***** ARNE Part Nine (9) *****
.
Haka rayuwa ta kasan ce ma su zAfar da faryal a Nigeria cikin tsanani da ta kura Duk dama aikin sa na companyn GG investment din daya keyi Kudi sam baya Isar su, har wanda za'a karashe dawainiyar su na you da kullum Sannan ga maganan daukar wasu sabbin kwarraun lawyers ma mummym su da Yau saura sati guda shigar karar ta na karshe a babban kotu Idan kuwa basu samu wani gamsashen shaida ba" tabbas za a tura hj mariya gidan yari kamr ydda sharia ta tanadar "Gaba daya komai ya kwace masa rayuwa ta yi masa zafi Godiyar Allah ma kamil ne yake dawainiya da abba a kasar Germany " shima sosai abun ya fara taba sa don A halin da ake ciki ya zaga kan kwararun likita sun kai biyar akan ciwon abban" Har India san da ya kai sa ya sake dawowa dashi amma shiru "Duk ran da ya tuna sanadiyar alhaj garba ne suke cikin wannan halin GabA daya yakan Shiga wani mawuyacin yanayi A gefen alhj garba kuwa ba abun da yake damun su" Rayuwa jawai su keyi cikin nishadi shi da dan sa Khalid" Ko jaje ba su ma zafar da ke matsayin surukin sa ba ma " ballanta na ya dame sa don bai neme taimakon sa ba akan case din Cewar Khalid " zafar girman Kaine dashi, "su kyale shi kawae Cikin tsananin yun wa da gajiya barrister asmee ta bude idon ta a bakin wani titi, Ba abun da yazo kwakwalwar ta illah wahalr kusan wata daya da suka sha a jejin Ga kisar Gillan da aka ma barisr shehu a idon ta yaki dauke mata a ido Wanda ita taje dauko sa ranar da suka rabu da zafar daya kawo mata videon can Cikin kuka ta ke maimaita kalman innalihhi wa inna ilaihi rajiun' " Dole na samu maku mafita "bazan taba bari alhj garba ya Sha ba Ko da kashe ni zaiyi"' " bazan janye akan case dinnan ba.; Mike wa tayi da kyr ta nufi gefen hanyar ta rabe don' nemr motar komawa cikin gari Ranar da safe kamil ne tafe tare da doctor ya na masa vayani cikin harshen Inda yake cewa " dukanin gubar dake jinin alhj abdallah ya fita"garau yake " amma wannan alluran da aka masa daga baya ne shine babban matsalar' ya toshe hanyar motsin sa gaba daya Amma akwae engine da za'a iya sa shi kuma ya mike garau" Sai dai in har aka sa shi bai mike ba ,toh ku cire rai a kan sa dole zai mutu kawae" Cikin damuwa kamil ya kalli docton yace"' nawa ne kudin shi wnnan engine din haka? Kuna dashi a nan ne Eh akwae anan " amma Mr kamil ka tabbata Zaku dauki duk wani abun da zai iya biyowa baya" Dan shiru yayi yana tunani" _chan daga baya yce Yes', Ka Fada min kudin kawae Nan doctr ya rubuta masa duk wani expanses da abubuwan da zai kashe akan jinyar Sannan ya fice ya bar sa a wajen Wani zazZafan numfashi ya sauke tare da dafe kan sa Don kuwa kudin daya gani ko Gaba daya dukiyr sa da ya rage ya sa ba zai shika shi ba Baiyi wata wata ba Mike wa yayi fice a asibitin kafin washe gari ya sanar da zafar ya tura masa komai daga cikin safe din sa Da ya rage a Nigeria Sannan ya hada Dana wajen sa a Germany. A hakan ya din ga rokor doctor akan su karbi Rabin kudin da alkwarin zai biya su Cikin watan nan" Ba suyi dogon gardama ba saboda dama aikin na su ba lallai ba ne abban ya mike a raye"' Don' haka Da wannan uzurin suka amince aka shigr da abban A ranar aka fara aiki. Washe gari ana saura kwana uku shigar kotun haj mariya" Da sassafe shika dai a bainar asibitin. Yana tsaye a bakin dakin har aka fito da abban Da Sauri ya nufi doc cikin hrshen turan ci yace .
.
Ya ake ciki? Abba na zai tashi ko? Dan murmushi doctor yayi yace masa" Kayi hakuri' "haryan zu dai jira za muyi muga ni nan da Hour daya Kafin musan me yake ciki Ko ya rayu' ko ya mutu" Excuse me ya fada" tare da Barin kamil din a daskare a wajen Juya wa da zai yi su kayi ido hudu da zafar' Da sauri ya taho suka rungume juna Sosai kamar baza su rabu ba Nemar wuri su kayi suka zauna bayan sun duba abban da ke kwance har yanzu ba motsi Idon sa taf taf da kwalla ya bashi labarin halin da suke ciki a Nigeria akan mummy "Kamil yanzu haka mummy za taje prison akan laifin da ba NATA ba? kallin zafar yayi Cikin tsananin damuwa ya dafa shi Ya ce' " insha Allahu zamu San yadda zamu yi zafar Mummy ba zata je prison ba. Oh Allah"' kamil ka daina rudin zuciyar ka da fadan hakan mana" Ta Yaya zamuyi acikin kwna uku ba mu da ki lawyer tsayaye? Kawae nasan zamu rasa uwa da uba ne a rayuwa in ba muyi wasa ba" Shigowar wasu mutane ne ya dakatar da kamil wajen ansa maganr zafar din" Da hanzari ya mike tsaye yana jiran karasowar su wajen sa Dan murmushi ya sa ya mika ma Mr Johnson hannu tare da sakatariyar sa Alisha daga companyn waya ta Samsung Ba tare da bata lokaci ba suka sanar da kamil an shirya yau ne ranar launching din web design na sabon tracking device na zamani daya kirkira dakan sa da Misalin karfe uku na yammacin ranar ake bukatar sa a wajen Wasu document suka mika masa snnan su kayi ficewar su Tsaban murna zafar har ya manta a asibiti suke Sosai ya rungume kamil din yana godiya wa Allah Cikin jin dadi Dan sarara wa yayi" ya dafa sa yace kamil? Ya naga baka farin cikin ne? Kabarni ena ta hauka ka ja kayi shiru? Lpyan ka kuwa? wannan babban abin farin ciki ya same mu ka wani daure fuska Daga Yau fa ka rabi da talauci har abada C'mon Kallo kawae yabi zafar din dashi ya ajiye document din kan kujera Ya nufi dakin da abba ke kwance" Cikin sanyin jiki yace Zafar bazan iya barin nan wajen yau ba idan abba bai tashi ba Duk wani Kudi bazAi taba amfana ta ba muddin na rasa shi a rayuwa ta Kuka ne ya kufce masa a yayin da ya tsugunnar da Kan sa jikin abban yana hawaye" Shima jikin sa ne yayi sanyi daga tsaye Kusan Minti 5 ba wanda yace uffan a wajen "Haka kamil ma bai dago Kan sa ba Zazzafafn hawaye ne kawae yake fitar wa Kan sa a kasam jikin abban .kamr daga sama yaji ance ka....mi...all"" Bai gaskata abun da kunnen sa ke jiyo masa ba Sai dai yaga zafar ya fada kan sa Yana ihun Kiran sunan ABBAH Da hanzari ya dago kan sa inda suka yi ido hudu da abban Bakinsa bari yakeyi bai iya cewa komai ba Shima ya kankame sa tare da zafar din Suka hadu kowannen su na kuka ".suna kiran sa Murya can ciki abba ya Shiga rarrashin su Amma ena""" ba wanda ya saurare sa kukan su kawai suke ci a jikin sa,kowa da kalar nasa Shikan sa abba hawayen tausayi da tsantsar so ne yake bin idanun sa daga kwance Yana jin su"
.
Bayan abba da zafar" Hajiya Zainab ya fara kira ya sanar mata' Murna da godiyan wa Allah ba irin wanda bata yi ranar Shima da kyr ya samu ya runtsa saboda tsaban kira daga coleaques din sa na wajen aiki' da kuma abokan arziki wayan da suka gani a tv" A haka ma Banda sakonni na waya da sauran kafafan media" Ranar faryal kamr zata fashe saboda gaba daya ba suyi wani dogon magana dashi ba Washe gari Da sassafe Doctr ya sanar dasu zasu iya tafiya".. amma za a dawo dashi bayan wata daya a sake duba sa A gidan kawu kabiru kuma tuni haj Zainab ta sanar dasu kawn Sosai ya taya murna yana sa albarka Sabanin hj shafa da ta kasa zama" Kafin kace wani Abu ta nufi hanyar Office din cId wajen hj mariya Da kyr ma aka bar ta ta shiga don' yawan zuwan ta wajen Kawata ya akayi'" haji mariya ta fada a sanyaye tana kallon ta Hmm kema kin san akwae tunda kika ganni da ssafen nan ai Cikin son taji zancen tace Haba? Meya faru? Angano wani Abu ne Ah' a fa mariya wannnan zancen daban ne Toh ena jinki kin san yanzu zaa fitar dake in baki Fada da Sauri ba Ehmm yau da safe ne nake jin labarin danku Ashe Harkan arziki ta same shi can Germany Wani da kenan kike nifi shafa? Dan ku *ARNE* ma na? Ohhh kamil kike nufi Meya same shi ? Nan shafa ta Fada mata daya bayan daya labarin cigaban da kamil ya samu Shiruuuu haji mariya tayi ba tace uffan fa illa sun kuyar da kanta da tayi Shafa ko sai surutun ta take kanyi bata ma kula ba Can cikin Nisan tunanin ta taji an CE haba mariya"" Ya zaki maida ni rediyo mai jini ina ta zuba kin min shiru? Yi hakuri shafa, ""wallhy rayuwa kawae nake tunawa" Wato Dan Hakin da ka raina WaTA rana shi zai tsole ma ido Allah ya sa shima kar yasa adada daure ni anan." ."" Don' harga Allah nasan bantaba kywtata masa ba iya zamana dashi Haba wa mariya Shidin wa? Mu kayi da alhj Garba ma ballanta na shi Keeee shafa rufa bakin ki Wani alhj garban mu kayi da shi gani a kulle?: Sai dai kice yayi danu dai "daya cuce ni ya raba ni da miji na da Yaya na ,hatta dukiyata sanda yayi sandiyarsu kuma ya jefo ni anan? Ke dan Allah shafa wannan rayuwar bata ishe ki ba"?. na dauka abun da ya faru dani zai zamo miki izina a rayuwar ki Haba dan Allah"me baki gani ba Ni dai tun ba yau ba nake nadamar rayuwa ta shafa' Yafiyar ubangiji Dana Iyali na kawai nake nema yanzu" Domin nice silar komai daya faru da su shafa". Gashi Yau zanje kurkuku akan laifin da ban aikata ba Ni CE silar komai,,nice......
.
cikin kuka ta karashe magan nan ta A gefe kuwa Shafa gaba daya jikin ta yayi sanyi " Gashi Bata ko samu damar magana ba Aka fitar da ita domin lokaci yayi Kuka sosai haj mariya ta cigaba dayi tana cewa Allah ka kaya femin Wajen Karfe 12.30 na rana suka iso Nigeria su biyu" Kasancewar kamil zai tsaya wasu kananan aiyyuka acan Ba wanda yasan dawowar su hatta siyama da suka gama waya da ita yanzu Haka abba yaki fir sai sun je sun duba mariya kafin su wuce masaukin sa Amma sai dai da sukaje an hana su shiga kasancewar lokaci ya kusa na shigar da karar ta na karshe" Inda za'a yanke mata hukunci Haka su kayi hakurii suka juya gida zafar ya koma" Abba kuma ya masa mausaki a hotel Tun yana hanyar gida number keta kira amma sam bai kula ya dauka ba Yana cikin tafiyar sa a hankali yaji an taka birki dab dashi Shima rage wa yayi sosai ya sassauta tukin nasa' Kiran ne ya sake shigowa har sau biyu kafin ya daga" muryan da yaji ne ya bala"in basa mamaki Barrister asmee""? Nice a bayan ka" ka taho zafar bana son na fito a motar Ne Ai bai tsayA jin karshen maganr ba ya FIto a motr sa ya nufi nata Yana shiga ta ja motar suka bar wajen Ba su tsaya ko ena ba sai gidan sa" Da yake gidan shiru ba kowa siyama ta gaya masa Dama zata je asibiti eta da faryal Ba tare da bata lokaci ba suka fara tattaunawa Baristr asmee meya faru haka Ena kika shiga kin san case na hannun ki? Calm down zafar" Nima Yau kwana na na biyu da tsalleke siradi a hannun alhj garba" Ko fita bana yi Sabida tsaro What? Kina nufin Dama shi ya kama ku? Long story "' zafar ena ka shiga ne nata kiran ka shiru Ena Germany ne wajn abba Alhmdlh kin san abban mu ya samu sauki har mun dawo dashi "yanzu haka yana hotel Ahamdullhi!". kai"' amma naji dadin wannan zancen_' Gaskiya na muku murna. Case din mu zai fara samun kwakrar makafa Hakane barister" yanzu ya ake ciki? anjima ne fa zaa Shiga kotu Noo ai yanzu dole su daga mana kafa "mun samu sabon shaidu kwarara Duk da ma bai yi linking da cocaine din da aka Sa mata ba Amma dai mun samu suspect dole a sarara mana Haka ne" Yawwa kamil ne ya tura naka videon nan ko ?
.
Ena yake?ena son ganin sa fa Eh to Gobe zai dawo ena ga Toh zafar". ya kama ta muje kotu mu sanar da su tun wuri a samu a shigar da case din Tare suka FitA da niyyar nufar hanyar kotun. dai dai gate suka ci karo da su siyama........ Baima lura da ita ba tsaban hankalin sa yayi nisa wajen tataaunawa da baristr Wani dogon tsaki ne ya kufce maTA tare da daure fuskan ta Sosai A rayuwar ta' ta tsani taga zafar din da wata mace koma waceece Ballntana ma enda taga ya bada hankali yana ta zuba zance Zafar matar ka CE koh Nan ya juya ya kalle su suna fitowo daga mota Ohh ya fada tare da saukowa daga motar baristr Yabi bayan su" Fuskan ta a daure tace wacece wannan kuma hubby? ""Ohh God' ko sannu da zuwa bazan samu ba ne Kin ga karki damu yanzu zan FItA ne" Ena dawowa soon Faryal ku Shiga ciki ena zuwa" ya fada tare da juyawa bakin gate Fuuuuuhhh". ta juya ta shige ciki tana mita ranta a bace Hmm da dai ance nice mai tsinannen kiishi Gashi kema ai faryal ta fada tana bin bayan ta da Sauri Kwance ta tarda ita ta hade rai" Siyama me haka akan bakisan baristr asmee bane ko me? Na santa mana faryal... da ai fushi yake Da ta bace tabar sa"' Amma yanzu ta dawo ya wani lillike mata" Uhmmm nikam wallhy naji dadin ganin ta har hankalina ya kwanta Wallhy Mtsww Niki kyale ni faryal'. Aiya sani sarai ba nida lpya amma bai damu ba wajen ta ya fara zuwa kamr za tayi kuka ta karashe Sosai abun yaba faryal din dariya" Tsura mata ido tayi sannan tace " uhm Ni dai nasan me yake saki wannan mitar siyama Amma bakomai Na miki uzuri " ta fada Hade da mata kwalo What zo nan faryal me kike nufi'?. ni ba abun da ke damu na Garau nake Hmmm siya kar ki maida ni karamr yarinya Ciki ne dake wallhy' Inafa lura dake a gidan nan Dan Shiru tayi tana kallon faryal din da ta gwalo mata ido A shagwabe tace" Uhmm faryal kar ki Fada masa kinji What""Meyasa? Ah' ah nidai kar ki fada nafiso sai ya sami lokaci na tukunna Yan zu kam Punishment din sa kenan ta fada tana turo baki Uhhmmm toh shikenan..... .ni dai yanzu Jiran sa nake ya fada min yaa abba na yake Tunda an hana mu zuwa wajen mummy Court Hmm faryal kar ki tunaa min Amma tun da baristr asmee ta fito akwae hope ai Yeah haka ne"ta fada tare da rufe kofar A kotu kuwa ba zata haj mariya taga aljh abdallah, da zafar' ga kuma barister asmee Wani hawayen farin ciki ne ke sauka a idon ta Lokacin da ake gabatr da shaidu akan alhaj garba Hatta abba da barister Sanda suka bada shaida akan sa Enda lawyer mai kare shaidun Shima Ya yi iya kokarin sa wajen jaddada ma kotun laifin hj mariya bayi da alaka da shaidun da su asmee suka bayar Bayan musanyar bayanaii tsakanin Lawyoyi Da haka alkalin ya yanke hukunci kamr haka "Za cigaba da tsare haj mariya a hannun hukuma Sannan kotu ta bada Dama wa bristr mai kare wanda ake zargi data kawo gamsashen shaida akan wanda ake zargi Kafin 6 ga wata mai kamawa ( "sati biyu) Da haka kotun ta tashi
.
