kamil da kkayi a banza? Lool girl ni fa yar uwar khalid ne amma I know u Neva loved him Mtsww sai kiyi ai, u just lyng siyama,I love khalid mana Kuma shi zan aura ta fada Muryan ta na rawa Hmm cool, bakomai ai "'Allah ya bawa kamil princess din da yayi deserving Dan kara ta sake tare da mikewa tsaye Meye haka faryal mena miki da zaki jefa min pillow a fuska Kar ki sake Fada min maganan da kika ga dama ya isa haka Wallhy SAA ki kaci ba Marin bakin ki nayo ba,hawaye taff idon ta take faman fada cikin haushi da huci Har cikin ran siyama abun ya bata dariya Amma tsam ta dake itama ta haura mata da cewa Iskancin banza kawae Toh Meyasa kike jin kishin don na masa addu'a? ba khalid kike so ba? Na dauka da kike buga kanki akan kamill da can baya I tot ke din jaruma ce, ai da nasan haka kike Da bazan taba kyale miki shi ba,duk da nasan ke ce a zuciyar san .......u know why? Saboda u don't derseve him. Cikin tsawa faryal tace Ya isa haka siyama,kuka ne ya kufce mata sosai ta shigayi har muryan ta na kadawa Sauke murya siyaman tayi ta zauna kusa dai ta,don kuwa sosai ta bata tausayi Faryal ban san dadin soyyaya ba saboda bani da uwa,da uba a tare dani kamr yadda naki suke tare" Kin san yanan yin khalid kema he cares about nothing amma samun mutum da zai dauke maka dukan damuwr ka da duhun dake zuciyar ka" ya Sanyaa maka farin ciki da kwanciyar hankali ba Abu bane karami, dani ke ce I wud have fight for kamil tun farko bazan sake ba Kar ki dauka ban san forcing dinki akayi akan khalid ba I know everything...kawae kallon ki nake yi Amma Ina baki shawara faryal koki dauka ko kar ki dauka,ba zaki so rayuwar da kike shirin jefa kan ki da kamil nan gaba ba Look"' I'm sorry in na bata miki rai, kamil is also a Frnd to me ,nasan yadda yake son ki "'I can only imagine ya ya keji a ran sa da cutar dashi da ki kayi, Kuka kawae faryal ta keyi batace uffan ba Amma kallo daya kama ta zaka San tana cikin wani mawuyacin hali a lokacin Knocking aka fara wanda yasa su maida hankalin su kan kofar Madame ,artist ne suka taho za'a miki photo shoot Mai aiki tafa da nan siyama ta mike itama Dan dafa ta tayi tace Faryal kiyi hakuri !" but pls think about it I mean" Fight for your love In dai dagske kamil din kike so Sannan ta fice ta bar ta faryal dake faman zullumi cikin zuciyar ta akan maganan siyamar ita kadai Karshe Yan ke hukuncin samun abba tayi" Kan cewa duk abun da zai faru yau sai dai ya faru ita dai ta yanke shawara zata Fada komai Cikin taron abokai anata surutu ana raha, Zamewa yayi ya koma dakin sa Ya na tunanin abun da ya gani a kirjin alhaj garba dazu Tracker da ya hada ne ya dauka da nufin bude wa a motar sa kafin su tashi fita Sannan ya fice zuwa enda su zafar suke Sai kuma aka ci SAA tahowar sa yayi dai dai da lokacin alhj garba ke kokarin ma zafar nasiha Mamakin sa kan tracking device din sa yaga alert a rubuce "New subject found.." Kasa motsawa yayi saboda zuciyar sa ta kasa daukan abun da yake gani kan screen din device din sa Designer watch na hannun Alhj garba wanda take hade da wayr sa Ne ya fara linking similar informations Dana trackar kamil Abubuwa daban daban yake gani wanda ya so yayi kama da abun da yake nema Hakan ya kara jefa sa cikin zulumi Cikin ran sa yana cewa cud it be alhaj garba shine wannan mutum na karshe da nake nema? GG? Ohh My God ya fada yana dafe bakin sa". a yayin daya ke tuna lokacin da zafar ya nuna msa appointment din companyn mummy "GARBA GUNNER,? Da Sauri ya juya ya bar wajen nufi dakin sa
.
Karfe 8 bayan sallad ishah faryal ta nufi dakin abban NATA,. Dum gaban ta yke yi in banda Kalmar la"ilah illa anta subhaka inni kuntu minzzalumin". Ba abun da take maimaita wa Da sallamr ta ta nemi wake ta tsuguna ta gaishe sa Dane kallon ta yayi yace My princess ya dai ? Enace dai lpya , Nan fa bakin ta yayi gum ta kasa cewa komai sai bari da jikin ta ya soma yi faryal? Kinabda matsala ne? Da kyr ta daga ido ta kalle sa da niyyar cewa eh amma kuka ne ya kufce mata mai karfi Cikin rashin fahim ta abba ya fara jero mata Tambayoyi Karshe har yace auren khalid din ne baki so? In akwaei wanda kike so na mini alkwari zan nema miki shi ko aena yake. ,magana na karshe kenan da abba Ya furta mata Da kyr ta tsagai ta kukan nata sannan ta ce abba dan Allah kayi hakuri ka yafe min Cikin damuwa ya mike tsaye yace Ki Fada min me ye kawae enajin ki Wani karfin hali ne taji yazo mata a take ta fara kwaso labarin tun daga ranan da ta kwana a motar kamil har sexual harrasment din da khalid ya mata,da abunda ya faru tsakanin kamil da Hajiya kaf ta Fada ma abban Abba don' Allah kayi hakuri,ta fada tana mikewa kasa kwance cikin kuka Inna lillhi wa enna ilahi rajiun ya fada . Faryal? Shine kika boye min wannan al'amari Har da shi ma kamil din? Ah 'a abba wallhy ba laifin sa bane duk nice na jan yo Ranshi a matuakr bace yake aamma Tausayin ta ne Yakama shi sosai yadda yaga tana kuka a kasa awajen kamr zata cire ran ta Tashi princess zoki zauna ya isa haka kema ba laifin ki bane Kinji Da kyr ta iya mikewa gaba daya fuskan ta yayi ja don kukan data ke kan ci Abun da nake so dake shine daga yau karki sake jin tsoroon bayyana min wani Abu kinji? Yanzu da wani mummunan Abu ya faru dake fa Kar ki sake kinaji na? Da Saurii ta gyda kan ta tace toh abba bazan sake ba na maka alkwari Yawwa princess zauna anan toh ina z uwa,sannan ya mike ya nufi wajee Tun daga kan stairs ya kejin bakaken maganganu na tashi Hajiya mariya kamar zata tashi sama take masifa Wato duk hadaka da Allah dana yi ba kaji ba kafi so kazo ka ruguza min rayuwa ko? Dan Wani sabon tunani tayi kan cewa zata sake wasa da hankalin kamil din idan ta gaya masa auren jari za tayi ma faryal din ko zai tafi Nan ta sauke muryanta kalar munafuci tafara matse idanun. Kamil kayk hakuri ka rufa min asiri ka tafi kafin kowa yagan ka Wallhy idan auren faryal yA fasu karshen rayuwa ta kenan Cikin Mamaki kamil yace haji karshen rayuwar ki kuma? Nan taa hau fade fade tana Dada bayyana abba dake tsaye a sama na jin su abubuwan da faryal ta Fada harda wanda ita kanta faryal din ma bata sani ba Kamil ya zanyi da alhaji garba in faryal bata auri khalid ba,Ashe ba zanyi gadara da kai ba Ko dan bani na haife ka bane ? Mariya !!!!!!!! alhaji yakira ta cikinwani razananen tsawace, cikin mummunan firgici ta CE na Shiga uku hade da dafe kirjin ta Ganin yadda jikin sa ke bari ya sa kamil saurin tare shi.. amma ena alhaj ya riga fada kasa sumamamme Ihu tasa wanda ya jawo hankalin faryal dake dakin da jowa dake gidan Cikin hanzari kamil ya dauke shi zuwa mota nan aka kama hanyr asibiti da shi Bayan awa hudu doctor ya tabbatr musu da cewa ya samu temporry brain paralysis Wanda ya samu asali tun daga dukan da barayin nan suka masa An samu akwae enda ya tabu kwawlr sa, tashin hankali mai. tsanani ne yake iya taba masa wajen Amma Ku kula Nan gaba zai iya yin tsanani doctor ya kar Ashe zance nashi Doctor ya za'ayi,yanzu me ake cki kamil ya Fada Eh toh abarshi dai ya huta,zuwa gobe zaku dauke sa insha Allah Dan relieved yaji aran sa sannan yace Mun gode doctr ,kuka kawae haj mariya ta keyi a ran ta tana dan sanin wannan ranar gaba daya Da kyr aka lallaba su suka nufi gida Inda aka bar kamil shikadai tare da abban a asibitin Kallon yanavyin abba yasa shi tunanin duk wani so da kaunar da ya nuna masa, avtake wasu zazzafn hawaye suka biyo masa ji yake bazai iya rasa shi ba Cikin dare ya FIta ya nufi gida ba wanda yasan da shigar sa , fitowa da zanen yai yana kallo abubuwan da suka faru na dawo masa sabo a kwakwalwar sa Cikin kuma yace kun ravbani da iyaye na Bazan taba bari kura bani da abba ba Kamar sabin mahaukaci haka ya zauna kokarin fitar da dukkan abubuwan da yake aiki akan sa Zanen yasa agaban sa yana kallo Kamil? Yaji an fada ta bayan sa. me wannan zafar ya Fada yana dubar zanen monkey din,? nan ya Shiga duba wa yana karanta wa Kamil dai hade Kan sa yayi da gwiwa a gefe guda a takure Talk to me bro,me wannan ?bangane ba Cikin Wani yana yin da bai taba ganin kamil ba ya gansa a lokacin Lallabin sa ya shiga yi amma Sam kamil yki dawo wa normal Xafar bazan iya bada labari. Nan hankali na a kwance ba Toh meya faru tell me Nan ya fara ba zafar labarin duk abun da ya faru da shi iyayen sa Haduwar sa da abba"' har tafiyar da yayi Bai Fada masa ba Cikin forgive da tashin hankali kamil din yace Zafar sanadiyar dukan da suka ma abba akai ne ya ke kwance yanzu haka Naga rpote din sa ace ciwon daya ke yawan yi din nan ma duk shine I'm scared......doctor yace min wata rana zaiiya mutuwa direct In tashin hankalin yafi karfin kwakwlr sa nan gaba mutanen nan sun cuceni yayi ywa Ya zanyi da raina in wani Abu ya same abba? Sosai suka hadu Duk suka jera suna kuka kamar kananan yara .tsakanin su ba wanda ya iya rarrashin wani Ranar ko runtsa wa ba suyi ba," cikin Daren suka koma asibiti
.
