Juyawa tayi ta fice daga kitchen din ta shiga dakinta ta kwanta da gaske kuwa baccin takeji don tana kwanciya ya dauketa me nauyin gaske bata farka ba sai goma ta shiga bathroom tayi brush ta fito ta nufi parlourn saboda wata mahaukaciyar yunwa da takeji bude qofar tayi ta fito suna parlour yana zaune ita kuma tayi matashin kai da cinyarsa kawar da kanta tayi taje zata gifta yace “barka da fitowa na kiraki ki fito muyi break naji shiru kawar dakai tayi tace “aunty Ina kwana ya gajiyar hanya” amsa mata tayi da faraar ta tana kallonta tana mamakin yanda duk ta canza mata cikin yan kwanaki ta zama wata cikakkiyar mace, zama tayi a dinning din taja tea flast ta hada tea ta farasha ji tayi yana hautsina mata a ciki kamar zai dawo dole ta ajiye cup din ta dafe kanta da hanunta biyu.
Kallonsa Sadiya tayi tace “Uncle Saddiq ya sakeyimin mgn akan Umaimah don Allah kayi mawa su Daddy mgn a turo ayi mgn inyaso sai ta cigaba da karatunta a gdansa” wani mugun kallo yakeyi mata yanajin wani mugun kishi na taso masa janye qafarsa yayi daga jikinta ya miqe a fusace zai bar gurin tayi saurin riqosa ta miqe tace “ni narasa me kake nufi da yarinyar nan Abdulhameed duk Wanda yazo neman auranta sai kace kayi mata miji bayan babu wani miji da kayi mata idan Saddiq ne bazaka bawa auran Umaimah ba to ai ga Nasir ga Bashir kabawa wani dama ya fito mana...” daga Mata hanu yayi a fusace yace “ya isheki haka Sadiya wai a kanki Umaimah takene da kika damu dasai anyi mata aure na fada miki an riga anyi mata miji lkc ne baiyi ba dazai bayyana kansa" yana fadin haka ya fincike hanunsa ya fice daga gdan a fusace daga ita har Umaimah suka bishi da kallon mamaki hawaye ne ya zubowa Umaimah na tausayin kanta, dafata Sadiya tayi tace “kada wannan ya dameki kinsan zafin zuciyarsa zaima sauko ne aidai dole wataran ya aurar dake” ajiyar zuciya tayi ta nufi dakinta ta kwanta.
Bai dawo gdanba sai dare tanajinsu shida matarsa sunata hayaniyar su akan qanin nata da yakeson auran Umaimah shikuma ya kafe akan bazai bayar ba zuciya tayi ta shige dakinta da qudurin zataje ta samu Daddy da kanta da mgnr tunda bashi kadai yakeda iko da Umaiman ba tsaki yayi shima ya shige dakinsa ya shiga wanka bayan yayi ya kwanta zuciyarsa tab da tunanin ta inda zai tunkari iyayen nasu da zancen Umaimah matarsa ce saboda yanada yaqinin basu sani ba tunda lkcn da kakansu ya aura masa ita dagashi sai abokinsa Yusuf sai malam Isa abokin kakan.
*WAIWAYE ADON TAFIYA*
Shakara daya bayan rasuwar iyayensu Umaimah Alh Ahmad Hameed da matarsa Khadija sanadin hadarin motar da sukayi a hanyarsu ta dawowa daga Damaturu gano dan da babbar yarsu Jameelah ta haifa.
Abdulhameed ne da Abokinsa Yusuf a hanyarsu ta zuwa Maiduguri gaida kakan Abdulhameed Alh Yauri wanda yake kwance bashida lfy tafiyar sukeyi cikin nishadi inda gaban Hameed ya tsananta faduwa kallon abokin nasa yayi yace.