Tun safe kamil ya shigo Nigeria misalin karfe 7am Bai ko wuce ma saukin abba ba ya nufi hanyar office din zafar Kasancewar safiya ne ba wani mutane sosai kai tsaye ya wuce abun sa' Baristr asmee CE zaune tana shan coffee alamun ita ma bata Dade da shigowa ba Murmushi ya sake hade da sallama Baristr ki CE nayi latti mana Gaskiya kayi" Fuskn ta cike da murmushi tace". anya kamil Kaine haka kamr ba jinya kayi acan ba 'ya naga ka kara kato Hhh toooh lallai ma Baristr baki kalleni da kyw ba dai Toh Ena zafar din"?tun jiya yake jaddada min meeting din. Nan Ohhh yana tahowa" Kasan matar sa bata jin dadi kwana biyu Ohhhh" toh ya ake ciki ne jiya mun fara maganan barrister jafar Eh amma ai kaji vayani na Kudi ne kawae" amma kasaan matsalan yanzu? Jiya naje wajen sa da yamma amma ya gwada min wsu dban sun Rigamu viya akan case din mu" Which I'm sure alhj garba ne Hmm toh ya kenan barrister ? Kamil still maganan kudi ne' Ni nasan Jafr sosai In zaka iya bashi wanda yafi wancan Zai dawo Layin mu' Ba komai call him yanzu" Nawa ne amount din da suka biya shi Gaskiya bai gaya min ba"amma na bin cika Naga 20mil suka bashi Kaga sun kara masa 5mil kenan GOod" Ki kira shi Anjima zafar zai baki 30mil Mu kuma zamu fara plan din mu Gyda kan ta yi cikn yrda tace Angama kamil Sai na jiku Suna cikin yar hiran su' har zafar ya shigo Shima ya jona su Tun da suka sanar da shi abun da ake ciki Haka kawai yaji ya Shiga wani bakon yana yi Satan kallon kamil din ya keyi zuciyar sa cike da tambayoyi kala kala "Ashe har zaka iya mancewa da kiyayya da mugun ta irin na mummy'? Mummy kin gani"? wanda baki taba kashe masa ko sile biyar naki ba shine Yau zai zubar da milliyoyi dan kwacar yancin ki! Kai" Allah ya bani zuciyar ya fiya da Sanin darajr mahaifa Zafar,...ni zan wuce Maganr da ta dawo da shi hankalin sa kenan ya mike tsaye' Toh barist sai Nazo anjima din Dan kallo kamil ya visa dashi yana cewa' Ya jikin ku da siyaman' Naga kamr kaima ba lpya ne ai" Dan dolen sa ya murmusa yace nikam muje gida ka huta' Kasan ba da dadewa ba Abba zai fara nemar ka ko? No' ka manta ne da abunda ke gaban mu Ba gidan da za muje Kawae mu zauna ka bani red file na companyn nan Zan fara aikin nima Hhuhhhu haba kamil' Yanzu fa ka iso muje gida kawae Anjima sai mu dawo Da kyr ya lallaba sa suka fice suka nufi gida" Ko break fast faryal bata yi ba tana zaune tana kwje kwajen shigar da za tayi a gaban mirror Simple fitted gown ash and black wanda yaji aikin stone ta sanya Tayi daurin ta push bak "sannan ta jefa jelar gashin ta abaya" Light pink jan baki ta shafa komai Ra's a fuskan ta Turaraae kowa ba wanda bata gamutsa ba ajikin ta Duk Dama yanzu ba kamr da Daga ciki take jin sassanyr muryn sa dake famar zolayar siyama a falo Wani dadi ne da kunya taji ya rufe ta Ji take baza ta iya fito wa ba ma. Bata San lokacin da aka bude kofa ba" ji tayi ana cewa Woooow" uhmm uhmm Wannan wanka ya cije ni Ai sai ki fito yanzu kam' na dai Riga shi gani Murmushi kawai take yi tana kallon siyaman dake faman zuba Kafin tace ni wallhy kunya na keji siya' "ya zanyi Lalala toh bari naje nace masa ya tafii ta na kokarin juyawa taji an damke ta Haba siyama " kar kimin haka Muje toh" Biye take bayan siyaman kamr wata sabuwar amarya" Sallamr su ne ya sa dukan su maida hankali kan su faryal din Ba kamil ba har zafar sanda ya Kare mata kallo Sosai fuskn ta ya haska tayi kywu Uhmmm nikam Barin tashi naje" Wifey ko Na zo ne? Zafar ya Fada yana kyllaro mata ido daya A shagwabe tace o,o' Tana make kafadun ta Dariya suka kwashe mata dashi duka wanda ysata komawa ciki dan kunya Shi kuma zafr ya fuce wajen baristr asmee Tsaye take a GEFe kanta a kasa " Shima baice uffan ba har ya iso dab da ita Cikin sassanyar murya yace ruhi na kinyi kyw sosai Anya kuwa kina missing dina" naga..... Shhhhhh twin soul kar ka sake fadan haka Dan marairece fuska tayi ta jin gina ajikin sa tana cewa" I can't live witot you kamil " Farin cikin ganin ka ne ya sanya ni haka' ure my hrtbeat" Dada kankame ta yayi Yana shakar daddadn kamshin dake tashi a jikin nata Tare su kayi breakfast' sannan suka cigaba da dan hirar su Kan shi kwance akan cinyar ta Dab azahar zafar ya shigo gidan ya same su Cikin mamaki yace" lallai ma kamil Wajen abban kenan KO Dan mike wa yayi yana Sosa keyr sa Sannan yace Ahh" ai ban Dade ba Yanzu zan tafi' Kun gama A yayin da ita kuma ta shige ciki ko uffan bata CE ba Kallon shi kawai yyi Yana dariya ciki ciki' yace Taso dai muje sallah Naga kamr in kana kusa da ita rudewa kake yi Dan murmushi kawei yayi 'Uhmmm toh muje dai Ya Fada yana tura shi waje Wani ciwon ciki ne ya murda ta' cikin Sauri ta sauko Tana kiran zafr a hankali har ta fito Zuwa dakin faryal A daddafe ta ce Faryal har yanzu zafar bai dawo bane Uhmm ya na waje" Tace a takaice ba tare da ta ba lura da yanayin ta Ok " Nan ta nufi hanyar waje bata Ganshi ba Yasa ta juyo wa cikin gidan Sosai gaban ta ya fadi Jin fadan dake tashi cikin daki zafar din"" Dada jingin kanta tayo jikin kofar tana jin musanyar magan nasu Cikn daga murya zfar yake cewa Amma kana bani mamaki kamil Duk abun da ya maka Till now kana cewa Mu nemi wani hanyr Convicting din alhj garba ta dabn ba tare da ka bayyana wa duniya shi waye bane "? Zafar ba haka bane"ni Damuwa ta kawae mu fitar da mummy ne yanzu Dats why banso na dago wani case' Is good da bawan da ya SANI" He can go to hell if he wants to' Look bro"kaima kasan duk muguntan sa akwae ranar kin dillanci'komai Nada karshe fa cikin tsananin Bacin rai Yace"meyasa kai ba zaka kawo karshen ba? Na miye na rufa masa Asiri"u have evidences Kai kanka ba zaka iya kayyade mutanen da ya zalun ta ba' Xaka bari kenan ya cigaba da shimfida zalunci bayan kana da daman tsayr dashi Meya ke damun ka" He raped your mum a idon ka"" 'ya wulaknta ta' Sannan ya mayar dakae maraya; Ka duba kaga halin da ya samu aciki Cikin wani Sabon daga muryn yace "what more¿ Ko sai ya dawo kan mu ne?
.
Ok ok fine zafar' Ya Isah haka'" Hade da dafe kan sa Yayi shiru. Sosai zuciyar sa ta sosu" jin maganr mahaifan NASA ya sashi Shiga wani yana yi Lura da halin daya Shiga yasa zafr ya sassauto" Ya dago sa yana kallon jajeyen idanun sa, Shima Kan sa kasa ya sauke sannan yace "am,am Am sorry kamil Shhhhhshhh zafr bawai ban so na Tona asirin sa bane¿ Siyama fa' auren ku fa Ba zamu kasance cikin farin ciki ba kenan" Bazan so na dan dana mata azaban rashin iyaye ba' Ka tuna labarin daka bani"" kace fa shi kadai ya rage mata a duniya Ko kana ganin rasa ta a rayuwar ka zaka samu farin ciki ne" I know siyama ba zata zauna da mu ba bayan hakan Huhhhhn" na San zaka CE haka kamil But for how long zan boye mata gaskiya" Bazn iya boye tsanar da nake masa ba gaskiya Tsuguno tayi awajen' Ji take yi gaba daya bata duniyar Fuskan ta chab cike da hawaye bakin ta ya kASA fidda kururuwan da Ruhin ta take yi A rude ta kama hanyr waje " Kuka kawae take yi tana takawa tunani kala kala a kwakwalwar ta " Bata ko lura da Inda zata je ba
.
Siyama bata tsaya ko ena ba sai gidan su Kafar ta ba ko takalmi ta sauko daga napep Ko ena shiru" ya sata haurawa sama dakin Khalid Kwance ta tarar da shi yana faman waya Da TJ abokin sa Cikin Sauri ya katse wayar ya talloba ta ganin tana shirin zubewa kaSA' Da layi ta shigo dakin kamr wacce tasha wani Abu Ga hawaye zir zir na bin idanun ta A rude ya ce Siyama meya faru ? Uban wa ya taba ki Ki fada min Ya Fada yana riiriko ta hankalin sa a tashe Cikin wani sabon kuka tace' Khalid ka fada min gaskiya Miye asalin DAD" Me tarihin sa Tell me pls? What me kike nufi" Wani Dad din kuma Namu mana " khalid kar ka boye min naji labarin komai So just tell me' ta fada a tsawace cikin kuka Hey" sis calm down pls Me haka siyama? Kina daga min hankali Wai me aka CE miki akan dad Karya ka keyi Khalid' kasan waye dad Ranar ena jin ku" Ko xaka CE duk abunda yake faruwa gidan su faryal ba hannun ku aciki ne? Ka karya ta naji Dan yarfe hannu yayi yace " Ohhhhh Allah nah Siyama" akan wannan kike daga murya" Well, yes haka ne da hannun mu aciki' Amma kin san su suka jawo ai" Don haka wannan ba matsala bace Kinji amsarki ena? Chak ta yanke kukan ta mike tsaye tana kallon sa cikin mamaki Naji wannan khalid"toh Me hadin daddy da monkey clan'? Xaro ido waje yayi sosai yace Whaaaat" siyama Ena kike jin wannan labari Karya ne??....don't lie to me khalid Yana daya daga cikin yan fashin nan da ake nema wanda su kayi fyde akan hanya? ko Ka tuna lokacin da ya tafi ya barmu tun kana 13yrs? Cikin mamaki take kallon sa "da har jikin sa na Neman ya fara rawa yace" Siyama so what? Da Allah kin cika tambaya Abun da ya Dade,kuma ai yanzu duk wanda abun ya faru da su sun Riga sun mutu Dad kuma ya dawo gare mu" Me damuwar ki? khalid Kaine kake fadan haka"? INA imanin ka yake ? Toh bari kaji Shine ya ma maman kamil fyde kuma ya kashe parents din sa duka gaban idon sa Kuma kamil yana sane ya gano dad ne yanzu haka ya Tara shaidu akan sa" Cikin wani irin rudani yace "Me kika CE? Zo ki mun bayani' ya fada yana zaunar da ItA kan gado da kywu Nan ta zayyana masa labarin data jiyo akan kamil ranar da aka yi fashi a hirar su da zafar Kaji ai" Khalid ni dai dan Allah ku cire hannu akan gidan alhj abdallah" Nasan in kuka cire kamil baxai Tonah asirin dad ba Xufah ne ke ketaro masa ko ta ena duk da Ac dake wajen" Dan shiru yayi sanna yace" Yanzun kin san me? Kije gida kar ki nuna kin san komai' Ni zan ma dad magana" inya dawo daga Hawaii zAmu janye case din' ",ko karyan shaidu zamu bayar a sake ta Kinji? Toh Khalid" promise ? Kasan bazan cigaba da boye ma zAfar komai ba Bayan mune bamu da gaskiya I don't want to loose him" Hmm uhmm karki damu "naji Saura kuma kije ki kwafsa Toh shikenan Khalid" ni na tafi Call me fa" Yawwa sis " bye Tana fita yace Damn it "" da karfi yana wurgi da pillow Daukar waya yayi ya danna kira"yace dad Alhj garba Bai ko karasa jin karshen labarin khalid din ba Yace " son nasan na aikata hakan" amma duk wannan shafin rayuwata ne a baya Yanzu haka kune a gabana " bazan taba bari wani ya cutar daku INA Raye ba Always rember dat Ok dad..yanzu me ake ciki kenan Ka kyale su kawae" Basu da hanyar kamani don kua case dn na chan kasar waje Hannun CIAs Dan tabe baki yayi yace kuma fa haka ne toh dad" Nima bawai na yarda bane " ko ka aikata hakan ma sai me? Amma ya kamata kadawo da wuri saura 6 days kwanankin su ya Karee Zan dawo son" Kar ka damu A nan suka tsaya da hirar ta su Ya mike ya fice abun sa Siyama kuwa A bakin gate su kaci karo da zafar Hanklin sa a tashe" Da Sauri ya taho ya rungume ta yana cewa Siyama kinsa zuciya ta ta yanke da bangan ki ba' Ena kika fito baki tambaye ni ba? Shiru tayi ta kasa cewa komai Da kyr ta dago tace na zagaya ne nayi excising kafa na Doc yace na daina yawan zama waje daya Uhhh wifey",ai zaki sanar dani ko Hankalina ya tashi sosai ai" in aka dauke mun ku fa Ya fada yana kure ta da ido Dan marairaice fuska tayi Sannan tace " yi hakuri hubby" BazAn sake ba Toh shikenan babyna taho Muje ciki Gaba daya dar dar ta keyi da su a gidan musamman ma kamil duk lokacin da tagan sa sai maganan ya fado mata Zuciyar ta sam ya kASA samun sukuni duk lokacin da tuna sanadiyyar bakin zaluncin baban tane ya dawo maraya Barin ma kaxAntar da ya aikata ma mahifiyar kamil din" Ita kan ta tasan bata masa adalci ba" Amma ba yadda ta iya alhj garba mahaifin ta ne Karfin gwiwar ta A ganin ta zasu cika alkwarin da suka mata na janye case din akan su hj mariya Kowa ya zAuna lpya Cikin kwana hudu aka gama hada dan bayanai daga wajen barrister jafar" Su kuma kamil suna kan aikin akan companyn alhj garba dake hannun zafar GG investment a asirce Sannu a hanakli, suke sato muhimman bayanai akan alhaj garba ba tare da ya hankara ba Bai basu wahalan nemar security access ba saboda yanayin yadda kamil ya kwarance wajen sarrafa naa'ura ko wata iri CE Ana washe gari zaa Shiga kotu na karshe Misalin karfe 10 jirgin Hawaii ya sauko da shi Tare da khalid suka nufo gida daga airport suna dan hirar su Basu damu ba sabida a ganin su komai zai kare goben' Bayan ya kammala meeting dinsa ne kamar yadda aka saba Secteran sa ne yaxo cikin hanzari yana cewa Excuse me Sir" Security agents dinka sunada muhimman magana da zasu Fada maka Cikin dan mamaki yace",security agent? Shigo da su Nan wasu mutane suka shigo home office din sanye da bakaken kaya Ehen ena jin ku Cikin tsoro suka fara rarraba ido Ko wannen su na jira dan uwan sa ya fara magana Cikin wani firgitacen tsawa khalid yace Da Allah kufara mana magana kun wani sa mutane agaba Non sense! Cikin eh eh na. Ya CE : sir.......
.