Gidan Alhaj abdallah tam yake da mutane Ranar Da shike akwai ragowar yan bikin zafar Enna salima da Hajiya Zainab suke a tare da shi Sannan kawu kabiru yana karban gaisuwan daga can palorn kasa Tun misalin karfe Sha daya na safe aka ba su kamil sallama, . a nitse doctor yace da su Za a sallame sane saboda ciwon bawai na zama a asibiti bane Amma yana bukatan kulawa ,duk wani Abu da zai daga masa hankali yanzu a dan daka ta da shi Toh doct mun gode,zafar yace yana kokarin tallabo abban Da Saurii doct yace Nooo sir,Barin aiko da wheel chair a Daura sa Kasan brain palysis yakan ta ba lpyan jijiyo yi gaba daya What ;! toh me zai hana sa takawa kenan yanzu Kamil ya mai da tambaya cikin mamaki No zai taka amma ba yanzu ba akalla zuwa gobe in komai ya dawo normal ajikin NASA Na Riga na ma private nurse din sa nurse rukayya ba yanin komai Ba matsala insha Allahu Tare suka sauke ajiyan zuciya OK shikenan doctor Haba mariya run tuni kek ta wani koke koke kamar kashe ki alhajn zaiyi Ke shafa,ba zaki fahimta bane Alhj Abdallh fa shine rufin asiri na da iyaye na ki tuna fa "ba don dangi dake tsakani ba ba Asali da Jameela yar gidan alh Musa zai auro kema kin sani Yanzu in yace ya sake ni ya zanyi iye shafa?" Gaskiya bazan iya koma wa Ethiopia ba wallhy Mtswww anyi asaran mace wallhy Wai har wani fargaban saki kike yi yan zu? Ai babban fargaban ki alhaj garba ne da kika bala'in bun kasa arzikin ki da kudiN sa Shi ya kama ta kina tunani ba alhaj ba Dan kallo mariya tabi ta da shi Haba shafa yanzu matsaln Aure na baifi Far gaban Alhj garba bane Baifi ba ta fada da dagun murya ?ke Kawo kunnen ki kiji abun da zan Fada miki Nan suka fara kus kus a tsakanin su Daga bisani ta yanke hukun cin fito wa Palon alhj Enna salima kam har ta gaji da tambayar haj mariya Kan rashin ganin ta a jerin masu kusa da Alhj Tun hj zainab tana Kare ta harta gaji itama tayi shiru Kusan bayan isha I kowa ya hallara a dakin abba Ciikin familyn sa ba wanda baya wajen har ta siyama amarya A hankali ya fara da godiya ma Allah Sannan ya Daura dace wa Bawani Abu bane ya sa na tara Ku anan Sai dai don na sanar da ku Ku Dada hakuri ku kwantar da hankalin ku ciwon nan kaddara CE kuma akwae saukin ta sosai Nasan na tsayar da hidiman da ake ciki a gidan nan na farin ciki,amma ensha Allahu yanzu za'a cigaba Haji Zainab,ena so yanzu ku shirya ayi maganan kai siyama dakin ta Haba wa Abdallh cikin Daren nan Enna salima ta fada Xafar ma yace mata Eh enna mu ma muna son mu tsaya in yaso in ya samu sauki sai mu tafi Ah ah zafar,Yau din nn zaku tafi Jiki na kam da sauki kar ku damu da wannan Duk iya nasihan daya kama ta Nan aka musu Sannan haj shafa ta shige da siyama dakin ta rufo ta aka nufi waje da ita Gaba daya su ukun suka fice har da enna Itama hijabi ta sa zata sabule tabar wajen Wani dum taji gaban ta ya yanke Jin maganan alhj Juyowa tayi asan yaye tace kana magana ne Alhj? Eh nace ki koma ki zauna ban gama da ku ba A lokacin kamil da zafar da faryal ne suka rage Mikewa zafar yayi ya fice saboda yadda abba na masa ido kan ya basu waje Wani kuruwan tsoro ne ya addabi zuciyan ta amma ta dake tayi kamr ba ta San tayi komai ba Da mamakin ta alhj Abdallh yace Kamil naji abun da ya faru da kunne na Amma bazai yiwu na CE zan dau mataki ba Saboda tun farko ka boye min halin da kake ciki Amma meya sa hakan ya faru son? Bana CE duk abun da ke damun ka kafa da min ba Dan shiru kamil yayi"'kan sa a kasa Son ena tambayr ka,kayi shiru A hankali kamil ya dago kan sa yce abba nayi kuskure dan Allh kayi hakuri Ka yafe min Hmmm Baku min adalci kamil,tafiyar da na keyi na barku bawai ban damu daku ba ne Ban ga dalilin da zaku na boye min abubuwan dake damun ku ba Cikin sanyin murya yace haka ne abba Kayi hakuri Faryal da har ta share hawye yafi sau uku a gefe Ganin yadda abban ya ke nuna rashin jin dadin sa shi al'amuran su da su kayi A zahiran ce asalin maganan har da faryal yake jefa musu Amma sai ya nuna kamr wa kamil kadai yake fada Princess kin Fada min baki son Khalid jiya Amma Kar ki damu duk yadda kike so ki fada ni zan miki Ko da shi khalid din kika zaba har cikin ran ki ba abun da zai hana ni baki choice din ki my princess Wani faduwar gaba ne ya taso ma haj mariya Gaba daya duniyan ta fara mata juyayi a zaune Eh..ehhmm abba Dama Khalid........kasA karasa tayi tana maida kallon ta wajen kamil Kan shi akasa ta gani Basai an Fada mata halin daya shga ciki ba Yanayin sa kawai ya Isar mata da sakon tsananin fargaba dake tare dashi Ehum ena jinki princess go on Ko Khalid din kke so ne? Da Sauri kamil ya dago kan sa ya daura Sauyayun idanun sa da suka koma ja zir a kan nata dai dai kuwa suka hade da yake itama kallon NASA takeyi Da Sauri ya Dauke NASA ya kau dakan sa gefe Nan ne ma ya sata lura da kifta idon da Hajiya mariya take Mata tun dazu Wani bakin ciki ne ya tokare ta har yasa ta furta Abba bana son khalid yaya kamil nake so Ita kan ta bata San San da maganan ya fito ba Wani kamil fa? Abba ya tambaye ta kamr bai san komai ba Kan ta a rufe da kyr ta iya nuna sa da dan yatsa A kunyace tace wannan kamil din abba Wani murmushi abba yayi sannan yace alhadullhi Kamil kaji fa? En Dama ka amince da maganan Sai ka sanar da ni ena jin ka Dan shiru yayi Yana tunanin halin da haj mariya zata Shiga ciki kan maganar da ta Fada masa dazu Wani zuciyar tace masa wannan ne damr ka na karshe in dai kana burin zama da faryal"' Abadan Ba tare da bata lokaci ba ya amsa wa abbah eh yana son ta shima Gaba daya zufa ta keto ma haji mariya dake gefe tana jin su Take idon ta ya hau rurin rufewa Da bakin ciki,har wani jiri ta keyi a zAune Alhamdullhi ,magana ta kare insha Allahu ni zan sanar da su kabiru Nan da wata hudu za a Daura auren ku Ku tashi kuje Allah muku albarka Wani sanyi ne ke ratsa ilahirin jikin sa da zuciyar sa a take Mumurmushi ne ya kufce masa tare da godya ma Allah azuciyan sa Dukan su kamr antsoma su kogin farin ciki haka suke ji" Tare suka mike zuwa waje suna ma abban godiya
.
Ko sake kallon ta baiyi ba yasa ta mike fuuuu tayi waje cikin fushi Gashi bata da bakin korafi tana gudun kar allura ta tono garma Tun kafin su hj shafa su kammala ajiye siyama agidan ta kiran haj mariya yaki yankewa a wayar ta Batai wata wata ba ta tsaya musu enna da haj zainab aka sanda suka bar gidan Duk da farin cikin yake zuciyar sa a lokacin kokari yayi wajen dauke Kan sa akan ta ya nufi wajen su zafar da tun tuni shi suke jira awaje Misalin karfe 9 saura suka isa cikin raha da barkwanci irin na angwaye Har waje ya rako su..yana makale da kamil yana kwaiwayan muryn siyama dazu da ta CE "Yanzu haka zaku tafi ku barni,... Ni kam zan biku"'' Dariya suka fashe dashi gaba daya amma ko ajinkin sa sai ci gaba ma da yayi Kai mallam ya isa haka kace dai kana Koran mu da wayo Jabir yA fada yana dan hararrar sa Eh mana dan Allah ku tafi nagaji da ganin kattai Tohh" kaji shi jabir Muta fi toh Har sun juya tafiya kamil yaji an rike hannun sa GAM Wani kallo zafar ya masa wanda yasa shi juyowa da kyw yace Yaya dai ango Ya da cafke min hannu Shidai jabiri tuni ya shige mota abun sa Dan rungomo kamil din yayi yace nagode bro Dariya sosai kamil ya fashe dashi yana cewa da Allah ni ka kyaleni sai kace nayi wani abun Wait kamil Yau naga farin cikin naka yayai yawa Na Dade banjin kana Erin wannan dariya what happen? Uhhhh Long story zafar Wani mugun kallo zafar ya watsa masa yace OK zaka fara kenan ko No sir" ya ce yana kallon sa ,amma Kasan me ? In four month tym nima zanyi auren nan dai What are you serious Kamil? Kaga zafar sai gobe kawae ZAmU karasa . Dan dai dai kunnen sa ya zo yace she's waiting " Wasa da dariya... Da Haka kowa ya juya Da sassafen ta danna video call ma shafa Haba mariya bana CE ki kwantat da hankalin ki bane Ta ena hankali na zai kwanta ne kam Kina gani ko baacci banyi ba fa Hmmmm ni dai na Shiga uku shafa ta fada yana fashewa da kuka Ah ah ,kiyi shiru mana mariya kefa matsala ta dake kenan Kina da saurin karaya Tooh ya zanyi me ya rage min yanzu? Alhj ya San ena Harkan da Alhj garba ya bayar da faryal ma kamil Yau naji yana cewa zai aika musu da kayan su an FASA da su Wallhy na Shiga Tara a hannun Alhj garba shafa Ke da Allah ya isa haka mariya,wallhy kin fara bani haushi ma Kamar ba mace ba?me akayi akayi alhj garban da bazamu iya wasa da hankalin sa ba shima Ki shirya yanzu muje kafin alh abdallhn ya turah Mu mun San me zamu CE Yawwa shafa gani nan zuwa Wani wawan tsaki ya buga shikadai hade da jefa da wayrsa akan gado Damn it"': Faryal why r u not picking up Rigar sa ya ja ya gyra buttons ya five fuuuuh ya nufi motar sa Son Alhj garba ya kira sa Dad ena Sauri ne talk later Khalid ya fada batare da ya kalle Alhj garban ba Yana ficewa motar su haj mariya ya shigo compound din Da mamakin sa yace mariya ,hj shafa sannun ku da zuwa kune da sassafe haka Eh wallhy Alhj ko da matsala ne suka Fada da yaken karfin hali a fuskar su Noo bakaomai ku shigo..ai yanzu anzama daya Ena jin ku mariya nasan akwae abun da ya kawo ku Kallo ne ya biye tsakanin su Sannan hj mariya tace Eh toh alhj maganan da zan Fada zai iya yiwa ya bata maka rai Amma ena son kasani munzo ne saboda muna so muhada karfi da karfe da kai wajen gyra al:amrin Ko zaka amince ka mana wannan alfarman? Dan shiru yayi yana bin su dawani irin kallo Hmm mariya kenan kamr yadda nafada mike ne ai yanzu anzama daya so just tell me Nan ta kwashe labarin ta fada masa tare da tabbatr masa da alhj ya bada faryal ma wani ba khalid din ba Huhhmm, Yaro dan gidan waye ne a garin nan Cahrab hj shafa ta karbe maganan Wani tubabben *Arne* ne Bayida asali maraya ne ma Ohhhh good yayi Toh yanzu me kuke so na muku Dama muna so ka taimaka mana a batar dashi ne Alhj Abdallh ya Riga ya gano ni Idan na sake sa hannu akai zai gane nine da wuri Hakane mariya wannan ba matsala ba ne Ya jikin alhji abdallhn sorry ban tambaye ki ba Da sauki sosai ..jiki alhdullhi shafa ta fada Dats good *" Nima zan zo na duba shi anjima Kuta shi kuje zan iya nemar ku anytime Wani kwanciyar hankali da nishadi ta ji ya mamaye ta a take Mikewa tsaye sukayi suna godiya har suka fice Wani shuuumin murmurshi alhj garban yayai wanda ya dauke fuskar rahma a tattare dashi Shika dai yake zaga wajen yana cewa Zaku San koni waye ne Bake ba har zuriyar ku ma sai sun taba sunji a hannu na
.
