Jin haka yasa DON sauke ajiyar zuciya nanfa wasan yasake canzawa amma a wannan karan iya romantic kawai abin yatsaya sabida yanajin tausayin ta to DON da Kausar bari nabarku naleka Seeyama naji wane hali take ciki
Cikin tashin hankali da 'bacin rai Seeyama tatashi zaune daga kwancan datake sekuma tayi saurin sauka daga kan bed bedroom d'in Umma tanufa koda tashiga itama zaune tasameta kasa jurewa Seeyama tayi tafad'a kan cinyar Umma tana kuka cikin kukan tace
" Umma kinji abindanaji kuwa ? Wato Umma dan musan yanayin dasuke ciki shine hadda sakin ihu Umma wallahi zan iya mutuwa akan kishin DON "
'Dan jim Umma tayi tace
" to amma ni senike ganin kamar yaune yafara sanin ta a 'ya mace shiyasa ko "
Wani irin 'bacin rai Seeyama tasakeji cikin fusata tace
" Umma gaskiya bahakabane ni maiyasa hakan bata faruba sannan lokacin da yayi tarayya dani yanayin dayake yimin yasani tabbatar da banice macan dayafara saniba shikuma ba mai neman mataba kinga itace Umma sunyi hakane kawai dan cin zarafina "
Kuka tafashe dashi nan Umma tacigaba da lallashin ta
Misalin 11 pm DON da Kausar sukafito daga part d'in shi parlour tsakiya suka nufa ganin batayin sauri yasa DON d'aukar ta cak har cikin parlour yakaita saman cushion yad'aurata sannan yace
" Hayateey bari nale'ka Seeyama dan sauke duk wani ka'k'kin da Allah yadauramin kamar yadda kika tunasar dani a d'azu "
Murmushi Kausar tayi tace
" idan kayi haka zanyi farinciki Sweety na "
Sumbatar kumatunta yayi sannan yafita jin sallamar shi yasa Seeyama dake cikin bedroom saurin le'kowa ta yadda bazai gantaba cikin sauri takoma kan bed ta kwanta fitowa Umma tayi suka gaisa kamar babu komi a ranta
Shiga cikin bedroom d'in Seeyama yayi bakin shi d'auke sallama can 'kasa a amsa sallamar 'karasa yayi bakin bed ya zauna cikin nuna kulawa yace
" yaya jikin naki ? "
Ahankali tace
" da sau'ki amma nakasacin komi tun jiya kashi duk jikina ciwo yakeyi "
Hannun shi yad'aura saman kanta zuwa wuyanta sannan yace
" Allah yasa jikin babu zazza'bi yanzu kitashi kije kici abinci zakiji karfin jikin idan kingama inason magana dake a parlour tsakiya bari naga Umma naji bayanin da Doctor d'in tayi akanki "
'Daga mishi kai tayi tashi yayi yafita binshi tayi da kallo tanajin shaukin son shi nasake shigarta cikin murna Umma tashiga zayyano bayani na'karya
" Doctor tace Seeyama tana bu'katar kulawa musamman taka sannan tace tana nunanin shigar ciki jikin ta sabida yadda jikinta ya girgiza zata dawo nanda wasu kwanaki ta aunata dan tabbatarwa amma ta jaddada akula da ita sosai karta zauna cikin damuwa sabida duk abinda tabu'kata ayi mata sabida kaucema fitar cikin Kud'in aykinta 30k "
Murmushi jin dad'i DON yayi yasake tuna muguwar maganar da wannan mutumin yayi mai amma cikin zuciyar shi seyace
" amma abin mamaki taya za'a gane shigar cikin kwana 2 kodayake kullum anasamun cigaba a duniya "
Nuna farinciki DON yayi sosai sannan yace
" zanbama Abdulhakim 20,0000 yakawo miki hadda tukuycin wannan albishir d'in "
Umma jitayi kamar tayi rawa sabida dad'i dan tarkon su yakama DON yana fita tashiga bedroom d'in Seeyama dede lokacin tafito wanka zayyane mata yadda sukayi dad'i sosai Seeyama tayi hadda rungume Umma
Cikin sauri Seeyama tace
" bari nashirya yace nasameshi a parlour tsakiya nasan suna tare da waccan yar iskar yarinyar "
Jin haka yasa Umma saurin fita tace
" kiyi sauri kam duk yadda ki kasan zakiyi kidinga jan hankalin shi nima bari naje idona yaganemin komi "
Kai tsaye Umma tanufi parlour Murmushin kissa tasaki tace
" Ashe kuna nan ? "
Jinjina mata kai DON yayi cikin ladabi Kausar tagaidata fad'ad'a murmushin ta tayi tace
" lafiya lau 'yata 'Kausar zonan mana "
Tashi Kausar tayi cikin jin nauyinta tanufi inda take zata zauna a 'kasa tahanata jawota jikinta Umma tayi sosai tace
" karkiyi wata bakunta ni d'in tamar Seeyama nad'aukeki kisaki jikinki ki d'aukeni tamkar mahaifiyar ki "
Murmushi Kausar tayi tace to Umma jinjina kai tabawa tayi wadda tashigo yanzu itada Abdulhakim shima jiyayi tamkar yace hakan bazai yiyiba sabida bai yarda dasuba amma toyaya iya shiko DON farin cikin haka yaji sabida yanason duk wani maisan Kausar yadda Umma tayi kuwa yad'auka har cikin zuciyar ta hakan take dede lokacin itama Seeyama tashigo cikin wata irin shiga data bayyana surar jikin ta kallo d'aya DON yayi mata ya kauda kai gurin shi tanufa kai tsaye zama tayi kusa dashi sosai ta d'aura kanta saman kafad'ar shi tace
" baby nakasa cin abincin fa "
'Dan murmushi yayi yace
" to maikike so ? zamada yunwa ay bazai yiyuba "
Cikin shagwa'ba tace
" ka kaini Restaurant naci pizza da shawarma "
'Dan shiru yayi sannan yace
" inaga idan kikasa 'yan aykin gidannan zasuyi miki sabida dukkansu sunada 'kwarewa akan girke girke maiye amfanin zuwa Restaurant ? "
Cikin sauri Umma tace
" haba Affan kakaita mana kasanfa yanayin datake ciki ? "
Jinjina kai yayi sannan yace
" OK "
Kallon Abdulhakim yayi ya tamke fuska yace
" kai Abdulhakim ina kud'ina ? "
Cikin marayrayce murya Abdulhakim yace
" Brother wallahi band'auki kudin kaba nima bansan yadda akayi bag d'in taje har bedroom d'inaba "
Tsawa DON yadakamai yace
" kai banason shashanci kasan kud'in nasu waye ? to kud'ine nafitar zankai gidan marayu kasan hak'kin maraya kuwa ? yanzu yazama hak'kin su tunda nariga nafitar sabida rashin imani da rashin tausayi shine kad'aukesu ko yanzu duk yarda danayi dakai Abdulhakim amma kasan ni natsani munafikin mutun kuma natsani barawo ko ? "
Cikin sauri Umma tace
" tab lalle ay kawai kayi maganin shi duk yardar dakayi dashi amma yayima haka ? "
Itako Seeyama cewa tayi
" baby kasa ayimai dukan tsiya sannan ka koreshi gaskiya bazamu iya zamada 'barawo ba "
Cikin kuka sosai Abdulhakim yace
" Brother wallahi bani nad'auki kud'innan ba kuma ay kasan halina dan Allah kafahimta Aunty Kausar dan Allah kifahimtar dashi "
Gyara zamanta Kausar tayi sosai sannan tace
" haba Sweety bana tunanin Abdulhakim zaiyima sata sabida tun kafin atare a gidannan kake tare dashi bakuma kata'ba neman komi karasaba kayi tunani Sweety ina Abdulhakim zaikai wa'innan manyan kud'in katuna Abdulhakim bashida kowa ayanzu se kai karka yanke hukunci cikin zalinci alhalin kana mutun mai adalci in sha Allah Allah zai bayyana wanda ya dauki Kud'in nan kodan darajar maraya "
Kallon ta DON yayi cikin tsananin soyayyar ta cikin zuciyar shi yace
" ha'ki'ka nagode ma Allah dayabani ke matsayin mata Kausar dukda bansanar dake gaskiya wannan al'amarin ba amma segashi duk kin fisu kaifin hankali masha Allah "
Sauke ajiyar zuciya yayi yace
" Brother tabbas Aunty ka tatunasar dani halin d'an uwana kuma nima nayarda bazaka iya min sataba kodata nera 5 ce wani keson had'ani dakai amma ta Allah batashiba kuma duk ranar dana kamashi wallahi babu sanayya kuhunci zanyima mai muni "
Makullan wasu sababin mota yaciro daga aljihun shi guda 4 mi'ka ma Kausar 2 yayi yace
" wannan kyautace daga mijinki d'aya tazuwa Skul daya kuma tafita wata hidimar ke kuma Seeyama ga wannan kai kuma Abdulhakim gataka "
Cikin ba'kin ciki Seeyama kejuya key d'in cikin zuciyar ta tace
" lalle wato ita har mota 2 nikuma dede da wannan matsiyacin Abdulhakim d'in hmmm wallahi senayi maganinku "
Jin yadda Kausar keyimai godiya da addu'a yasa itama yin godiyar shiko Abdulhakim har dafa 'kafafun shi yayi yana mai godiya sosai tashi DON yayi yace
" Hayateey kema kishirya muje Restaurant d'in "
Bud'e baki tayi zatayi magana yayi saurin tamke fuska yace
" kusameni a mota "
Dan yasan idan bahaka yayi mataba cewa zatayi abarta gida
Tagumi Hajiya Aysha tayi tana kallon tuwan masara da miyar d'anyar ku'baiwar dake gabanta wasu zafafan hawaye suka shiga gangaro mata saman fuska kallon ta inno tayi ta ta'be baki tace
" Hajiya sedefa ha'kuri mu haka muke rayuwa kuma cikin farinciki ni idanma kin rage tuwan kubani zan 'kara dan mundad'e bamuyi miyar ku'baiwaba kullum se kuka wai wallahi kinada sa'a Hajiya "
Tofa Hajiya Aysha tun yanzu kinfara kuka hmmm
Kuyi ha'kuri da wannan wayana babu caji sun'kin bamu wuta
Daga Al'kalamin ✍🏻
NPEEDY A AJI ♠♥♣
Comments and shine plsss
Love u all sisters
[09/07 11:58 am] 😊 NPEEDY A AJI🌹💖: ♠ RUFAFFIYAR ZUCIYA ♥♠♠♠♠♠♠
🔷🔴🔵🔶
♠♣♥
🔴🔵
♠
Story & Written
By
NPEEDY A AJI
Dedicated to
My Hajjaju
🌟GORGEOUS WRITTEN FORUM🌟
G.W.F
home of gorgeous intelligent and expert writers we the best among the rest
KAFA'DI ALKHAIRI KO KAYI SHIRU 🤫
ANA TARE All SISTERS 🤝🏻😍🌹
Assalama alaikum all sisters ykk kuyi ha'kuri najina shiru kwana 2 banida lafiya ne sekuma akayimin rasuwa kaka ta 😭 Allah yaji'kanki darahama Allah yasa aljannace makoma Ameen
Ha'ki'ka inajin comments d'inku Fans inajin dad'in haka Allah yabar 'kauna 😊 muna tare 🤝🏻🥰 all sisters love u
🅿 { 47 to 48 }
BISMILLAHIR RAHAMANIR RAHIM
Wani irin kallon ba'kinciki Hajiya Aysha tayimata sannan tace
" nikam banga abinci a wannan tuwon da wannan miyar mai kamada anwanke kai dan haka zoki d'auka ke kebu'kata "
Murmushi tayi sannan tayi saurin d'aukar tuwon da miyar tace
" Alhamdulilah niko nike bu'kata Hajiya dama kinsan hausawa nacewa abincin wani gubar wani "
Daga haka tanufi dakinta tabar Hajiya Aysha datarin ba'kinciki tashi Hajiya Aysha tayi tad'akko mayafinta dasauran 'yan canjin hannun ta tafita tana fita tasamu napef tacemai yakaita Restaurant
Seeyama tariga Kausar isa parking space gaba tabud'e tashiga kallonta DON yayi yacigaba da latsa wayarshi babu jimawa Kausar ta'iso cikin takunta mai d'aukar hankalin DON ganin tabud'e baya zatashiga yasa DON cewa
" Hayateey ba'a wannan motar zamutafiba "
Daga haka yanufi d'ayar motar yashiga bin bayanshi tayi tashiga gaba tada motar yayi ganin bashida niyyar yimata magana yasa tafito daga d'ayar motar ranta babu dad'i tabud'e motar tashiga sukafita kallon Kausar yayi yace
" hayateey wane Restaurant zamuje ? "
Kafin tayi magana Seeyama tace
" haba baby ayni yakamata nayi magana akan haka tunda nice nace kakaini ba itaba "
Had'a fuska yayi sosai batare dayace komiba ganin haka yasa Kausar kallon fuskar shi cikin damuwa sannan tamaida idanunta kan yatsun hannun ta wani 'karamin restaurant yanufa ganin haka yasa Seeyama saurin cewa
" haba baby kamarka mutsaya a wannan 'karamin Restaurant d'in ? gaskiya banason wannan "
Ko sauraranta baiyiba yayi parking fitowa yayi itama Kausar tafito sukanufi ciki cikin sanyin jiki Seeyama tafito cikin zuciyar ta tace
" lalle dole nacanza taku hmmm zakazo hannune baby "
Sannan ta'idasa shiga ciki ganin DON yasa wasu daga ciki sukayi saurin mi'kewa nufar inda yake sukayi suna mi'kamai hannu bayan sungaisa da jama'ar gurin wasu dabasusan shiba suka shiga tambayar waye shi