Dama yau ne muka gano anyi hacking acct din mu na red files" An kwashi bayanai muhimmai daga ciki" Sai dai bamu san.... Bai kai karshe yaji ance What? Kamin shiru nace" damn it" Bazai yiwu ba domin Security Dana sa kan kowani company a kasan nan is tight Ba wanda ya Isah ya bude ba tare da nabashi secrty code da hannuna ba Sudai sunkuyr dakn su suka yi cikin tsoro Suna rarraba ido Wani company kake magana ma akai kenan Cikin Barin baki daya daga cikin su yace" GG Sir? Dum gaban sa ya yanke sanda yayi Chak ya tsaya bin su da kallo shiru Dan mintuna baice uffan ba kafin yace 'kira min baristr jafar khalid"yanzu Ba a koyi minti 5 ba ya mika masa briatr jafar din a waya Dan gefe ya koma Khalid na biye dashi Yana jin duk abun da yake fda Cikin wani mahaukacin Bacin rai yayi wurgi da wayar a hannun sa yana cewa Jafar din Shi waye a garinnan da zan sa shi aiki ya kiyi? toh ya sani ya yanki ticket dn mutuwa r sa a yau Dad calm down Ma fita zamu nema Komai ya Riga ya faru Cikin hushi dukkan su suke maganan" Da kyr ya tataro fushin NASA ya dawo dakin da suke afusace yace Ena information da kuka samu game da mai mana binciken Nan ma shiru su kayi suna enda enda Wani tsawar ya daka musu Sannan su kace Sir" hoton sa ne kawai ba wani information Toh me kuke jira ku Bani hoton mana Dan kallo yayi Ya mika ma khalid Amma wannan ba zafar bane ai" alhj garba ya fada yana kallon su kamar mahaukacin zaki Kwacewa Khalid yayi a hannun baban nasa Shima din ya gani" Bugawa kansa ya Shiga yi Cikin hanzari Ya dafe kansa yana cewa No..no.no dad it can't be wannan kamil ne ai Tsaya Khalid"waye kuma kamil? ka tuna Wanda nake fada maka ranar a waya kace kasan da labarin? Shine ai siyama tace ka ma mum dinsa fyade kafin ka kshe su Whatttttt?ya Fada a hargitse Meyasa baka fadamin ba khalid Dad kai kace na bari kasani ai Ohhh shit alhj yace yana dunkula hannun sa cikin Bacin rai Kana da information akan sa? Ehhhh ya fada yana dialing number wanda ya taba sashi ya bincika mASA kamil din lokacin fadan su akan faryal Cikin mintuna 15 ya Taho da envelope din ya mika musu Nan suka karanta tarihin sa Har suka ga yadda ya kwarance kan Harkan aikin sa" a takaice ma Harda wasu bayanai na musamman akan sa wanda shi kansa Khalid bai SANI ba Wani tashin hankali da tsananin raxana ne ke bayyana kan fuskar aljh garba Cikin zuciyar sa yace Yau tashi ta kare in har yaron nan ya kwarance hakan da gaske Cikin rudani Khalid yace muje dad Yau zamu bar kasan nan kawai Duk tsiya idan ba agan mu ba ai zaa daga case din ko" Yes haka ne son' Ena bukatar lokaci na gama da wannan yaron" muje Baice uffan ba suka fice suka nufi airport Duk da first class ne jirgin nasu Amma jira suke sabida hazo da ya Riga ya sauko Kasancewar yamma ya dosu yi A chan gefen su kamil kuwa"ya kammala hacking Ya Riga ya tura ma CIAs Link din Alhj garba komai da komai" Da shike cahn bakamr nan yake ba"alert na shigowa suka bincika Suka tabbatr Suna kammala wa kuwa Tuni suka hada runduna Aka tsare jirgin da zai sauko da su Bayan hour hudu suka iso US Enda gaba daya jikin aljh garba yayi sanyi ganin yadda gurin yayi Tsit kamar ba filin airport ba Suna fitowa fili kuwa yaji ance freeze" Kafin kace wani Abu wajen ya gauraye da FBIs da polisawan america Basu ko kula meye ke cewa ba suka tura sa cikin mota hannun sa sarke da hankwf Ihu da firgicin kuka da hargowa Khalid ya keyi shikadai yana kwalama baban NASA kira Amma ena sun Riga sun cafke sa Dama shine na krshe da suke nema Gashi bayi da case hukunci ne kawae yaku jiran sa a hannun su Yana isah prison zaije na bar karshen ryuwar sa ki a kashe shi Da kyar Khalid ya tattara hankalin sa ya mike" Huci yake faman yi Xuciyar sa kafe da Neman daukan fansa ya juya ya Shiga jirgi domin ya koma nigeria a cikin daren
Tuesday, April 17, 2018
ARNE Part 8
***** ARNE Part 8 *****
.
Kafin ace wani Abu ambulance ya taho harabar gidan alhj" Wanda yayi Dai dai da shigowan motar kamil cikin gidan Cikin hanzari ya fito ya tarda haji mriya da sai ihu ta keyi tana rusa kuka Da kyr ya tattara hankalin sa yace hj meya faru Lpya kuwa ? Kamil alhj alhj neeee....ta fada cikin kuka ta na nunan kofan gida A hanzar ce ya mike zai nufi cikin gidan ya ci karo da likito ci Rike da abba a emergency wheel bed" Abba...... ya fada yana riko gadon a hannun su Duk iya kokarin hana sa da su kayi Sam yaki sake wa tare dashi cikin motar amblunce aka fice Suna isa aka wuce da abba emergency Baifi minti sha biyr ba sai ga zafar da hj mariya sun iso su ma Ena yake kamil ta fada a hargitse tana dube dube Yana emegerncy hjy Doctr suna kan sa yanzu Yawwa ,yawwa ta fada tana goge sauran hawayen ta Xugum su kayo awajen dukkan su kowa na saka NASA tunanin zUciyar sa Sai da aka dauki kusan hr 4 kafin doctors suka fito daga dakin shi Doctor ya farfado?ence dai alhajn ya tashi? Doctor ka amsa min mana Hajiya ta fada cikin wani Sabon kukan Sauke ajiyan zuciya yayi " yana kallon yadda su zafar da kamil suka tsare sa ido suma suna so suji me zaice Ku kwantar da hankalin ku ,tun da Ba mutuwa yayi ba" Ensha Allahu zAi tashi Me kake nufi doctor"! kana nufin bai ma tashi bane ko me? ta fada a hatsale Calm down Hajiya ana kan aikin akan sa Conditions din san ne akwae hatsari babba aciki,muna bukatar lokaci Da kyr zafar ya taro ta daga fadawa kasa da take shirin yi Ku kara hakuri " doct ya fada sannan ya wuce office Misalin 3 saura sai ga faryal da siyama suma sun shigo asibitin Da gudu ta fada jikin mummyn NATA tana rusa kuka ita ma Abba bai tashi bako mummy? Excuse me su kaji an Fada Da hanzari suka mike dukkan su Waye a madadin alhj abdallh?nurse tace Da sauri mummy ta nuna zafar " tashi kaje Kaji meye ne kuma Shiko San da ya biya gefe ya Janye hannun kamil da yanayin sa yafi na kowa zanca wa awajen suka shige tare ciki" Ehen kune a madadin alhj ko? Eh doctor. Yawwa 'toh Da farko dai ena mai Baku hakuri kuma ena so Kusan cewa ciwo kamr jarabawa CE wa bawa" In Allah ya so komin tsananin sa sai kaga an warke Wannan Hakane doct" Wani Abu ya faru da abban ne Tare da sauke ajiyan zuciya yace Am sorry" gaskiya conditions din sa yafi karfin mu A dan bin cikie da muka yi test result ya gwada mana yasha over dose na wani dangerous poison ne gaskiya"' Wanda ma Ba a cika samun sample din sa a kasan nan ba":! Don' haka ena shawar tar ku da kuyi ggagawar daga sa zuwa kasar germany Don' ya samu cikaken kula wa Taimakon da zan muku shine Zan Baku referal letter Zai taimaka muku yadda ba zaku Sha wahala sosai wajen samun attention daga wajen manyan likitocin acahn ba Shiru dukan su suka yi ,gaba daya jikin su a sanyaye Kamr basu wajen" Da kyr kamil ya budi baki yace Mun gode doct Allah ya saka da alkhairi Amma a wani hali abban yake yanzu pls Hmmuhm gaskiya bana so na daga muku hankali But in ba"ai gaggawar kaisa chan ba ba zaku iya rasa shi Nan da 72 hrs What.......... Dukan su suka Fada 72hrs fa kace doc zafar ya Fada hade da mikewa tsaye AiKo sake sauraran sa ba suyi ba suka fice dukkan su Motar sa ya wuce a guje yabar asibitin, Shi kuma zafar ya tsaya kananun shirye shirye da kuma hiring nurses domin emergency flight na asibiti zasu bi Dukkan su Basu lura da haj mariya bata wajen ba ma'" Ita ma Hanya ta deba aguje ta nufi gidan alhj garba Cikin kuka take cewa, Ai dama raina ya bani akwae abun da ka masa " Bana cire tsammanin kaine aljh garba Wallhy" Yau za kaga Fachalin bala'i Yau xaka san ka tsokano tsuliyar dodo garba" zamuyi ta ta Kare tsakani na da kai Macuci ""azzalumi Bakin mugu kawae Na tabbata kaine kama sa masa wannan abun Wani wawan parking tayi a harabarr Gidan ta shige cike a hanzr ce Tana kwalla masa kira kamr ma haukaciya Ko ena gidan shiru ya sata din ga bin ko ena cikin gidan tana duba wa tana zage zage Ena muumy zafar ya tambayi siyama Honey tare fa kuka Shiga wajen doctor da ita? What noo anan na bar ta Ohh ehh ai ta biku da kuka shiga dazun Anya kuwa ? Sunan cikin wannan musun faryal ta iso wajen Ya zafar ya naga. mummy ta fita Shima yay kamil ya FitA Wai ena su kaje ne? Me doc ya fada abban bazai tashi bane Meye ke faruwa ne?
.
Hankalin ta a tashe take magana Cikin mamaki yace mummy ta bi mu office din doc kike nufi? Amma ya bamu gan ta ba Baku gan ta ba kuma yya zafar?ni dai fitan ta kawai na gani Kuma daga ofis din da kuke ta fito eta ma Tooh ena mummy take kenan ? Yana Fada cikin ran sa Yana cikin haka aka kira sa daga reception kan komai ya zama ready na tafiyar abba Sun ga alert daga kamil"" Tare suka shige ciki aka fara shirya abban zuwa wajen Shiga jirgin Gaba daya hji mariya ta zaga gidan amma shiru " Wani tunani ne ya fado mata da Sauri ta sauko kasa tayi hanyar gate da niyyar tamabyar me gadi Bata gan sa ba shima yasa taja wani uban tsaki Da kan ta ta bude gate din ta fice"' A wangale ta bar Musu abun ta ta kama hanyar asibiti Kusan Karfe 4 saura da mamakin ta taga traficc kan hanyar data bari ba kowa dazu Polisawa masu jajayen hula ne suke special duty kan hanyar Mtsw Wa'ynnan zasu bata min lokaci wallhy Ji enda suke caje mutane kamar barayi Cikin tunanin ta har aka iso kan ta Haji me a booth dinki? Sojan ya fada kamr yadda suka saba Ba komai officer Open"', ya fada ya juya zuwa bayan booth din Tana daga ciki ta vude musu bata fito ba Tururuwar da ta gani sauran yan uwan sa Sun farayi kan motar na ta ya sata saukowa cikin hanzari Tana Daura kafan ta a kasa taji bindiga akan ta Don't move,,,,sojan ya fada cikin tsawa da ya dada firgita ta Officer meye hakan meke faruwa ta fada cikin rawar murya Ki rufe mana baki hajiya Ki sani duk abun da kika Fada anan zai zama hujja a kan ki Cikin firgici da tsannain tashin hankali tace menayi? Ku fada min mana Kafin ta gama rufe bakin ta wasu bakaken jakkuna ta gani ana fitar wa daga both din ta har guda biiyu Me wannan ta fadaa hankalin ta a tashe? Ohh baki San ma me bako hajiy "!? ya Fada yana daga ledar cocaine sama daga cikin jakar Za kiyi vayani a gaban CID Sata a mota" Ihu ta fasa ta Daura hannun ta aka Wallhy bana wa bace Ban san me shi ba wallhy Sharrri aka min Kokwuwa ta keyi dasu tana ihu , da kyr suka danne hannun ta cikin ankwa aka tura ta cikin mota Tuni wajen ya cike da mutane Ana ta kallo masu dauka awaya na dauka A bakin airport suka hadu da kamil dukan su biyu" shirye tsaf ya taho Zafar ena mummy Ya kamata tana nan kafin mu wuce da abban Hakane " na neme ta tun dazu layin ta shiru kuma ance ta fita ne OK to ya za'ayi kenan Yay zafar to muje mu duba ta mana faryal ta fada cike da damuwa akan fuskar ta Ok to bari na duba siyama wajen nurse din nan Ya juya ya bar su awajen Kallon ta kamil ya dan yi wanda yasa ta matsowa kusa dashi A hankali ya sa hannayen sa cikin nata ya kira ta cikin sanyin murya"' Ruhi, ki kwantar da hankalin ki Kinji¿ I promise Zn yi duk wani kokari abba ya dawo mana Mu cigaba da rayuwa.
.
Tare da shi Dan murmushi tayi ta kalle sa,sannan tace I trust you twin soul." tare da dan kwnciya akan kafadan sa Kiss ya Daura mata a goshin ta sannan yace ki kula da kan ki kinji A hannun sa ita ma ta mayar masa tace and you too Lura yayai da zafar da siyama agefe har sun fito suna rabe a gefe Da Sauri ya mike ya riko hannun ta suka isa wajen su Kamil ena ga ka tafi kawae Har yan zu ba mummy ba labrin ta" Gashi Mu fa ake jira an gama komai Ni zan tsaya na duba na sanar da ita halin da ake ciki Ko gobe zaka ganni insha Allahu Toh bakomai ku sanar dani in kun gan ta Hankalin mummy a tashe yake zafar Haka ne kamil ka kula Da haka su kayi sallama suka nufi hanyar gida shi kuma yabi jirgin emrgency tare da abba
.
. Zugum tayi ta kafa wani uban ta gumi" Gaba daya fuskan ta ya canza don kuka da ta ci Kallo daya zaka mata kasan ta fara shiga cikin halin nadama da kuncin rayuwa"' Kofa taji an bude da sauri ta mike tsaye"' Tare da sauke ajiyan zuciya tace Alhamdullh barrister Asmee....(private attorney na ta) na gode Allah da kika zo"' A fitar dani anan wajen bazan iya ba"' ..hankali a tashe take Fada Kwantar da hankalin ki haj" 'ki nutsu ki Fada min duk abun da kika sani pls Kamar ya Asmau? ni kawae ki fitar dani anan kafin muyi wata magana Miji na na asibiti ko ba ki San da hakan ba ne? Haj kiyi hakuri dan Allah ki bani hadin kai"' ..wannan case din kin fa yana daya daga cikin jiga jigen laifu ka a kasa. Is unbailable,"ko beli ba a bayar wa fa" Musamman ma da aka kama ki dumu dumu dashi a mota? Kuka mai cin rai ta sake ",wayyo Allah ni mariya na Shiga uku' Wallhy ba NAwA bane Asmau Sharri ne Amma hajya ya akayi jakkunan nan suka Shiga motar ki"' ? Ki daure ki fada min komai zai taimaka mana wajen bin cike Nan ta kwashe labarin iya yadda ta bar asibiti har da zuwan ta gidan alhj Garba Uhmm hajya al'amarin da ban mamaki,. kika CE ke kadai ce a gidan ba kowa da kika fito Ehh Asmau.mai gadin ma ban gan sa ba. Ko kin san sunan me gadin Ena zan sani ni kuwa? Amma kun sanar da su zafar halin da nake ciki?ko Ya jikin alhajin ma yanzu oho? Dan shiru bar.asmee tayi kafin tace Hajiya kar ki damu da wannan zan Neme su zAfar din Sannan Zan fara bin cike daga kan wannan me gadin .... .
.
Yawwa ko siyama ma ki gwada tambaya kinji barrister Wallhy bazan zauna anan ba "cikin kuka ta karashe Lallabata da kyr barister asmee tayi kafin ta samu ta fice Ennalihhi wa enna ilaihi rajiun dukan su suke maimaita wa jin labarin abun da ya faru da mummyn su" Barin ma siyama da gaba daya kan ta ya kulle : Cikin ran ta take tambaya" kenan wurin dad ta nufa a guje dazu a asibiti? me mummy da dad suka kulla ? . Mu tafi "' taji muryan zafar da ya riko hannun faryal dake faman rusa kuka a gefe Da kyar aka basu mint 20 suyi magana da mummyn na su dake kulle Kuka suka fashe dashi dukan su suka Fada jikin ta..eta ma bata iya daurewa ba haka ta jona su su kayi tayi Zafar ne yace mummy aena kika samu cocaine? Zafar wallhy banawa bace , "son ka yrda dani Nima a mota ta kawae nagani Bansan komai ba"' Na yarda Da ke mummy ya fada yana rike hannun ta"' ......yA jikin alhj. Ya tashi? Ta fada tana goge hawayen ta Nan zafar ya kwashe labarin komi ya Fada ma ta Cikin takaicin kan ta tace"' Allah sarki alhj,ka ya femun"' bana tare da kai acikin wannan hali da kake ciki a yanzu Kiyi shiru mummy ensha Allahi zaki fito..kinji ? faryal ta fada cikin shhekar kuka"; Shima abba zai warke,Yaya kamil na tare dashi acan Share mata hawayen hj Mariya ta shiga yi tana cewa haka ne faryal Ku ta mana addua kun ji? ita ma Siyama dake gefen su gaba daya tausayin su ya kama ta Lokaci daya ibtila'in rayuwa ta dauke musu uwa da uba Rayuwa kenan A hakan aka zo aka fitar da su daga wajen suka nufi gida Faryal ma Gidan su siyaman ta tare da zama Da yammacin ranar ta fito zaune ta hango sa a palour ya jin gina kan sa shi kadai Yayi shiru Kallon ta kawai yayi baice uffan ba ya maida mata da kirkirarren murmushi Kusa dashi ta zauna" tace ,"ka FASA bin su abban ne? Hhhmm faryal bazan iya tafiya na bar ku a wannan halin da ake ciki ba" mummy tana vukatar mu yan zu Su ma acahn na neme su amma ban same su ba Ya zafar kar ka Fada ma yay kamil kaji Meya sa? Ya fada yana dada mikewa ya zauna da kywu Please ,ni dai kar ka sanar dashi yanzu Ka bar su aji da na abban Kasan Yaya kamil zai daga hankali sosai fa Tare da sauke ajiyan zuciya yace haka ne... Zan yi kokari naga na tsaya kan case din mummy kawae Ko agano wani Abu aba mu bailing ta": In yaso daga nan sai na Fada masa Yawwa hakan ma yayi, Siyama tace wai ta bada information na mai gadin su ma barrister asmee ko? Yeah" ta bayar. Let's hope Allah yasa aci sa'an samun wani Abu koda bayani ne daga gare shi Ameen yay zafar Ta Fada tare da mikewa ciki Binta yayi da kallo "'a zuciyan sa yana cewa bazan iya boye ma kamil komai ba faryal .....I'm sorry dole ya sani . Daga waya yai ya sa kunne Muryan bariste asmee yaji, Zafar ka taho na sami wani labari Kafin wani cikaken minti ashirin zafar ya isa office din ta Baristr me aka samu? Yawwah look, ta nuna masa wani photo duk da ma bai FItA da kyw ba Wannan shine mai gadin gidan alhj garba Ehen meya faru,me yace an kamo sa ne? Tsaya tukunna zafar, Ina so ka nutsu ne ka tayi ni fayyace wannan lamari Wannan hotor cc camera CE ta dauko a wani boyayyen jeji anan cikin garin"'
.