Da kyr faryal ta samu ta fito bayan tswon aikan jeka ka dawo ake jera mata tun dazu Hijabi ta zura fuskar ta empty ba ko make up,ta shigo faloun A tsaye ta tar dashi ranshi a bace yana bin ta da wasu mugayen kallo Ita kuwa Kallo daya ta ma sa sannan ta kau dakan ta hade da dan jan tsaki Uhhhhh there you are! Ya fada yana kokarin danne zuciyar sa ya kalle ta da kyw Khalid gani "tun tuni kake ta da muna da aika da kira wai kam lpya? Meye ne?" Faryal ni ne nake damun ki ? For god sake have some respect" ya fada cikin tsawa tun jiya nake kiran ki baki dauka ba baki kira ni ba ,what's is wrong with you? Meyasa ba kida biyayya ne wai kam"'_ Ni fa tamkar mijin ki ne.... Ko kin manta saura wata hudu na mallake ki ne? Dan driya tayi sannan tace Miji fa kace Khalid?"'hmmm mtsww Allah ya kiyaye ka mallake ni maganan respect kuma da kake yi wannan kai ta shafa ni bata shafe ni Har ya bude baki zaice wani Abun ta dakatar da shi da hannun ta"'- Kaga khalid nagode Allah ma da ka zo da kan ka" "Yau ya zama na rana ta karshe da zaka zo waje na ko ka kira ni a waya I'm now *_engaged_* ena da wanda zan aura pls Kallon ta yayi cikin tsananin mamaki sannan yA fashe da wani mugun dariya"' Faryal ure engaged ? Dawa kenan in ba ni ma¿ ko Yau kuma yan wasan ne suka tashi, Ohhh sai yanzu na gano ki" Uhm ,look Dama Nazo ne na baki hakuri jiya banzo ba naji ance dad din ki baida lpya" Ya jikin nasa Khalid " ta kira shi da gaske tana kokarin mikewa gaban sa Kaga alaman wasa a tattare dani ne? Baby. .......ya Isah haka khalid Na fada maka Abba ya Riga yasa mana ranar aure da kamil In baka yarda ba kuma 'go home and ask your dad" zaka ji komai Ena za kije ya fada a fusace yana cillata kasa Wayyoh Allah na ta fada tare da dafe bayan ta "' Shi kuma Kusa da fuskan ta ya matso yana girgiza mata kai Ki Fada min karya ne . .." " kice karya ne ko na tattaka ki anan wajen ya fada a tsawace"'! Mikewa tsaye tayi cikin zafin nama ta ture sa hade da wanka masa mari, Me ka dauki kan ka ne wai Khalid? Koda shike ba laifin ka bane"INA hankali da tausayi awajen wanda baida uwar da xata bashi tarbiya ? Wato Don' kaci nasara a baya INA bari kana min abun da kaga Dama shine yanzu ma kake ganin zaka iya "'huhhh¿ Toh Bari kaji na Fada maka khalid" , yan zu bana jin tsoron komai daga gare ku" kai har mummyn ma dake bin bayan ka to hell with that;;! Dan goge hawayen ta tayi tace' I hate you" tsanan ka a jinin jiki na yake" ba zaka taba mallakar mai kama dani ba ma ballanta na ni, "wawa kawai wanda bai San darajar mace ba" Wani dogon tsaki taja ta fice abun ta Ta barsa a daskare a wajen" Da kyr ya dawo hayyacin sa 'Cikin hanzari ya fice a faloun ya nufi motar sa Ya deba aguje sai gida" run daga bakin gate ya fita a motar ba tare da ya kula ko ya rufe ta ba Dad, dad, ya ke kwalla kira kamar zai tashi sama Daga sama alhj garba ya hango shi don haka yayi saurin sa atatara kayan khalid da abban faryal yasa aka dawo dashi daga site din "kar ya gani Yana karasowa gaban Alhj garba ya zube a kasa Cikin kuka yace dad I lost ,,, Na rasa ta dad ya zanyi Khalid tashi son mike " Alhj garba ya fada yana tallabo sa Fada min ne ya faru? Cikin kuka ya kwashe duk abun da. Faryal ta fada masa yA gaya" Alhj garba Baice uffan ba ya Janyo hannun sa suka nufi sama" Kuka kawai ya keyi yana bin baban na sa har sanda suka isa daki " Zaunar dashi yayi sannan ya mika masa wani wine yace Sha wannan son' Da zafin sa ya karba ya juye duka abakin sa Yawwwwwa ya fada yana zaro ido waje Khalid ka kwantar da hankalin ka". wannan Karon baza mu jira taimakon kowa ba da kaina zan dauka maka fansa Na maka Alkwari" Dan kallin baban NASA yayi yace ' Dad kar ka ragar masu Ayayin da jiri ya fara debr sa,.. Haka har ya kwanta awajen shiku ma Alhj garban ya fice abun sa ****bayan kwana bakwai da biki Ranar Monday zafar ya shigo office din kamil" Cikin mamaki ya CE ango "ango" Kar dai kace aiki ka dawo ka bar amaryan namu a gida Dan murmushi zafar yayi sannan ya sama ma kan sa wajen zama" "Kamil kaima fa kwanan nan zaka Shiga daga cikin nan Dai nima na huta da tsoka na Toh ai gaskiya ne"bawani tsokana ya fada yana kokarin rufe file din sa Yawwa tun da ka gama ka Tashi mu tafi dama Nazo daukar ka ne What lallai ma " na din ga zuwa maka kenan jiya fa na bar gidan naka zafar? ko so kake siyama ta korani Yau Mtsw ni wallhy ka tashi mu tafi yun wa na keji "' Da kyr kamil ya amince ahakan ma sai da aka kira faryal ta bashi go ahead Kafin suka nufi gidan zafar din Karfe 7 saura na yamma ci suka fito Cikin nishadi da jin dadi "hannun siyama sarkake Dana zafar suka rako kamil din har waje Honey ni na gama rakiya ta anan na Bar hair strecher na a wuta fa" tafa da a shagwabe OK jeki toh Nima yanzu Zn shigo Nan tayi sallama da kamil ta wuce ciki Dan kallon kamil din yayi a nitse yace . Ya maganan mu ne"' "naji kayi shiru? Wani magana kuma zafar? Mtsw kar kace min kaman ta mana ..nasan kasan abun da nake nufi" Dan shiru yayi sannan yace " Zafar I can't do this any more! What? Kace me kamil Lpyar ka kuwa¿ Lpya ta lau mana ,ya kake so nayi? Ya nake sO kayi? Ohhhh na fahimce ka kamil yanzu komai ya zama maka banza a rayuwa har ka fara tunanin zaka kyale wanda ya wulakn ta maka iyaye ya kashe su ko? Saboda yanzu akwai faryal ko? Is dat it¿ Ohhhh haba Zafar dan Allah ka daina fadan haka mana Of cous ena so na tabbatr da adalci ma iyaye na Amma wallhy ba akan faryal bane nace na fasa Da Allah mallam karka raina min wayo" are you crazy "': .naga kamar wani abun na damun ka For god sake" an samu suspect a hanu zaka fara billo da naka haukar Suspect;;; kamil ya maimata cikin sanyin murya Riko hnnun zafar yayi sanna yce Wannan shine matsala na zafar, papa da mama sun mutu tun tuni Kai da siyama yanzu kuke Gina rayuwar ku I can't ruin your happiness zafar" Na gwammaci na yafe Dana jefa ku cikin wani irin hali"' Ka duba ka ga yadda ryuwar ku ta zanja cikin knkanin lokaci Gaskiya I can't ruin it" Na tabbata baza ta jure rashin uba ba ga kuma halin sa da zai bayyana wanda bata San da shi ba Zafar" Kayi tunani mana I can't..........
.