" abokina waye wannan danaga kowa yanasonyin musabaha dashi haka gashi dagani babbane danko ba'asanar dakai ba kadan gidan kud'i ne "
Murmushi yayi sannan yace
" wannan shine DON Saban d'an kwangila mai ayki irinna margayi Alhaji Isma'il kuma babban jami'in tsaro namusamman daga Saudiyya "
Jinjina kai dayan yayi yace
" lalle shid'in namusammanne idan wanine yanaganin yanada irin wannan matsayin bazaizo cin abinci a wannan 'karamin restaurant d'inba kuma hadda matanshi "
Cikin sanyin jiki Hajiya Aysha dake zaune cannesa dakujerar su DON takasa cin abincin dake gabanta tajuyo bayan DON kawai tagani sabida shi yabama indatake baya Kausar tazubama idanu sannan takalli Seeyama tanajin fad'uwar gaba matsananci maida bubanta tayi kan abincin amma takasaci
Kowa yasa aka kawo mai irin abincin dayake bu'kata amma shi DON zaune kawai yake yana latsa wayar shi itama Kausar bawani abincin kirki takeciba itako Seeyama cin abincinta takeyi sosai cikin sanyin murya Kausar tace
" Sweety bakaci komiba ? "
Shiru yayi kamar bazaiyi magana ba sannan yace
" amma kinsan bandad'e dayin breakfast ba ko ? kuma kinsan banacin abincin kowa senaki bari mukoma seki had'amin lunch idan zaki iya dan nasan jikinki babu karfi "
murmushi Kausar tasakar mai sannan tace
" maizai hanani iyawa Sweety banida farinciki senaka dole nad'auke maka dukkan wata matsala da damuwa "
Wani irin kallo yashiga yimata cikin zuciyar shi yace
" tabbas Hayateey kece macan da duk wani namiji yake nema zanbaki kulawa fiyeda yadda kike bani "
Jiyayi kamar yarungumeta take yaji tsananin bu'katar ta tataso mishi cikin ba'kin ciki Seeyama tasar'ke wani irin mugun tari tashigayi ganin haka yasa DON saurin mi'kewa amai Seeyama tafarayi sosai cikin rud'ewa Kausar tashiga taimakon ta tareda jama'ar gurin ganin yadda DON yanuna damuwa yasa Seeyama 'kara langwa'bewa
Bayan tarin yalafa tafarayin wani irin rawar sanyi baya tayi zatafad'i DON yayi saurin tarota cikin sauri ta 'kankamai shi sosai cikin wata irin murya tace
" baby please rungumeni sosai sanyi nikeji "
Sake rungume ta DON yayi sosai sannan ya kalli Kausar yace
" Hayateey d'auki wallet d'ina gatanan kibiya Kud'in duk wani wanda yaci abinci anan kisamemu a mota "
Daga haka yad'auki Seeyama cak yanufi mota da'ita nufo inda Kausar Hajiya Aysha tayi tace
" sannu 'yarnan gaskiya mijinku mai adalci ne kiyimai godiya ance yabiya makowa dakecikin Restaurant d'innan kud'in abinci kiyimai godiya idan babu damuwa kibani number ki madinga gaisawa "
Murmushi Kausar tayi tace
" haba Momy maizai hana ? "
Bata number tayi dawasu kud'i sannan tafita bud'e baya DON yayi ya kwantar da Seeyama yana 'kokarin fitowa Seeyama tayi saurin jawoshi jikinta cikin sexual voice tace
" Baby sanyi dan Allah karungumeni "
Jiyayi jikinshi ya'karayin sanyi cikin 'kasada murya yace
" towa zaiyi driving d'in ? "
Bakinta takawo setin kunnan shi tace
" Baby Kausar tayi please kaji babyn ka yajawo haka "
Jinjina kai yayi bai kawo komi cikin ranshiba sema tausayin ta adede lokacin Kausar ta'iso ganin yanayin dasuke yasata saurin d'auke kai bud'e motar tayi tashiga ahankali DON yakira sunanta yace
" Hayateey kijamu muje Hospital sabida tanajin sanyi matsananci "
Cikin sauri Seeyama tace
" a'a Baby muje gida kasa Umma takira doctor banason ganin cikin hospital "
Jinjina kai yayi sannan yaciro wayar shi yasanar da Umma ahankali Kausar ta tada motar hannu Hajiya Aysha tad'aga musu tanason ganin DON amma sede tahangi rigarshi sabida yayima Seeyama rumfa da 'kirjinshi itakuma tarungume shi sosai tana fad'in
" waiy Allah Baby sanyi "
'Karashiga cikin kirjin shi tayi karatun Qur'ani Kausar takunna cikin motar sabida kautar da hankalin ta akan su ahaka har suka isa gida Kausar nayin parking tayi sairin fitowa daga motar bud'e musu murfin motar tayi a rungume yafito da'ita yanufi ciki itama Kausar binbayansu tayi har cikin parlour Seeyama
Cikin sauri Umma tanufosu tana fad'in subahananlahi Seeyama sannu kwantar da'ita DON yayi saman cushion ru'ko hannun shi tayi tace
" baby kazauna kusadani karkayi nisa dani "
'Dan tamke fuska yayi sannan yace
" kibari doctor tadubaki mana "
Komawa yayi yazauna kan d'aya daga cikin cushion d'in parlour sannu Kausar takumayimata sannan tanufi gurin DON tace
" Hayateey barinaje nawatsa ruwa sena d'aura maka lunch d'in "
Girgiza mata kai yayi sannan yace
" zauna kibari sezuwa anjima "
Zama tayi kamar yadda yace gaisawa sukayi da doctor wadda tunkafin su'iso take jiransu tashi tayi tafara dubata tsayin lokaci sannan tace
" Am DON gaskiya Seeyama tana bu'katar kulawarka sosai sannan daga yau karka sake barin Seeyama takwana itakad'e harna tsawon 3 months sannan kadinga kusantar ta sabida samun kujarin babyn dan yana bu'katar kulawarka sosai "
Tamke fuska DON yayi sosai yace
" 3 months fakikace doctor ? amma aykinsan ba ita kad'e bace agurina taya zantare agurinta harna tsawon 3 months bazai yiyuwa "
Cikin kukan kiss Seeyama tace
" doctor gaskiya yafad'a kinga bani kad'ai bace karnashiga hak'kin yar uwa ta "
Jinjina kai doctor tayi sannan tace
" toko gaskiya idan har ba'abi wannan tsarin ba to babu tabbacin wannan cikin zai zauna kum ,,,,,,, "
Muryar Kausar takatse ma doctor maganar datakeyi
" Sweety babu komi idan har tanine nayafe kagama Skul zankoma kuma muna komawa zamufara Exam Sweety nayarda kabama babyn mu kulawar data dace zanyi farinciki 3 months ay kamar 3 days ne a wannan lokacin Seeyama Allah yabaki lfy "
Murmushi Hajiya Saratu tayi tace
" Allah sarki 'yata Kausar gaskiya kinada kyakkyawar zuciya hakanikeso naga kunhad'a kanku Allah yamiki albarka "
Tashi DON yayi yafita rai 'bace batare dayace komiba itama Kausar d'in tashi tayi tabi bayan shi part d'in shi yanufa kai tsaye yana shiga yanufi cikin bedroom d'in shi kwanciya yayi kan bed yana kallon sama jiki a sanyaye Kausar tashigo Cikin bedroom d'in kusadashi tazauna hannun shi takamo tasaka cikin nata cikin taushin murya tace
" haba Sweety maiye nafushi d'a yawuce wasa Sweety 3 months kamar yaune zatazo dan Allah kabata kulawa kamar yadda doctor tace "
Cikin zafin rai yatashi zaune had'ida fizge hannun shi cikin kakkausar murya yace
" a she ba sona kikeyiba abakine kawai tunda har zaki'iya ha'kura dani harna tsawon 3 months Hayateey to bari kiji zankoma wajan Seeyama harna tsawon 3 months d'in tunda kinyarda dahaka bazan sake shiga bedroom d'in kiba kema karki sake shigowa nawa harna tsawon lokacin zanhad'a kulawar dazan baki da tata duka tabbas zankula da baby kamar yadda kike so tunda ke bakishirya bani naki babyn ba karkiji haushin duk abinda zakigani "
Daga haka yatashi yafita daga bedroom d'in gaba d'aya cikin sauri Ayna 'kanwar jabir tabar cikin part d'in tana murmushi tana shiga tasanar ma Hajiya Saratu abinda taji yawakana tsakanin DON da Kausar
Dariya Umma da Seeyama suka saki harda doctor Umma tace
" yanzu game d'in zaifara "
Cikin damuwa Kausar tanufi part d'in ta cikin zuciyar ta tace
" zakagane sonkane yasa nayi haka Sweety "
Daga Al'kalamin ✍🏻
NPEEDY A AJI ♠♥♣
Comments and shine please
[10/07 1:39 pm] 😊 NPEEDY A AJI🌹💖: ♠ RUFAFFIYAR ZUCIYA ♥♠♠♠♠♠♠
🔷🔴🔵🔶
♠♣♥
🔴🔵
♠
Story & Written
By
NPEEDY A AJI
Dedicated to
My Hajjaju
🌟GORGEOUS WRITTEN FORUM🌟
G.W.F
home of gorgeous intelligent and expert writers we the best among the rest
KAFA'DI ALKHAIRI KO KAYI SHIRU 🤫
ANA TARE All SISTERS 🤝🏻😍🌹
Ha'ki'ka inajin comments d'inku Fans inajin dad'in haka Allah yabar 'kauna 😊 muna tare 🤝🏻🥰 all sisters love u
🅿 { 49 to 50 }
BISMILLAHIR RAHAMANIR RAHIM
Fitama DON yayi daga gidan gabaki d'aya zuciyar shi duk babu dad'i cikin rashin kujari Kausar tashiga kitchen dan had'ama Sweetyn ta launch
Cikin nishad'i Abdulhakim yake driving cikin sabuwar motar da DON yabashi kai tsaye gidansu yanufa dan yayi kewar Momy shi sosai duk da cewa bayason halinta amma akwai soyayyar d'ah da uwa matsananciya a zuciyar shi
Kimanin mintuna 10 Abdulhakim yanayin hon amma babu alamar za'a bud'emai get ganin haka yafito daga motar nufar 'kofar shiga yayi kai tsaye yakoci sa'a abud'e yake murmushi yayi yanufi gurin maigadi yanafad'in
" baba yau kuma bacci kakeyi nazata duk jin radio ne ? "
Sedayakai 'karshen maganar sannan yalura ba maigadin dayasanibane cikin mamaki yace
" sannu baba "
wani irin kallo yayi mai sannan yace
" lafiya ? "
Cikin mamaki yace
" dama naga inatayin hon ne amma shiru Allah yasade Momy tana ciki ? "
Tashi maigadi yayi tsaye cikin fad'a yace
" kai d'in waye ? tokayi gaggawar fita karkajamin narasa aykina "
Mamaki sosai Abdulhakim yayi yace
" nasan bakasanniba d'an gidan Hajiya Aysha ne Abdulhakim kasanar da ita "
Cikin tsawa maigadi yace
" kaga yaro maza kafita anan gidan babu wata Hajiya Aysha tun kwanaki sukabar wannan gidan Alhaji Sambo yasiyarma Alhaji yunus wannan gidan dan haka kaje kanemi mahaifiyar ka "
Cikin gigita Abdulhakim yace
" kana nufin ba mahaifiyata a cikin gidan nan yanzu ? dan Allah kasanar dani inda Momy na take "
Juyawa ma maigadin yayi seda yakai ba'kin 'kofar d'akin shi sannan yace
" kaita tsayuwa daganan har lokacin dazaka gaji kabar gidan idan kuma mai gidan yadawo yayi maganinka "
Daga haka ya'idasa shiga cikin d'akin shi cikin gigita Abdulhakim yake kallon gidan gyuwar shi asanyaye yafita cikin motar shi yashiga tsayin lokaci yamakasa tunanin komi zuwacan yayima motar shi key yafigeta aguje driving yakeyi amma baisan inda yanufaba sede jiyayi gauuuuuu yamake mutun cikin sauri da firgita yaja birki yafito agigice
Ganin wadda yamake kwance babuko motsi yasashi saurin d'aukar ta yasata a mota taredawani mai siyar da kayan fruit abakin hanya hospital suka nufa duk da yadda suka ganta cikin jini amma sun'kin amsarta sesun kira police sabida bin dokar ayki
Kiran wayar DON Abdulhakim yayi yana d'agawa yasaki kuka jin kukan Abdulhakim yasa DON saurin tambayar lafiya sanar dashi komi yayi babu jimawa da kiran wayar DON ya'isa cikin hospital d'in
Tareda security ganin DON yasa akayi saurin shigada yarinyar doctors sukafara dubata cikin gaggawa tsayin lokaci sannan akafito da ita wani room d'in aka kaita sannan doctor yabu'kaci ganin DON da Abdulhakim bayani yafarayi musu kamar haka
" ranka shidad'e Allah yasa abinyazo dasu'ki amma tasamu buguwa akanta ayanzu bazata iya tuna komiba harna tsawon 5 days ko 7 days in sha Allah zatadawo cikin hankalin ta "
Jinjina kai DON yayi sannan yace
" idan kuma batadawo cikin hankalin natabafa ? "
Kallon shi Doctor yayi yace
" in sha Allah zatawo idan kuma batadawoba sede afita da ita waje "
Jinjina kai DON yayi sannan yace zamu iya shiga muganta ?