“Yusuf Ina tunanin faruwar wani abu fah wlh tun jiya gabana yake faduwa" murmushi yayi yace “babu komai insha Allahu sai alkhairi” da wannan tunanin suka shiga garin Maiduguri kai tsaye gdan Alh Yauri suka nufa a parlour suka tarar da Hajjah Gana kakarsu wadda itace ta haifi mahaifin Hameed dana Umaimah Daddy shine babba sai Alh Ahmad murna ta hauyi ta fara magana cikin yaransu na shuwa “Ah lale da manya baqi yau babban ango nane a gdan dama tun jiya Kaka yaketa tambayar ka yana kiran sunanka” murmushi yayi yace “to gani me zai bani da yake nemana kota matsone mu tafi maqabarta haqan kabari” daquwa tayi masa tace “kajini da dan qaniya yana neman jamin jarfa" ta jefeshi da pillow ya goce yana dariya dakin da kaka Yauri yake nan ya shiga ya qarasa da sauri gaban kakan nasu ya durqusa tare da kamo hanunsa shima kamawa yayi cikin rawar murya ta rashin lfy yace.
“Nayi farin cikin zuwanka Me suna ina inama burina ya cika akanku inama zankai lkcn dana diba muku domin tabbatuwar muradina” kallonsa sukayi da sauri yace “Ina amanar Allah Hameed ina Borno zuciyata na Kano a gdanka" cikin sanyin jiki yace “tananan qlau Kaka saidama na sauketa makaranta sannan muka taho ya jikinka” sake kama hanunsa yayi yace “tasheni Hameedu inason neman wata alfarma a gurinka nasan banida matsala dakai zakai” miqewa sukayi suka suka gyara masa zama ya kalli Yusuf yace “Kira Hajiya” fita Yusuf yayi ya kira Hajiya Gana Wayarsa ya dauka ya miqawa Hameed yace “ka kiramin Mal Isa” batare da gardama ba ya lalubo number Mal Isa ya dannan kirar cikin qanqanin lkc ya daga ya karawa kaka a kunnensa kaka yace “Mal kazo Hameed yazo yau zan sauke nauyin dake zuciyata yau zan cika burin dana Ahmad daya mutu dashi a bakinsa” yana fadin haka ya sauke wayar mamakine yasa Hameed sakin baki yana kallon kakan nasu da tunanin wannan wanne irin burine da koyaushe idan yazo sai kaka yayi masa mgnrsa.
Kama hanunsa kaka yayi yace “inasa ran amanar Allah bazata tozarta a gurinka ba Hameed babanka Ahmad ya mutu da qudurin aura maka qanwarka Umaimah wannan shine zancena na qarshe dashi ranar da sukazo Damaturu ganin danda Jameelah ta haifa mun hadu dasu a Damaturu yake cemin “Alh banida burin daya wucce ganin zuri'ar mu ta qara habaka ta hanyar hada dunqulalliyar zuri'a Alh inada burin idan Allah ya rayani har zuwa lkcn da Umaimatu zata kai minzalin aure na aurar da ita ga dan'uwanta Abdulhameed badon komai ba saidon nasan ko bayan raina bazatayi kukan maraici ba Alh koda Allah yasa bankai wannan lkcn ba na doraka kazama wakilina ka cikamin burina zanyi farin ciki da hakan, wannan itace mgnr da take damun zuciyata kuma in har ka amince Hameed a yanzu zan daura auranka da qanwarka Umaimah kafin nima qasa ta rufe idona inyaso kaci gaba da rainon matarka kuma qanwarka"
A tsorace ya dago ya kalli Alh Yauri yace “amma Kaka...” daga masa hannu yayi yace “bance kacemin komai ba Hameed wannan aurene me daraja da ya zama dole ka karbeshi” agogon dake saqale a hanunsa na gold da zaikai 500k kaka ya kwance yace “na karbi wannan a matsayin sadakin Umaimatu Mal Isa ka zama shaida Yusuf kaima shaida ne sannan kema gana shaida ce ga Mal Imam shima shaida ne ni Abdulhameed Yauri shuwa nabada auran jikata Umaimah Ahmad Hameed Shuwa ga jikana Abdulhameed Adam Hameed Shuwa kuma na karbar masa auran Umaimah akan sadaki mafi daraja da fatan Allah ya basu zaman lfy" nan akayi duk wani abu daya dace kaka ya dauki agogon ya miqawa Hajiya Gana yace “Ki adanashi kuma inason ya zama sirri tsakanin mu harsai lkcn da Umaimah takai mace sannan a bayyana mawa kowa ya sani" shidai Hameed jikinsa gaba daya a sanyaye yake wai Umaimah qanwarsa itace a matsayin matarsa? Ya tambayi kansa wasu hawaye suka zubo masa na farin ciki tabbas wannan wata kyauta ce ta ubangiji da yayi masa kuma ya zama dole yayi masa gdy Babyn Uncle ta tabbata tasa a lkcn da baiyi zato ba yanzu tashin hankalin sa yanda zai tunkari Sadiya da mgnr yasan baqin kishinta idan ya kuskura taji lbr an daura masa aure da baby ikon Allah ne kadai zai hanata kasheta saboda haka shima ya quduri niyyar boye auran nasa harsai lkcn da Umaimah tayi hankali.