Gawar mai gadin ne..a muce aka Same sa Sannan ba bu wani traces ko alama a jikin sa na wanda su kayi kisa....amma tabbas hrbin sa akayi a zuciya. Innalihhi ,kawai xafar ya Fada hade da dafe kan sa Toh mai gadi ya mutu Bamu da wani makama kenan ko? Kinsan fa baza a taba bari a bincike Alhj garba ba saboda an tabbatr da baya nan lokacin Ywwaaa speaking of alhj garba, Zafar me kasani tsakanin Hajiya mariya da alhj garba? Ko zaka iya Fada min alakar su Hmm ehhh toh,.gaskiya mummy abokiyar business din sa ne... Kema kina sane da manyan contracts din daya ke bata GG ma enda nake aikii duk a karkshin sa ne amma da sunan mummy Sannan auren mu da siyama ya hada su" I think dats Oll"' ya fada tare da gyra zamn sa Wani shiru ne ya ratsa wajen...barrister asmee ba tace uffan ba tsawon minti 3 Sannan tace" Amma abban ku fa? Shi baya harka da alhaj garban ne¿ Meye alakan su a ganin ka? Well gaskiya barrister,abba baya da wani alaka da shi,illah surkan taka a yanzu da ya hada su toh Me ya hana auren Khalid da faryal? Faryal bata son Khalid shyasa abban mu ya dakatar da maganan auren Hakane" amma ya kake ganin reaction din alhj grba akan maganan dakatar da Khalid din". Kuma bayan haka haj bata samu matsala da shi ba?" Naji ance baya karban hakuri akan lamarin yayan sa,musamman ma shi Khalid din Gaskiya ba su samu matsalr komai ba.,komai normal"don wannan karon Ya hakura ya ce ma su abba Uhhm good" Toh zafar" naji labarin cewa alhj garba shine mutum na karshe daya duba abban ku kafin ciwon Nan nashi yayi tsanani Hakane? Yes,haka ne! Amma meyasa kike tamaba ya na haka ko Kin samu wani Abu ne akan Alhj garban? Tell me pls,.. Uhhh no ban samu komai ba zafar, Amma ya zama dole mu bin cike sa Sabida a gidan sa abun ya faru Hakane ...amma tayaya kenan"' kin san ya nada karfin dukiya da iko akasan nan ko Wannan bazai xAma matsala ba, In har zaku biya kudin da zan bayar na hada kan kwararrun lawyers guda biyu "' Sune Wanda Zaso taimake mu akan komai. Shikenan Wannan Ba damuwa barrister " Zanyi magana da brother na kamil anjima Za kiji ni ensha Allahu. Toh zafar sai na jika tare da mikewa tsaye da niyyar tafiya.
.
Bayan kwana biyu a Germany kamil ya karbi sako daga wajen Doc jabir abokin sa fake aiki babban asibitin abuja,nigeria Wayar sa ya dauka da ke faman ringing tun dazu bai kula ba ya sa a kunne tare da sllama Zafar" jabir ya aiko min result din autopsy na wacce alhj garba ya zo da ita wajen abba ranar" ('bin ciken da likito ci keyi wanda ya shafi zanen yatsu da duk wanni bangaren jikin mutum musamman idan kwarraren bata gari ne) Dan shiru yayi yana sauraro kafin ya sake cewa "Yawwa yanzu ka bani minti 10 zan duba naga waye ita, Daga kan ta zamu fara Sañnan ya katse wayar' Ba tare da bata lokaci ba kamil ya hau bin ciken sa akan computer sa Wani murmishi yA sake tare da mika hamdala "Tana nan kusa ne ma Ashe,.lallai zaki ci uban ki ya Fada a takaice tare da mike wa zuwa waje Washe gari da safe cikin asibiti Wajen private doctorn su yaje tare da gaya masa zaiyi tafiya gobe zai dawo' Jirgin Portugal ya hau ,da karfe biyu na rana ya sauka a wani hamshakin hotel wanda a kasar ma sai wane da wane ke shiga' Room 507 ya mike straight ya knockin Ana bude kofar Cikin mamakin idon sa suka sauka akan wannan matar da suka shigo da alhj garba ranar (Hadiza irin matan nan ne masu biyan kyawawan maza suyi lalata dasu) "Ohhhh handsome ta fada tana kokarin shafa masa fuska, Da zafi zafin ka kake" Har ka iso? Cikin wani mugun murmushin yace ai dole na' Kin san fa na kwana biyu ena nemar Shiga wajen ki ban samu ba" Duk mganan dayake yi hankalin ta baya wajen Ita kam ta riga ta yi nisa da nitso wajen kallon kyun halitatr sa Musamman ma yadda taga yaci kwalliya na daukar hankali' Cikin sigar kwarkwasa da kisisi na ta matso kusa dashi ta na cewa "Gaskiya kana da kyw Shima dab da ita ya matso yace Allah ko' Cikin wani yanyin mutuwar jiki tace" ""uhhhh muryan ka na gigi ta min brain' cikin murmushi da dabara ya Riko hannun ta duka biyu daga zuge msa zip din wando take shirin yi Haba baby, yanzu fa na shigo ya kamata na freshen up kafin ki fara komai", Sai kace guduwa zanyi? YA Fada tare da dan kashe mata ido Wani dadi ne ya kashe ta A take tace " "Toh shikenan amma ni zan fara shiga ta fada tana mikewa bathroom din Tana shiga ya juye wani sinadarin kwaya a cikin cup din wine din ta data ajiye gefen gado Ya fice abun sa A niheria kuwa Gida zafar ya nufa shika dai ba tare da ya sanarda kowa ba A hankali ya tura dakin kamil din sannan ya Shiga bin cike kamar yadda kamil ya masa bayani" Bayan kamr minti 10 ya ci karo da wani envelope kasan gado Cikin hanzari ya dauka ,ya fara kokarin budewa": Bai ji mamakin ganin hotunar ba dan ba banbancin su da wanda siyama ta nuna masa a gidan su" Wani sabon takaici da bakin cikin ne ya rufe sa a hanyar sa na komawa gida A hotel kuwa.kusan bayan minti Sha biyar ta bude idon ta" hade da wani gigicaccen ihu ta mike a firgice Shut up""" kamil ya Fada cikin tsawa, Yana zaro belt din sa Duka sosai ya Shiga mata baji ba gani Bai tsaya ba Sanda ya mata jina jina A gigice tace" Kai waye ne? Who are you ? Mugu"' azzalumi, ka cuce ni kasa na biya maka jirgi don' kazo ka ci mutun ci na? Bata hankara ba taji Saukan Wani wawan mari a fuskan ta Tuni ta kara gigice wa hade da FASA wani kara Ta hau rokon sa ": Pls ka Fada min rai kafada min me nA maka , me kake so a waje na Kudi ne? Wallhy zan baka su Amma Kar ka kashe ni pls Kar na kashe ki kika ce? Cikin hanzari ya juya ya zAro Bindigan ta dake boye a drwer ya danna mata a kai'
.
Tuni ta hau bari da karkarwa Tana cewa na tuba, kamin rai' Zan baka duk abun da kake bukata Ni bana bukatar kudin ki' Duba nan'" "ya nuna mata hoton aljh garba a wayar sa Take ta runtse idon ta kamr wacce bata son ganin fuskar In kina son na bar ki da ran ki ,ki Fada min komai da kika sani akan sa Ko amsawa bata iyayi ba tsaban tsoro ta Shiga masa bayani Nan ya Shiga mata tambayoyi tana basa information Duk yadda suka hada makircin su ma abba da ahj garba sanda ta fada "'Wallhy ban San komai akan cocaine dinn nan ba" don Allah kar ka kashe ni Cikin kuka ta karashe Wani mugun kallo ya bita da shi" Sannan ya mika mata glass din wine Ya ce Sha" Girgiza kai ta shiga yi tana cewa noo Dan Allah kar ka bani wanna kwayar " Ko sauraron ta baiyi ba ya dura mata tas" Kafin ya gama share Komai a dakin jini har ya fara FItA ta hancin ta Karfe 12 na dare ya isa germany abun sa Laluba ta yayi yaji shol kan gadon ba kowa Don haka ya mike da Sauri ya lali bi computer sa Video call ne ya dnna cikin mint kadan yace kamil ya ake ciki? ka samu wni bayani" Zafar can you believed alhj garba da hannun sa akan ciwon abba" ga video zan tura maka Case din mummy fa" Wel" ban SamU komai ba tukunna Amma ai yan zu mun san ena zamu sa kafa da kyw Kicin kicin yaji na fitowar siyama daga bayi A han zArce ya CE "'kamil kashe zan kira ka' Dawa kake magana hubby? Uhmm ba kowa wifey" yana mike wa Tsaye Ena zuwa' ya Fada tare da daukar system din sa Wani kishin zafar din ne ya fara tokarin ta a kirji" Gaba daya ta kasa gane kan sa": Musamman ma kwana biyu da hankalin sa baya wajen ta sosai Cikin dakin sa Ya nufa ya zaune kan kujera Dukkan hankalin sa sosai ya sa Kan videoda kamil ya turo yana jin maganr matar Gaba daya yanayin sa ya sauya" ga wani sabon tsantsar tsanan aljh garba daya kama sa a take Cikin tsananin mamaki siyama ta juya daga bakin kofar sa da Saudi Inda ta labe tana jin komai Zuciyar ta CE take famar kai kawo wajen tambayr" wani alhj garba? Kar dai dad ne!?" "girza kai ta shiga yi tana cewa Ah"ah, nooo gaskiya ban yar da ba' ! Sai dai wani daban ba dad ba Karar shigan tex taji a wayan ta" da Sauri ta mike ta dauka " na tafi wajen barist asmee zan dawo anjima" Wani Sabon tashin hankalin ta shiga ganin TeX din zafar din Take ta jin gina bayar ta da bango " Zai kai videon nan kenan, What if dad ne da gaske? Noo ta fada cikin rudani A guje ta nufi dakin sa Ta hau bin cika waje" Sosai ta duba ena ko zata ga system din sa amma bata gani ba Daga bisani Cikin wadrobe drwer ta koma ta dauko dogon envelope din da ta gani da zu A nitse ta zauna ta hau bude wa filla filla Paper na farko ,ta fara karanta tarihin monkey clan da kazantar aiyukan su na mugunta da su kayi ma mutane ...
.
Cikin son ta San me hadin zafar da su yasa ta kara bude sauran shafukan Daya bayan daya" Dum, Dum" zuciyar ta ya buga ganin zanen jikin kirjin dad din ta ne boro boro a paper' Gaba daya zuciyar ta ta fara Neman zautar da ita da abubuwan da take bi take karanta wa Wani rikitaccen ihu ta fasa tare da wurgan da tsohon hoton alhj garba da ta gani A kasan dakin Cikin kuka tace innalihhi wa enna ilaihi raijiun dad meya sa ka boye mana asalin ka? Why"""'' Cikin zafin nama ta mike waje"' ,key tayi wa motar ta nufi gidan su a guje Tana kuka: *.
.
Wani mugun dariya ya sake hade da busar hayakin taba My son" ya Fada yana dafa kafadar khalid Naji dadin dawowar ka Kaga yadda nagama da su ko? Wani shu"umin murmushi hade da dan dariya Khalid yayi shima Ya na cewa "Lallai dad ka cika qwarzon namiji ', "abun koyi, da abun yaba wa" Amma cikin kwanaki kalilan kayi duk wannan abun' ? Ban labari dad" Ya fada yana gyra zaman sa Ai na fada maka son' ' ba wani mahaluki da zai ja dani ya kwana lpya Nan alhj garba ya kwashe labarin komai ya gaya ma Khalid" Wanda ke faman dariyar labarin hj mariya jin yadda ta kare Cikin wani dariyar alhj garba yace akwai saura Ban gama da su ba... Sai na tabbata na kwashe arzikin su kaf a duniyan nan,sun talauce sun dawo bayi" Da kyw dad" " Indai ena Raye sai na shafe mariya da duk abun da ya shafe ta a doron kasa Wani nishaidi ya keji A xuciyar sa jin maganan mahiafin na sa Sosai uban NASA yake burge sa' Dan tsagaita wa yayi yana kallon baban nasa sannan yace Amma dad, siyama fa? Kasan fa tana son wannan wawan mijin nan ta," in suka talauce zai shafe ta fa Hahahha yaro kenan Tuni nagama plan din wannan Na yanke shawarar zan bar masa GG investment ya cigaba da aikin sa albarka cin ya ta siyama,... Kafin nasan yadda zanyi da shi daga baya" Da kyr siyama ta gyra tsayuwar ta Tare da dafe bangon faloun don' kar ta Fada kasa Layi ta fara yi Sakamakon jiri da rudani da ya kama ta a lokaci daya A wajen Madam "' taji an Fada daga bayan ta Da kyr ta daga kai ta kalli mai aikin dake tsye akan ta Yawwa bude min gate" yafada tan juya wa motar ta Daga ciki ta CE"' Kar ka sake ka Fada ma kowa na zo gidan nan kana jina? Toh madam ya amsa a ladabce Cikin sauri ta juya ta bar gidan ba tare da sun SANI ba "Dama Kaine ka aikata dukkan wanna abubuwan ma abba da mummy?" Ka cuce ni da ka haife ni dad,ure a monster, tabbas kana cikn mugayen mutanen nan Allah zai tona asirin ka wata rana A zuciye take tuki take fadan hakan ita kadai Daga baya ma"Dan Gefen hanya ta tsaya ta ci kukan ta. ta koshi kafin ta nufi hanyar gida' Bayan kwana biyu, Alhj garba yaji labarin mutuwar hadiza a asibiti Dad,dad,Khalid ya fada yana taba sa Uhh Khalid meye ne Baki a wangale yace tunanin me ka keyi haka ena ta magana? Dan juyowa yayi yace" Khalid maganan hadizan nan ne Akwae kamshin barazana aciki Kamar ya fa dad? Toh Naji ance kwayar da muka ba alhj Abdallh ne ta mutu dashi Kuma ga raunukan bugu ajikin ta What? Ba a samu traces din wanda ya aika ta hakan ba ne/" Ena zaa samu fa? Kasan ta da shegen bin maza Hala ma ta hakan ne aka samu galban ta Hmmm toh meye naka a ciki yanzu dad, Kasanni ai son" na Riga na bada aiki akai Don' ban yarda da kowa ba Ina so ne a batar min da lawyer mariya Don' koma waye ya kashe hadiza,nasan yana nemar shaida ne akan mu Hhhh gaskiya ne dad, Ni kuma zan bin cika waye ne take bibiyan abun na gani A take alhj garba ya juya yace" " noo khalid kabar su kawae Ba yanzu ba Kai dai ka tabbata gobe idan aka fara shigar da karan mariya komai ya tafi dai dai awajen lwyers din mu" ka fahimta? Goben nan nake so a kama dukkan wani kaddorrin ta da na mijin ta a Daura kan bin cike Zan ga yadda za su na bincikar mu in basu da kudin Mu kuma zamu Dada tabbatr na hukuma wannan sana'ar ta ne Wani shuumin murmushi Khalid yayi yace to dad.yayi Barin fita ya juya ya bar wajen "Kusan kwana biyu kenan Yau ma ko bacci kamil baiyi ba saboda jikin abban ya tsanan ta sosai Tun yana daure wa, har ya dena hana hawayen sa saukowa ganin yadda abban ya koma Gashi kullum kudin aikin karuwa ya keyi Saboda ciwon yaki sassauta wa" Likitoci daban daban yake biya domin samun cigaban abba amma shiru Bayan sati guda,siyama gaba daya yanayin ta ya sauya a gidan ba kamr da ba Shima kuma zafar din bai lura ba " saboda tsananin matsin da yake ciki na nemar barrister asmee da tawagr ta Sosai zafar ya Shiga wani hali na tunani ko wajen aiki baya iya lekawa " 'Tunanin sa ya baristr asmee za ta masa hakan bayan ya bata kwakkwarar shaida da zai basu lasisin binci kan alhj garba? Gashi yau saura kwana daya tal,a shigar da kara na farko akan mummy Haka kuwa ya faru washe gari da ba a samu bariatr asmee b Aka bada daman karbe duk wani kaddarori na familyn alhj abdallah Da mariya Hatta gidan da suke zama sanda aka kwace aka daura kan bin cike, Wani bakin ciki da kukan takaici faryal take yi,ranar ko abinci bata iya ci ba" Ba yarda siyama ba tayi da ita amma sam taki sasaauta wa kan ta ranar Siyama Cikinn dakin ta kwance "take juyi Har Cikin zuciyar ta tasan da hannun mahaifin ta akan batar barrister asmee Tunanin ta ko ta je ta fada ma zafar ne? "Amma wani zuciyar tana CE mata mahaifin ki ne fa siyama In kika Tona masa asiri Shi zai tafi gidan yari Kenan ? Ki tuna fa" baki da kowa sai su biyun Zafar zai iya daina son ki in ya gano Kin san komai daya faru yau kuma ki kayi shiru aka tozar ta su Wani zazzafn hawaye ne ya biyo kun cin ta A raunane take cewa," "'bazan iya ba' I'm sorry hubby, Bazan iya Tona asirin dad ba
.