Tashi doctor yayi yamusu jagora har d'akin cikin mamaki DON yace
" Ameera"
Daga haka yajuya yafita cikin mamaki Abdulhakim yabi bayanshi cikin fargaba da tsoro dan yadda yaga yayi matu'kar tamke fuska Abdulhakim yace
" brother kasantane ? "
Kamar bazaice mai komiba zuwacan yace
" katsaya agurin ta zanturo iyayanta zuwa anjima "
Yana 'karashe fad'ar haka yayi gaba bin shi Abdulhakim yayi da kallon haryafita komawa ciki Abdulhakim yayi kallon Ameera yashigayi yakasa d'auke idan shi akan ta afili yace
" a'a Abdulhakim har yanzu kai yarone karka saka damuwa cikin rayuwar maiyasa zanji haka akan wadda nasan ta girmaini ? a 'a tausayi ne kawai "
Zama yayi yana addu'ar Allah yasa tafarka cikin hankalin ta kai tsaye gida DON yanufi hangen wasu ma'aykatan gidan yayi daga cikin lambun gidan ji yayi bai yarda dasuba kashe motar yayi yana kallon su batare dayafitoba hangen d'ayan yayi yad'aga waya yana magana dagani tanada mihimmancin sosai jinjina kai DON yayi sannan yabud'e murfin mota yafito yanufi ciki
Part d'in Seeyama yanufa zaune yasame ta tana shan fruit kallon ta yayi yazauna batare dayace mata komiba wayar shi yaciro yakira wani dagacikin ama'aykatan gurin aykinshi sawa yayi sudubamai Address d'in mahaifin Ameera da number shi
Cikin kissa Seeyama tami'ke zama tayi kusadashi wani irin kallo tayimai cikin shagwa'ba tace
" baby sannu da dawowa "
Amsawa yayi batare daya kalletaba ganin haka tayi murmushi kwanciya tayi tad'aura kanta akan cinyar shi tana fad'in
" baby jikina babu 'karfi please ka taimaka min nayi wanka "
Tamke fuska yayi sosai yabud'e baki zaiyi magana wayar shi tafara ruri ganin sunan Hayateey yasashi jin sanyin cikin ranshi amma dayatuna abindaya faru d'azu seya kuma tamke fuskar shi sosai
'Daga wayar yayi zuwacan yace
" ina part d'in dear ki kawomin nan "
Yana gamafad'in haka yakashe kiran Wani irin muguwar fad'uwar gaba Kausar taji cikin zuciyar ta tace
" anya banyi kuskure bakuwa ? "
Saurin shre zancan tayi tasa tabawa taimaka mata wajan d'aukar kayan abincin suka nufi part d'in Seeyama bakinta da sallama suka shiga ciki ganin yadda Seeyama ke kwance saman cinyar shi yasa Kausar saurin kauda kai ganin haka DON yace
" dear tashi muje nabama babyna abinci semuje na taimaka miki kiyi wanka "
Cikin sauri Kausar ta'aje tiran hannun ta tajuya cikin muryar shi mai d'aukar hankali yace
" haba Hayateey zo kiyi saving d'ina mana kinga ita bazata iyaba sabida jikin ta babu 'karfi kema kitayani kulada babyn "
Jiki a sanyaye Kausar tajuyo wani irin dad'i da sanyi Seeyama taji cikin ranta shiko DON cikin zuciyar shi yace
" haba Hayateey ay tunda kibada goyan baya wajan wannan lamarin to sede muzauna adamuwa nidake badai ni kad'ai ba senasa kingane kinyi kuskure "
Cikin sanyin jiki Kausar tazuba mai sannan tami'ke kallon Seeyama yayi yace
" dear babyn zaici abincin kuwa ? "
'Daga mishi kai tayi tanamai fari da ido hannu yasa yashafi cikin ta yace
" Hayateey zubama babyn mu abinci "
Wani irin duhu Kausar tafara gani tana gama zubawa tami'ke har takai bakin 'kofa yace
" Hayateey kizo muyi launch d'in tare mana "
Cikin 'karfin hali murya a sanyaye tace
" se zuwa anjima Sweety "
Cikin sauri tafita kallon hanyar datafita yayi yanajin wani iri cikin ranshi Kausar tashiga cikin parlour ta tazibe kan cushion tamarasa wane irin tunani zatayi Cikin tausayawa tabawa tace
" ki danne zuciyar ki 'yata tunda naga wa'innan mutanan nasan sunada wani shiri kede kidage da addu'a kuma kiyima mijin ki sannan karki sake kinuna musu kindamu kinji kede kiyima mijinki addu'a "
Sosai Kausar taji dad'in maganar tabawa cikin ranta tace
" shiri kuma to Allah yatsaremu "
Tashi tayi tashiga cikin bedroom ganin haske cikin wayar ta yasata saurin d'auka cikin farin ciki tace
" Amina ykk wallahi dama akwai magana fa kin rikitamin zuciyar yaya Ashiraf dan Allah karki kashe min yayana "
Dariya tasaki dajin amsar Amina sundad'e suna waya sannan sukayi sallama toilet Kausar tashiga amma takasa manta maganganun DON da yadda tagansu yanzu
Tamke fuska DON yayi yace
" kisamu damar d'agani "
Cikin mamaki Seeyama tayi saurin kallon shi d'an d'akin fuskar shi yayi cikin zuciyar shi yace
" dole nasan yadda zanbi dake Seeyama banaso kigane hukunci nakeyima Hayateey na banason kirainata "
A d'an da'kile yace
" muje muci abincin ko babyn bayajin yunwane ? "
Sauke ajiyar zuciya Seeyama tayi sannan tasaki murmushi tami'ke suka nufi dining 'karar shigowar text cikin wayar shi yasashi ajiye spoon kiran number baban Seeyama yayi yasanar dashi abinda yafaru da Asibitin sannan yakashe wayar
Sosai yaci abincin dan yana matu'kar son girkin Kausar ganin yagama yasa Seeyama kiran mai ayki tace ta gyara gurin idan tagama taje tahad'ama DON ruwan wanka cikin zafin rai DON yace
" ni ? zakice wata tahad'amin ruwa to bari kiji idan har wata ke gyara bedroom d'in ki to bazan ta'ba kwana cikin shiba danni ba shasha shan namiji bane "
Daga haka yafita daga part d'in gaba d'aya ganin fitowar shi yasa Hajiya Saratu saurin cema wani matashin saurayi cikin ma aykatan gidan
" yi sauri kaje kafin yawuce part d'in Kausar kuma kayi yadda nace idan har komi yatafi dede zan 'karamaka kud'i "
Cikin sauri yanufi hanyar shiga part d'in Kausar har DON yagota ganin wannan yaron yasashi dawowa cikin a fad'ace yace
" lafiya mai zakajeyi cikin part d'in matata ? bayan kasan dokace "
Cikin tsoro yafara magana dan shikam a tsorace yake
" dama Hajiya ce ta'aykeni nasiyomata magani "
" magani ? "
DON yasake maimaita kalmar
" wane irin magani ? "
" Alhaji nima bansani ba rubutamin tayi kuma tace karna bari kowa yagani "
Cikin zafin rai DON ya amshi ledar maganin azafafe yace mai " bar gurin nan karnasake ganinka anan "
Shiga cikin part d'in shi yayi yana juya ledar maganin cikin ranshi yana mamaki wanka yashiga yana fitowa yashirya cikin 'kananun kaya yad'auki ledar maganin yafita cikin ranshi yace
" duk abinda ba'ason wani yagani to tabbas wani munafurci ne amma zangani "
Hospital d'in yakoma sabida wannan maganin kawai dan da baiyi niyyar sake komawa ba yana shiga yanufi Office d'in Doctor bayan sun gaisa ya'karajin yadda jikin Ameera yake sannan yami'ka ma doctor wannan magungunan yace
" doctor dan Allah dubamin wannan maganin maiye agurin matata nagani "
Bud'e ledar doctor yayi sannan yashiga duba maganin cikin mamaki doctor yace
" am yalla'bai yaranka nawa ? "
mamaki DON yayi sosai dajin wannan maganar seda yanufasa sannan yace
" babu ko 1 "
Sake kallon shi doctor sannan yasake cewa
" to maiyasa bakason haihuwa bakasan yara sanyin idanu bane ? karkayi kuskure Allah yabaka dukiya karka bari tatafi abanza kahaifi yara suci moriyar ta kamar yadda kaima zakaci moriyar ta mahaifin ka k...... "
Dakatar dashi DON yayi yace
" doctor ba jawabi nike nemaba ? tambayar ka nayi "
Cikin rashin damuwa doctor yace
" wannan maganin hana daukar cikine idanma akwai shi zaifita inde 'karamine shi......... "
Amsar maganin DON yayi yafita afusace yana fitowa yaci jaro da mahaifin Ameera da Abdulhakim ' ko'karin seta kanshi yayi suka gaisa da mahaifin Ameera
" nagode sosai DON doctor yacemin kad'auki nauyin komi Allah yasa da alkairi "
Fuskar shi babu walwala yace
" basai kayimin godiya ba brother na yayi sanadin komi yazama hak'ki akaina nakula da komi Abdulhakim kazo gida yanzu kadawo anjima "
Cikin damuwa Abdulhakim yace
" baze yiyu natafiba brother Ameera tafarka kafin Abba yazo ni kad'e tayarda dashi zantafi tasaka kuka koda su Abba sukazo ta'ki kulasu har Ummi shine doctor yace tunda tafara ganina bazata ta'ba yarda dakowaba seni sede idan ta warke yanzuma bacci takoma shiyasa nafito "
Jinjina kai DON yayi sannan yace
" tunda tayi baccin kaje gida kayi wanka sekadawo "
Daga haka DON yafita zuciyar cike da 'bacin rai shiga mota yayi yayi shiru afili yace
" wato Kausar baki shirya haihuwa daniba kenan ? dama kince bayanzuba sabida Skul d'inki ko shine zakici amanata hmmmm lalle zanbaki mamaki "
Ganin shi cikin mota yayi shiru yasa Abdulhakim daya fito saurin isa gurin shi cikin damuwa yashiga tambayar shi amma babu amsa zuwacan cikin fad'a yace mai
" karabu dani Abdul Aunty ka taci amanata dan tasan inason ganin jinina a jikinta shine tafara amfani da maganin hana haihuwa shiyasa tayi saurin yarda danazauna a 'bangaran Seeyama harna tsawon 3 months haba Hayateey dan kinga zuciya ta dake kad'ai ta aminta shine zakimin haka "
Cikin tashin hankali Abdulhakim yace
" kayi ha'kuri brother amma dan Allah kayi bincike Aunty na bazatayi hakaba brother ay akwai CCTV camera kaduba 'kila kaga gaskiya dan Allah brother "
Cikin tsawa DON yace
" babu abindazan duba Abdul wannan gaskiya ne sabida tafad'i haka amma banyi zaton zatayi hakaba bazan sake bitakan CCTV camera dake gidan ba se 'bangaran part d'ina da sauran gurin ma'aykatan gidan amma bazan sakeyin bincike a 'bangaran Kausar da Seeyama ba dan idan nace zanyi haka wata rana se zuciyata tabuga tunda Kausar tayi haka banyi .......... "
Jan murfin mota yayi afusace yarufe yaja motar aguje dafe kai Abdulhakim yayi yace
" Tab Aunty na anyi miki babban 'kulli dan nasan bazakiyi hakaba amma Allah zai warware komi kuma ni zanyi bincike nasa Brother yagane gashi yace babu ruwan shi da CCTV camera ya Allah "
Daga Al'kalamin ✍🏻
NPEEDY A AJI ♠♥♣
Comments and shine please
Love u all sisters 😘
[11/07 4:39 pm] 😊 NPEEDY A AJI🌹💖: ♠ RUFAFFIYAR ZUCIYA ♥♠♠♠♠♠♠
🔷🔴🔵🔶
♠♣♥
🔴🔵
♠
Story & Written
By
NPEEDY A AJI
Dedicated to
My Hajjaju
🌟GORGEOUS WRITTEN FORUM🌟
G.W.F
home of gorgeous intelligent and expert writers we the best among the rest
KAFA'DI ALKHAIRI KO KAYI SHIRU 🤫
ANA TARE All SISTERS 🤝🏻😍🌹
Ha'ki'ka inajin comments d'inku Fans inajin dad'in haka Allah yabar 'kauna 😊 muna tare 🤝🏻🥰 all sisters love u
🅿 { 51 to 52 }
BISMILLAHIR RAHAMANIR RAHIM