Koda ya dawo gdan bai bari ta fahimci wani abuba cikin wasa suna zaune a parlour yake cemata yayi aure yanda yaga tatada hankalinta ne yasashi tsuke bakinsa ya mayar da abin wasa kawai aka tafi a haka, lkcn da Umaimah ta fara tasawa ta zama budurwa lkcn ne samari sukayi mata cahh amma irin wulaqancin da yake mawa masu zuwa gurin Umaiman ne yasa duk suka samawa kansu lfy suka hqr ganin yanda maza sukayiwa matar tashi cah ne yasa ya hanata fita ko qofar gda haka rayuwar taci gaba da gurgurawa har kawo wannan lkcn da muke ciki.
Satin Sadiya biyu da dawowa komai ya kwancewa Hameed kwata² Umaimah ta daina yarda ko a parlour su hadu da taji tsayawar motarsa zata gudu dakinta data fakeshi ta dauke key dinta yasha dawowa da rana kawai don ya ritsata amma ya gaza cimma nasara gashi koda safen ma yanzu dake anyima yaran hutu bata fitowa saiya fita sosai wannan sauyin yake damunsa dukan yayi masa yawa ya riga ya saba da Umaimah ta gujeshi ta daina bashi kulawa gashi itama Sadiya tunda ta dawo daga tafiyar sau daya ta yarda dashi shima gani tayi yana neman mutuwa.
Yanzu duk target dinsa bai wucce akan yanda zai samu kebewa da Umaimah ba cikin sati biyun baifi sau biyu yasata a idonsa ba kwana uku kenan da yayi Mata gani na qarshe lkcn suna zaune a parlour dukkansu suna kallo da magaruba bayan sunyi sallah ta fito sanye take da hijjab dinta har qasa ta tsugunna a gabansa ya zuba mata ido itama Sadiyan ita take kallo cikin sanyi muryarta tace “gani Uncle” mamakin hasken da tayi yakeyi duk da kanta a qasa yake amma ya fahimci ramar da tayi a kausashe yace “bakiga saqona bane” dagowa tayi da sauri suka hada ido shima itan yake kallo da dukkannin hankalinsa tsawa ya daka mata yace “ba mgn nake miki bane kika kafeni da ido” idonta ne yayi qwalqwal da hawaye cikin in...ina tace “da...dama Uncle bani da lfy ne sh...shine...” miqewa yayi ya dauki rigarsa yasa yace “shine bazaki iya fadamin ba saboda ban isaba to kitashi kizo muje Daddy ne yake nemanki” yana fadin haka ya fice.