Haka rayuwa ta kasan ce ma su zAfar da faryal a Nigeria cikin tsanani da ta kura Duk dama aikin sa na companyn GG investment din daya keyi Kudi sam baya Isar su, har wanda za'a karashe dawainiyar su na you da kullum Sannan ga maganan daukar wasu sabbin kwarraun lawyers ma mummym su da Yau saura sati guda shigar karar ta na karshe a babban kotu Idan kuwa basu samu wani gamsashen shaida ba" tabbas za a tura hj mariya gidan yari kamr ydda sharia ta tanadar "Gaba daya komai ya kwace masa rayuwa ta yi masa zafi Godiyar Allah ma kamil ne yake dawainiya da abba a kasar Germany " shima sosai abun ya fara taba sa don A halin da ake ciki ya zaga kan kwararun likita sun kai biyar akan ciwon abban" Har India san da ya kai sa ya sake dawowa dashi amma shiru "Duk ran da ya tuna sanadiyar alhaj garba ne suke cikin wannan halin GabA daya yakan Shiga wani mawuyacin yanayi A gefen alhj garba kuwa ba abun da yake damun su" Rayuwa jawai su keyi cikin nishadi shi da dan sa Khalid" Ko jaje ba su ma zafar da ke matsayin surukin sa ba ma " ballanta na ya dame sa don bai neme taimakon sa ba akan case din Cewar Khalid " zafar girman Kaine dashi, "su kyale shi kawae Cikin tsananin yun wa da gajiya barrister asmee ta bude idon ta a bakin wani titi, Ba abun da yazo kwakwalwar ta illah wahalr kusan wata daya da suka sha a jejin Ga kisar Gillan da aka ma barisr shehu a idon ta yaki dauke mata a ido Wanda ita taje dauko sa ranar da suka rabu da zafar daya kawo mata videon can Cikin kuka ta ke maimaita kalman innalihhi wa inna ilaihi rajiun' " Dole na samu maku mafita "bazan taba bari alhj garba ya Sha ba Ko da kashe ni zaiyi"' " bazan janye akan case dinnan ba.; Mike wa tayi da kyr ta nufi gefen hanyar ta rabe don' nemr motar komawa cikin gari Ranar da safe kamil ne tafe tare da doctor ya na masa vayani cikin harshen Inda yake cewa " dukanin gubar dake jinin alhj abdallah ya fita"garau yake " amma wannan alluran da aka masa daga baya ne shine babban matsalar' ya toshe hanyar motsin sa gaba daya Amma akwae engine da za'a iya sa shi kuma ya mike garau" Sai dai in har aka sa shi bai mike ba ,toh ku cire rai a kan sa dole zai mutu kawae" Cikin damuwa kamil ya kalli docton yace"' nawa ne kudin shi wnnan engine din haka? Kuna dashi a nan ne Eh akwae anan " amma Mr kamil ka tabbata Zaku dauki duk wani abun da zai iya biyowa baya" Dan shiru yayi yana tunani" _chan daga baya yce Yes', Ka Fada min kudin kawae Nan doctr ya rubuta masa duk wani expanses da abubuwan da zai kashe akan jinyar Sannan ya fice ya bar sa a wajen Wani zazZafan numfashi ya sauke tare da dafe kan sa Don kuwa kudin daya gani ko Gaba daya dukiyr sa da ya rage ya sa ba zai shika shi ba Baiyi wata wata ba Mike wa yayi fice a asibitin kafin washe gari ya sanar da zafar ya tura masa komai daga cikin safe din sa Da ya rage a Nigeria Sannan ya hada Dana wajen sa a Germany. A hakan ya din ga rokor doctor akan su karbi Rabin kudin da alkwarin zai biya su Cikin watan nan" Ba suyi dogon gardama ba saboda dama aikin na su ba lallai ba ne abban ya mike a raye"' Don' haka Da wannan uzurin suka amince aka shigr da abban A ranar aka fara aiki. Washe gari ana saura kwana uku shigar kotun haj mariya" Da sassafe shika dai a bainar asibitin. Yana tsaye a bakin dakin har aka fito da abban Da Sauri ya nufi doc cikin hrshen turan ci yace . Ya ake ciki? Abba na zai tashi ko? Dan murmushi doctor yayi yace masa" Kayi hakuri' "haryan zu dai jira za muyi muga ni nan da Hour daya Kafin musan me yake ciki Ko ya rayu' ko ya mutu" Excuse me ya fada" tare da Barin kamil din a daskare a wajen Juya wa da zai yi su kayi ido hudu da zafar' Da sauri ya taho suka rungume juna Sosai kamar baza su rabu ba Nemar wuri su kayi suka zauna bayan sun duba abban da ke kwance har yanzu ba motsi Idon sa taf taf da kwalla ya bashi labarin halin da suke ciki a Nigeria akan mummy "Kamil yanzu haka mummy za taje prison akan laifin da ba NATA ba? kallin zafar yayi Cikin tsananin damuwa ya dafa shi Ya ce' " insha Allahu zamu San yadda zamu yi zafar Mummy ba zata je prison ba. Oh Allah"' kamil ka daina rudin zuciyar ka da fadan hakan mana" Ta Yaya zamuyi acikin kwna uku ba mu da ki lawyer tsayaye? Kawae nasan zamu rasa uwa da uba ne a rayuwa in ba muyi wasa ba" Shigowar wasu mutane ne ya dakatar da kamil wajen ansa maganr zafar din" Da hanzari ya mike tsaye yana jiran karasowar su wajen sa Dan murmushi ya sa ya mika ma Mr Johnson hannu tare da sakatariyar sa Alisha daga companyn waya ta Samsung Ba tare da bata lokaci ba suka sanar da kamil an shirya yau ne ranar launching din web design na sabon tracking device na zamani daya kirkira dakan sa da Misalin karfe uku na yammacin ranar ake bukatar sa a wajen Wasu document suka mika masa snnan su kayi ficewar su Tsaban murna zafar har ya manta a asibiti suke Sosai ya rungume kamil din yana godiya wa Allah Cikin jin dadi Dan sarara wa yayi" ya dafa sa yace kamil?
.
Ya naga baka farin cikin ne? Kabarni ena ta hauka ka ja kayi shiru? Lpyan ka kuwa? wannan babban abin farin ciki ya same mu ka wani daure fuska Daga Yau fa ka rabi da talauci har abada C'mon Kallo kawae yabi zafar din dashi ya ajiye document din kan kujera Ya nufi dakin da abba ke kwance" Cikin sanyin jiki yace Zafar bazan iya barin nan wajen yau ba idan abba bai tashi ba Duk wani Kudi bazAi taba amfana ta ba muddin na rasa shi a rayuwa ta Kuka ne ya kufce masa a yayin da ya tsugunnar da Kan sa jikin abban yana hawaye" Shima jikin sa ne yayi sanyi daga tsaye Kusan Minti 5 ba wanda yace uffan a wajen "Haka kamil ma bai dago Kan sa ba Zazzafafn hawaye ne kawae yake fitar wa Kan sa a kasam jikin abban .kamr daga sama yaji ance ka....mi...all"" Bai gaskata abun da kunnen sa ke jiyo masa ba Sai dai yaga zafar ya fada kan sa Yana ihun Kiran sunan ABBAH Da hanzari ya dago kan sa inda suka yi ido hudu da abban Bakinsa bari yakeyi bai iya cewa komai ba Shima ya kankame sa tare da zafar din Suka hadu kowannen su na kuka ".suna kiran sa Murya can ciki abba ya Shiga rarrashin su Amma ena"""c ba wanda ya saurare sa kukan su kawai suke ci a jikin sa,kowa da kalar nasa Shikan sa abba hawayen tausayi da tsantsar so ne yake bin idanun sa daga kwance Yana jin su"
Share this
Sunday, April 15, 2018
ARNE Part Seven (7)
***** ARNE Part 7 *****
.
Har gado ta bita ta fin ciko ta zuwa kasa Tashi matsiyaciya Yau zaki Fada min ranar da muka dawo SAA ni da ke a gidan nan Idon ta a bushe ta mike tana kallon mummyn Janyo ta tayi tace faryal meye kike tunanin zaki Fada ma baban ki dazu? Wato kina Neman Tona min asiri ko Bamuyi dake bazaki Fada masa kinsan komai ba? Mummy ni na gaji ne..gwnda abba yasan komai Nagaji da......"* bata kara sa ba taji tas a fusknta Kin gaji da min biyyayya a matsayina na uwarki ko Mummmy.....just shut up tafada cikin wani razannanen tsawa da ita kan ta faryal sanda ta ja da baya Na baki kwana biyu tal kidawo cikin hankalin ki in ba haka wallhy zamu sa kafan wando daya dake Mu zuba "*ta fada tare da fice waa cikin tsananin fushi Kuka hade da tsoro ne ya kama ta lokaci daya" xUbewa awjen akasa tayi tana maimai ta kalmar ennalihhi wa enna ilahi rajiun cikin kuka Satin kamil hudu a yola Da sassafe cikin kauyen mayo balwa ya fice ya nufi anguwr da suka tashi da su papa, duk da ma ya Sha yawo cikin kwanakin"' ga uban kashe kudi daya yi wajen Neman taimakon mutane Sosai wuri ya canza da kyr yake gane hanya 'domin kuwa a Lokacin da yA bar gurin su kadai ne a bayan anguwar duk jeji ne gefen su Gashi yanzu wajen ya sauya gine gine sun cika ko ena Gefe ya samu ya zauna yana tunanin ta ena zai fara ..gashi Dama nan ne waje na karshe a cikin list din sa Can ya hango wani mai shayi da ya masa mugun kama da wani mai sayar da sigari da daya ke karami
.
Mikewa yayi ya Shiga motar sa ya nufe sa Da sallamr su suka gaisa Ogah lpyaa dai ko Ko kana tambaya ne? Ahh lpya lau Amma dan Allah anan garin ka tashi? Eh ogah ni cikakken dan garin nan ne Dan juya wa kamil yayi yana Dada duba anguwan da kyw ko zaiga wani abun da zai kama kwatancen sa da shi Lpya dai ko ogah? Ko ka bace kwatance ne Ehhh toh*" kace anan ka taso ko? Tabbas kuwa ogah anan ba enda ban SANI ba ma kenan Toh ko kasan wani ana Kiran sa kawu James abashi?dan kwantncen kammani ya masa yace Amma fa ya Dade yanzu na maka na yaran ta ne Dan waro ido waje mai shayi yayi , Tabbbb kai kuma meya ha daka da shi.... Kasan shi ne? Eh kai na san shi mana abokin baba na ne ai Ena mijin aunty vicky Da Sauri kamil yace eh Cikin tsananin mamaki mai shayi yace amma ogah me zai hada balarabe da wannan katon Arnen Dan dariya kmil yayi yace ni dai in ka San enda zan same shi ka Fada min ko ka taimaka ka kaini yanzu Ah"'a gaskiya bazan iya ba ogah chaabbbb Don naga ma Ku masu kudi ba ruwan ku ne shyasa na kula ka Amma duniya ba yarda gaskiya Ni bazan baka adress ba kuma bana binka ko ena Kaga tfiya ta Da Sauri kamil ya fito daga cikin motar yabi bayan sa Haba bawan allah ka taimaka min ko wani Abu kake so ai sai ayi magana Nasan na daga ka kan sana'arka ka taimaka pls Gaskiya ko zan gaya maka da sharadi sai naji ka waye ne kai Kar na samu cikin hatsari duka da kawu James Dan dariya kamil yayi yace wannan ba matsala bace Suna na kamil,daga garin abuja nake Wanda nake nema kawu na ne yayan mahaifiya ta Mahaifiya?kana nufin kawu James Nada wata yar uwa da ta wuce joanah ne? What kasan mama na? Kamil yafa da a da burce Me kake nufi maman ka ogah? Bayan sun mutu ita da mijin ta da danta da dadewa Cikin wani irin yanayi kamil yace ban mutu ba Ena Raye .... Ah'ah bangane me kake Fada ba fa Kai waye ne...mee hadin ka da mutuwar su Harda hawaye Dan Allah ka kaini gidan kawu James Na roke ka Cikin mamaki da daurewar kai mai shayi yace wai kana nufin kaima dan su joana ne? Ta ena?
.
Eh ka kaini zaka ji komai acahn Nan suka nufi gidan James tafiyan minti ashirin Da saurin sa ya biyo bayan mati mai shayi yana cewa ena wanda kace na maganan yar uwata joana Chak ya tsay ganin tsaban kywu na halitta da Allah ya zuba ma kamil da yayi tsayuwar sa jilin motar sa Bawon Allah ya fada sannan kamil ya juya Karin farko na hada idon sa da kawu James yasan shi din ne Wani kuka ne ya kufce masa"* duk rayuwar sa da iyayen sa suke dawo masa a zuciyar sa Cikin mamaki da dimuwa mati da kawu James su ke kallon sa Tallobo sa yayi yace lpya kuwa dan samari Meya faru kake kuka haka Rungume kawu yayi yace kawu nine fa Raphael Da sauri ya dagosa ya kalle sa idonsa tam da hawye RA..Pha...el hannu na bari yakai fuskan kamil din Sai yanzu ne yake ganin tsan tsan kamanin sa da iyayen sa Eh nine kawu James ni ne raphael ban mutu ba Wani kuka kawun ya fashe dashi shima ya tsungunna Rapheal mafarki nake ko fatalwa nake gani Mati ka duba min shine ? Mati kam tuni yayi suman tsaye Cikin wani mamakin kamil yace mati Dama kaine? Da gudu mati ya taho shima ya rungume sa ya na hawaye Abokina Ashe Kaine?raphale dama baka mutu ba Ban mutu ba mati....Kaine ka canza haka ban gane ka ba Kaine dai ka canza raphel wallhy na dauka wani balarabe ne ya bata hanya Muje ciki kawu James ya fada yana kamo hannun kamil din
.
Mariya kenan, kina wani abu kamr baki da maths Ni dama na lura da faryal tun tuni baza ta iya jure rashin kamil din kusa da ita ba Tafiyar san Shika dai ke damun ta yanzu, Mtsww shafa yarin yar nan fa ta fara wuce gona da iri Ni fa nagaji da llabata daga yaznu ubanta zan naci Don dolen ta zata fitar da wannan maitan son kamil din data kulla a ranta"' Ja'irar yarinyar dubi Inda ta jeme ta rame kwanakin nan hmmm Ke mariya mtsaln ki kenan ai ke""" baki San yadda ake cinye yaro da siyasa ba ne wai? Ena wannan malamin su na islmiya, mal mamman ko?. Eh mai shi kuma zai min shafa Yawwa ki kira sa yazu da yamma Ni zan Fada miki abunda zkice in yazo Ai ni da kin bi shawara ta tun farko wallhy da sai dai faryal ta ga ba kamil gidan nan "* amma badai tasan mena ke ciki ba Ay kam shfaa kin ga da hakan nayi baza ta na kokarin barazanar Fada ma uban tan ba ai ....... Hijabi ta saka futchia pink har kasa wanda ya mata kywu duk ma rama ya fara bayyana a fuskan ta Rusunawa tayi ta gaida mallam mamman dake zaunee a farfajiyan bishiyoyin dake gidan Nasiha ya Shiga mata sosai akan rayuwa,musammamn ma hakuri da kuma biyayya ma iyaye Nasha mamaki da haj tace min kina fito na fito da ita akan zabin data miki Faryal nasan bazaki fahinci muhimmancin son da iyaye ke mana ba saboda wata rana zasu hana mu abunda Mike matukar so ,kila ma su sauya mana da wanda ran mu baya so Amma kisani fa,uwa ita kadai CE wanda Allah ya kwatanta soyarrta da nasa, akan mu, yazo mana a bakin manyan malamaii Allah yana CEwa yana son bawan sa ninki 70 fiye da yadda mahaifiyrsa take son sa .sannan cikin kashi uku,a mutanen da Allah baya karban komai daga cikin aikin ladan su a duniya da wani bautan su,na farkon su shine mutumin da ya juya bya wa iyaye" ya turje musu",ya kyalesu, Ga hadisai nan kala kala,duk munyi dake anan faryal,Inda wani mutum ya tambayi manzon Allah saw,wani mutum yafi dacewa da cancanta ka kywta ta masa, sanda Manzon (swA)mu ya kira uwa sau uku kafin yace uba,hakan kinga na nuna miki muhimmancin bin umarnin mahaifiya kenan . Abu na karshe da zan gaya miki visa ruwaya kala kala,fushin uwa musiba ne a rayuwar mu koda mune da gaskiya,muddin gaskiyar ki ba akan wani abun da zai saba ma dokokin Allah bane toh mafi alkhairi shine kiyi hakuri ki amince da bukatar mahaifiya ko ya yake Kar ki manta,hakuri anayin sa ne a kari na farko,ki daure ba sauda ya ba Allah ya fada acikin littafin sa mai girma,duk wanda yayi hakuri ya tsammaci kywkkwan rabu a gaba, Sannan kici gaba da Addua,idan kiga bai baki abunda kike so ba to ki San hakan tsira ne da kariya agareki,zai musan ya miki wanda ya fishi,ko ya bar miki shi a matsayin tarin lada da zaki gani ranar kiyama....