Jiki a sanyaye Abdulhakim yashiga mota yanufi gidan shima DON gidan yakoma kai tsaye part d'in Kausar yanufa zaune yasameta tana yanke farce cikin zafin rai yajefa mata ledar maganin cikin tsananin fad'a yace
" ga maganin dakika ayka asiyo miki kisha Allah yabada sa'a nagode ma Allah dayasa bake kad'ai bace mata agurina sannan kinsan ayanzu haka Seeyama ciki ne da'ita kuma kinsan haka to kije kiyita karatu bazan hanakiba Kausar amma kisani kinci amanata kin 'kona zuciya ta Kausar wallahi banyi zatoba amma hmmm ........ "
Juyawa yayi zaibar parlour cikin sauri Kausar tami'ke rungumo shi tayi tabaya cikin tashin hankali da razana ga wasu zafafan hawaye dasuka cika cikin idanun ta cikin wata irin murya tace
" Sweety dan Allah katsaya kayimin bayani bangane mai kake nufiba wannan maganin maiye ? dan Allah karkayi fushi dani akan abinda bansan yaya yakeba kaji Sweety na "
Cikin zafin rai yajuyo da niyyar tureta daga jikin shi amma se yakasayin hakan rai 'bace yace
" lalle kalar rainin hankalinki daban ne Kausar to kijira nayimiki bayani "
Wani irin tsuki yaja yajuya saura kad'an yabige Abdulhakim daya shigo cikin parlour yanzu kuka Kausar tasaki mai sauti tazibai kan cushion cikin tsananin tausayi Abdulhakim yazauna kusada ita yace
" haba Aunty na karki bari damuwa tasamu muhalli a zuciyar ki tunda brother yasanar dani wannan lamarin nasan bazaki iya aykata hakaba amma yakasa fahimta kiyi addu'a in sha Allah zaigane gaskiya kuma nima zanyi 'ko'karin fahimtar dashi sannan zanyi binciken lamarin "
Kallon shi Kausar tayi cikin kuka tace
" Abdul maiyafaru ? kayimin bayani yadda zangane bansan maina aykata mishi haka mai muni dahar yakasa saurarata dan Allah sanar dani Abdul "
Cikin sanyi jiki da murya yasanar da ita duk abinda DON yasanar dashi wani irin kuka tasake saki afili tace
" tabbas anyimin mugun kulli gurin mijina amma Allah zai tona asirin koma waye Abdul taya zanfahimtar dashi ? wallahi bansan komiba gashi ya'ki saurarata "
Cikin damuwa tabawa dake tsaye tund'azu dan gaban idan ta akayi komi tace
" kibari yahuce in sha Allah zai saurareki kafin nan kiyi addu'a kinji 'yata "
Jinjina kai tayi cikin sanyin jiki tanufi bedroom d'in ta wani irin kuka tasake fashewa dashi shima DON bedroom d'in shi yanufa kwanciya yayi rumtse idanun shi yayi yana tuno fuskar Kausar yadda idanunta suka cika tab da hawaye tashi yayi yafara kai komo a tsakiyar bedroom d'in shi cikin fad'a yace
" mai yasa zandamu dan tashiga damuwa ? bayan nima cikin damuwar tasani haba Hayateey bai kenan kika aykata min ? dan kinga nayarda dake kodan nabaki zuciya ta ? amma shikenan ay Seeyama zata haifamin yara idan ke bazaki haifamin ba "
Wannan surutan yaitayi tsayin lokaci kiran wayar Kausar yasata tashi zaune idanunta duk sun kumbura sabida kuka ganin ba'kuwar number yasata tunanin d'aukar wayar jin kiran da Abdulhakim keyi mata yasata fitowa parlour
Zaune yake kan cushion sake kiran wayar akayi cikin fargaba Kausar tace
" Abdulhakim kad'an daga wayar nan kaji waye ? ba'kuwar number ce inajin tsoran kar azo wani sharrinne "
Amsar wayar yayi yad'aga da sallama jin muryar mace yasashi cewa
" please wacece ? 'kanin mai wayar ne "
Daga can 'bangaran tace
" OK kasanar da ita wadda tabama number ce d'azu Sunana Hajiya Aysha matar margayi Alhaji Isma'il kwangila "
Cikin sauri Abdulhakim yami'ke tsaye yamakasacewa komi maganar data sakeyi yasashi saurin cewa
" bari nabata kisake kira nanda 20 minutes "
Kashe wayar yayi cikin razana Kausar ke kallon shi amma takasa cewa komi ganin haka yayi saurin seseta kanshi sannan yanufi 'kofar parlour rufeta yayi sannan yace ma Kausar
" Aunty zamuyi magana mai mihimmanci dake amma dan Allah yazama sirri nayarda dake shiyasa zansanar dake kodan ki taimakeni amma gashi akwai CCTV camera a cikin parlour nan amma ay yace bazai sakeyin bincike a part d'in kuba Aunty wannan data kiraki yanzu mahaifiyata ce kuma
Mahaifiyar Brother "
Cikin mamaki Kausar tasake maimaita kalmar " mahaifiyar ka kuma mahaifiyar Sweety na ? "
Jinjina mata kai yayi sannan yasanar da ita komi hadda shirin da'aka shirya ma DON wanda shine sanadiyyar zuwan shi gidan yakuma sanar da ita seda gidan nasu wata irin zufa Kausar taji tana taso mata zuwacan tace
" Tab lalle Abdulhakim wannan babban lamarine amma akwai yadda zanyi kaji bani 2 days kawai kaji Abdulhakim zansan yadda zanyi nasan inda take ayanzu amma dole mu'boye ma Sweety komi zuwa nan dawani lokaci dan ayanzu bazai sauraremuba "
Dad'i sosai Abdulhakim yaji ya'karajin San Aunty tashi cikin ranshi bayan sungama wannan maganar yasanar da ita yabige wata tana hospital cikin tashin hankali Kausar tashiga tambayar shi yaya take ganin yadda tarikice yasa
Abdulhakim saurin cewa tana lfy 'kilama abasu sallama yafad'i hakane dan bayason yasake jefata cikin wata damuwar kiran wayar Hajiya Aysha yasake shigowa tashi Abdulhakim yayi yafita itakuma Kausar tad'aga wayar cikin girmamawa ta gaidata dan wani irin nauyinta Kausar takeji ayanzu bayan sungama gaisawa Hajiya Aysha tace
" 'yata dan Allah wata alfarma nike nema ki ro'kammun mijinki dan Allah mijina yacutar dani yasiyar min da gida ba tareda saninaba sannan yad'aukemin d'ana bansan inda yakaishiba ayanzu haka sede mai gadin gidana yace nazo gidan shi idan nakira wayar shi baya d'agawa naji ance mijin ki jami'in tsarone dan Allah kitaimakamin kuma inason bashi ayki akan neman babban yarona Affan ko Allah zaisa yagane inda yake tun yana 14 years yabar gida yanzu gashi 21 years kenan rabona dashi dan Allah 'yata "
Sosai Kausar takejin matsanancin tausayin Momy cikin sanyin murya tace
" ku kwantar dahankalin ku in sha Allah komi zaiyi dede zanyi magana dashi komi kenan zansanar da ku "
Godiya sosai Hajiya Aysha tayima Kausar har seda abin yabama Kausar kunya bayan sunyi Sallama shiru Kausar tayi tana tunanin wannan rayuwar dagajin yadda Momy keyin magana tasan tana cikin damuwa matsananciya
Azabure Ameera tatashi zaune kallon Ummi tayi sannan tajuya ta kalli Abba saurin matsawa tayi can jikin bango tafashe da kuka tana kiran Dady kamar 'karamar yarinya cikin sigar lallashi Ummi tami'ke gurinta tanufa amma setayi saurin rumtse idanun ta tana girgiza kai alamar kartazo inda take ganin haka yasa Ummi komawa tazauna shiko Abba fita yayi yanufi Office d'in Doctor
Sanar dashi tashin Ameera yayi da yadda takeyi tare sukafito da doctor koda doctor yashiga yanufi inda take danya dubata amma taki tsayawa ihu kawai takeyi Dady ajiyar zuciya doctor yasauke yace
" gaskiya Alhaji sekun kira yaron nan idan Bahakaba to bazata tsayaba kuma zata iya samun wata matsalar sabida lalurar dake kanta ayanzu gashi kuma yakamata ashafa mata wannan maganin a 'kirjin ta sabida shima yabugu gashi taki yarda daku shikuma wanda take yarda dashi ba muharramin tabane hmmm to sede abari tayi bacci Hajiya seki shafa mata yanzu kukira shi Abdul d'in "
Juyawa doctor yayi zaifita kafin yakai 'kofa Abdulhakim yayi sallama cikin sauri Ameera tayun'kura zata sakko daga bed d'in Abdulhakim yayi saurin 'karasawa gurinta rungume shi tayi sosai tana sauke ajiyar zuciya
Wani irin yanayi Abdulhakim yaji cikin jikin shi saurin jawo natsuwa yayi cikin jikin shi murmushi yasakar mata cikin shagwa'ba tace
" shine katafi kabarni ko ? Kaga wa'innan zasu kamani "
Cikin tausayawa yace
" to yiha'kuri aygani ko ? bazan kuma tafiya ba "
Sake rungumo shi tayi sosai tana sakin murmushi rumtse idanun shi yayi dan shikam tagama jamai ayki
tofa Abdulhakim kai kuma haka kake to yaya kenan
Kallon abin mamaki Abba da Ummi sukeyi cikin sigar lallashi Abdulhakim yasamu tayarda akayimata allura amma tana rungumo dashi kanta na cikin 'kirjin shi babu jimawa dayin allurar bacci yakuma yin gabada ita
Doctor yace dazaran tatashi abata tea tasha jinjina kai Ummi tayi ahankali Abdulhakim ya kwantar da ita sannan yami'ke yacema Abba yana zuwa d'aga kai kawai Abba yayi dan shikam yana cikin alhinin wannan lamarin
Kai tsaye motar shi Abdulhakim yanufa yashiga kwantar da kanshi yayi yalumshe idanun shi yana tuna yadda yaji da Ameera ta rungume shi tada motar yayi yakoma gida yanamai jin haushin wankan dazai sakeyi yanzu 😳
Misalin 10 DON yashiga cikin bedroom d'in Seeyama sanye yake cikin rigar bacci mai taushi tana ganin shi tayi saurin mi'kewa tarungume shi tana fad'in
" tund'azu babyn ka ke jiranka wani sanyi yaji dayaji ta ambaci babyn har seda yasaki murmushi sannan yace
" to ay gani tambayar min shi maiyake bu'kata ? "
Murmushin jin dad'i Seeyama tayi tace
" gaisawa yakeso suyi da Dady dan shi akoda yaushe yanason jin Dadyn shi yanamai wasa "
Jawota DON yayi jikin shi yace
" karyadamu ay Dadyn nashi ya'iya irin wasan sosai "
Kissing d'inta yafarayi sosai maida mai da martani tashigayi tunin suka shiga wata duniyar niko nace asuba tagari DON itako Kausar takasa ko rintsawa ganin kukan bazaiyi mata magani ba yasa tami'ke tashiga toilet tayi alwala tashigayin nafila bayan tagama ta d'akko Qur'ani tashiga karantawa dandanan taji zuciyar ta tayi sanyi
Ameera tana ri'ke da hannun Abdulhakim tayi bacci dazaran yayi 'kokarin cirewa seta farka ahaka bacci yayi gaba dashi yana daga zaune akan kujera kallon yanayin dasuke Ummi tayi cikin zuciyar ta tace
" wannan wace irin kaddara ce yarinya tamanta dakowa se shi Allah kasa tadawo cikin hankalin ta da gaggawa "
Tun 9 Kausar tatashi tagama komi tana jiran shigowar DON amma wata zuciyar tana cemata bazuwa zaiyiba seta d'akko waya zatakira shi sekuma tafasa gashi tasan zashi Office amma shiru
Shiko DON a wannan lokacin yana rungume da Seeyama se faman zubamai shagwa'ba takeyi hannun shi nakan mararta yana shafawa cikin wata irin murya yace
" idan kika kusa haihuwa zamutafi Saudiyya ki haihuwa acan sabida babyn yasamu albarkacin 'kasa mai tsarki "