Ta dade a tsugune kafin Aunty Sadiya tace “saiya kuma yimiki mgn ko?" Miqewa tayi ta shiga dakinta ta sako takalminta ta fito gabanta na wata muguwar faduwa ta nufi harabar gdan a tsaye ta tarer dashi jikin motar yana hangota ya nufi cikin motar ta zagaya ta tarar harya bude mata shiga tayi ya sanya hanunsa ya janyo murfin ya rufe yaja motar a guje ya fice daga gdan sunyi tafiya me nisa kafin ya waiwayo ya kalleta yanda yaga ta hade raine ya bashi dariya yayi murmushi yace “Babyn Uncle Hameed duk haushin na fito dake daga gdane yasa ake wannan cin maganin?" Shiru tayi batare data tanka masaba ganin sun wucce hanyar da zasubi takaisu gdan Daddyn ne yasata dagowa ta kalleshi ya kawar dakai kamar bai ganiba yaci gabada tuqinsa cikin kwanciyar hankali bayan Abdullahi Wuse Specialist Hospital yabi sunyi tafiya mai tsayi taga yayi parking a wani parkin speace qasa tayi da kanta ta kifashi akan cinyarta qamshin turaren jikinsa dana motar na qara hautsina mata zuciya fita taji yayi daga motar baifi minti biyar ba ya dawo ya bude mata ya ruqo hanunta tare da dannawa motar key ya jata suka shiga cikin gurin itadai bin gurin take da kallo takasa gane inane har saida suka shiga reception din taga an rubuta (WELCOME TO PRINCE HOTEL) gabanta ya qara faduwa a karo na biyu ta sake kallonsa yana riqe da hanunta wannan karon sun hada ido amma yanda taga fuskarsa babu annuri ya koma mata asalin Uncle Hameed din data sanine yasata qara tsuke bakinta wanda dama idan tace zata budeshi komai zai iya faruwa a qasan taga ya nufi wata qofa ya bude da key dinta yaja hanunta sun shiga ya mayar ya rufe tare da sakar mata hanun.
Zazzare ido ta hauyi tana neman toilet hango wata qofa ne yasata juyawa zata shiga yakai hanu ya ruqota fizgewa tayi ta nufi qofar da gudu ta budeta tun daga tsaye ta fara kwara amai babu komai a cikinta sai ruwa saboda bata iyacin komai sai ruwan Lipton da sauri ya shigo toilet din ya ruqota yana danna mata qirjinta cikin tashin hankali yanata zuba mata sannu ruwa ya bata ta kuskure bakinta ya ruqo hanunta suka fito ya cire mata hijjab din yana qara yi mata sannu kwantar da ita yayi sannan ya komai ya wanke gurin ya gyara ya fito ya zauna kusa da ita ya ruqo hanunta yana matsawa a hankali yace “kinyi period wannan watan?" Dago idonta tayi daya fara lumshewa alamun bacci tana kallonsa da mamakin tambayarsa ganin tana neman raina masa hankali ne yasashi qara tamke fuska yace “tambayarki nakeyi fah" a kasalance tace “sati guda kenan da wuccewar lkcn period dina nama fadawa Aunty..." da sauri ya kalleta hakan yasata hadiye mgnr yace “kikace mata me?" Cikin qosawa da mgnr tace “cemata nayi inason ta tambayarmin kai zani asibiti a dubani" sake kafeta yayi da lulu eyes dinsa yace “ke bazaki iya tambayata ba” shiru tayi masa saboda ta lura mgn kawai yakeson ja da ita sakin fuskarsa yayi kamar bai taba daure fuskaba ya matsa kusa da ita tare da kwanciya ya janyota jikinsa ya dora hanunsa a saman cikinta yace “ina taya kaina murnar samun qaruwar da nayi a jikin qanwata Babyn Uncle cikine dake.....”
*UMMUH HAIRAN CE...✍🏻*
*🅱RILLIANT WRITERS* *ASSOCIATION* 🖊
( _Pens of freedom,home of exceptional and magnificent writers)_
*GIDAN UNCLE*
( _Love and romantic story_)
*SHORT AND TRUE LIFE STORY*
*MALLAKAR*
👇🏻
*FAUZIYYA TASI'U UMAR*
*®FAUZAH*
Wattpad👉🏻 realfauzah
www.fauzahtasiu41@gmail.com
*PAGE NINE*
Wata zabura tayi ta miqe zaune daga jikinsa tanaja da baya har takai qarshen gadon ta dora hanunta akanta ta saki wani ihun tashin hankali da sauri shima ya miqe tare da ruqota ta fusge jikinta tana kallonsa kamar wata zararriya kafin ya ankara ta damqi wuyansa a haukace cikin wani irin qarfi da bata taba sanin tanada shiba ta saki wani marayan kuka tace “na shiga ukuna ni Umaimah ciki Uncle cikinka a jikina garin Yaya hakan ta faru ya akayi na samu ciki Uncle garin yaya cikin ya shiga wlh bazan yarda ba bazai yuwu ba Uncle bazan taba amincewa ba cikin shege a jikina ni Umaimah yanzu irin sakayyar da zanyima iyayena kenan nashiga ukuna Uncle ka cuceni ka cutar da rayuwata kamarni ace wai inada cikin shege a jikina Ina wlh saina zubar dashi bazai taba yuwuwa ba...” haka taketa surutai kamar wata zararriya ta riqe masa qwalar riga qamqam.