Shhhhhh kamil ya Isah haka Enough" Ni dai bazan taba Bari duk wahalan da kasha a rayuwa ya tafi a banza Shi din yayi tunanin halin da zaka Shiga Ciki ne lokacin daya ke maka nashi muguntar Kaima ai ya rabaka da dukka iyayen ka kamil...... Kar kada kan sa ya shigayi yace No Xafar c'mon"; Bamu tabbatar alhj garba bane ma fa tukunna Mtsww just lie more kamil, "Ok kana nufin duk bin ciken da kayi a Germany da hacking security agencies da kayi ka samu shaidu akan sa .shima zaka karya ta ne ko? Ka fada min mana Dafa shi yayi ahankali tare da ajiyan zuciya Kamil kar ka sadaukar da rayuwan ka akai na katuna da Erin wahalar da fuskan ta abaya"' ,rejections da banbanci da mutane suka nuna maka Har rasa faryal ka kusa kayi akan haka" Ni enagah karya Alhj garba kamr taimako ne mai girma ma al"umma Don' na tabbata bakai daya ya cutar ba a'rayuwar sa" Kayi tunani Shiru kamil yayi yana sauraron xAfr daya cije yana masa magana" A snyaye yace naji zAfar zan sake tunanin" Sai da safe ya Fada tare da juya wa Shiga motar sa Ya fice agidan Ko dakin Abba baibi ba ya wuce site din sa" Da wannan tunanin har bacci ya kwashe
Sunday, April 15, 2018
ARNE Part Six (6)
***** ARNE Part 6*****
.
Murmushi kamil ya mayar ma zafar dake kokarin tin karo sa zaune kan computer sa Har kun dawo?yace Yeah" nayi ta nemar ka ai mu tafi kA kashe wayar ka sai kawae nagan ka a mall da hanifa ,shikuma jabir din ena yaje ya barku Tare muke da shi fa sai da muka shigo ne aka kira sa emergency a asibiti shine ya barni da hanifan ya tafi Oh Allah sarki"doctors kenan fa Allah ya bada lada Ai na dauka wulakncin ka ne ya tashi Naga kwana biyun nan baka son kula mutane Hhh zafar spare me" dan Allah wani wulakanci kuma Gashi kuwa na gama sa rai tare zamu FIta da zu har siyama na Fada ma akan tare zamu je Amma na neme ka na rasa Ba wani zafar" ko ena nan ma ai bai ka mata na biku ba Nemar wuri zafar yayi ya zauna ya CE saboda me ? ,couples trip kuma ena ni INA zuwa? gwanda ma Ashe da kirar bai Shiga ba Ok magana zaka Fada min kenan kamil, Noo ni ba wani magana? Ai gaskiya ne bro Am alone ya za'ayi na dinga binku .... Kallon sa kawae zafar ya keyi a nitse yace Kamil can we talk? No "ya fada a takaice Dan kallon zafar din ya sake yi yace look man am sleepy sai da safe ma kara sa koma meye a office Da sauri zafar ya tsaresa da cewa Kamil meyake faruwa tsakninka da faryal ? What?hmm Bakomai" yace tare da maida kansa kan abunda yake yi Lie" kamil na dauka in su sunki Fada min kai ai ba zaka boye min ba Oh God zafar pls, Ba wani abu bane fa its clear faryal has a choice Sai ya danyi shiru Sannan yace its sad ba ni bane wannan choice din tan khalid Garba ne Kar kada Kai kawai zafar yayi alaman tambaya bawani abu ba ne kam but we talk tomrw Don am not convinced nikam Toh shikenan bro gudnite Nan xafar ya nufi site din sa Zaune take ta sa hankalin ta sosai akan wayar ta social media pages ta Shiga na kamil ko wanne ta fara kokarin gano yarinyar da ta gan sa da shi a shoping mall Kwace wayar akayi a hannun ta wanda ya sa ta dagowa da sauri Haba dan Allah khalid sai ka wani shigo ma mutum ba sallama kamr wani Arne? Ko kulata baiyi ba ya cigaba da duba abunda takeyi a wayar tan Da Allah malm bani wayata ta Fada tana miko hannun ta Zage wa yayi da karfinsa ya Ture t ta fadi war was har kasa A fusace ta mike tsaye tana watsa masa wani mugun kallo Khalid Allah ya tsine maka wawa kawae Just shut up ya fada cikin wani irin tsawa! Ke har yaushe ne xaki dena bin wannan yaron tell me? Ena ruwanka ?kaga ena binsa ne ko iskanci ai kasani sarai ba ma tare da shi,ka raba ni dashi hankalin ka ya kwanta ta karesa da murguda masa baki Shakure ta yayi ya hada ta bango, Ke kar ki raina min Hankali! Me ki keyi yanzu a pages din sa ,wato kina zaga wa da shi a boye ko? Ohh no wonder na ga kin aikata abunda da kikayi a mall jiya,irin kishin nan ko? Zan koya miki hankali Ya fada idonsa jazir a kan nata Dukan hannun sa ta Shiga yi hawayen ta na bin hannun sa da ya manna a makogorun ta Da sauri ya sake ta ganin hawayen na bata masa hannun long sleeves din sa Tari ta fara yi sosai sanda ta jingina da table A zuciye ta dauko flower vase dake gefen ta ta jefe shi da shi bai same shi ba Ko sake kallon ta baiyi ba ya fice abunsa Karfe Biyar da rabi na ranan a club,TJ ne yake faman rike Khalid din da ya kASA tsayuwa da kansa, Sosai ya bugu da barasa da kayan maye Zaunar da shi yayi da kyr yana cewa control mana khalid ya isa haka Tsaki ahmad ya ja yace Kyale shi tj In yaga Dama ya kashe kan sa akan yarinyar da zai iya samun irinta sau dubu in ya na so .. Mtsw Wani mugun kallo khalid ya bisa da shi,ya ce faryal mata ta CE ahmad Dole na aure ta.
.
Ohh god pls just shut khalid,yarinyar ta sami Dama da yawa ba sonka take ba fa kuma kana sane TJ ya fada a zafafe Sun kuyar da kai khalid yayi yana cewa calm down" I know guys" amma wallhy zan iya zaucewa in na rasa ta I know what I'm feeling Hawayen da suka gani a idonsa na sauka ne yasa su saduda Duk jikin su yabi ya yi sanyi Ba wanda ya sake CE uffan Wani wine mai karfi Ahmad ya zuba a wine glass ya mika ma khalid dib Take ya shanye yana rufe da idonsa don' yadda yaji abun na shigan sa har jijiya Murmushi ahmd yayi yace Khalid "now go and make her your wife dis nite Na San duk yadda akayi bazata sake samun wani choice ba sai kai din Gyda Kansa yayi alaman ya amince da wannan zan cen TJ ne ya tallabo sa ya kaisa har hotel din baban sa na GG suite Sannan Ahmad yasa akaje dauko faryal daga schl Innalillhi tafada tare da dafe kirjin ta da Sauri mal musa ya fita ganin driver motar da saura kadan suci karo da su Yana isa dab da motar wasu kattai maza manya su biyu suka fito Bindiga a kasa masa akai sannan aka doke sa ta baya take yayi kasa sumamme Nan ya cillo faryal waje itama kokarin ihu takeyi amma ya toshe mata baki da wani tsumma a take ta sume ita ma Chak ya dago ta ya jefa ta cikin wata bakar Prado suka nufii hanyr GG suite da eta Misalin karfe 7 saura suka direta kan gadon khalid Wani lashe baki khalid ya keyi ganin ta Shame shame kan gadon na sa Sosai yaji wani mugun Sha warta na tsaafo masa ko ta ena ya rasa ma ena zai fara latsawa ajikin nata Bakin sa yakai kan NATA bai ko jira ba ya fara aikin tsosewa Ji takeyi kamr a mafarki , amma hau hawar numfashin da yake sakewa ya sata bude ido a firgi ce,wani ihu ta sa Ta Turesa da iya karfin ta sanda ya dun gura kasa Da gudu ta mike zata fice waje Ji tayi an damko kafar ta da karfi Tsaye ya mike shima ya tura ta jikin bangon kofar ya matso ta jikin sa Khalid me haka ka kyale ni na tafi gida take Fada cikin kuka mai cin rai Ko ajikin sa baima San tana yi ba Hannu ya sa ya damko boobs din ta da karfi sanda ta danyi kara. Hakan bai ma sa ba ya fara kokarin cire mata riga Kokawa sosai sukeyi har sanda yaci nasaran barke rigan nata ta gaba A haukace yake kallon tsayuwarsu da cikan su cikin bra dinta Kuka sosai ta keyi tana Kare kirjin ta Nan fa ta Shiga basa hakuri ta na rokon sa Khalid kam ya Riga ya zauce tureta ma yayi kan gadon ya juya kulle kofa don Kar ta sake kubuce masa Yana isa bakin kofar ta shige bathrum da gudu ta kulle ta ciki Dan sakatar kofar ta jona inda ba yadda xAiyi ya bude ko da key din kofar yasa Bugu da dukan kofar da ya keyi ne yake Dada razana ta Zuvewa tayi kasan wajen tana kuka kamar zata cire ranta
.