Cikin jin dad'i da murna Seeyama tayi saurin zira harshen ta cikin bakin shi tanamai wani irin kiss tuni wasan yacanza sosai DON yake sarrafa Seeyama musamman idan yatuna akwai babyn shi a jikinta tsayin lokaci sannan yarabu da ita ita kanta tasan yau setayi jinya dan ta tabbatar DON namiji duniya ne
Se misalin 10:30 sannan DON yafito daga part d'in Seeyama part d'in shi yanufa yayi wanka misalin 11:00 yafito da shirin zuwa Office sanye yake cikin farin suit da black d'in takalmi sumar nan tashi tasha gyara se sheki takeyi part d'in Kausar yashiga zaune yasameta tayi tagumi saurin kauda kanshi yayi gyaran murya yayi wadda tasa tayi saurin zabura ganin shi fuska a tamke yasata jin wata irin fad'uwar gaba
Cikin sanyin murya tace
" barka da shigowa Sweety ina fatan katashi lafiya ? "
" Lafiya " kawai yace amma har cikin zuciyar shi yaji wani sanyi daya ganta dukda yanayin fushi da'ita gashi ta tambayi lafiyar abinda baisamuba agurin Seeyama dukda ad'akin ya kwana kusadashi tazo bag d'in hannun shi ta amsa batare data kalli fuskar shi ba tace
" Sweety breakfast yana jiran ka please kayi banaso kafita da yunwa "
Tana 'karasa fad'in haka tanufi dining d'in had'amai break d'in tashiga yi isowa gurin yayi cikin sauri tajamai kujerar yazauna sannan ta d'akko flet d'in soyayyar doya da kwai sannan tazuba mai lafiyayyan kunun gyad'a wanda yasha kayan kamshi
Zama tayi tashiga bashi babu musu yake amsa sabida yasaba da hakan ayanzu sosai yayi break d'in seda taga ya'koshi sannan tace
" Sweety inason yin magana da kai idan bazan shiga cikin lokacin aykin kaba ? "
" ina jinki "
Cikin fad'uwar gaba tace
" Sweety dan Allah kafahimceni wallahi bansan da zancan maganin nan ba Allah ban.......... "
Dagatar da ita yayi dafad'in
" idan bakida abin fad'i se wannan toni zan fita "
Sauke ajiyar zuciya Kausar tayi sannan tace
" gobe zamu koma Skul sannan dan Allah idan babu damuwa inason kabani aron wannan gidan naka tunda babu kowa aciki wata Momy nace zata zauna a ciki sabida ansiyar da gidan datake ciki kafin tasamu wani "
Mi'kewa yayi sannan yace
" ya kuke da'ita ? "
Cikin d'an rikicewa tace " yayar Momy nace "
Jinjina kai yayi sannan yace
" kiyima Abdulhakim magana yabaki keys d'in gidan ki kai mata sannan kice na mallaka mata shi har abada zan baki takardun gidan kibata maiye sunan ta ? "
Wani irin fad'uwar gaba Kausar taji cikin sauri wata dabara tafad'o mata tace
" Humaira "
Harya bud'e baki zaiyi magana sekuma yafasa bag d'in shi yad'auka yafita bin bayan shi tayi tayi saurin amsar bag d'in kallon ta yayi sannan yasakar mata godiya tashiga yimai sosai dukda tana cikin damuwa amma taji farinciki sosai da wannan kyautar dayayima mahaifiyar shi batareda yasaniba
Ganin yashiga part d'in Seeyama yasata jin wani irin damuwa amma setayi saurin dakewa tashiga cikin sauri Seeyama tataso rungume shi tayi d'an du'kawa yayi yasumbaci cikin ta yace
" my baby kayi addu'a Dady zai fita "
Murmushi Seeyama tayi tace
" ay tun jiya yakema dady addu'a yanzuma yayi "
Mi'kewa yayi yana murmushi yace
" toni zanfita ki kulamin dashi sosai "
Umma dake zaune cikin parlour tun d'azu tana kallon su tanajin nishad'i gawani kallo datakeyima Kausar se'a lokacin tace
" adawo lafiya d'ana " saurin juyowa yayi dan baisan da ita cikin parlour ba wani iri yaji cikin zuciyar shi dan kam yarasa maiyasa bayason ganin ta amma yafi tunanin dalilin wannan satar datayimai ce
Gaidata yayi itama Kausar haka hannun shi Seeyama tari'ke sukafita tare Kausar ma nagefanshi ri'keda da bag d'in shi sannu dajiki Kausar tayima Seeyama ada'kile ta amsa
Suna isa parking space motar Abdulhakim nashigowa tsayawa DON yayi yana jiran fitowar shi yanayin parking yafito cikin sauri yanufo inda DON yake gaida shi yayi sannan yagaida su Kausar tamke fuska DON yayi sosai yace
" ina ka kwana inakiran wayar ka baka d'aga ba ? "
'Dan sosa kanshi yayi sannan yace
" a Hospital sabida taki yarda da kowa seni phone d'ina kuma namanta da ita a gida "
Sake had'a fuska DON yayi yace
" karka sakeyin haka taya zaka kwana agurin mace dama namiji ne ka shiryar zakufita da Aunty ka Kausar daga can ka kaita hospital d'in taduba marar lafiyar yaushe ne komawa Skul d'inka ? "
" se next week "
Yabashi amsa jinjina kai DON yayi sannan ya amshi bag d'in shi daga hannun Kausar yimai adawo lafiya Kausar tayi sannan tajuyo itada Abdulhakim tana sanar dashi kyautar gidan da DON yayi ma Momy Sosa Abdulhakim yaji dad'i har yana tsalle cikin 'bacin rai Seeyama tace
" baby gaskiya kasakema Abdulhakim dayawa baka ganin yadda yake shigema Kausar ? "
Sakin murfin motar DON yayi yajuyo rai 'bace yace
" daga yau karki sake furta wani abu maikama da zargi akan Abdulhakim da Kausar dan babu wanda zai iya aykata haka agareni Abdulhakim tamkar jininane babu aure tsakanin shi da Hayateey na dan haka babu yadda za'ayi yakawo wani abu cikin ran shi game da ita inajin Abdulhakim fiye da yadda nikejin ki a raina dan haka karna seke jin kinfurta wata kalma marar dad'i akan Abdulhakim "
Zaro ido Seeyama tayi tace
" baby fiye danifa kace ? "
Azafafe yace
" fiyemada Wannan babyn dake cikin ki "
Yana fad'in haka yashiga mota cikin sauri drive yarugo yashiga yatada motar suka tafi itako Seeyama kasa barin gurin tayi dan batayi tunanin wannan furucin ba afili tace
" lalle ba'karamin so yakema Abdulhakim ba waifa fiye da babyn cikina ? hmmm "
Juyawa tayi cikin sauri takoma ciki kwashe komi dayafaru tayi tasanar da Umma jinjina kai kawai Umma tayi sannan tace
" barshi saura shi Abdulhakim d'in shima semun kulla mishi wani mugun kullin wanda zaisa DON yatsane shi yama koreshi gabaki d'aya yanzu mungama da Kausar dan bazai 'kara yarda da itaba "
Murmushi Seeyama tayi tace
" gaskiya ina matu'kar sonki Umma to amma ay naga bawani fushi yakeyi da itaba sosai ? "
wata irin dariya Umma tayi tace
" waya gayamiki ita Kausar d'in ta'iya boye damuwa ne shikuma ya iya taku kinga wannan DON ba'karamin d'an taku bane dan haka kibi komi ahankali idan bahakaba zamuyi nadama Allah yasa akwai cikin nan idan babu Allah yakawo shi kafin nan da 1 month ma "
Rungume ta Seeyama tayi tanajin farin ciki sosai cikin ranta
Abdulhakim dake gaban system yana kallon komi dajin komi da su Umma ke fad'i Wata irin razana yayi saurin yin Copy duk abinda yaji yagani yayi tashi yayi zaune yace
" wato har maganar cikin plan ne ? ya Allah barina turama brother yaga komi a'a Abdulhakim bayanzuba bari naga iyakar basirar ku "
Tofa
Cikin sabuwar motar Kausar suka fita ganin fitar su yasa Umma da Seeyama nufar part d'in Kausar dana DON amma kasss duk akulle suke ransu babu dad'i suka juya kai tsaye gidan maigadi suka nufa sallama Kausar tayi tashiga shikuma Abdulhakim yatsaya a waje Hajiya Aysha naganin Kausar tayi saurin mi'kewa cikin murna tabata umarnin zama akan tabarmar datake zaune
Bayan sun gaisa Kausar tace " tareda 'kanina muke yana waje " cikin sauri matar maigadi tace kice yashigo tana washare baki tasan yau zasu samu kyautar kud'i
Wayar ta Kausar tad'aga takira Abdulhakim tace yashigo bakin shi d'auke da sallama yashiga cikin sauri Hajiya Aysha tami'ke nunashi tayi tace
" Abdulhakim kaine ? " 'Karasawa tayi gurin shi cikin murna ta rungume tanajin wani sanyi cikin ranta tsyin lokaci tana rungume dashi sannan tasakeshi yazauna bata labarin komi yayi amma ya'boye mata maganar yayan shi kuma ya boye dalilin dayasa Alhaji Sambo yaturashi gurin DON yacemata aykine Dady nashi yasamar mishi a gurin DON
Sosai Momy taji dad'in haka Keys d'in gidan Kausar taciro daga bag d'in ta tami'kama Momy tace
" Momy ga keys d'in gida da DON yace abaki zamu tafi dake yanzu mukaiki gidan sannan yace zayi bincike akan d'anki Affan "
Cikin mamaki Hajiya Aysha ta amshi keys d'in gidan dan bata ta'ba tsammanin hakaba kuka tafashe dashi lallashin ta suka shigayi godiya sosai Hajiya Aysha takeyi gawata irin muguwar nadama datayi yanzu batadawani buri yanzu illa taga Affan
Tashi sukayi sukanifi gidan hadda maigadin da matanshi sosai Hajiya Aysha gidan yayi mata murmushi kawai take saki nata shima DON Albarka bayan sungama zagaye gidan Hajiya Aysha takira Abdulhakim cikin bedroom sosai tamaido hankalin ta kanshi tace
" Abdulhakim kasaurareni da kyau kayima DON biyayya sannan karka yarda Alhaji Sambo yasan inda nike Abdulhakim kayi ha'kuri nacutar dakai da yayan ka gashi shi bansan ina zanganshiba naro'ki gafararshi koyana raye Allah masani Abdulhakim Alhaji Sambo bashine mahaifin kaba margayi Alhaji Isma'il shine mahaifin ka kaida Affan uwa d'aya uba d'aya kuke na auri Alhaji Sambo da kwantatcen cikin ka shi kanshi mahaifin ku bai saniba shima Alhaji Sambo bai saniba lokacin abin duniya yarufe idanuna kayafemin Abdulhakim karka bari Alhaji Sambo yasan wannan shirrin se idan Allah yasa anga yayan ka Affan "
Mi'kewa tsaye Abdulhakim yayi yanajin wani irin cikin ranshi yace
" shiyasa Allah yad'aura tsananin soyayya da yarda tsakanina da brother ikon Allah kenan "
Amma afili cewa yayi
" babu komi Momy nayafe miki Allah ya baiyana mana brother bazan dinga zuwa akai akai ba sabida tsaro "
Fitowa sukayi tare kud'i masu yawa Kausar tabama Momy sannan tabama matan maigadi dashi kanshi mai gadin sosai sukayi godiya sallamar sukayimusu sannan Kausar tace
" Momy gobe idan Allah yakaimu drive zaikawo miki kayan abinci "
Kasa magana Momy tayi dan tsananin murna har motarsu ta'bace su Momy nabakin get suna kallon hanyar
Koda suka isa hospital sun taras anata fama da Ameera tayi shiru amma taki tana ganin Abdulhakim tayo kan shi rungume shi tayi zuwa can tayi baya tafara dukan 'kirjin shi tana kuka ganin yadda yake kallon ta cikin damuwa yasata sake rungume shi tana shafar bayan shi alamar ban ha'kuri "
Cikin mamaki Kausar tace
" Subahanallahi Ameera kece kika zama haka ? "
Allah sarki Kausar mai zuciyar imani kuka tasaki duk tamanta irin mugun abinda tayimata kasa zama cikin room d'in Kausar tayi fita tayi tana sharar hawaye Ummi ce tabiyota tana bata ha'kuri