Daqyar ya samu ya banbare hanunta daga wuyansa ya fara qoqarin janyota jikinsa ta kuma janyewa tare da fashewa da kuka tace “wai kai wanne irin azzalumi ne ka cuceni ka rabani da mutuncina sannan harda guzurin ciki ya kakeso nayi Uncle wanne irin zagi kakeso duniya tayimin...”kamota yayi ya hadata da jikinsa sosai cikin tsananin kaduwa da yanda ta haukace masa yace “kiyi hqr Babyn Uncle wannan cikin shine matakin nasarar mu ta kasancewa tare saboda haka kada ki zubar min dashi ki taimakeni ki barshi muci gana da rainonsa wlh tallahi Baby dana ba shege bane halattacen dane kamar kowanne nasha fada miki niba mazinaci bane kedin matata ce ki bani lkc kadan zanyi miki bayanin komai kuma zan tabbatar miki da komai” duk yanda yaso lallashinta taqi lallasuwa ganin batada niyyar daina kukanne yasashi komawa ya kwanta yace “duk sanda kika gama batawa kanki lkcn kizo ki bani haqqina da kika danne min tsayin kwanaki”
Kallonsa tayi a tsorace ta maqalqale jikinta tana sake rushewa da kuka blanket yaja ya rufe jikinsa tare da kashe light din dake dakin ya lalubo ya janyota da qarfi ya mannata da jikinsa yana sakin wata sansanyar ajiyar zuciya ya sanya hanunsa ya dafe kanta tare da dora bakinsa a nata yana lasar lips dinta haqoranta har rawa suke saboda tashin hankali da tsoro hanunsa daya yasa yana shafa cikinta yana wani lumshe ido kafin daga baya ya gangara qasan mararta yana shafawa a hankali yana tsotse lips din nata kamar zai tsinkesu har yanzu kuka takeyi masa tana ta tureshi tana wani irin kakarin amai saboda bata qaunar turaren jikinsa tayar mata da zuciya yakeyi sosai jin yanda take yunqurin amanne yasashi janyewa daga jikin nata ta miqe da gudu ta shiga bathroom din ta fara kakarin aman amma babu komai a cikinta yaqi zuwa sai azabar tashin zuciya miqewa tayi ta kuskure bakinta tare da daukan sabon brush din da yake gurin ta bare ta wanke bakinta ta juyo zata fito a qofar toilet din ta ganshi tsaye dagashi sai boxes yacire duk wata sutura dake jikinsa gabanta ya fadi sosai ganin ya ruqo hanunta yana qoqarin hadata da jikinsa kawar dakai tayi cikin galabaitacciyar murya tace.
“Don Allah ka qyaleni banason turaren nan na jikinka tayarmin da zuciya yakeyi” murmushi yayi me sauti yace “oh turare nane matsalar?” kawar da kanta tayi ya cafkota yana shafa cikinta yace “sorry yarona daga yau bazan qara sawa ba tunda bakaso amma yau daya ayimin uzuri rashin sani ne”yana fadin haka ya dagata cak ya dorata a gadon ya fara qoqarin zare mata rigar jikinta ta riqe ta hanunta tasa sabon kuka me taba zuciya tace “ka taimakeni ka rabu dani Uncle banaso wlh banaso Uncle Hameed pl...” kallon da yake matane yasata hadiye mgnr ya balle bottle din gaban rigar ya cire mata ita ya kama twince dinta ya fara wasa dasu tare da qura musu ido yanda suke wani sheqi.