Jin shiru da tayi yasa ta sassauta kukan nata Mikewa tayi tsaye ta leka ta sliding glass windows din Ganin sa tayi cahn yana waya kansa na kallon windon dake hannun dama Da sauri ta sake windown bayin ta fara dube duben ko zata samu ma fita ma kanta Yawwa ta Fada tana komawa jikin windon da ta bari da hanzAri Da yake wajen a tsare yake 'siririn hannunta ta sa ta zaro land line handset kirar turaya din da aka makala a gefen wajen ahankali Da kyr ya wuce ta glass din ya fado kasan bayin Shiko hankalin sa na chan ma bai San me takeyi ba ko karar sliding glass din bai ji ba ballanta na faduwar wayar Danna kira ta farayi da hanzari tana dube dube kamar Mara gaskiya Misalin karfe 9 saura kira ne landline awayar sa ki Cuba caller Id baiyi. Da kamr bazai dauka ba ma A Ringing na shida har zai katse kenan ma ya dauka yace hello Da Sauri ya mike ya zauna Jin sauntin kukar faryal din Twin soul please help me "take Fada a hankali amma acikin kuka Kina ena ne? I don't know ta fada da sauri cikin kuka da firgici Na Shiga uku dan Allah kazo khalid zai ....bata karasa ba .... Nan wayar ya katse.. Sosai yayi ta tryng amma shiru Hankalin sa sosai ya tashi ya na rasa ne xai yi alokacin da hanzari ya Copyng number ya jonata da karamr tablet dake motarsa ya fara kokarin tracking location din kiran GG suite yaga ya nuna masa room 5..... Juya kan motar yayi ya nufi hanyar wajen cikin hanzari Buga kofar akeyi sosai inda take faman kuka tana tuna yanayin da rayuwar ta zai kasance in wani abu ya faru anan Ihu ta tsala jin wani karfe na kokarin shiga kofar da ta kulle kanta ciki Cikin minti biyar kofar ya bangare Nufo ta yayi da sauri.. Wani mugun dariya ya fashe da shi ya damko ta da karfi yayi waje da ita . jefata kan gado yayi ya haura ruwan cikin ta Dukan sa takeyi tan cewa Allah ya isa tsakani na dakai khalid "mugu kawae azzalumi_macuci "dan iska Danne ta yayi sosai numfashin ta da kyar yke fita Gashin kanta ya Shiga shafawa yace shhhhhh kimin shiru Ko na miki da karfi Abunda ku keyi da kamill daya sa kika kasa cireshi a ranki zamuyi yau kinji? Kuka ta sake fashewa da shi tana zagin sa cakomu boobs dinta yayi da karfi abunsa Sosai yake latsa su yana kokarin ra bata da sauran kayan jikinta duka Mike mike da kicin kicin da jikin ta da takeyi ne ya hana sa sakat dago ta yayi ya wanka mata mari ya jefa kantaa da hannun sa Wai ce miki akai ni bana miji bane? Kuka kawae takeyi bata ce uffan ba Dago ta yayi yace Toh kiyi shiru "I promise you yafada har muryansa na rawa In kika ji ni yau na miki alkwarin zaki goge wani kamil a rayuwan ki saboda haka Kibani hadin kai kinji Lamo tayi da fuskarta abun tausayi tana kuka a hankali sakewa yayi yana Neman karasa zuge belt dinsa. ji yayi an kwada masa glass cup din wine da ya sa a kawo masa da ta shiga toilet dazun Dafe kai yayi ya sake wani kara jini na tsila la gefen kansa Bata san lokacin da ta mike Da gudu ta nufi bakin kofa ta na murda wa kuwa ta jita kan kirjin mutum Da go kanta tayi tace kamil Kuka sosai ta fashe da shi ta kan kame sa kamar zata shige jikin sa Bari takeyi sosai gashi daga ita sai bra da skirt dinta na atamfa gashin kanta duk ya bar baje ya zube a bayanta Tsabar bacin Rai a idonsa karkarwa yake yi shika dai a tsaye ya na tsuma. A hankali ya Tura ta gefe Yaa nufi enda khalid din yake Kokarin mikewa Shima khalid din yakeyi yaji wani wawan naushi a bakin sa Shakure sa yayi sosai ya hada sa da bango jibgar khalid din ya shi gayi kamar Allah ne ya aiko sa Sanda ya masA lilis Da kansa take ihun security" security " Da kayr securityn suka xo suka raba su ko ena jini a fuskar khalid A zuciye ya janyo ta zuwa mota in banda kuka ba abunda takeyi, Shima da kyr ya calming kansa sannan ya janyota jikinsa ya hau rarrashinta. Rigarsa ya cire ya Sanya mata Faryal me sa kika zo nan din? Da Saurui tace Wallhy bani Nazo ba wasu ne suka kawo ni tana fada tana kuka Wasu kuma? How Nan tafara NASA labarin yadda abun ya faru Ga ba daya ta fita hayyacin ta tsaban kukan da ta ci ranar Da kyr ya iya bude idonsa da suka kada sukayi ja don bacin rai Danne na shi wutar bacin ran yayi" ya SanYaya kansa ya fara aikin rarrashin ta,kwance take kan kirjinsaa tana shhekar kukan da tayi ji take kamar kar su rabu Kusan awa biyu suna rungume da junan su Ba tareda sunce uffan ba Bacci ne yay awon gaba da ita ,nan ya ja su suka nufi hanyar gida Ba ta sinci kanta ko ena ba sai kan gadon ta Kamshin turaren sa ta shaka kan rigar sa dake jikan ta Wani murmushi ta sake mai hade da hawaye....
.
Zirga zirga haj mariya ta keyi ....gaba daya ta kasa zama hankalin ta a tasha Wayar ta ne yayai kara ta daga, Shafa yawwa muna magana ya yanke Wallhy hankalina ne ya tashi yau bakiga rashin mutuncin da na Sha awajen Alhj Garba ba ne Ko zama banyi ba a office ya shigo fa Mariya calm down Wai shi khalid din Fada sukayi da kamil ne Ni ena zan sani shafa, amma ni wallhy ban yarda da faryal ta na da laifi aciki ba Haka kawae ya dube tsaban idona ya rinka tsine ma yata albarka a gaba na Waye baya son dan sa Toh mariya kije ki tambaye ta mana ki San kan labarin,kin San da Alhj garba akan dan San nan Kin ga enna Kare yar mu ne sai mu San wani hanya Zamu billo Yawwa hakan ma zaayi toh barinje kawae Gida ta nufa da sauri bata jira ba Tana isa ta Wurgar da jakanta kan cushion ta nufi dakin faryal din Turo kofar tayi ta karasa tana ganin ta numfashi sama sama kan gado Faryal? Ta fada tana karasowa wajen da dan hanzari Hannu ta Daura kanta '"subhanallh zazzabi ki keyi haka Ta so kinsha magani? Tafada tana tallobota A hankali tace nasha mummy Dan kallon ta tayi tace Faryal me ya faru tsakaninki da khalid ne? Shi ya na asibiti ga ji anan akwance Kuka ta fashe da shi Bata CE komai ba ta Daura kanta cinyar mummyn Rarrashin ta haj mariya ta shiga yi da kyr ta ce mummy kidnapping dina khalid yayi , He tried to rape me,yay kamil ne ya zo ....... ta fada tana fashewa da matsanancin kuka_ What? Tafada cikin tashin hankali Me kike nufi yi mun bayani naji Nan faryal ta bata labarin kusan duk abunda ya faru cikin kuka Rungomo ta haj mariya tayi tana rarrashin,kiyi shiru auta na Kinga baki da lpya,taso muje daki na ki Sha magani .nan suka mike ta kaita bed room dinta Dan barci ne ya sace ta kafin haj ma ta sauya kayan ta ta fito ta nufi hanyar gidan shafa ranta a bace take tuki har ta isa Da kuka haj mariya ta shigo dakin shafan A firgice ta mi ke ta riko ta Mariya meye haka wani abun ne ya faru Ko Alhj garban ne? Ena faryal din?. Cikin kuka haji mariya tace shafa anya zan iya kuwa? Rayuwar yata ya fara Shiga matsala,ace duk irin yarda da yaron nan da nayi "wai shi zai sace faryal yace zai mata Fyade? Fyade? Shafa tafada ta na kwalo ido Ena dai baiyi ba? Ena eta faryal din mariya Inna lillhi waenna ilaihi rajiun tafada ta na sallamewa Bai mata ba ,wai kamil ya karbe ta"ni enaga dalilin da ya sa sukayo fadan kenan jiya Sauke ajiyan zuciya shafa tayi tace alhamdullhi Toh share hawayen kin mana mariya Tsoro nakeji shafa,me zance ma alhj abdullh in wani Abu ya faru da faryal Toh ya dai isah mariya,ki nutsu ki kwantar da hankalin ki Sake dafa ta tayi tace Yanzu me ake ciki da maganan alhaji garba kuma ya kukayi? Shafa nikam na Shiga uku, ya zanyi ne wai? alhaj CE min fa yayi na Kore kamil a garin nan kwata kwata Kuma kwana biyu kacal ya bani In ba haka ba fa baza muji dadi ba dukakkn mu har faryal din sauke ajiyan zuciya tayi tace hmm Mariyah mu bar maganan nan zuwa anjima Zan kira ki da kaina" Taso kije ki huta, hankalin ki a tashe yake yanzu Hakane shafa ,barin je gidan Har mota ta kai ta sannan tace Mariya karki manta ki dinga lallaba ta "ki bata hakuri ta samu ta sauko kinsan mun Riga mun signing contract din da ba fita Ke da allah shafa ni nagaji. wallhy Ah "a mariyya,kin san me kike Fada kuwa!? Toh wallh ba ruwa na duk abunda ya zo ya faru Daga baya Kinsan kikace zaki daure ma yarki gindi ta ki khalid Ba shi zai hana su zama barazana a rayuwar mu baki daya har faryal din ma Kije dai kiyo tunani anjima zan kira mu gama magana... A San yaye haji mariya ta nufi gida, zuciyan ta cike da tunanin yadda xata bullo wa faryal Ita kanta haushin kanta takeyi _dan Tsuka tayi tace wallhy da ba don' ba don ba Khalid kacii karya ka taba ya ta ka xauna lpya Aikin banza Ganin ta da tayi kan dinning ya sa hankalin ta ya dan kwnta Mummy sannu da dawowa ta fada a sanyaye Zama kusa da ita tayi tace faryal har kin fito? Zaazabin ya sauka ko Eh mumy yay kamil ne ya aiko min da magani shyasa sa na fito nan din Dan daure fuska tayi tace toh yayi kyw Toh taso muje ciki bana son babanki yaji wannan magana ko da wasa kinji?
.
Dan shiru tayi kafin tace toh mummy . yawwa auta na,muje ciki Sai da ta kai faryal din hr dakin ta kafin itama ta juya Da yamma Lis misalin karfe 6saura suke kammala magana da haj shafa a waya Toh naji zanyi kokarin haka tunda bamu da wani mafita haj mariya ta Fada tana katse wayar Laraba CE ta shigo tare da faryal din bayan isha ,dan rusunawa tayi tace Hajiya gata nan Yawwa larava jeki Auta na zo nan ki zauna Sum sum ta taho ta zauna kusa da mummyn nata Dan kallon ta tayi tace Har yanzu baki dena fushin bane? .Fushin me kuma mummy Fushi da khalid mana Dan shiru tayi jin sunan sa bakin mummyn Kinsan dai ba wadda ya wuce kuskure a rayuwarsa, Da zu nayi magana da Alhj da shi khalid din Sosai na gwada musu rashin jin dadi na... Kuma alhamdullhi sun bada hakuri,kema ya kamata kiyi hakuri Tsaye faryal ta mike tana kallon ta Haba mummy,ni gaskiya bazan sake hada hanya da khalid ba na tsane shi Ta kara she maganan cikin kuka Ohh lallai fa ,toh mare ni nasan kin tsane sa Ni da na tsuguna na haifeki ban Fiki jin zafin abun da yafaru bane ko me ? Dole ki hakura ki shirya da khalid Bana son tsaurin zuciya da rashin hakuri Cikin bushewar zuciya tace Ni wallhy bazan yi ba,sai dai a kashe ni a gidan nan Mummy ba kisan waye khalid bane "ni gaskiya bazan taba amincewa da shi ba har abada Tsaye itama haj ta mike tana kallon faryal din Faryal kikace wallhy bazaki yi abun da na saki ba sai dai na kashe ki!? Rau tau da idonta ta farayi yana sun kuyar da kanta don' har ga Allah bata San ma ta furta hakan ma ba Ihu haji mariya ta sake ta kama kanta Tana cewa je ki , Ki fice min a daki yanzu ai bani ke da iko dake ba ke CE uwa nice ya Sosai hajya take masifa kamar zata daga gidan Fata fata ta mata Har waje Kuka sosai takeyi taka sa gane dalilin mummy na karban tuban khalid Dawuri duk ma ga abunda ya mata
.