Abinci Abdulhakim yashiga bama Ameera tanaci amma hannun ta na ri'ke da nashi dan karya gudu sosai Kausar tadad'e cikin Hospital d'in har seda Ameera tayi bacci sannan suka bar hospital d'in
Jinjina kai DON yayi yasaki murmushi sannan yace
" Alhaji Sambo nakusa saka hauka "
Bayan 2 months da 1 week Cikin kuka Seeyama tafad'a jikin Umma tace
" Umma nashiga uku har yanzu shirufa ayanzu haka jinima yafara zibamin yaya zanyi kenan ga Baby da masifar naci ko wancan watan da'kyar nasamu nagama bai gane ba gashi yau tun safe yakemin naci kumani banason yaje wajan waccan banzar Kausar d'in dan bata isa tafara haihuwa a gidannan ba se idan na haihu "
Ajiyar zuciya Umma tayi tace
" Gaskiya nima wannan abin yafarabani mamaki kuma yana kusantar ki sosai kuwa ? "
Kallon ta Seeyama tayi cikin takaici tace
" Umma ayni ina tunanin babu namiji mai irin nacin DON dan wallahi yana mugun wahalar dani dan kawai inason nasamu cikine da wallahi bazan iyaba "
Bubbuga bayan ta Umma tayi tace
" karki damu gobe zanje gurin wani boka da 'Kawata tayimin kwatance zamusamu biyan bu'kata kinji kisan dabarar dazakiyi karya gane "
Tashi Seeyama tayi tashiga Cikin bedroom zuciyar ta cike da damuwa kwance Kausar take kan cushion tanajin wani irin muguwar kasala cikin nuna kulawa tabawa tace
" 'yata anya kwana 2 nan kuwa lafiya kike ? "
Tashi Kausar tayi sannan tace
" inna gaskiya banida lafiya sosai "
Murmushi tabawa tayi tace
" kuma kina ganin al'adar ki duk wata ? "
" saurin rufe ido Kausar tayi tace "
" A'a Inna namaje asibiti bayan nafito daga Skul naduba Ameera shine naga doctor yace inada ciki "
Murmushi inna tayi cikin farinciki tace " masha Allah bari mai gidan yazo yasha albishir kinga dandanan sega 'ya'ya ganaki gana Seeyama "
Cikin sauri Kausar tace
" Dan Allah inna karki gayamai nasan bazai burgeshiba yanzu sabida yariga yasa soyayyar Cikin Seeyama cikin ranshi gashi har yanzu ya'ki yarda banida sani akan wannan maganin na hana d'aukar ciki Inna nafison yaganshi kawai "
Jinjina kai tabawa tayi tace
" gaskiya hakane Kausar kinyi tunani mai kyau "
Murmushi Kausar tasakar mata tace " bari na watsa ruwa Inna "
Cikin Skul d'in su Ameera wani matashin saurayine zaune shida abokan shi se faman jan tsaki yakeyi d'aya daga cikin su yace
" kai dalla malam mukadamemu da tsaki wai lafiya ? "
Tsaki yasake saki sannan yace
" wannan banzar yarinyar nike matsaki " wace yarinyar ? "
" Ameera mana yar wahala nayi dakon yarinyar nan amma nakasa samun biyan bu'katata kana ganin har cikin wahala tasani akan Kausar amma ita nakasa samun ta ina shirin yimata fayd'e se kawai akace tasamu Accident gashi tsawon wata 2 kenan har yanzu tana Asibiti "
Tsaki d'ayan yayi yace
" hmmm ay wannan Ameera dakake gani muguwar 'yar ankarace tasan takunta idan kaganta zakayi zaton yar hannuce seka taya zakasan bahaka abin yakeba wallahi tunda m'k yakasa shan roman yarinyar nan to kaima kayi ha'kuri dan wahalar banza zakasa 'kilama tajama masifa dan wallahi tasan kan duniya "
Tashi yayi yabar gurin ranshi a 'bace
Fuska babu walwala DON yashiga cikin Office d'in doctor iyayen Ameera yasamu da Abdulhakim aciki zama yayi sannan suka gaisa bayan sun gaisa Doctor yace
" DON nakirakane sabida wata mafita damuka samu akan lalurar Ameera gaskiya ita kad'aice hanya rashin zaman Abdulhakim kusada ita koda yaushe yana kara ciwon cikin kanta sabida yawan kukan datakeyi to abinda yafi ayi auran yarjejeniya a tsakanin Abdulhakim da Ameera idan tasamu lafiya sesurabu dan gaskiya idan Bahakaba to balalle Ameera tawarke ba dan ayanzu babu wanda take jin farincikin ganinshi se Abdulhakim
Kuma kaga bata yarda ko mahaifiyar ta tayi mata wanka amma idan shine nasan zata yarda kuma hakan bazai yiyuba seyazama muharraminta dan zamada datti wata lalurar ce aduba wannan lamarin "
Kallon Abdulhakim DON yayi saurin du'kar da kai Abdulhakim yayi maida dubanshi yayi akan iyayenta sannan yace
" zanyi tunani akan haka amma kusa ba lalle na amince da wannan shawarar ba sabida bayanzu nashirya yima Abdulhakim aure ba sabida kuma kunsa yarone amma idan ya tabbatarmin yayarda to zanyimai auran gata amma dazaran tawarke zasu rabu sabida banason mace ta kauda min hankalin shi akan karatun shi "
Daga haka DON yami'ke hannu yami'ka ma doctor da mahaifin ta sukayi musabaha sannan ya kalli Abdulhakim yace
" muje gida ko "
Binbayan shi Abdulhakim yayi suma fita sukayi tsaki Aunty Ameera tayi tace
" haba Abba jifa irin maganar da wannan yayan nashi yayi kuma Ummi kinsan yadda Ameera ta tsani auran 'karamin yarofa wallahi nasan tagirmi wannan Abdulhakim d'in idan tawarke taganshi matsayin miji to wallahi zakuga hauka dan kunsan ba ha'kuri ne da itaba "
Bige mata baki Abba yayi yace
" tayi duk abinda zatayi kina ganin seda DON yasa akafita da ita London amma shiru kuma suma cewa sukayi asamarmata farinciki da natsuwa sannan ansamu mafita kice haka a'a jariri ne ba yaro ba kokin manta shi namiji ne ? to namiji baya kad'an agurin mace "
Shiru tayi tana jinjina al'amarin dan tasan halin Ameera yadda ta tsani auran yaro
Cikin tunanin mai yawa Abdulhakim ya kwanta dan yama kasa bacci wani irin tsaki DON yayi yace yace
" Seeyama mai kike nufine yau ? "
" kayi ha'kuri baby bazan iya d'aukar lalurar kaba yau banida lafiya cikina yakeyin ciwo "
Wani irin tsaki yaja yafita daga part d'in gaba d'aya wani irin ba'kinciki Seeyama taji dan yadda taganshi haka tasan bazai iya ha'kuri ba tagama yarda da gurin Kausar zashi tashi zaune tayi tanajin wani irin zafi cikin ranta
Ahankali yashiga cikin bedroom d'in Kausar wanda rabanda yashiga tun wata 2 dasuka wuce Ahankali Kausar tad'ago kanta ta kalleshi zama yayi kusada'ita ya tamke fuska sosai dan shi kanshi baisan ta'ina zaifaraba tashi zaune tayi tace
" sannu da shigowa Sweety kana bu'katar wani abune ? "
'kara tamke fuska yayi sosai yace
" anan zan kwana "
Ahankali Kausar ta sakko daga kan bed d'in hanyar fita parlour tanufa cikin sanyin murya yace
" ina zaki Hayateey "
Tsayawa tayi tace
" wancan bedroom d'in zankoma na kwanta "
Tashi yayi yai saurin shan gabanta jawota jikin shi yayi cikin wata irin murya yace
" mai kike nufi ? haba Hayateey karkiyi haka ni....... "
Rai 'bace Kausar tace
" mai kake so kace Sweety ? "
Karkuyi tunanin zanyi typing mai yawa kamar haka kullum fa idan da dama kuma da lokaci zanyi Ana tare 🤝🏻😍
Daga Al'kalamin ✍🏻
NPEEDY A AJI ♠♥♣
Comments and shine please
Love u all sisters 😘🌹
[13/07 3:39 pm] 😊 NPEEDY A AJI🌹💖: ♠ RUFAFFIYAR ZUCIYA ♥♠♠♠♠♠♠
🔷🔴🔵🔶
♠♣♥
🔴🔵
♠
Story & Written
By
NPEEDY A AJI
Dedicated to
My Hajjaju
🌟GORGEOUS WRITTEN FORUM🌟
G.W.F
home of gorgeous intelligent and expert writers we the best among the rest
KAFA'DI ALKHAIRI KO KAYI SHIRU 🤫
ANA TARE All SISTERS 🤝🏻😍🌹
Ha'ki'ka inajin comments d'inku Fans inajin dad'in haka Allah yabar 'kauna 😊 muna tare 🤝🏻🥰 all sisters love u
🅿 { 55 to 56 }
BISMILLAHIR RAHAMANIR RAHIM
Murmushi Abdulhakim yasake saki daga hospital gida suka dawo sabida yadda DON yakejin jikin shi babu 'karfi
Seeyama da Umma da Doctor zaune a parlour suna tattauna yadda zasu billoma lamarin cikin takaici Umma tace
" dole muyi dagaske akan wannan shegiyar Kausar d'in dan nalura akanta zamu iya samun matsala yanzu mubishi da irin takunshi dan nalura yafara zargin wani abu tunda yafara bambayar maiyasa bamason zuwa hospital nasan yafara nazarin wani abu to mubi hanyar dazamusa yadena nazarin sannan musake neman wani mugun sharrin mu la'kaba mata "
Cikin damuwa Seeyama tace
" nifa Umma wallahi banason DON yana ra'bar inda Kausar take dan wallahi zan'iya mutuwa akan DON ni kad'e nikeson kasancewa dashi "
Murmushi Umma tayi tace
" kwantar dahankalinki ke kad'ai zaki mallaki DON bakiga itama har yanzu babu cikin ba ay shiyasa muka gidda wannan plan d'in na 3 Months to amma gashi tarusashi kuma dole muyarda dan kinsan halin DON banaso yayi tunanin wani abu amma dukda haka zamusan abinyi kinji DON nakine keda 'ya'yanki "
Murmushin jindad'i Seeyama tayi sannan suka sallami doctor tatafi koda DON yashigo part d'in Kausar yafara shiga sannan yanufi part d'in Seeyama zaune yasame su a parlour Umma da Seeyama dasu Ayman zama yayi kan d'aya daga cikin cushion d'in yace ma Seeyama
" yaya jikin ? "
Cikin shagwa'ba ta'amsa sannu yayima Umma sannan yacigaba dacewa
" Umma mai doctor tace ? "
Shiru Umma tayi nad'an lokaci sannan tace
" Doctor tace acigaba da kiyaye 'bacin ranta kuma tace babu matsala zaka iya cigaba da rabama matanka kwana "
Jinjina kai DON yayi yace
" OK ke Seeyama yau Hayateey zata amshi girki senan da kwanaki 2 zandawo gareki Ayman da jabir banace kukawomin takardunku aneman muku aykiba ? "
Sosa 'keya Ayman yashiga yi cikin sauri Umma tace
" ay Affan takardun nasune duk basuyi kyauba shiyasa abinda zaifi kawai kabasu wasu daga cikin dukiyar ka sufara business se'a fitar da tsarin yadda ribar zata kasance ko ? "
Sajen shi DON yashafa yami'ke taku d'aya biyu DON yayi sannan yajuyo yace
" tunda suka kasa tsayawa suyi karatu dakyau to bazasu iya kulada dukiyar waniba kawai abindayafi sukoma Skul nizan d'auki nauyin komi kuyi shawara nanda d'an lokaci Umma nanda 3 days auran Abdulhakim "
Idasa fita DON yayi yabarsu cikin takaici kallon jabir Ayman yayi yace
" aure Abdulhakim ? 3 days lalle kam Umma kinaganin Affan yafi d'aukar wancan baran akammu kiga yadda yakemai kamar wani jinin shi wannan yaron acewai aure za'ayimai hmmm mu anhanamu dukiya muyi business amma za'a 'bannatar da ita akan wani banzan yaro wanda shi kanshi baisan asalin shiba ni wallahi Umma Seeyama mana kaunar mu da ay ita zatasashi yabamu ko baiyi niyya ba idan......... "
Amshe maganar jabir yayi dafad'in
" ko baibataba ay tasato mana dan baganewa zaiyiba wannan uwar dukiya Umma wai kinajin wani renin wayo wai mukoma Skul tab sabida ga 'yan wahala ke Seeyama ......"