Cafka yayi ya fara wasa dasu cikin wani irin yanayi da yake nuna tsananin feeling dinsa duk yanda take masa kuka da magiya yaqi sakinta saboda bazai iya qyaleta a matuqar matse yake hakanan ya biya buqatarsa da ita yanajin wani mugun farin ciki dadin Babyn Uncle dabanne a cikin mata duk yanda ya debo sha'awar sa da ya kusanceta zaiji ya gamsu rungumeta yayi yana bubbuga bayanta cikin sigar lallashi yana busa mata iska a kunnenta baccine ya dauketa ya janye jikinsa a hankali saboda tsoron kada ta tashi ya shiga toilet yayi wanka ya dawo yayi sallar isha ya fita restaurant din cikin hotel din ya nemo musu abinci ya dawo yaci saboda yunwa yakeji sosai yau feeling din da yakeji bai bashi damar iyacin abinci ba sai yanzu a dole yakecin abincin saboda tsarinsa bayacin abincin waje idan ba dole ba.
Bata farka ba sai sha biyu na dare ta bude idonta jinta qamqam a jikinshi ne yasata janye jikinta ta miqe ta nufi bathroom din tayi wanka ta fito a zaune tayi sallar isha saboda jirin da takeji yana kallonta harta gama ya bude idonsa ya kafeta da idonsa ganin yanda ta hade kai da gwiwa tana shassheqa kuka miqewa yayi ya sauko kusa da ita ya kamo hanunta ta dago kanta yayi murmushi yace “duk kukannan akan cikina dake jikinki ne to don Allah kiyi hqr nayi laifi amma inason baby na ki kulamin dashi” wani mugun kallo ta rinqa watsa masa bai kulata ba ya dauki abincin ya rinqa bata a baki da farko qinci tayi saboda tasan ba zama zaiyi ba amma ys dage saida ya bata ta rinqacin sakwarar daqyar saida yaga ta fara qoqarin mai sannan ya qyaleta ta miqe da sauri ta nufi bathroom din duk abinda taci saida ta dawo dashi hankalinsa ya tashi sosai da ganin yanda ta galabaita tana gama aman ya daukota ya dawo da ita ya rufe mata jiki da bargo ya saboda rawar sanyin da zazzabin daje jikinta yasata wayarsa ya dauka ya kira likitansa ya sanar dashi inda yake da abinda ke faruwa cikin saa kuwa a asibitin Abdullahi Wase din yake dutyn dare saboda haka yace gashinan zuwa.
Number Sadiya ya kira bugu biyu ta daga tace “tun dazu nake kiran wayarka bata shiga saboda matsalar network" a gajarce yace mata “eh bayan nakai Babyn Uncle gdanmu na fito aka kirani meeting din gaggawa yanzu haka uzuri na karba na fito dazun kashe wayar nayi bazan dawi ba may be sai gobe zan dawo” haka kawai taji zuciyarta bata gasqata mgnrshi ba cikin tsoro tace “anya Uncle meeting ka shiga kuwa?" Cikin son ta gasqatashi yace “to me kike tunani sabon gari na tafi gurin karuwai kome?" “Koma ma zai iya” faruwa abinda ta fada kenan takaici yasashi cewa “ok ai kin kasa dani baki saukemin haqqina dake kanki dole kiyi tunanin haka toni ba haka nakeba banacin itaciyar da Allah ya haramta ta gareni" yana fadin haka ya kashe wayarsa daidai lkcn likitan ya qaraso ya tashi ya bude masa sukayi musabiha ya qarasa gadon ya nuna masa Umaimah yace “sati guda kenan da lkcn period dinta ya wucce Ina tunanin tanada shigar ciki amma Dr komai taci saiya dawo gashi naji jikinta da zazzabi” dubata likitan yayi sosai ya tabbatar da shigar cikin sannan ya rubuta mata magunguna tare da shawarar ta daina aikin wahala ta rinqa samun hutu sosai, gdy yayi masa tare da yi masa transfer kudi masu kauri ya rakashi har gurin motarsa ya dawo har yanzu bacci takeyi ya kwanta kusa da ita shima tare dayi musu addu'a bacci ya daukesu.