.
Guntun hawayen ta ta share, ta masa godiya,insha Allahu zan mata biyyayya malam nagode Aklah saka da alkhairi Yawwa faryal, tashi kije Allah ya bada ladansa,..... Nan ta mike ta shiga cikin gidan Na rasa kamil har abada na SANI.. Ta fada tana kokarin fidda guntun hawyen da ya makale. Yanzu zAn maida hankali na kan abunda mummy take so kenan? Wallhy na tsani Khalid Amma ya na iya?Allah ina rokokn ka" ka zaba min mafi alkhairin wannan lamarin,,,,
.
Tun safe faryal take kitchen ita da laraba mai aiki.... Faryal? Baba laraba ta kira ta cikin nitsuwa Naam baba." Anya ko Yau kin duba Hajiya ya jikin NATA ne? What? Dama mummy ba tada lpya ne? Ohh eh jiya da dadddre ai ni nakai mata magani Na dauka ma kin Shiga ne Noo nikam ma ban sani ba kin san tun jiya dana shiga daki ma ban fito ba amma barin duba ta ta fada tana tsame hannun ta cikin flour A hankali ta turo kofa da sallamar ta Mummyn ta hango can kwance cikin blanket tayi luf Mummmy ta fada tare da nufo ta cikin hanzari Naam faryal? Na dauka kin tafi schl ai Ah banje ba mummy sai da ymma Meya same ki Babu komai faryal, No mummy ki fada min mana Dan kallon ta tayi tace jeki kawo min ruwa nasha tukun na Da Sauri ta mike ta nufi kitchen Cikin mint 5 ta dawo da bottle water da cup Yawwa auta na ke Kin daina fushin dani kenan? Dan shiru tayi sannan tace fushi kuma mummy? Eh mana naga tun da kamil ya bar gidan nan kuka dauke mun wuta ke da ubanki,Baku damu da halin da zan Shiga ciki ba" ba dole na kwanta ciwo ba Amma ba komai' ena don na damu na ga yata kwalli daya ta auri mijin da zai bata rayuwar da ta fi NAwa shine laifi na? Nima hakurah faryal kiyi yadda kike so Amma ki SANI duk duniya ba abunda yafi mun Ku muhimmanci ke da zafar Muryan ta a sanyaye tace mummy dan Allah kiyi hakuri Wallhy na dena.. .duk abunda kike so zan yi na miki alkwari Hmmmm faryal kenan" Bazan tabbatr da maganan ki ba sai kin gwada mun hakan Ki sake jikin ki,ki dawo normal .kamr yadda kike Sannan kuma ki karbi khalid a mtsayin zabin Dana miki Ba tan tama faryal tace na amince mummy Insha Allahu zan tabbatar miki da ni mai miki biyayya CE Fuskan ta cike da murmushi tace toh alhamdullhi ..Allah ya miki albarka Tashi kije ,nima zan yi bacci kadan Toh kawae ta amsa mata ta fice Wani dariya ta yi mai kunshe da nishadin cin nasara Yarinya kenan in kinsan wata ai baki San wata ba Gashi cikin sauki na kalmasa ki....yanzu kam ai sai Abu na gaba kuma Garin mayo balwa kuwa kamil yaba uncle James labarin tsirar sa a hannun barayin da haduwar sa da Alhj abdallh Sosai sukayi kuka gwanin ban tausayi jin yadda aka ma iyayen NASA kisan wulakanci a idon sa Daga bisani ya hada su video call da abba enda suka Dada masa godiya sosai Ehm uncle kasan dai abun da ya kawo ni na musamman Enason ka fada mun suwaye iyaye na Sauke ajiyan zuciya yayi yace Hmmm kamil' gaskiya labarin iyayen ka na da ban mamaki Amma dole na Fada maka tunda ka mallaki hankalin kanka yanzu Zan kuma fara da nemar gafaran ka Saboda ni nayi sanadiyar dawaama da karfafa maganan arnan cewar duka iyayen ka duka biyu Naki na Fada maka sunana ya koma Adamu tun farko saboda INA tsoron kar tambaya yakai na Fada mka abunda nake shirin Fada yanzu Dan kallon rashin fahimta kamil ya masa yace uncle ka musulun ta ?wow! masha Allahu what a surprise Meya sa kake tunanin akwae abunda zaifi hakan mun dadi yanzu Kuma wani irin laifi kamin har da za ka manta ahalin yanzu kai kadai ne na kusa dani daya rage mun a duniyan nan Dago kai Uncl James yayi hawaye na bin sa Kamil gaskiyar lamarin shine mahifiyar ka tana da wani buri Boyayye' kan wata ta taso cikin tsananin shaukin addinin musulunci, Amma kuma sai Allah Yayi ta cikin mu nidin nan da kake gani nine nake kula da duk wani y'antaten bawa daga kasashen dake yan kin mu wanda missionaries (fadawan arna) suka kafirtar Na kasance mai kula da su da kuma lura da dukkan wani motsin su Biya na akeyi sosai don' na tabbatar basu canza addini ba Anan fa mahaifiyar ka joanah Ta sami wani bwa wanda sunan sa kawai yke iya tunawa visa kan bincike .ma an gano cewa a baki kogin nile aka tsince shi dauke da mumnunan rauni akan sa In takaice maka wannan bawan Joan CE kawai take iya fahimtar sa Ni da auntyn ka ba iron muzguna ma tarayyar su da bamuyi ba Amma ena sun yi nisa ba sa jin kira Shkuwa sosai wanda ta koma kauna ta kama su Na kusa rasa aiki na ranar da aka gani cewa sun hada kai da shi bawan (ARMAN malik) zasu canza addini suyi aure Saboda hakan na biye ma mata na muka kai maganan wajen wata bokanya bafulatana Ita ta Daura mahaifiyar ka lakanin tsafi shikua mahifinka ta daure masa zuciya Hakan yafaru ne sobida bokanya ta tabbatr mana da zasu kasance maaurata ba halin zanja wannan Amma idan aka daura mata wannan zai sa su zauna tare damu Nan kuma basu isa suyi musulunci ba Cikin kuka uncle yace haka akayi kuwa"komai ya tafi dai dai Aka aurar dasu cikin arnanci sannan suka haifoka Matsaln ta fara samuwa ne ranar da bokanya ta mutu Gaba daya mahaifiyar ka ta zanxa Karfin tsafin bokanya yana kuncewa ahankli har sanda ka kai shekara 12 a duniya Gudun kar muji labarin dena bin akidar mu da jefa su wani halin yasa suka nemo mafita a boye yadda zasu gudu mana Kana dan shekara 13 joanah da Arman suka ci nasaran gudu kan zasu nufi wani garin din su cika burin su na yin tsaftacciyar rayuwa A Wannen daren Allah yayi sandiyar su Barin duniya Labari ya iso mana kun mutu a hanyar ku ta shiga abuja daga jos. Wata takwas da faruwan abun Gaba daya wani irn ya keji kasncewar labarin akwai abubuwan tambaya Uhmm Uncl ena iyayen Ku toh kaida mama.banji ka Kira su ba Mu asalin yan yola ne anan kauyen bayo malwa aka haife mu..
.
Mu asalin musulmai ne kuma jigajigan fulani Gobara CE tayi sanadiyyar iyayen mu da duk wani dukiyar mu agarin mu. Dole yasa muka koma bayan garin saboda rashin matsuguni Rayuwar maraya ba dadi Sam domin mun dan Dana wahalr sa Tun mahifiyarka na shekara 7. Wannan missioneris din suka shigo mana En takaice maka ma su suka bamu Sabon rayuwa,da sharadin karban addinin su Gudun komawa halin da Muke ciki ne yasa kaga na kama maganan addinin su bada wasa ba har yakai aka bani wannan matsayi da na fada maka
.
Sauke ajiyan zuciya kamil yayi yace Uncle amma baka taba jin labarin mahaifi na ba? Ehhhh toh jira ni anan ena zuwa Bayan minti 10 yA fito da dan wani akqati na karfe shegen asusun da mai kwado Ciki ya fito da wani dan takarda mai dauke da lakanin sarautar mutanen Egypt a zAmanin da Wannan takardan CE ta iso mun ta hannun wani makiyayi Ya tabbatr mana da babanka ne dan sarkin wani tsauni mai suna jarukkar a Egypt wanda aka sace shi tare da hadin bakin kuyangar sa sarki malik kakar ka ne Sun kasance suna aika wannan takardan camp da duk enda aka kafa bayi ko zaa same sa Tswon lokaci Har dai tazo hannun mu Lokacin ne ma muka farga da sanin ai kun Riga kun gudu, sannan da akayi yun kurin nemar ku ne aka jiyo labarin mutuwar naku Kamil yanzu kana da daman sanin iyayen mahifin ka ,tunda har yau sarki malik na raye Nikuma na canza rayuwa ta tun da na rasa komai nawa harta yar'uwata Na kasance ni daya ne. Baka cancanci kawu iri na ba Duk halin da iyayen ka suka Shiga ciki nine sila Da na barsu tun tuni da suna chan suna raywrsu da suke burin yi .ya karashe cikin kuka Ah'a kawu,kar kace haka kamil ya fada yana tarosa Duk wannan alamari takaddari ne daga ubangiji Mu Gode wa Allah da papa da mama sun mutu kan hanyar komawa ga addinin Allah Dukkan nadama albarka ne da kauna irin na ubangiji akan mu Ka Gide ma Allah nida kai mun samu damar rayuwa acikin addinin da iyayen mu duka suke buri Cikin kuka ya rungume kamil din yana rokon sa gafara,da kyr shima ya control Kansa don' tausayin uncle daya keji Ranar asabar da yamma siyama tana kwance a dakin ta taga text in zafar ya shigo,"20mint navaki in kina son sa da ran sa ki taho" Da sauri ta dialing number sa amma shiru ko ringing ba yayi Sake duba text din tayi taga eh fa zafar dinta ne Mikewa tayi ba shiri ta nufi hanyar GG investment companyn mummy data bar masa a hannun sa yana running A bakin Gate taga drivern sa " madamee ogah ya fita "ya fada mata bisa kallon da take masa Ena yaje ,ta tambaye sa hankali a tashe Cross garden Cross garden? Shi da waye Wasu mutaane,amma tun karfe 4 suka fice OK shikenan na gode tajuya ta nufi wajen. Wayr ta ta tuna Ashe ta bari a gado garin sauru Ohh MY GOD....ta fada tana dube dube Charab taji an rufe mata ido da baki ta baya Wani dankwali aka daura mata kan idoni kafin nan aka bude mata bakin Tsoro ne tam cikin ran ta gashi ko dan kwali babu a kan ta ballanta takalmi. Hannun ta taji an rike,ahankali an daura ta akan wani carpet mai laushi sosai.. Sannan tji ana warware dan kwalin idon nata Wani haske ne ya fara doke idon ta. Sannan yabi ya mamaye ko ena Tamkar tana fairly land na cartoon ,wasu pink,white,blue and red balloons ta gani shape din heart suna flying da wasu fararen snow balls da suke sauka daga sama Kasa Inda ta taka kuma wani rose flower ne babba kamar ta barma, sai splits din rose flowers a baje a kasa ko ena a wajen Sosai abun ya tafi da imanin ta,ganin kanta take kamar tana wani duniya,. Dan Dariya ta farayi tana tare snow balls din a tafin hannun ta Hasken camera yasa ta hankara da Sauri ta juya Zafar ta gani a tsaye yana murmushin sa dake mugun kara masa kywu Da gudu ta taho da niyyar fadawa jikin sa Amma sai ya tare ta ,hannun ta ya kama duka biyu sannan ya tsunguna kasa ya fara dacewa Siyama garba? I know am not the best man a duniyan nan,not as rich as you are_or ur family amna enaso kisani siyama ke ta da Vance a duniya ta, inaso na rayu dake ,na cika miki duk wani gurbi a zuciyar ki. ,ki bani dama na zama rabin jikin ki ,family nki. Da koman ki na rayuwa Mike wa tsaye yayi Cikin idon ta ya kalla yace a sanyaye "will you marry me please"? Gaba daya jitai komai ya tsaya mata chak,wani firgici ta keji a zuciyar ta da Sauri ta juya a guje zata bar wajen Siyama ya fada tare da shan gaban ta, I'm sorry nasan kinfi karfin haka "'ure far more than dis ,Amma ena so ki fahimci ni son da nake miki ba karya acikin ta, and I want to spend my life with you..pls don't say no ya fada yana kokarin kneeling agaban ta Sosai nmfashin ta yake sama sama,da kyr ta control kan ta sannan wani matsannancin kuka ya kufce mata, Siyama meyafaru ne? Akwae matsala ne?hankalin sa tashe yake tambayar ta Zafar Allah yasa ba mafarki nake ba,dan Allah ka CE min ba mafarki bane_.
.
Ahankali ya matso daf da ita rungome sa tayi sosai,tana cewa I love you soo much zafar no one has Eva made me special like this Meyasa bazan aure ka ba,shima Kara rungome ta yayi yana kara Gode mata Tare suka nufi gidan su siyama Inda ta bayyana wa baban ta Alhj garba halin da ake ciki farin ciki Sosai yayi domin a duniya duk abun da yaran sa su kace ya zaunu Haka alhaj abdallah ma baiyi gardaman kin lamarin ba,musamman ma daya lura da akwae so a tsakanin su Nan aka fara tunanin sa ranan baikon siyama da zafar Baby kinji fa siyama za tayi aure, Yh naji labari,ta fada a takaice C'mon girl nifa gani nake har yanzu bakiyi Hakuri da abun da ya faru ba i told u na tuba wallhy Kuma fa saurayin kin nan ya rama miki, Hey khalid ban son wannan maganan ai nace naji koh, Abu wata guda haryan zu kana damu na dashi Ai ni kakeso and I'm here In banda kaima duk da sxual harrasment din daka min amma muna tare..ace .har yanzu baka yarda dani ba? Noo baby Na yarda dake, Ummh Baby why not muma ahada damu amana baikon? What? Haba khalid why the rush aure kuma? Bayan bamu gama ssassan ta kananan issues tsakanin mu ba baby shikenan.,in ba kyason auren fine,but at least baiko ai nace Zaifi ma dadi ace an hada duka lokaci daya Cikin hanzari tace No,khalid nidai ina ga ....shhhh haba faryal ni ne fa kike so na yadda da kin amince min meya sa baiko na zai zama matsala akan ki Ok fine shikenan,zanyi tunani khalid gudnite Nan ta wuce ta shige gida ba tare da taji me zaice ba shima hakan ya nufi motar sa
.