Mikewa tsaye tayi ta share hawayen ta ta nufi dakin mummy Kwance ta gan ta kanta a kife kan pillow Mu....mmy ta fada a Sanya ye Wani mugun kallo ta watsa mata kafin tace Ke "'me ya dawo dake kuma? Ba kin Riga kin yanke hukunci ba.?.... ena khalid din ne baki so sai kije can kici gaba da abunda kikeyi faryal Bana bukatar yar da zata sa mahaifiyar ta kuka da bakin ciki Tashi ki fice min bana son wani surutu....cikin tswa ta kara she maganan Wayyoh Allah mummy ,"wallhy ban San lokacin Dana furta ba kiyi hakuri ki yafe min dan Allah ta karashe cikin wani sabon kukan Kin dauke ni ban San abun da na keyi ba ko, tunanin ki zan cutar dake ?,idonki ya rufe wato ko zan kashe ki ne bazaki amince da khalid ba ko Hmmm faryal kenan yau kin bani mamaki Ashe ban isa da ke ba? Kin isa mummy .. . Mum--my Toh meyasa bazaki amince da abun da na gaya mikii ba Kin fiso kiga INA kuka akan ki "ta fada tana kokarin sa muryan kuka Faryal kin dauko wani hanyar ta daban", ko zan mutu akace zaki kalle ido na kimin rashin kunya bazan yadda ba.. Ga shi Yau ta faru saura naji duka wata rana Mummy dan allah kiyi hakuri kar kiyi kuka Na amince ,na hakura duk abunda kikace zan yi dan Allah ki yafe min Shiru haj mariya tayi tana matse matsen ido Itako faryal kasa ta zauna in banda kuka ba abunda ta keyi Ta shi kije kawae hj tafada ta juya kanta A sanyaye faryal ta fice zuwa dakin ta Alwala ta dauro ta yi salatul hajr raka ah biyu, nafilar da akeyi idan mutum ya Shiga yanayi mai wuya na rayuwa Ko tashi batayi akan sallayar ba take tunanin yadda Nasu zata kasan ce Tsakanin ta da khalid bayan cin zarafin ta da yaso yi a hotel jiya Sirirn hawayen dake bin idon ta ta sa hannu ta ke gogewa'; Na tsaneka khalid ,ure an animal" Ka ra bani da kamil,ka ci mutunci na"' bazan taba bari ka raba ni da mahaifiya ta ba Sai dai wannan karon na sha alwashi yadda kaci nasaran sake samun dama akaina 'haka zan ci nasaran tarwatsa farin cikin ka *** Alhj Garba komai na warware tsaknin faryal da khalid Amma ena so kabani tabbacin khalid bazai sake taba min jikin yata ba, Ta Fada ta na kallon su duka fuskanta a daure Haba mariya kina ganin bai gama warkewa ba zaki na tsauwala harshenki haka aknsa Ai na gama wannan da shi tun tuni "-done deal Ke CE zaki karasa min sauran vayani Ya maganan yaron da nace ki kore sa Alhj ai ka barni na huta ko Ena dai faryal din tafi muhimmanci kuma na gyra komai ta amince zasu cigaba, yanzu sai a Sarara min kuma Dakata mariya,bana karban wani jayyaya akan dokoki na Kawae kisan yadda zakiyi dashi tun wuri kafin na aika shi lahira da hannu na Waro idonta tayi waje ta dafe kirjin Kisa fa kace? Ahhh alhaj ba akai ga haka ba Ai Vance bazan yi ba kawai ka saurara min kwana hudu nake bukata Mariya kwana hudu ba ragi,tashi ki fice Hm Allah baka hakuri ta fada tana rufe kofan Ko alaman rahma babu a fuskan ta ranar gashi ta ci uban kwalliya tayi kyw na fitan hankali Gaba daya zuciyarsa ta dume da shakkun mata magana ya bi ya sauya fuska tamkar wani mai hankalin gaske Emm faryal Dama na zo ne na baki hakuri akan abun da na miki ranar Baby u know I love you " wllhy sharrin shaidan ne kawai Koh? Ta fada tana Dada hade ranta. Yh Ammaa ko mai ya wuce ai Ki bani chance "-I will make it up to you.duk abunda ki kace shi zanyi from now,. Da Allah malam daka ta,....kai din"? Mugun yaro kafi karfn akwabe ka..... Ka daina rudin kanka khalid I HATE yOU Darajar mahaifiya kake ci yanzu Dana gwada maka wannan kofin aka Wani dogon tsaki ta karashe maganan da shi OK naji ,still na gode Since ba rabuwa dani za kiyi ba ko mai ma kifada Mtswww wawa marar zuciya kawae Haka khalid ya dinga karban bakaken magana ranar baice komai ba ,haka ma bai yi yun kurin mata wani abu ba Yarinya kenan ban ga laifin ki ba amma kwann nan zaki dawo senses dinki idan aka batar da wancan yaron a garin nan U won't have a choice: face ni din da kike ki Kuma ba mai karban ki a hanuna faryal. Kara gudun motarsa yayi yana murmushin mugunta shika dai Yau kwanan zafar da siyama 10 cas dubai,sun je wani social conference da Alhj garba ya dauki nauyi da sunan companyn haj mariya GGinvest..
.
Shi ko kamil bai ma San me ke faruwa a gidan ba "da yake yanzu faryal din tana daga wayrsa su gaisa sama sama_ bai damu ba" cigaba da aiyukan gaban sa Soasi ya sa kansa don't ya karasa aikin haj Zainab uwar gidan kawu kabiru Domin kuwa itace mace na farko Da ta Nuna msa son uwa tun zuwan sa gidan Alhj abdallh Ko graduation dinsa ma a Germany ita kadai ce gaba a mtsayin familyn sa Sosai yake ji da ita" duk matsaln sa tana iya kokarin ta akai, duk da ma ba babu amincewar haj mariya akan hakan Yana kammala aikin,, Karfe 8 na dare ya dawo ko wucewa daki baiyi ba larava Ta tsaresa ogah kamil haj na nemar ka Dan faduwa gaban sa yaji nayi. sannan yace kice mata ena zuwa
.
Da sallamr sa ya shigo bayan isha Ko dago kanta batayi ba ta CE Zauna can , Ena wuni haj,ya Fada kan sa a kasa Dan shiru ne ya ratsa dakin Son kuwa ko amsawa ba tayi ba Kamil magana nake so muyi da kai mai muhimmanci Don' haka ka saurare ni da kyw Enajinkj Hajiya,Allah dai yasa lpya? Mikewa tsaye tayi tana juya kanta tana fuskantar window Kamil ka taba daukar mu iyaye a rayuwarka? Dum zuciyar sa ta buga" bani da wash iyayen da ya five ku a duniya sai ke da abba tunda a hannun ku na tashi har Na kai hakan Good, Nasan zakayi mamakin abubuwan da zan Fada maka Yanzu, Ena sane da rurin haukar da zuciyan ka take yi akan faryal yata Don haka nake son na sanar dakai faryal na Riga na mata miji kuma nasan ka san da maganan kaima Shiru yayi Kansa a kasa yace khalid? Haj amma faryal bata son khalid the last time.....ya isa bana bukatar kafada min komai Emm ba wannan ne asalin abunda ya sa na kira ka ba Kai kamil dago ka kalle ni A sanyaye ya daga kansa yana kallon ta Yawwa... Wani irin saduakr wa zaka iya wa Alhj Abdallh da ya dauke ka kamar dan cikin sa da kuma faryal da kake kauna a rayuwrka? Ena jinka, Dan kallon mamakk ya bita da shi Amsa kawae nake so kasani Zan iya sadaukar da komai akn farin cikin abba da Ku baki daya , Rike maraya ba karamin aiki bane Kuma bani da abun da zan saka muku da shi Gooood. Emm Hajiya wani Abu ne ya faru? Eh,so nake ka bar gidan nan,ka bar rayuwar mu ka canza gari nesa da mu Ai yanzu kana da rayuwa da zata dauke dukkan damuwar ka... A firgice ya dago kansa ya kalleta Hajiya na bar gidan nan? Laifin me nayi muku?dan Allah ki Fada min Zan neme gafarar Ku amma Kar Ku rabani da yan uwa na "farin cikina dan allah Na roke ke Cikin tsawa da tsiwa tace"' ohhhhh shine ni kake son ka rabani da tawa farin cikin? Meyasa kaki fahimtar bazan taba amincewa da kai a matsayin family na ba ne kamil Na maka alfarma na kyaleka ka ginu kan arzikin mijina Shine yanzu zaka trwatsa rayuwar da na Riga na Gina ma ya ta faryal Cikin dimuwa da rashin fahimta yace Hajiya ban gane me kike nufi ba Kuka ta fashe da shi kamar dama jira takeyi.. Muddin kana gidan nan faryal bazata nitsu ta yi abunda ke gabanta ba. ....meyasa ba zaka tafi ba Hajya dan Allah kiyi hakuri wallhy ena son faryal tsakani da Allah' Kuma enaso......dakata kamil,bana son jin wani surutu. Tunda ka shigo rayuwa na nake bakin ciki ,har ya kai yanzu Sanadiyar ka faryal tana so ta bijire ma mijin auren ta da muka zaba mata CE naka akyi ni mahukaciya ne da zan barka ka auri yata ? Ko masu asalin ma sai na xAba ballntana kai Marar asali. Me kake dashi "me ka tara? Da muka maka sadaqan tarbiya da ilimi bai ishe ka ba ka so ka ke ka juya min kan yata koh?....da kake magann so tsaknin Ku tace tana son ka ne? Na Gode allah da faryal ta dawo hankalin ta ta koma wajen khalid yanzu.. mamakin jin hakan yasa shi cewa What? .. Namaka karya dana saba kenan.bakomai amma jira ni anan ena Uwa Fuuuuh ta fice cikin minti 10 ta shigo tare da faryal Ke Fada masa wayee kike so yanzu kuma wa zaki aura........ Take zuciyanta ya hau dukan uku uku Said da haj ta sake Nana ta mata kafin tace masa Khalid nake so yay kamil Ku....m..a shi zan aura Ko kau da kan sa baiyi ba acikin idanun ta Wasuu zafafan hawaye ne suka fara sauko masa A rauna ne yace Faryal ni fa?its over ko Da kyr ta danbe kuruwan zafin da zuciyar ta ke hurawa lokacin tace eh Yawwa alhmdullhi Ina kaji da kunnen ka? Toh idan ka tabba ta farin cikin Alhj na da muhimmanci a rayuwar ka Ka kuma San darajar iyayen ka Arna Ka ttara ena ka enaka ka barmin gida yanzu" ka bace a rayuwr mu Ka dauka a matsayin hallaci da zaka iya ma Alhj Abdallh Domin farin cikin iyalensa Nasan shi bazai ki ya baka faryal ba duk da ma ta furta bata son ka Cikin wani Sabon kuka tace,ni hankalina bai kwanta ya ta ma hankalin ta bai kwnta ba? Ka taimaka ka tafi .in da gaske farin ciki kake so mana a gidan nan Baice uffan baa,don wani jiri ne ke ji a zaune ga wani zafin da zuciyar sa ke masa,sosai hawaye ke zubo masa ba kakkautawa Mikewa yayi shiru ya nufi kofa enda faryal din ta tsaye bata ko motsi Ko kallon ta baiyi ba ya nufi dakin sa Da gudu ta fice ta bi bayan sa.