Da asuba da salonsa ya tasheta daqyar ta bude idonta yayi kissing tounger dinta ya miqe yace “a tashi ayi sallah Uncle yanason gaisawa da Babyn sa” bata kulashi ba har yayi alwala ya fito itama tayo shine yajasu sukayi jam'i suna idarwa ta miqe ta koma ta kwanta shima kwanciya yayi ya matseta a jikinsa yana shafa cikinta da haka bacci ya sake daukesu 11:00am ta farko ta zame jikinta ta shiga bathroom tayi wanka ta fito tasa kayanta daidai lkcn yayi miqa tare dakai hanu zai damqota tayi baya da sauri tayi raurau da ido zatayi kuka murmushi yayi ya miqe ya matsa kusa da ita ya dora habarsa a kafadarta yayi mata mgn cikin rada yace “inason gaisawa da yarona ne fah yasan Daddynsa ya tashi lfy" shassheqar kukan data farane yasashi dariya yace “matsoraciya na qyaleki badon halinki ba” wanka ya tashi yayi yana fitowa ya danna number restaurant din ya fada musu abinda suke buqata yanzunma kusan dura yayi mata ta sakeyin amansa babu yanda ya iya hakanan ya miqe ya bata magungunan tasha sannan yace ta tashi su tafi kallonsa tayi tace “Gdan Daddyn fah kace shine yakeson ganina" murmushi yayi yace “bazaki ba" abinda yace kenan ya dauki wayarsa ya fice itama bin bayansa tayi yana shiga gdan yayi parking abin mamaki sai yaga motar Sadiya bata fita ba murmushi yayi don yasan saboda su taqi fita bude qofar yayi ya fito ya budewa Umaimah ta bisa da kallo daga Mata gira yayi tare da ruqo hannunta ta fito gaba daya batajin dadin jikinta jirine ya dauketa tayi luuuu zata fadi ya riqota da sauri ya mannata a qirjinsa daidai lkcn Sadiya ta fito daga cikin gdan karaf idonta ya fada cikin na Hameed daya qanqame Umaiman a jikinsa yana sauke ajiyar zuciya, laptop da takardun hanunta ta saki a qasa tare da quduma wata uwar ashar tayo kansu a guje......
*UMMUH HAIRAN CE...✍🏻*
*🅱RILLIANT WRITERS* *ASSOCIATION* 🖊
( _Pens of freedom,home of exceptional and magnificent writers)_
*GIDAN UNCLE*
( _Love and romantic story_)
*SHORT AND TRUE LIFE STORY*
*MALLAKAR*
👇🏻
*FAUZIYYA TASI'U UMAR*
*®FAUZAH*
Wattpad👉🏻 realfauzah
www.fauzahtasiu41@gmail.com
*PAGE TEN*
Da sauri Umaimah ta fara qoqarin janye jikinta daga nasa amma yaqi sakinta cafka Sadiya takai mata yayi wani juyi da Umaiman yamai da ita bayansa qanaamesa tayi ta saki kuka jikinta yana rawa saboda tasani yau kashinta ya gama bushewa sake kaiwa Umaimah wawura tayi ya riqe hanunta tare dayi mata wani murmushi yace “kada ki tabamin qanwa Sadiya batada wani laifi jirine yake daukanta shine na riqeta..." Hanu ta daga ta daukeshi da mari cikin bala'i tace “qarya kake Abdulhameed dama na dade Ina zarginka da Umaimah yaudai Allah ya tona maka asiri ashe abinda kukeyi kenan cin amanata kukeyi Hameed ka rasa dawa zakayi lalata saida Umaimah yarinyar dana raineta naci wahalarta Hameed menayi maka mena rageka dashi da zakake lalata da Umaimah yarinya qarama me hakan yake nufi? Ashe gsky abinda Nihal ta fadamin taganka kanashawa Umaimah nono nace qarya ne ashe cinyeta kakeyi Hameed yarinyar daka Raina tun batasan kantaba yanzun ita kake zina da ita ita kake qwaqwulewa meye hakan Hameed ni dama nasan ba wani meeting daka tafi kanacan kana iskancin kane...."
Allah ne ya bata saa ta cafko hijjab din Umaimah ta fincikota da qarfi ta wani wujijjigata tayi jifa da ita cikin rashin saa ta kifa saman wani dutse da aka ajiye a gurin ta qwallah wata razannanniyar qara da gudu ya nufota ja yayi da baya da sauri yace “na shiga uku Sadiya kin kasheni jini Sadiya jini take zubarwa a tsorace ta juyo daidai lkcn ya dago Umaiman da tayi doguwar suma yabi jikinta da kallo jini take zubarwa sosai ya qara qanqameta ya saki kuka yana jijjigata yana cewa “kada ki mutu Baby don Allah kada ki bari muyi asarar babyn mu kada cikin nan ya zube inasonsa Baby plz.."