Duk enda Suka hada ido da zafar harara ke bi tsakanin sa dashi Da kyr ya samu ya jawo sa zuwa daki Kunnen sa biyu ya rike yana kallon sa kalar tausayi Sosai zafar ya daure fuska kamr ba kamill din da yake tunani kullum bane a gaban sa I'm sorry zafar,dan Allah kayi hakuri wallhy nasan laifi na Hmm ni baruwa na da kai Hakurin me zaka bani."' Kamil u left without even a call wata biyu kenan ki? Haba kai kuwa....Ashe akwai uzurin da zai sa ka mance da ni dan uwan ka haka Amma bakomai kanuna na min matsayi na ai Sunkuyar da kai kamil din yayai baice komai ba Ciki ciki ya sake cewa zafar kar kafadi haka U don't have any idea how much I missed you Too ena kaje ne ma wae ?"* zafar ya Fada a zafafe Hey zafar calm down mana yanzu fa ana taron auren ka ne Akwae lokaci ,zan Fada maka komai OK fine zafar ya Fada a takaice Kayi hakurin? No yafada tare da zungurin sa cikin silar wasa Runguman juna sukayi sosai kamr wanda sukayo shekara basu hadu ba How on earth zanyi missing auren brother na kamil ya ke fada Da allah yi min shiru mallam,ai daka yarda baka nan Yau Da bani ba yafe maka Ahakan ma bawai na sauko bane....... Dariya kamil ya danyi yace uhh Thank God Nan fa suka Shiga hidima sosai kamil ya karbe sauran dawainiyan abubuwan da ya rage musu a ranar ko nemar faryal bai kwatan ta yi ba, Domin A halin da yake ciki yanzui donsa na kan alhaj garba yana kallin duk wani motsin sa a wajen Zafar waye wannan mutumin? Yi min shiru,da baka gudu ba ai da kasan shi tun tuni, Wannan baban siyama ne my suruki ya fada yana dan yake Mummunan faduwa gaban sa yayi da kyr ya ttataro murmushin dole yasa akan fuskar sa Misalin karfe 4 na yamma Zaune suke a daki su biyu saboda security an hana ko kawaye zama tare da siyama ,faryal kawae aka bari tare da ita Wayr siyaman ne yayi ringing karo daya ta dauka da cewa hello hayatiii , wait muryan wa nakeji kamr kamill? Zumbur faryal ta mike ta zauna ta na sauraraan siyaman Nan ya mika ma kamil siyaman sosai sukayi magana ya na ta mata tsiya irin na amare Ai ka kywta tafiya ba sallama armour"' Da gefen ido ta ke Lura da faryal yadda gaba daya ta sanya hankalin ta wajen Hakan ya sata danna speaker ma call din"ras kuwa taji muryan kamil din daya sa harta mance da zzabin dake damun ta Har siyama tagama bata motsa ba faryal,,, faryal,,, siyama ta fada tana dafa ta,lpya naga kin wani zauna kin tsura min ido Nan ne ta dawo cikin hankalin ta da tuni yayi nisa cikin duniyar tunanin kamil din Ommmm siyama kamil ne da gaske? Oh cmon girl a speaker fa na sa ai kinji sarai Mtsw to ai bani na saki kisa ba ta fada tana watsa ma siyaman wani kallo Tooohh kaji min iyeyi da faryal Ke gode min za kiyi ba attitude zaki bani ba Ki naji na ko? Toh sannu malamr tarbiya? Yaushe aka samu karuwa? Tun randa na hadu da zafar,ya fahimceni na fahimceshi" ya soni na so shi "'gashi zamu zauna har abada Cikin harara ta karashe maganan da cewa ranar nasan rayuwa ke fa? Shiru faryal ta danyi kafin nan tace ,good for you"' hade da daure fuskan ta Look faryal,nasan baki kauna ta duk da ba haka naso ba '"but am willing to be cool with you ko dan zafar....sauran kuma ya rage miki Dan dariya faryal tayi sannan tace,sai na rasa wanda zan sa a hidimomi na na rayuwa sai ke akan me if I may ask? Akan kamill mana siyama ta fada tana kare mata kallo Koda shike rayuwar ki akan karya kike shirin gina ta,kamr yadda kike kokarin krya ta son da kike masa. Amma let me offer you a sisterly advice faryal, Na lura dake tsoro ne tam cikin ranki kuma shyasa kika kaurace wa abun da kike matukar so, And Ina tabbatar miki iin bakiyi wasa ba wannan tsoron shi zaiyi ajalin ki, Ke siyama how dare you da zaki tsaya akaina kina fda min nonsense, Ni kar ki sake fadan abun da baki da masaniya akai I hate it,ure too nossy da Allah"' takara she ranta a bace Wani dariya mai kara siyama tayi tace lallai faryal Kina bani mamaki wallhy Meye ban SANI ba,? takura kan ki da kkayi kina bin khalid ne ko sadaukar da sosyyayr kamil da kkayi a banza? Lool girl ni fa yar uwar khalid ne amma I know u Neva loved him Mtsww sai kiyi ai, u just lyng siyama,I love khalid mana Kuma shi zan aura ta fada Muryan ta na rawa Hmm cool, bakomai ai "'Allah ya bawa kamil princess din da yayi deserving Dan kara ta sake tare da mikewa tsaye Meye haka faryal mena miki da zaki jefa min pillow a fuska Kar ki sake Fada min maganan da kika ga dama ya isa haka Wallhy SAA ki kaci ba Marin bakin ki nayo ba,hawaye taff idon ta take faman fada cikin haushi da huci Har cikin ran siyama abun ya bata dariya Amma tsam ta dake itama ta haura mata da cewa Iskancin banza kawae Toh Meyasa kike jin kishin don na masa addu'a? ba khalid kike so ba? Na dauka da kike buga kanki akan kamill da can baya I tot ke din jaruma ce, ai da nasan haka kike Da bazan taba kyale miki shi ba,duk da nasan ke ce a zuciyar san .......u know why? Saboda u don't derseve him. Cikin tsawa faryal tace Ya isa haka siyama,kuka ne ya kufce mata sosai ta shigayi har muryan ta na kadawa Sauke murya siyaman tayi ta zauna kusa dai ta,don kuwa sosai ta bata tausayi Faryal ban san dadin soyyaya ba saboda bani da uwa,da uba a tare dani kamr yadda naki suke tare" Kin san yanan yin khalid kema he cares about nothing amma samun mutum da zai dauke maka dukan damuwr ka da duhun dake zuciyar ka" ya Sanyaa maka farin ciki da kwanciyar hankali ba Abu bane karami, dani ke ce I wud have fight for kamil tun farko bazan sake ba Kar ki dauka ban san forcing dinki akayi akan khalid ba I know everything...kawae kallon ki nake yi Amma Ina baki shawara faryal koki dauka ko kar ki dauka,ba zaki so rayuwar da kike shirin jefa kan ki da kamil nan gaba ba Look"' I'm sorry in na bata miki rai, kamil is also a Frnd to me ,nasan yadda yake son ki "'I can only imagine ya ya keji a ran sa da cutar dashi da ki kayi, Kuka kawae faryal ta keyi batace uffan ba Amma kallo daya kama ta zaka San tana cikin wani mawuyacin hali a lokacin Knocking aka fara wanda yasa su maida hankalin su kan kofar Madame ,artist ne suka taho za'a miki photo shoot Mai aiki tafa da nan siyama ta mike itama Dan dafa ta tayi tace Faryal kiyi hakuri !" but pls think about it I mean" Fight for your love In dai dagske kamil din kike so Sannan ta fice ta bar ta faryal dake faman zullumi cikin zuciyar ta akan maganan siyamar ita kadai Karshe Yan ke hukuncin samun abba tayi" Kan cewa duk abun da zai faru yau sai dai ya faru ita dai ta yanke shawara zata Fada komai Cikin taron abokai anata surutu ana raha, Zamewa yayi ya koma dakin sa Ya na tunanin abun da ya gani a kirjin alhaj garba dazu Tracker da ya hada ne ya dauka da nufin bude wa a motar sa kafin su tashi fita Sannan ya fice zuwa enda su zafar suke Sai kuma aka ci SAA tahowar sa yayi dai dai da lokacin alhj garba ke kokarin ma zafar nasiha Mamakin sa kan tracking device din sa yaga alert a rubuce "New subject found.." Kasa motsawa yayi saboda zuciyar sa ta kasa daukan abun da yake gani kan screen din device din sa Designer watch na hannun Alhj garba wanda take hade da wayr sa Ne ya fara linking similar informations Dana trackar kamil Abubuwa daban daban yake gani wanda ya so yayi kama da abun da yake nema Hakan ya kara jefa sa cikin zulumi Cikin ran sa yana cewa cud it be alhaj garba shine wannan mutum na karshe da nake nema? GG? Ohh My God ya fada yana dafe bakin sa". a yayin daya ke tuna lokacin da zafar ya nuna msa appointment din companyn mummy "GARBA GUNNER,? Da Sauri ya juya ya bar wajen nufi dakin sa
.
Karfe 8 bayan sallad ishah faryal ta nufi dakin abban NATA,. Dum gaban ta yke yi in banda Kalmar la"ilah illa anta subhaka inni kuntu minzzalumin". Ba abun da take maimaita wa Da sallamr ta ta nemi wake ta tsuguna ta gaishe sa Dane kallon ta yayi yace My princess ya dai ? Enace dai lpya , Nan fa bakin ta yayi gum ta kasa cewa komai sai bari da jikin ta ya soma yi faryal? Kinabda matsala ne? Da kyr ta daga ido ta kalle sa da niyyar cewa eh amma kuka ne ya kufce mata mai karfi Cikin rashin fahim ta abba ya fara jero mata Tambayoyi Karshe har yace auren khalid din ne baki so? In akwaei wanda kike so na mini alkwari zan nema miki shi ko aena yake. ,magana na karshe kenan da abba Ya furta mata Da kyr ta tsagai ta kukan nata sannan ta ce abba dan Allah kayi hakuri ka yafe min Cikin damuwa ya mike tsaye yace Ki Fada min me ye kawae enajin ki Wani karfin hali ne taji yazo mata a take ta fara kwaso labarin tun daga ranan da ta kwana a motar kamil har sexual harrasment din da khalid ya mata,da abunda ya faru tsakanin kamil da Hajiya kaf ta Fada ma abban Abba don' Allah kayi hakuri,ta fada tana mikewa kasa kwance cikin kuka Inna lillhi wa enna ilahi rajiun ya fada . Faryal? Shine kika boye min wannan al'amari Har da shi ma kamil din? Ah 'a abba wallhy ba laifin sa bane duk nice na jan yo Ranshi a matuakr bace yake aamma Tausayin ta ne Yakama shi sosai yadda yaga tana kuka a kasa awajen kamr zata cire ran ta Tashi princess zoki zauna ya isa haka kema ba laifin ki bane Kinji Da kyr ta iya mikewa gaba daya fuskan ta yayi ja don kukan data ke kan ci Abun da nake so dake shine daga yau karki sake jin tsoroon bayyana min wani Abu kinji? Yanzu da wani mummunan Abu ya faru dake fa Kar ki sake kinaji na? Da Saurii ta gyda kan ta tace toh abba bazan sake ba na maka alkwari Yawwa princess zauna anan toh ina z uwa,sannan ya mike ya nufi wajee Tun daga kan stairs ya kejin bakaken maganganu na tashi Hajiya mariya kamar zata tashi sama take masifa Wato duk hadaka da Allah dana yi ba kaji ba kafi so kazo ka ruguza min rayuwa ko? Dan Wani sabon tunani tayi kan cewa zata sake wasa da hankalin kamil din idan ta gaya masa auren jari za tayi ma faryal din ko zai tafi Nan ta sauke muryanta kalar munafuci tafara matse idanun. Kamil kayk hakuri ka rufa min asiri ka tafi kafin kowa yagan ka Wallhy idan auren faryal yA fasu karshen rayuwa ta kenan Cikin Mamaki kamil yace haji karshen rayuwar ki kuma? Nan taa hau fade fade tana Dada bayyana abba dake tsaye a sama na jin su abubuwan da faryal ta Fada harda wanda ita kanta faryal din ma bata sani ba Kamil ya zanyi da alhaji garba in faryal bata auri khalid ba,Ashe ba zanyi gadara da kai ba Ko dan bani na haife ka bane ? Mariya !!!!!!!! alhaji yakira ta cikinwani razananen tsawace, cikin mummunan firgici ta CE na Shiga uku hade da dafe kirjin ta Ganin yadda jikin sa ke bari ya sa kamil saurin tare shi.. amma ena alhaj ya riga fada kasa sumamamme Ihu tasa wanda ya jawo hankalin faryal dake dakin da jowa dake gidan Cikin hanzari kamil ya dauke shi zuwa mota nan aka kama hanyr asibiti da shi Bayan awa hudu doctor ya tabbatr musu da cewa ya samu temporry brain paralysis Wanda ya samu asali tun daga dukan da barayin nan suka masa An samu akwae enda ya tabu kwawlr sa, tashin hankali mai. tsanani ne yake iya taba masa wajen Amma Ku kula Nan gaba zai iya yin tsanani doctor ya kar Ashe zance nashi Doctor ya za'ayi,yanzu me ake cki kamil ya Fada Eh toh abarshi dai ya huta,zuwa gobe zaku dauke sa insha Allah Dan relieved yaji aran sa sannan yace Mun gode doctr ,kuka kawae haj mariya ta keyi a ran ta tana dan sanin wannan ranar gaba daya Da kyr aka lallaba su suka nufi gida Inda aka bar kamil shikadai tare da abban a asibitin Kallon yanavyin abba yasa shi tunanin duk wani so da kaunar da ya nuna masa, avtake wasu zazzafn hawaye suka biyo masa ji yake bazai iya rasa shi ba Cikin dare ya FIta ya nufi gida ba wanda yasan da shigar sa , fitowa da zanen yai yana kallo abubuwan da suka faru na dawo masa sabo a kwakwalwar sa Cikin kuma yace kun ravbani da iyaye na Bazan taba bari kura bani da abba ba Kamar sabin mahaukaci haka ya zauna kokarin fitar da dukkan abubuwan da yake aiki akan sa Zanen yasa agaban sa yana kallo Kamil? Yaji an fada ta bayan sa. me wannan zafar ya Fada yana dubar zanen monkey din,? nan ya Shiga duba wa yana karanta wa Kamil dai hade Kan sa yayi da gwiwa a gefe guda a takure Talk to me bro,me wannan ?bangane ba Cikin Wani yana yin da bai taba ganin kamil ba ya gansa a lokacin Lallabin sa ya shiga yi amma Sam kamil yki dawo wa normal Xafar bazan iya bada labari. Nan hankali na a kwance ba Toh meya faru tell me Nan ya fara ba zafar labarin duk abun da ya faru da shi iyayen sa Haduwar sa da abba"' har tafiyar da yayi Bai Fada masa ba Cikin forgive da tashin hankali kamil din yace Zafar sanadiyar dukan da suka ma abba akai ne ya ke kwance yanzu haka Naga rpote din sa ace ciwon daya ke yawan yi din nan ma duk shine I'm scared......doctor yace min wata rana zaiiya mutuwa direct In tashin hankalin yafi karfin kwakwlr sa nan gaba mutanen nan sun cuceni yayi ywa Ya zanyi da raina in wani Abu ya same abba? Sosai suka hadu Duk suka jera suna kuka kamar kananan yara .tsakanin su ba wanda ya iya rarrashin wani Ranar ko runtsa wa ba suyi ba," cikin Daren suka koma asibiti
.
Gidan Alhaj abdallah tam yake da mutane Ranar Da shike akwai ragowar yan bikin zafar Enna salima da Hajiya Zainab suke a tare da shi Sannan kawu kabiru yana karban gaisuwan daga can palorn kasa Tun misalin karfe Sha daya na safe aka ba su kamil sallama, . a nitse doctor yace da su Za a sallame sane saboda ciwon bawai na zama a asibiti bane Amma yana bukatan kulawa ,duk wani Abu da zai daga masa hankali yanzu a dan daka ta da shi Toh doct mun gode,zafar yace yana kokarin tallabo abban Da Saurii doct yace Nooo sir,Barin aiko da wheel chair a Daura sa Kasan brain palysis yakan ta ba lpyan jijiyo yi gaba daya What ;! toh me zai hana sa takawa kenan yanzu Kamil ya mai da tambaya cikin mamaki No zai taka amma ba yanzu ba akalla zuwa gobe in komai ya dawo normal ajikin NASA Na Riga na ma private nurse din sa nurse rukayya ba yanin komai Ba matsala insha Allahu Tare suka sauke ajiyan zuciya OK shikenan doctor Haba mariya run tuni kek ta wani koke koke kamar kashe ki alhajn zaiyi Ke shafa,ba zaki fahimta bane Alhj Abdallh fa shine rufin asiri na da iyaye na ki tuna fa "ba don dangi dake tsakani ba ba Asali da Jameela yar gidan alh Musa zai auro kema kin sani Yanzu in yace ya sake ni ya zanyi iye shafa?" Gaskiya bazan iya koma wa Ethiopia ba wallhy Mtswww anyi asaran mace wallhy Wai har wani fargaban saki kike yi yan zu? Ai babban fargaban ki alhaj garba ne da kika bala'in bun kasa arzikin ki da kudiN sa Shi ya kama ta kina tunani ba alhaj ba Dan kallo mariya tabi ta da shi Haba shafa yanzu matsaln Aure na baifi Far gaban Alhj garba bane Baifi ba ta fada da dagun murya ?ke Kawo kunnen ki kiji abun da zan Fada miki Nan suka fara kus kus a tsakanin su Daga bisani ta yanke hukun cin fito wa Palon alhj Enna salima kam har ta gaji da tambayar haj mariya Kan rashin ganin ta a jerin masu kusa da Alhj Tun hj zainab tana Kare ta harta gaji itama tayi shiru Kusan bayan isha I kowa ya hallara a dakin abba Ciikin familyn sa ba wanda baya wajen har ta siyama amarya A hankali ya fara da godiya ma Allah Sannan ya Daura dace wa Bawani Abu bane ya sa na tara Ku anan Sai dai don na sanar da ku Ku Dada hakuri ku kwantar da hankalin ku ciwon nan kaddara CE kuma akwae saukin ta sosai Nasan na tsayar da hidiman da ake ciki a gidan nan na farin ciki,amma ensha Allahu yanzu za'a cigaba Haji Zainab,ena so yanzu ku shirya ayi maganan kai siyama dakin ta Haba wa Abdallh cikin Daren nan Enna salima ta fada Xafar ma yace mata Eh enna mu ma muna son mu tsaya in yaso in ya samu sauki sai mu tafi Ah ah zafar,Yau din nn zaku tafi Jiki na kam da sauki kar ku damu da wannan Duk iya nasihan daya kama ta Nan aka musu Sannan haj shafa ta shige da siyama dakin ta rufo ta aka nufi waje da ita Gaba daya su ukun suka fice har da enna Itama hijabi ta sa zata sabule tabar wajen Wani dum taji gaban ta ya yanke Jin maganan alhj Juyowa tayi asan yaye tace kana magana ne Alhj? Eh nace ki koma ki zauna ban gama da ku ba A lokacin kamil da zafar da faryal ne suka rage Mikewa zafar yayi ya fice saboda yadda abba na masa ido kan ya basu waje Wani kuruwan tsoro ne ya addabi zuciyan ta amma ta dake tayi kamr ba ta San tayi komai ba Da mamakin ta alhj Abdallh yace Kamil naji abun da ya faru da kunne na Amma bazai yiwu na CE zan dau mataki ba Saboda tun farko ka boye min halin da kake ciki Amma meya sa hakan ya faru son? Bana CE duk abun da ke damun ka kafa da min ba Dan shiru kamil yayi"'kan sa a kasa Son ena tambayr ka,kayi shiru A hankali kamil ya dago kan sa yce abba nayi kuskure dan Allh kayi hakuri Ka yafe min Hmmm Baku min adalci kamil,tafiyar da na keyi na barku bawai ban damu daku ba ne Ban ga dalilin da zaku na boye min abubuwan dake damun ku ba Cikin sanyin murya yace haka ne abba Kayi hakuri Faryal da har ta share hawye yafi sau uku a gefe Ganin yadda abban ya ke nuna rashin jin dadin sa shi al'amuran su da su kayi A zahiran ce asalin maganan har da faryal yake jefa musu Amma sai ya nuna kamr wa kamil kadai yake fada Princess kin Fada min baki son Khalid jiya Amma Kar ki damu duk yadda kike so ki fada ni zan miki Ko da shi khalid din kika zaba har cikin ran ki ba abun da zai hana ni baki choice din ki my princess Wani faduwar gaba ne ya taso ma haj mariya Gaba daya duniyan ta fara mata juyayi a zaune Eh..ehhmm abba Dama Khalid........kasA karasa tayi tana maida kallon ta wajen kamil Kan shi akasa ta gani Basai an Fada mata halin daya shga ciki ba Yanayin sa kawai ya Isar mata da sakon tsananin fargaba dake tare dashi Ehum ena jinki princess go on Ko Khalid din kke so ne? Da Sauri kamil ya dago kan sa ya daura Sauyayun idanun sa da suka koma ja zir a kan nata dai dai kuwa suka hade da yake itama kallon NASA takeyi Da Sauri ya Dauke NASA ya kau dakan sa gefe Nan ne ma ya sata lura da kifta idon da Hajiya mariya take Mata tun dazu Wani bakin ciki ne ya tokare ta har yasa ta furta Abba bana son khalid yaya kamil nake so Ita kan ta bata San San da maganan ya fito ba Wani kamil fa? Abba ya tambaye ta kamr bai san komai ba Kan ta a rufe da kyr ta iya nuna sa da dan yatsa A kunyace tace wannan kamil din abba Wani murmushi abba yayi sannan yace alhadullhi Kamil kaji fa? En Dama ka amince da maganan Sai ka sanar da ni ena jin ka Dan shiru yayi Yana tunanin halin da haj mariya zata Shiga ciki kan maganar da ta Fada masa dazu Wani zuciyar tace masa wannan ne damr ka na karshe in dai kana burin zama da faryal"' Abadan Ba tare da bata lokaci ba ya amsa wa abbah eh yana son ta shima Gaba daya zufa ta keto ma haji mariya dake gefe tana jin su Take idon ta ya hau rurin rufewa Da bakin ciki,har wani jiri ta keyi a zAune Alhamdullhi ,magana ta kare insha Allahu ni zan sanar da su kabiru Nan da wata hudu za a Daura auren ku Ku tashi kuje Allah muku albarka Wani sanyi ne ke ratsa ilahirin jikin sa da zuciyar sa a take Mumurmushi ne ya kufce masa tare da godya ma Allah azuciyan sa Dukan su kamr antsoma su kogin farin ciki haka suke ji" Tare suka mike zuwa waje suna ma abban godiya
.