.
Yana jin tahowar ta ya sa key ma dakin sa abunsa Kasa ta xube bakin kofar tana sharara kuka tana kiran sunan sa Ko zama baiyi ba ya shiga tattara kayan sa wanda xAi bukata Cikin minti 20 ya fito , Karo sukaci Da ita durkushe kasa bakin kofar dakin sa tana sheshekar kuka Shikam ma Kau da Kansa yayi Ya na kokarin rabewa ta jikin ta ya wuce abunsaa ... iya karfin ta sa ta damko sa tana tura sa cikin dakin Saura kadan su Fada kaSA tare da yake kaya ne a hannun sa sai ya biye mata a hakan Ena zaka je twin........sou....l....... shhhhhhh don't call me that Baki so na faryal me damuwar ki da enda zanje " kinfi kowa sanin enda znje ai Ki kyaleni pls.....sake riko shi tayi da karfi. Kar ka tafi ka barni ta fada da disashhen murya En ka tafi ya zanyi da rayuwata kamil? Ture hannun ta yayi da karfi."cikin tsawa yace Enough faryal, Don ena son ki ne kike Neman dawo dani mahaukaci ban San me nake ba ko" Why are u fooling me? Huhnn. Farko u left me ba tare da daliili ba akan khalid. Then ki kace Khalid ya kidnapping dinki na zo' Amma yanzu na tabbatar da u did dat intentionally to hurt me" tun da gashi shi kike so zaki aura its obvious ba kidnapping dinki yayi ba huhhhhhh.? Sun kuyar da kanta tayi ta rasa me zata CE masa sai aukin hawayen da ke bin kuncin ta. Shiru ma ansa ne ko Dafa Kansa yayi yace Oh GOd I'm stupid now "a rauna ne Dan Allah kar ta tafi kamil I can't take it anymore........ U can't take what?.. farin ciki na is not important to you ko wani a duniyan nan. Ni kadai ne gashi Bani da asali,iyaye na arna ne Ke fa? Kina da uwa da uba kina da asali ,ga miji mai dukiya! Jus Give me 1 good reason Da bazan barki da mahifiyr ki ku samu kwnciyar hankali ba":?. Kinaji fa mahaifiyar kin tace idan ena gidan nan Baku da farin ciki And you know what abba bai can canci haka da ga guri na ba Bazan taba zama silar gushewar farin ciki iyalnsa ba,musamman ke faryal. Kuka takeyi tana dukan hannun sa da ke shirin dago jakan sa a kasa # ta kasa cewa komai sai Kamil pls,don't leave me """bori ta shigayi tana faman firgici .gaba daya ta ficee a hankalin ta Kokarin mikar da ita yake yun kurin yi Amma haka taki fir ta damke jakar sa Da kyr ya fnci kota sama' da Sauri ta fada kan kirjin Sa tana kara sautin Kukan nata Sosai ta damke sa kamar zata shige jikin sa," .dan lumshe ido yayi yana jin sautin kukan NATA yadda yake shigar sa ko ta ena a sassan jikin sa Zuciyarsa ce ta tsanan ta bugu a yayin da ta zura hannun ta tana balle button din rigar sa tana shafar kirjin sa"* Kansa ya saukr kasa a hankalin daura da fuskan ta da niyyar hana ta Wani kasalallen kallon ta bi sa da shi wanda ya hana sa furta komai" tallabo Kan sa tayi kusa da fuskan ta itama sosai sannan ta shiga shafa kwantattacer sajen sa #"cikin salo mai tada hankali har ta gan garo kan lips din sa "sa hannu tayi ta dan bude labben sa da yatsan ta kafin ta Daura natA lips din kan na sa kissing din sa ta shiga yi sosai ba kkakwta wa Bai San lokacin da ya fara mayar mata da martani ba shi ma Sosai suka lume cikin wannan yanayi Ga wani firgi caccen Barin da jikin su keyi duka a lokaci daya.. .itako sai dada ma shishhige wa jikn sa ta keyi tana azabtar da shi da salo kala kala na kauna . Da kyr ya tattaro hankalin sa ya dago ta ":-kallon ta yayi da idanunsa .da suka sauya suka dawo ja Faryal me amfanin abunda kike yi ajiki na? A San yaye yace,ki na tausaya min ko? Don't worry zaki dena Kwana nawa ne kin mance da ni? Girgiza kanta ta shiga yi tana cewa Noooo kamil I truly ......l..o..ve.......you... Can't live witou you" don't leave me please na roke ka Dan allah ka fahimce ni Wallhy INA son ka .but ....but...but."""its complicated. Bambare ta yayi a jikin sa ya sake tsare ta da ido. Na fahimci complications dinki faryal Kina so na Amma its over ko? khalid zaki aura Dan dariyar takaici yayi yace . Hmmm look enough of the game faryal Bazan tsaya anan kina wulakan ta zuciya ta ba. ... Zan barki....har abada ya fada a zuciye Kayan sa ya sa hannu ya dauka..ya juya kansa Happy married life.....ya fada mata' tare da ficewa a dakin . komai daukewa yayi chak a duniyn faryal a lokacin. Karan rufuwar kofar sa ne ya dawo da ita cikin hankalin ta Wani firgicaaccen kara ta sake ta nufi waje da gudu tabi bayan sa Ganin rufuwar gate tayi da bayan motar sa da tuni ya bar haraban gidan Wani ihun ta sake take ta zube kasA tana birgima tana kiran sunan sa da iya karfin ta . Haji Mariya da laraba ne suka yo rige rigen fitowa wajen na ta Don ihun da ta zage ta keyi kaf ya tada su Faryal me ke da munki haka da Daren nan? Haj ta Fada tana kokarin mikar da ita tsaye Wani razananen bari da kuka mai cin rai take fitar wa"' numfashin ta sama sama ta ce mu....mm.......my ka.....mi.....lll ..ka..m l ::::kam Kamil ne" yayi miki me faryal? Kokarin bude vaki tayi zata sake furta wani kalman ta fada kasa sumammiya Sosai suka razana Barin ma laraba dake tsaye gefe tana kallon faryal din zube kamar mutacciya
.