Dagakar dasu Umma tayi dafad'in
" kuyimana shiru haba " mi'kewa Umma tayi tabar parlour tana sa'ka yadda zata billoma lamarin tana shiga cikin part d'in ta tanufi cikin bedroom d'in ta zama tayi bakin bed wayarta tad'akko takira Ammi cikin damuwa take sanar da ita yadda lamarin ke tafiya
Wata irin ajiyar zuciya Ammi tasauke tace
" karki damu ina nanzuwa ganin inda Seeyama take daku gaba d'aya zantaho da wani hatsabibin turare wanda inde Kausar tashaki kamshin shi to daga ranar DON zai tsaneta zatazama mujiya agurin shi kinga seyabata red Card shikuma wani magani za'a samai cikin abinci yaci tose yadda Seeyama tayi dashi amma zuwan nawa seyakai nanda 2 Months sabida Dadyn su Seeyama yace nabari zuwa lokacin shiyasa nabarine sabida karyayi tunanin wani abu "
Wata irin dariya Umma tasaki sannan sukayi sallama cire eyafic din kunnan shi Abdulhakim yayi yasaki murmushi yace
" kifi naganinku maijar koma wato har daga Sudan ma za'a taho da wani tuggun tab ina nan ina jira duk senasa kunyi nadama "
Komawa part d'in shi DON yayi wayar shi yaciro yakira Kausar itako a wannan lokacin zazza'bi ne jikin ta ganin kiran nashi yasata saurin tashi tayi tad'aga wayar cewa kawai yayi tazo cikin bedroom d'in shi tabiyo ta cikin part d'in ta dagahaka yakashe wayar bin wayar Kausar tayi da kallo sannan tami'ke jiki babu 'karfi tanufi bedroom d'in nashi
tana shiga yashiga yimata wani irin kallo d'auke idanun ta tayi akanshi sabida takasa jure irin kallon kafin tazauna yajawota jikin shi cikin sauri yatallabo fuskar ta har suna sha'kar numfashin juna akid'ime yace
" Hayateey maike damunki zazza'bi ko ? ya Allah tashi muje hospital "
Rungumo shi tayi sosai cikin jikin ta tarage murya sosai tace
" babu abindake damuna Sweety "
Had'a fuska yayi sosai ya kwantar da'ita kan bed yami'ke key d'in mota yad'auka yace
" tashi muje hospital Hayateey banason musu "
Wata irin fad'uwar gaba Kausar taji dan kam ita batason yasan tanada ciki yanzu kuma tasan inde sukaje hospital seyasan akwai shi wata dabarace tafad'o mata wadda dole se itad'in tashi tayi tarungumo shi tabaya cikin wata irin murya tace
" Sweety nikam lafiya ta lau abindake damuna 1 ne kuma shine yasakaji kamar ina zazza'bi Sweety kewarka nikeyi tsayin lokaci kamanta dani kasan dayaya nikeyin bacci akowane dare Sweety kabarni akan wani abunda bakayi bincike kagane gaskiya lamarin ba haba Sweety na "
Bud'e baki yayi zaiyi magana Kausar tayi saurin zuro hannun ta saman mararshi saurin rufe idanun shi yayi sabida yadda yaji abin har cikin kanshi saurin juyowa yayi yayimata wata irin runguma dandanan yaji 'kafafunshi suna neman kasa d'aukar shi zibewa suka kan bed d'in tuni wasan yacanza
Wani irin mayen romantic yafarayimata itama irin nata salon tashiga yimai dukda yadda takejin zazza'bin jikin ta na'karuwa amma haka tadaure tun'a romantic DON yafara sambatu
" haba Hayateey maiyasa kika barni tsayin lokaci ? kinsan yadda nike cikin tsananin bu'katar ki amma kika barni maiyasa Hayateey mai yasa "
Murmushi Kausar tayi cikin ranta tace
" kaji Sweety ayau kuma nice nabarka bakaine kabarniba "
Bakinta tasaka cikin nashi tana sakar mishi wani irin kiss mai rikitarwa cikin rawar jiki DON yafara 'ko'karin shiga cikin babban al'amari sosai Kausar takejin matsanancin zazza'bi jinshi cikin jikinta yasata wata irin shid'ewa shiko DON wata irin ajiyar zuciya yasauke
Tuni yafara sambatu sosai yake zibama Kausar tsadaddun kalamai masu kwantarda zuciya cikin mamaki Kausar tabud'e idanun ta sosai dasuke a lumshe tazubasu kan kyakkyawar fuskar DON tabbas hawayen dataji yasaukakan fuskar ta daga cikin idanun shi suke zubowa
Cikin wata irin murya Kausar tace
" Sweety mainike ganin cikin idanun ka harsuna zubowa saman fuskata ? "
Murya can 'kasa yace
" hawayene Hayateey wani irin farinciki nikeji dawata irin ni'ima Hayateey tabbas nasake yarda ked'in tamusammance Hayateey na love 4 ever and ever Hayateey please kiyarda ki haifamin yara masu kamadake ina tsananin son yara daga gareki Hayateey kiyar......... "
Bakinsu tahad'e danashi tana sakin ajiyar zuciya kamar wadda tasa kuka cikin zuciyar ta tace
" nakusa haifama baby Sweety in sha Allah kana tare da babyn ka ayanzu amma bakasaniba "
Tsayin lokaci DON yana sauke dad'add'iyar bu'katar Kausar d'in shi sannan yasamu natsuwa mamaki sosai yaji dayaga irin lokacin daya d'auka tareda Kausar amma bata nuna gajiyaba cikin zuciyar shi yace
" amma Seeyama seson anemeta amma babu juriya "
Kallon shi yamaida kan Kausar murmushi tasakar mishi jin har'an shiga masallaci yasa DON saurin tashi yayi yana mamaki d'aukar ta yayi cak yanufi toilet da ita tare sukayi wanka suka fito cikin sauri yazira farar jallabiya shafar fuskar Kausar
yayi yace
" bari naje masallaci idan nadawo zamuyi magana akan Auran Abdulhakim "
Fita yayi cikin sauri kallon Kausar tabishi dashi tanajin wani irin tsananin kaunarshi cikin ranta cikin sanyin jiki tanufi bedroom d'in ta shiryawa tayi tasha magani sannan tatada sallah bayan ta idar tayi simple makeup sannan tashiga kitchen ta window sama Seeyama ke hangen DON yana shigawa cikin sauri takoma gaban mirror tatsaya tafara tsara kwalliya cikin part d'in Kausar DON yashiga ganin bata parlour yasa shi nufar cikin bedroom nanma baigantaba 'kafar bedroom d'in shi yanufa yahangeta cikin kitchen
Nufar kitchen d'in yayi rungume ta yayi tabaya cikin shauki yace
" Hayateey wayace kishiga kitchen ? yau nayafe cin launch da dinner fita zamuyi yanzu muje restaurant kici abinci muje gidan marayu ziyara "
Juyowa Kausar tayi tasaki murmushi tace
" to Sweety muyi maganar dakace akan auran Abdulhakim "
Hannun ta yakamo suka fito zama sukayi kan cushion a parlour magana DON yafarayi dede lokacin Seeyama tanufi cikin parlour amma bata idasa shigowa ba tsayawa tayi tanajin maganar da DON yakeyi
" Hayateey nanda 3 days auran Abdulhakim cikin gidan nan zasu zauna a wannan part d'in mai Kallon naki zanbaki ATM card kiyima yayar Momy magana wadda take nan da 'kawarki Amin dashi Abdulhakim d'in kuje gobe kuhad'o lefe karki duba yawan Kud'in dazaku kashe kuse kaya masu tsada inaso akan lefe kawai kowa yasan Abdulhakim d'an gatane tashi kishirya mufita "
Cikin farinciki Kausar tarungume DON tana zibamai godiya cikin zuciyar ta tace
" Allah sarki Momy harda ke za'a had'a lefan auran Abdulhakim amma DON bai saniba "
Cikin ba'kin ciki Seeyama takoma part d'in ta tana maimaita " ATM card sukutum zaibata kuma wai duk yadda tayi watoma fita zasuyi tare ni sunbarni lalle dole nasan abinyi tana shiga tasanarda Umma tashi tsaye Umma tayi ta jinjina kai tace karki damu muma saka kammu zamuyi cikin hidimar musamu rabanmu "
Tunda su DON suka fita se gafda magrip suka dawo agajiye musamman Kausar dabawani lafiyar garetaba shiga wajan Seeyama yayi amma ko zama baiyiba yafito yanufi masallaci seda yayi sallamar isha sannan yadawo tareda Abdulhakim shima bedroom d'in shi yanufa cikin shauki DON yashiga dan yana matu'kar son kasancewa da Hayateey shi
Washe gari misalin 10 su Kausar suka shiga gidan Momy hadda Amina sosai Momy tayi farinciki da irin kamarcin DON akan Abdulhakim sede tayi magana akan yarintar Abdulhakim Kausar tayi saurin fahimtar da ita amma bata sanar da ita gaskiya maganar auran yarjejeniya bane babu 'bata lokaci suka nufi kasuwa sun had'a lefe nagani na fad'a wanda sed'an gata kai tsaye gidan su Ameera suka nufa da lefan Momy da da tabawa da Kausar da Amina shiko Abdulhakim yana waje cikin mota
Sosai suka girgiza daganin wannan lefan da basuyi tunanin hakaba sabida ganin auran yarjejeniya ne sunyi musu tarba takaramci se bayan magrip suka koma gida bayan sun sauke Momy a gida Amina gidan Kausar tawuce sabida Kausar taro'ki alfarmar haka wajan iyayen Amina sebayan biki zata koma cikin Skul
Washe gari Ashiraf da Momy suka iso sosai ba'ki suke zuwa dukda aure gaggawa ne Momy ma tazo wato Hajiya Aysha part d'in Su Umma tasauka itako Momy part d'in Kausar tasauka sabida tsananin kewar yarta datayi yauga Mahaifiyar DON cikin gidan shi amma batasaniba shima haka
Umma tasamu DON akan maganar hidimar ba'ki kallon ta yayi yasan kud'i take bu'kata bata kud'i yayi masu yawa amma cikin zuciyar ta tace " maiyasa baibani ATM ba ? "
Hmmm Umma kenan washe gari misalin 02:15 aka d'aura auran Abdulhakim da Ameera wato Salimat sosai d'aurin auran yatara d'inbin jama'a abokan Abdulhakim na Skul sunzo d'aurin auran sosai
Har taron biki yatashi Momy bataga DON ba cikin sakin fuska Momy tacema Umma
" kinga har zantafi amma bamu gaisa da DON ba "
Yatsina fuska Umma tayi tace " ayseki 'karagaba tunda ba dolebane sekun gaisa ay kinci arziki ko hakama ya'isa "
Wani irin ba'kin ciki ne yatasoma Momy cikin zuciyar ta tace
" ikon Allah ni Aysha yauni akema gorin arziki "
Wasu zafafan hawaye suka fara sakkoma Hajiya Aysha saman kuncinta saurin sharewa tayi tafita kiran Kausar kawai tayi tace tatafi cikin mamaki Kausar take tambayar ta lafiya amma tace lafiya sosai Kausar taji rashin dad'in haka sabida harta sanar da DON zasu gaisa da ita sabida taso ace yau DON ya had'u da mahaifiyar shi
Cikin razana Alhaji Sambo yacire hular kanshi yashere zufa yace