Ko sake kallon ta baiyi ba yasa ta mike fuuuu tayi waje cikin fushi Gashi bata da bakin korafi tana gudun kar allura ta tono garma Tun kafin su hj shafa su kammala ajiye siyama agidan ta kiran haj mariya yaki yankewa a wayar ta Batai wata wata ba ta tsaya musu enna da haj zainab aka sanda suka bar gidan Duk da farin cikin yake zuciyar sa a lokacin kokari yayi wajen dauke Kan sa akan ta ya nufi wajen su zafar da tun tuni shi suke jira awaje Misalin karfe 9 saura suka isa cikin raha da barkwanci irin na angwaye Har waje ya rako su..yana makale da kamil yana kwaiwayan muryn siyama dazu da ta CE "Yanzu haka zaku tafi ku barni,... Ni kam zan biku"'' Dariya suka fashe dashi gaba daya amma ko ajinkin sa sai ci gaba ma da yayi Kai mallam ya isa haka kace dai kana Koran mu da wayo Jabir yA fada yana dan hararrar sa Eh mana dan Allah ku tafi nagaji da ganin kattai Tohh" kaji shi jabir Muta fi toh Har sun juya tafiya kamil yaji an rike hannun sa GAM Wani kallo zafar ya masa wanda yasa shi juyowa da kyw yace Yaya dai ango Ya da cafke min hannu Shidai jabiri tuni ya shige mota abun sa Dan rungomo kamil din yayi yace nagode bro Dariya sosai kamil ya fashe dashi yana cewa da Allah ni ka kyaleni sai kace nayi wani abun Wait kamil Yau naga farin cikin naka yayai yawa Na Dade banjin kana Erin wannan dariya what happen? Uhhhh Long story zafar Wani mugun kallo zafar ya watsa masa yace OK zaka fara kenan ko No sir" ya ce yana kallon sa ,amma Kasan me ? In four month tym nima zanyi auren nan dai What are you serious Kamil? Kaga zafar sai gobe kawae ZAmU karasa . Dan dai dai kunnen sa ya zo yace she's waiting " Wasa da dariya... Da Haka kowa ya juya Da sassafen ta danna video call ma shafa Haba mariya bana CE ki kwantat da hankalin ki bane Ta ena hankali na zai kwanta ne kam Kina gani ko baacci banyi ba fa Hmmmm ni dai na Shiga uku shafa ta fada yana fashewa da kuka Ah ah ,kiyi shiru mana mariya kefa matsala ta dake kenan Kina da saurin karaya Tooh ya zanyi me ya rage min yanzu? Alhj ya San ena Harkan da Alhj garba ya bayar da faryal ma kamil Yau naji yana cewa zai aika musu da kayan su an FASA da su Wallhy na Shiga Tara a hannun Alhj garba shafa Ke da Allah ya isa haka mariya,wallhy kin fara bani haushi ma Kamar ba mace ba?me akayi akayi alhj garban da bazamu iya wasa da hankalin sa ba shima Ki shirya yanzu muje kafin alh abdallhn ya turah Mu mun San me zamu CE Yawwa shafa gani nan zuwa Wani wawan tsaki ya buga shikadai hade da jefa da wayrsa akan gado Damn it"': Faryal why r u not picking up Rigar sa ya ja ya gyra buttons ya five fuuuuh ya nufi motar sa Son Alhj garba ya kira sa Dad ena Sauri ne talk later Khalid ya fada batare da ya kalle Alhj garban ba Yana ficewa motar su haj mariya ya shigo compound din Da mamakin sa yace mariya ,hj shafa sannun ku da zuwa kune da sassafe haka Eh wallhy Alhj ko da matsala ne suka Fada da yaken karfin hali a fuskar su Noo bakaomai ku shigo..ai yanzu anzama daya Ena jin ku mariya nasan akwae abun da ya kawo ku Kallo ne ya biye tsakanin su Sannan hj mariya tace Eh toh alhj maganan da zan Fada zai iya yiwa ya bata maka rai Amma ena son kasani munzo ne saboda muna so muhada karfi da karfe da kai wajen gyra al:amrin Ko zaka amince ka mana wannan alfarman? Dan shiru yayi yana bin su dawani irin kallo Hmm mariya kenan kamr yadda nafada mike ne ai yanzu anzama daya so just tell me Nan ta kwashe labarin ta fada masa tare da tabbatr masa da alhj ya bada faryal ma wani ba khalid din ba Huhhmm, Yaro dan gidan waye ne a garin nan Cahrab hj shafa ta karbe maganan Wani tubabben *Arne* ne Bayida asali maraya ne ma Ohhhh good yayi Toh yanzu me kuke so na muku Dama muna so ka taimaka mana a batar dashi ne Alhj Abdallh ya Riga ya gano ni Idan na sake sa hannu akai zai gane nine da wuri Hakane mariya wannan ba matsala ba ne Ya jikin alhji abdallhn sorry ban tambaye ki ba Da sauki sosai ..jiki alhdullhi shafa ta fada Dats good *" Nima zan zo na duba shi anjima Kuta shi kuje zan iya nemar ku anytime Wani kwanciyar hankali da nishadi ta ji ya mamaye ta a take Mikewa tsaye sukayi suna godiya har suka fice Wani shuuumin murmurshi alhj garban yayai wanda ya dauke fuskar rahma a tattare dashi Shika dai yake zaga wajen yana cewa Zaku San koni waye ne Bake ba har zuriyar ku ma sai sun taba sunji a hannu na
.
Da kyr faryal ta samu ta fito bayan tswon aikan jeka ka dawo ake jera mata tun dazu Hijabi ta zura fuskar ta empty ba ko make up,ta shigo faloun A tsaye ta tar dashi ranshi a bace yana bin ta da wasu mugayen kallo Ita kuwa Kallo daya ta ma sa sannan ta kau dakan ta hade da dan jan tsaki Uhhhhh there you are! Ya fada yana kokarin danne zuciyar sa ya kalle ta da kyw Khalid gani "tun tuni kake ta da muna da aika da kira wai kam lpya? Meye ne?" Faryal ni ne nake damun ki ? For god sake have some respect" ya fada cikin tsawa tun jiya nake kiran ki baki dauka ba baki kira ni ba ,what's is wrong with you? Meyasa ba kida biyayya ne wai kam"'_ Ni fa tamkar mijin ki ne.... Ko kin manta saura wata hudu na mallake ki ne? Dan driya tayi sannan tace Miji fa kace Khalid?"'hmmm mtsww Allah ya kiyaye ka mallake ni maganan respect kuma da kake yi wannan kai ta shafa ni bata shafe ni Har ya bude baki zaice wani Abun ta dakatar da shi da hannun ta"'- Kaga khalid nagode Allah ma da ka zo da kan ka" "Yau ya zama na rana ta karshe da zaka zo waje na ko ka kira ni a waya I'm now *_engaged_* ena da wanda zan aura pls Kallon ta yayi cikin tsananin mamaki sannan yA fashe da wani mugun dariya"' Faryal ure engaged ? Dawa kenan in ba ni ma¿ ko Yau kuma yan wasan ne suka tashi, Ohhh sai yanzu na gano ki" Uhm ,look Dama Nazo ne na baki hakuri jiya banzo ba naji ance dad din ki baida lpya" Ya jikin nasa Khalid " ta kira shi da gaske tana kokarin mikewa gaban sa Kaga alaman wasa a tattare dani ne? Baby. .......ya Isah haka khalid Na fada maka Abba ya Riga yasa mana ranar aure da kamil In baka yarda ba kuma 'go home and ask your dad" zaka ji komai Ena za kije ya fada a fusace yana cillata kasa Wayyoh Allah na ta fada tare da dafe bayan ta "' Shi kuma Kusa da fuskan ta ya matso yana girgiza mata kai Ki Fada min karya ne . .." " kice karya ne ko na tattaka ki anan wajen ya fada a tsawace"'! Mikewa tsaye tayi cikin zafin nama ta ture sa hade da wanka masa mari, Me ka dauki kan ka ne wai Khalid? Koda shike ba laifin ka bane"INA hankali da tausayi awajen wanda baida uwar da xata bashi tarbiya ? Wato Don' kaci nasara a baya INA bari kana min abun da kaga Dama shine yanzu ma kake ganin zaka iya "'huhhh¿ Toh Bari kaji na Fada maka khalid" , yan zu bana jin tsoron komai daga gare ku" kai har mummyn ma dake bin bayan ka to hell with that;;! Dan goge hawayen ta tayi tace' I hate you" tsanan ka a jinin jiki na yake" ba zaka taba mallakar mai kama dani ba ma ballanta na ni, "wawa kawai wanda bai San darajar mace ba" Wani dogon tsaki taja ta fice abun ta Ta barsa a daskare a wajen" Da kyr ya dawo hayyacin sa 'Cikin hanzari ya fice a faloun ya nufi motar sa Ya deba aguje sai gida" run daga bakin gate ya fita a motar ba tare da ya kula ko ya rufe ta ba Dad, dad, ya ke kwalla kira kamar zai tashi sama Daga sama alhj garba ya hango shi don haka yayi saurin sa atatara kayan khalid da abban faryal yasa aka dawo dashi daga site din "kar ya gani Yana karasowa gaban Alhj garba ya zube a kasa Cikin kuka yace dad I lost ,,, Na rasa ta dad ya zanyi Khalid tashi son mike " Alhj garba ya fada yana tallabo sa Fada min ne ya faru? Cikin kuka ya kwashe duk abun da. Faryal ta fada masa yA gaya" Alhj garba Baice uffan ba ya Janyo hannun sa suka nufi sama" Kuka kawai ya keyi yana bin baban na sa har sanda suka isa daki " Zaunar dashi yayi sannan ya mika masa wani wine yace Sha wannan son' Da zafin sa ya karba ya juye duka abakin sa Yawwwwwa ya fada yana zaro ido waje Khalid ka kwantar da hankalin ka". wannan Karon baza mu jira taimakon kowa ba da kaina zan dauka maka fansa Na maka Alkwari" Dan kallin baban NASA yayi yace ' Dad kar ka ragar masu Ayayin da jiri ya fara debr sa,.. Haka har ya kwanta awajen shiku ma Alhj garban ya fice abun sa ****bayan kwana bakwai da biki Ranar Monday zafar ya shigo office din kamil" Cikin mamaki ya CE ango "ango" Kar dai kace aiki ka dawo ka bar amaryan namu a gida Dan murmushi zafar yayi sannan ya sama ma kan sa wajen zama" "Kamil kaima fa kwanan nan zaka Shiga daga cikin nan Dai nima na huta da tsoka na Toh ai gaskiya ne"bawani tsokana ya fada yana kokarin rufe file din sa Yawwa tun da ka gama ka Tashi mu tafi dama Nazo daukar ka ne What lallai ma " na din ga zuwa maka kenan jiya fa na bar gidan naka zafar? ko so kake siyama ta korani Yau Mtsw ni wallhy ka tashi mu tafi yun wa na keji "' Da kyr kamil ya amince ahakan ma sai da aka kira faryal ta bashi go ahead Kafin suka nufi gidan zafar din Karfe 7 saura na yamma ci suka fito Cikin nishadi da jin dadi "hannun siyama sarkake Dana zafar suka rako kamil din har waje Honey ni na gama rakiya ta anan na Bar hair strecher na a wuta fa" tafa da a shagwabe OK jeki toh Nima yanzu Zn shigo Nan tayi sallama da kamil ta wuce ciki Dan kallon kamil din yayi a nitse yace . Ya maganan mu ne"' "naji kayi shiru? Wani magana kuma zafar? Mtsw kar kace min kaman ta mana ..nasan kasan abun da nake nufi" Dan shiru yayi sannan yace " Zafar I can't do this any more! What? Kace me kamil Lpyar ka kuwa¿ Lpya ta lau mana ,ya kake so nayi? Ya nake sO kayi? Ohhhh na fahimce ka kamil yanzu komai ya zama maka banza a rayuwa har ka fara tunanin zaka kyale wanda ya wulakn ta maka iyaye ya kashe su ko? Saboda yanzu akwai faryal ko? Is dat it¿ Ohhhh haba Zafar dan Allah ka daina fadan haka mana Of cous ena so na tabbatr da adalci ma iyaye na Amma wallhy ba akan faryal bane nace na fasa Da Allah mallam karka raina min wayo" are you crazy "': .naga kamar wani abun na damun ka For god sake" an samu suspect a hanu zaka fara billo da naka haukar Suspect;;; kamil ya maimata cikin sanyin murya Riko hnnun zafar yayi sanna yce Wannan shine matsala na zafar, papa da mama sun mutu tun tuni Kai da siyama yanzu kuke Gina rayuwar ku I can't ruin your happiness zafar" Na gwammaci na yafe Dana jefa ku cikin wani irin hali"' Ka duba ka ga yadda ryuwar ku ta zanja cikin knkanin lokaci Gaskiya I can't ruin it" Na tabbata baza ta jure rashin uba ba ga kuma halin sa da zai bayyana wanda bata San da shi ba Zafar" Kayi tunani mana I can't..........
.
Shhhhhh kamil ya Isah haka Enough" Ni dai bazan taba Bari duk wahalan da kasha a rayuwa ya tafi a banza Shi din yayi tunanin halin da zaka Shiga Ciki ne lokacin daya ke maka nashi muguntar Kaima ai ya rabaka da dukka iyayen ka kamil...... Kar kada kan sa ya shigayi yace No Xafar c'mon"; Bamu tabbatar alhj garba bane ma fa tukunna Mtsww just lie more kamil, "Ok kana nufin duk bin ciken da kayi a Germany da hacking security agencies da kayi ka samu shaidu akan sa .shima zaka karya ta ne ko? Ka fada min mana Dafa shi yayi ahankali tare da ajiyan zuciya Kamil kar ka sadaukar da rayuwan ka akai na katuna da Erin wahalar da fuskan ta abaya"' ,rejections da banbanci da mutane suka nuna maka Har rasa faryal ka kusa kayi akan haka" Ni enagah karya Alhj garba kamr taimako ne mai girma ma al"umma Don' na tabbata bakai daya ya cutar ba a'rayuwar sa" Kayi tunani Shiru kamil yayi yana sauraron xAfr daya cije yana masa magana" A snyaye yace naji zAfar zan sake tunanin" Sai da safe ya Fada tare da juya wa Shiga motar sa Ya fice agidan Ko dakin Abba baibi ba ya wuce site din sa" Da wannan tunanin har bacci ya kwashe