Jirgin su abba bai sauka ba ranar sai wajen karfe 8saura na dare Daga nan suka nufi abuzayal guest inn domin halattr meeting din da za suyi da muhimman company a kasar waje Kawu kabiru da uwar gidan sa Hajiya Zainab suke a tare da abban Da yake ko wannen su Nada investment a cikin companyn " tare suke zirga zirgan bin kasa she Wajen 12.30 suka kammala meeting din su na farko ***""""*** Amma Yaya ba zamu koma gida bako? bakin mu na China sai 4 na dare zasu iso fa Ahh haba kabiru nan din ma ai kamar gida ne, Allah ya kawo su lpya dai kawae" In mun gama saii mu tattara goben Nikuma zan sanr da su mariya mun iso Yawwa toh ai shikenan Tunda kamil ya bar gidan bai tsaya ko ena ba sai bakin wani tafkeken hanya na 'highway wanda ya dosa hnyar fita daga garin Sosai yake kuka har ya rasa akan me ya keyi guda daya A ransa yana cewa tafiya ta tmkar sadaukar wa ne wa abba Ga shi Dama faryal ta zabi wani ba ni ba.....to meye amfanin kukan?ya fada yana share sauran hawayen sa Wani zuciyan ce tace dashi amma in ka tafi bakayi adalci ma abba ba ya kamata yasan ka bar gidan ko ma Yaya ne Da haka ya juya kan motar sa ya nufi Abu zayal guest inn cikin Daren Kusan daya saura ya Shiga falon da Mamakin sa abban ya gani zaune da magani agabn sa zai Sha Kamil??ya fada cikin tsananin mamaki Me ya kawo ka cikin wannan dare haka lpya kua? Duk wannan tambayr da abba ke masa yana tsaye Ji yayi ma da bai zo ba "domin gaba daya ya kejin wata sabuwar weakness ta kama zuciyar sa Mikewa tsaye abba yayi ya nufosa Kamil ena maka magana, Wani abun ne ya faru ko me? Ena su mariyan Kuka kamil ya fashe dashi ya rungumo abban.... "kamr karamin yaro haka ya dinga rera kuka kan kafadar abban ba tare da yace komai ba Shiru abban yayi zuciyar sa na kuna' jin sautin kukan kamil din gwanin tausayi Janyo sa yayi zuwa kan kujera ya mika masa ruwa ya Sha Kamil meya faru abba ya fada ya na kallon sa Shiru yayi sabida har yanzu kwakwlwar sa bata tan tance masa abun da zai fara CE ma abba ba Mariya CE? Da sauri yace ah'a abba ba ita bace Toh meye ne kamil fada min naji Ehmmmm uhmmm abba dama enaso na tafi ne Ka tafi? Ena kenan Wani bugun zuciyar sa ta farayi "a take Yace AB..bb...ah enasoo naje garin iyaye na ne ,Inda muka fito.... What kamil? Abba ya fada da dagun murya Uhm wannan ai maganan banza ne.kai yanzu zaka ma gane enda kuka fito ranar a dan shekarun ka da basu fi 13 ba Eh abba zan gane"' Ah ah kamil,na hana wannan tafiya Ba enda za kaje saboda Banga dalili ba, Wahala kawae zaka je kasha wa kasani? Yanzu duk guri ya zanca Wani hawayen ne ya sauko masa bazata Take ya tsuguna yace abba dan Allah ka bari naje Wallhy na maka alkwarin ba abunda xAi faru Kamil baza ka je ko ena ba nagama magana Tashi kaje ka kwanta gobe ZAmU koma gida tare Aikuwa jin ambaton gida yasa kamil turjewa awajen ya kamo kafan abba yana rokon sa ta Allah Tun abba na binsa da lallabi har ya fara daga masa murya' Sosai abban ya fara Nuna Bacin ransa akn maganan'" Shiko kamil fir yaki ya dena; ga wani hawayen ban mamaki da ya ke bin idon sa Na CE in wani Abu aka ma a gidan tun wuri kafada min Amma ka San Allah? ba zan bari kasa kan ka cikin hatsari akan aikin banza ba Abbbba don..All..ah kamin shiru kamil ya fada a tsawace Tuni Hajiya Zainab ta bayyana sanye da hijab Ganin kamil sheme sheme aka sa tayi yana kuka shima abban na tsaye na hushi Lapya kuwa Alhj?kamil meye haka ta so Da Sauri ya mike ya nufo wajen ta mummy dan Allah kice abba ya yayi hakuri ya barni naje Kamil son" just calm down ya isa haka Zo nan , muje ka kwanta gobe da safe zamuyi magana U've been crying tun dazu ena jin ka Ke Zainab ki barsa sai ya Fada min dalilin sa na tirjewa akan wannan tafiya,,,I mean For God sake kamil ba haka yake ba Ya fada hankalin sa a tashe Hakane Alhj kafadi gaskiya ni nasan bazaiyu tafiyan nan ba dalili ba Ehen kema kin gani ko Dan shiru tayi sannan tace "je can dakin ka jira ni son tashi ena zuwa nima Sum sum kamil ya mike ya nufi daki Abba na binsa da kallo Uhmm Alhj ni zan yi kokrin masa magana duk abun da ake ciki da safe zan sanar da kai komai insha Allahu Yawwa Zainab, dan Allah kiyi kokri Sam bana son ganin sa a haka Sosai damuwa ta bayyana fuskar sa Bakomai Alhj sai da safen ## zaune ta same sa ya hada kai da gwiwa Yayi shiru Son ta fada tare da dafa sa Tell me meya faru?meya sa zaka tafi? Mariya CE koh? Wani sauke ajiyan zuci yayi ya dago Kansa ya kalle ta Mummy kawae....... Shhhh kamil don' lie to me Ok don bamu muka haife ka ba shine bamu da matsayin da zamuji damuwar ka Ko? Noo mummy ba haka bane Toh just tell me mana kamil ta fada cikin fada Look abban ka baida lapya" tun a UK yake fama, amma banga tashin hankali a fusakr sa kamr na yanzun nan ba Me kake tunani_?baza mu iya cike gurbin iyaye n ka bako Da Sauri ya riko hannun ta yace nooo mummy Ki daina fadan haka dan Allah kinsan hakan ba gaskiya bane Kamil ka fada mn toh ena jin ka Kallon ta yayi a nitse Yace muummy promise me bazaki Fada ma Abba exactly abunda nake boye masa ba "! What!! kamil ban maka wannan alkwari ba just tel me kawae Mummy amma yanzu kikace baida lpya fa .na tabbata in kika Fada hankalin sa zai fi haka tashi Ok ok fine shikenan enajin ka* Nan kamil ya bata labrin duk abunda ya faru har yay silar zuwan sa nan Jin sa takeyi shiru, Sosai jikin ta yay sanyi, numfashi ta sauke tare da jin jina ma hali Erin na mariya Batayi wata wata ba ta mike tsye..kamil son"! ka kwnta ka huta Na maka alkawari zaka tafi gobe insha Allahu Murmushi ya mayar mata sannan ya haura gadon nasa Yace nagode mummy"itama Gudnite ta masa ta fice abunta
.
Bata bude idon ta sai a gadon asibiti, Mummy ta hango tayi zugum ta rafka urban tagumi a gefe Wani hawayen takaici da bakin ciki suka soma gangarowa da ga idanun ta ,...a ranta tana cewa yanzu na rabu da twin soul kenan Bazan iya rayuwa ba kai ba kamil, Cikin wannan tunanin kuka mai karfi ya kufce mata bazata Ai ko da Sauri hj mariya da hj shafa suka nufo kusa da ita Faryal ,alhmdullhi ya jikin Kukan me ki keyi kuma mummy ta Fada tana kallon ta Wurgi tayi ta hannun mummyn data kai zata tallabo ta Ni Ku kyleni, ta ke ce wa cikin kukan Haba faryal maman ki kike CE ta kyale ki ? Barta kawae shafa ,naga alaman wasu almatsusai na yawo kan ta ne Ki duba yarda take so ya kashe kanta akan wani wawa shasha Mummy ni dai kice ya kamil ya dawo Bazan Fada ba uwata,.. Ke kar kiga kina gadon asibiti yanzun nan zan mini ta tas Don haka kar ki sake kiramin sunan wani kamil anan Marar kunya kawae,to ki bisa yawon gantalin mana nasan kin cika masoyiyar sa Tsaya mariya ya isa haka .kibi ta a hankali mana ,ahalin yanzu bata cikin hankalin ta Da Allah shafa kyaleni,faryal da like ganin ta ba abin ta a hankali Itako kuka kawae tkeyi kamar zata fd da ranta Kiyi shiru mama na kinji,za a dawo miki da kamil din ki hj shafa ta Fada tana goge mata hawaye A hakai ta rrarshe ta har suka samu suka koma gida Karfe 7na safe haji Zainab ta gama ba wa alhj bayanin tafiyar kamil Amma fa alhaj ena fatan ba zaka CE zaka tuhumi mariya akan zancen nan ba...don' na tabbata kamil bazai min karya ba Yace min ma da sannin ta ya bar gidan Ah a Zainab Dama jiki na ya bani akwae hannun mariya acikin lamarin nan Meya sa zaki ce kar na tuhu me ta Alhj da ka daiyi abunda na gaya makan kawae, Ko wace uwa hakan take so ma yar 'ta. Amma ka zuba mata idon dai na dan lokaci Kar ka mata maganan kamil din Wata kila hakan yasa Don' Allah Alhj I'm dai kwanciyar hankali kake so ma kamil Komai zai dai daita insha allahu Dan shiru alhaji yayai kafin yace" zainab_hakkin mu ne da kamil ne ya nemi asalin sa nasani Amma .......ah ah Alhj ai mun gama magana ya kama ta ka zama mutum na farko da zaka karfafa masa gwiwa shima ba so yake ya barka ba Toh shikenan ena shi kamil din Mikewa tayi suka shigo tare abba gani Naji bayanin Ku son,amma da sharadi Ina son ka min alkawari in ka tafi Zaka sanar da ni duk halinda kake ciki,? Sannan kamin alkwari zaka dawo nan ba da dadewa ba Had cikin ransa baiso ya dauki wannan alkwari ba amma ba yadda ya iya Ya so ace ya bar rayuwr su ne gaba daya Don' bazai iya zama yaga faryal a matsayin matar Khalid ba Kamil kayi shiru ena jinka ,in ba wannan alkwari ba tafiya Aha ah abba na maka alkawri zan aika ta hakan Yawwa son Allah ya maka albarka Tare suka taka masa har bakin motar sa Son kaji abubuwan Dana Fada maka ko Just take care Ta fada tana dn murmushi Nagode mummy kema ki kula kinji zan kira ku Yawwa shiga kar kayi dare kan hanya tafada tana goge Guntun hawayen ta Wani godiya yayi wa Allah da haji ta juya kan maganan bata Fada korar sa haji tayi ba Amma meyasa mummy tafa ma abba abunda ke tsakni na da faryal? Marairaice fuska yayi cikin kishi da takaici yana cewa maybe ma kafin na dawo ta aure shi,amma bakomai nima zanyi kokari ma mance da ke I wil just try my best naga na sami abunda zan je nema....bye faryal ya fada tare da goge guntun kwallan sa Gudu ya shigayi sosai...bai tsaya ba sanda ya gansa cikin garin yola hotel ya nufa kafiin gobe yA fara aikin sa Ranr Sam mariya bata gane kan Alhj badan abincin da take zama aci atare wannan karon ko kulawa baiyi ba Kuma bataji yayi maganan kamil ba Faryal baki da lpya ne ? Abban ya tambaye ta durkushe gaban sa Lpyana lau abba ,ah ah princess's Yau sati na biyu gidan nan na lura sai an miki Fada cin abinci Ko akwae matsala ne Wani zuciyan ne yace mata ki fada ma abba komai ki huta Wani kuma yana ah'a kin manta da maganan mummy? zata iya Daura muku sharrin da zai iya rabaki da martaba idonn mahaifin ki har ma kamil Faryal "abba ya saka kiran ta Cikin wani irin sautin kuka ta amsa babu komai abba Ke kar kice zaki mana wani shashancin tsiya anan....haj mariya ta haura mata da fada Wani mugun kallo tabi mummyn ta dashi a kasa kasa cikin xuciyan ta na cewa Bayan kin cuce ni kin raba ni da farin ciki na ....
.
Na FASA jin tsoron naki Wallhy sai na Fada ma abba komai Kuma yay kamil baya gidan nan kin kore sa kema kima sa vayani kiji in da dadi Haba mariya karki na daga mata murya haka abba ya na Fada Yana lura da kowanne su Wani kallon baraza na tama mumyn tace Abba dama ......ni da.Yaya kamil Ke ya isa haka karki sake bude bakin ki an an Tashi ki wuce ki bamu waje Sha sha kawae Mummy ta ka rasa tana huci Mariya Ashe bazaki bri ba Tashi ki Shiga ciki princesss Da gdu faryal ta haura sama tana Dada sautin kukan ta Daure fuska tai tama tana huci Wai nikam mariya ena kamil ne abba ya fada yana maida kallon sa wajn ta Ni ban sani ba Alhj, Zuciya fal da tsoron kallon da yake mata Ta mike ta nufi sama itama Bin ta yayi da kallo yace hmm mariya kenan.... Bazan taba aura ma faryal wanda bata so ba.Indai Nina haife ta