" wai wannan wane irin masifa ce komi se lalacemin yakeyi ga wannan shegen DON d'in yayi min tsaye cikin rayuwa watoma har aure yayima Abdulhakim Hmmm shima Abdulhakim d'in banga amfanin shigar shi gidan DON ba tunda har yanzu babu wani abu mihimmi bari nadawo daga wannan tafiyar zanyi abunda zankawo 'karshe wannan DON d'in shid'in banza "
" zuwa yaushe zaka dawo ? "
Cewar Alhaji bala
" gaskiya zankai 2 months kasan wannan segen DON d'inne yasa aka kamamin kaya dole senabi manyan shi tukun na Saudiyya wa'inda suka turoshi nan garama su maidashi can wallahi "
Jinjina kai Alhaji bala yayi yacigaba da zuga shi
DON yazaunar da Abdulhakim yayimai nasiha sosai shida kanshi da Kausar sukarakashi har cikin parlour shi sannan sukayimai sallama Abdulhakim har kuka yayi daya tuna shi baima san mahaifin shiba gashi brother shi yana bashi kulawa sosai dukda shi baisan shid'in jininshi bane
Zaune yasamu Ameera saman bed tana kuka jin sallamar shi yasa Ameera saurin mi'kewa rungume shi tayi tana sakin murmushi shima rungume ta yayi dukda tana cikin halin 'batan tunani hakan bai hana Abdulhakim gabatar dakomi ba kamar yadda addini yace
Shida kanshi yacan zamata kaya zuwana bacci rungume yayi sosai saman bed yaja musu blanket cikin salo Abdulhakim yake romantic Ameera dukda tana cikin wannan yanayi sesa tafara 'ko'karin 'kwacewa sabida jin wasu sababbin abubuwa
Murmushi mugunta Abdulhakim yayi yace
" habawa Ameera bazan raga miki ba nafison koda kin warke kisan ina gabanki "
Cigaba yayi da sarrafata tsayin lokaci sannan yarabata da budurcin ta baiyi tunanin zaiji hanyar babu wanda yata'ba bintaba sabida yadda yaji labarin ta murmushi yayi yace
" 'nasan brother na aka yima wannan tanadin segashi 'kanin ne yasamu kuma yaro hmmm Ameera matar Abdulhakim 'karamin yaro "
Sosai Ameera take kuka sabida mugun zafin datakeji sosai had'a ruwa yayi yagasamata jikin
Tundaga wannan ranar Abdulhakim bai sake d'aga ma Ameera 'kafaba tun tanajin tsoro har tadena sosai Abdulhakim yake lurada shirin su Umma itako Kausar daurewa kawai takeyi sabida laulayin yafara takurata sosai
Bayan 2 Months dayin bikin Abdulhakim da Ameera wata 4 kenan cikin Kaunar sosai Seeyama take kuka sabida har yanzu babu labarin samuwar ciki cikin tausayawa Umma ke lallashin ta sannan tace
" kwantar da hankalin ki yau Ammi tana nan tafe tareda maganin matsalar mu "
Wata irin dariya Seeyama tasaki ta rungume Umma
Tofa
Azabure Ameera tatashi daga jikin Abdulhakim kallon cikin bedroom d'in tashiga yi cikin razana tamaida dubanta kan Abdulhakim arikice tace
" innalillahi wa'inna ilaihirraju'uuuun dan Allah kai waye kuma inane nan ? "
Tashi Abdulhakim yayi zaune yace
" mijinki kuma gidan yayan mijin ki nan kuma d'akin mijinki "
Wata irin tsawa Ameera tadaka mai wani irin mari Abdulhakim yasauke mata yanunata yace
" kishiga hankalin ki ni mijinki ne dan haka banason tsawa zauna nasanar dake komi "
Zama Ameera tayi a tsorace jikinta ta kalla cikin sauri tarufe kirjinta da hannun sabida kusan waje breast d'in ta suke tashi yayi yad'akko wasu takardu da pen bata yayi yace
" saka hannu cikin wannan takardun kafin kiji komi "
Kallon shi tashigayi cikin had'e fuska tace
" gaskiya bazan saka hannuba senaji komi 'kwafa Abdulhakim yayi sannan yazauna yasanar da'ita komi wayar shi yad'akko yakunna mata wasu videos rumshe idanunta tayi sabida yadda videos d'in suke wasuma daga ita se towel dashi wasukam daga fant se burah tashi tayi tsaye tace
" To ay yanzu nawarke sekayi gaggawar sakina dan wallahi bazan iya zamada 'karamin yaroba "
Murmushi Abdulhakim yayi yace
" saurin mai kikeyi ne matar Abdulhakim ? zan sakeki amma idan kinbi umarnina yanzu ga waya kikira iyayen ki kisanar dasu kin warke kuma suzo yanzu sannan kisa hannu cikin wannan takardun yanzu nashedar kin yarda araba wannan auran bayan haka mutafi part d'in brother na kitambatar musu kin warke kuma kinsa hannun cikin wannan takardar yarjejeniyar to daganan idan iyayen ki sunzo sena sakeki kitafi nima banga abinda zanyi da tsohuwar mace ba ina yaro saban jini "
Cikin zafin rai ta amshi wayar mahaifin ta takira jin muryar ta kuma cikin hankalinta yasashi jin farinciki sosai cewa tayi suzo shida Ummi inji Abdul sannan tayimai sallama wulla wayar tashi tayi akan bed tad'auki pen tafara saka hannu cikin takardun tami'kamai sannan tace
Ina kayana kasan bazan iya zuwa cikin jama'a a hakaba ko ? "
murmushi Abdulhakim yayi yace
" ina bu'katar ki kafin muje ga wannan matsayar dan kinsan 'karamin yaro jarabane dashi "
Wani irin kallo Ameera tayima Abdulhakim tace
" Wai kana nufin dama akwai abinda yata'ba shiga tsakanina dakai ne ? "
Yawota Abdulhakim yayi da'karfi yamatseta cikin jikin shi yace
" toda ke maikike nufi tsawon 2 months nasamiki ido to tun ranar da'aka kawo ki nabi wannan hanyar ayanzu hakama akwai wani babban al'amari "
Yana 'karashe fad'ar haka yaturata saman bed yahayeta sosai Ameera take kokowa dashi amma takasa hanashi tanaji yana ratsata babu yadda ta'iya sosai Abdulhakim yake mata ayki kukan ba'kin ciki kawai Ameera keyi seda yaji yasamu natsuwa sannan yarabu da ita ko kallon ta bai yiba yanufi hanyar toilet tsayawa yayi yajuyo yace
" idan kinfita akwai wani bedroom yana kallon wannan shine naki kiyi sauri dan zan shiga Skul 2 idan natafi kinga rabuwar mu bayauba kenan "
Idasha shiga cikin toilet d'in yayi itako Ameera azuciye tami'ke tafita daga bedroom d'in misalin 30 minutes yafito cikin wani yadi mai taushi milk da hula yayi matu'kar yin kyau cikin sauri tasake kallon shi dan gani tayi kamar DON amma setayi saurin
Kawar da abin tana ganin kamar sabida son datakeyima DON d'inne yakemata gizo hanyar fita yanufa tayi saurin bin bayan shi tare suka shiga cikin parlour Kausar ganin Abba da Ummi yasa Ameera saurin nufar su nata farinciki zama Abdulhakim yayi kusada DON yagaida shi shida Aunty sannan ya gaidasu Abba itako Ameera ta kifa kanta kan cinyar Ummi ahaka ta gaida su DON batare data d'agoba hakan yasa bataga DON ba
Tashi Abdulhakim yayi yami'ka ma Abba wannan takardun karantawa Abba yayi sannan yace
" Ameera kinyarda da abindake cikin wannan takardun ko ? hakan yasa kikasa hannu ko ? "
Cikin 'kwarin gyauwa tace
" eh Abba na amince "
Jinjina kai Abba yayi sannan yace to " Alhamdulilah haka mukeso barina karanta kowa yaji "
" ni Salimat Aminu nayarda da auran Abdulhakim Isma'il har tsawon raina duk ranar dana nemi yasakeni zan bashi nera million 50 zanzauna dashi bisa ladabi da tsananin biyayya da sanina dakuma yardata muka janye batun rabuwa bayan na warke "
Wani irin d'agowa Ameera tayi amatu'kar razane zatayi magana idanun ta suka sauka akan DON kasacewa komi tayi dan gani take kamar mafarki takeyi d'ayar takardar Abba yafara karantawa
" ni Salimat Aminu nayarda kuma nasan ina d'auke da cikin mijina Abdulhakim na tsawon wata 2 idan nabari wani abu yasamu cikin zan biyashi nera million 60 na amince da wannan yarjejeniyar "
Murmushi Kausar tasaki kowa yaji dad'in haka itako Ameera daskarewa tayi awajan kamar babu jini jikinta murmushi Abdulhakim yayi yace
" Abba muje can part d'in nasan Ameera tanaso ke'bewa daku sabida akwai kewarku tareda ita "
Hannun ta Ummi takama se'a lokacin Ameera tafashe dakuka bubbuga bayanta Ummi tayi dan ita tayi tunanin kukan kewar sune dakuma jin abinda yafaru da ita abaya yaban sun fita DON yami'ke zai shiga cikin bedroom d'in shi dan yayi shirin fita ayki
Jin sallamar Umma yasa DON tsayawa cikin fad'a tace
" Kausar kijama waccan matar kunne tadena zuwa cikin gidan nan dan nalura munafukace "
Cikin mamaki Kausar tace
" wacece Umma ? waccan banzar Hajiya Aysha mana "
Dede lokacin Hajiya Aysha tayi sallama tashigo Cikin parlour cikin zafin rai Abdulhakim yace
" Umma mahaifiyar tawa kike kirada munafuka kuma banza hannu Abdulhakim yad'aga zai dallamata mari Hajiya Aysha tayi saurin ri'ke hannun shi "
Murmushi Umma tayi tace
" barshi yajama kanshi bala'i dama d'ankine haba shiyasa ashe gadon munafurci yayi k.... "
Murza idanun shi DON yashigayi cikin wata irin murya yace
" Momy "
Wani irin kuka DON yasaki yajuya zaibar gurin Cikin sauri Momy tacafko hannun shi tace
" haba Affan Ashe zansake ganinka ? "
Fizge hannun shi yayi yasake yunkurin barin gurin Kausar tayi saurin shangaban shi tace
" dan Allah Sweety karka'ki saurarar Momy sannan ayau ne zanyima albashir sabida nasan zai sanyaya zuciyar ka ina d'auke da ciki har tsayin 4 months kuma yana cikin 'koshin lafiya "
cire hijab d'in jikinta tayi tace
" Sweety kalli babyn ka harya baiyana dama ayau nikeda niyyar sanar da kai shiyasa nakira Momy dan taci albarkacin jikanta dakuma daraja da girman haihuwarka datayi shiyasa nasa kayanda zasu baiyana maka babyn ka kaganshi kwance cikin cikin mahaifiyar shi kuma Hayateey ka wadda kake matu'kar son ganin ta haifamaka 'ya'ya dan Allah Sweety "
Cikin wani irin yanayi DON yazibe gaban Kausar hannun shi yad'aura saman cikin ta duka biyu yana shafawa wasu manyan hawaye masu sanyi sukafara kwararowa daga cikin manyan idanun DON
Seeyama datun bayan shigowar Umma itama tashigo akan idanunta komi yake faruwa hannu tad'aura akai tasaki wani irin ihu tafad'i asumai