Yanda yake mgnr kadai zai tabbatar maka da lallai baa cikin hayyacinsa yakeba kuka yake sosai yana jijjigata yana kiran “ki tashi Umaimah ki tashi don Allah kada ki mutu ban fadawa duniya matsayinki a gurina ba kada ki mutu kina kallona a matsayin mazinaci Umaimah kada ki mutu bamu cika burin kakanmu da iyayenmu ba Abba ya mutu da burin ganin zuri'ar mu ya mutu yana fatan zamanki a wannan matsayin yabada wasiyyar ko bayan ransa kaka ya tabbatar da dauruwar aurena dake kakanmu ya cika masa burinsa kafin yabar duniya Umaimah don Allah kada ki mutu saimun haifi danda zamusa masa sunan mahaifin ki aurena dake hadin Allah ne shine ya hada”
Tsoro ne ko tashin hankali yasa Sadiya yanke jiki ta fadi oho faduwar tatace ta fargar da mai gyaran fulawar ya nufo gurin da sauri ganin Hameed din rungume da Umaimah wacce take kamar matacciya ga jini sai malala yake ta qasanta yanata gursheqen kuka kamar wani mace ne ya tashi hankalinsa ya matso da sauri yace “ya salam maigida jininta zai iya qarewa akaita asibiti” sai yanzu hankalinsa ya fara dawowa jikinsa ya miqe ya dauketa cak kamar wata yar jaririya yasata a mota har yaja motar Sadiya tasha gabansa tana layi tace wlh baka isa ka fita da ita daga gdannan ba yau saidai koni ko kai ko ita na rantse da Allah baku isa kuci amanata ku fita lfy ba aure tab billahillazi baka isaba Allah ya tsine uban Wanda ya fasa wlh dagaku har danginku sai kunsan kunci amanata" tana fadin haka ta nufi cikin gdan a guje kamar mahaukaciya.
Hakanne yabashi damar figar motar a guje ya nufi Abdullahi Wase specialist hospital yana zuwa aka karbeta aka shiga da ita emergency duk inda sukayi binsu yake kamar wani zautacce daqyar Dr Saleem ya lallasheshi ya zauna a reception din ya hadakai da gwiwa cike da tashin hankali ji yayi an tabashi ya miqe da sauri yace “na shiga uku ta kasheta ko Dr?" Murmushi Dr Saleem yayi yace “ka kwantar da hankalinka bata mutuba munsamu nasarar tsayar da jini amma akwai buqatar wani jinin da gaggawa saboda ta zubar da jini sosai” ajiyar zuciya yace “alhmdllh cikin jikinta fah?" Girgiza kai Dr Saleem yayi yace “saidai muyi hqr wannan ya lalace muyi addu'ar Allah ya kawo wani me albarka” wasu hawayene suka zubo masa yace “shikenan tayimin sanadinsa ya zube” dafa kafadarsa yayi yace “karka damu zaa samu wani da wuri bamuda lkcn wannan yanzu jini muke buqata” hanunsa ya miqa masa yace “ka diba wanda zai isheku” janshi yayi suka nufi Lab din cikin saa jinin nasu iri dayane zama yayi aka dabe leda biyu sannan suka nemi daya aka siya suka fita har dakin yabisu har yanzu tana kwance kamar gawa Dr Saleem ya daura mata jinin nurse din dake kula da ita ce ta kalli Umaimah ta kalli Hameed tace “yallabai qanwarka ce ko matarka?" Dr Saleem yace “nima abinda ke raina kenan wannan aikin mijine yallabai samada shekara ashirin nake aikin kula da lfyr iyalan Alh Adamu Hameed Shuwa a tsayin shekarun nan Umaimah autar Hajiya ce qanwa a gurinka amma kuma naga wani baqon lamari tsakanin jiya da yau"
Lumshe idonsa yayi ya kwanta a gadon dake facing din na Umaiman ya zuba mata ido yace “qanwata ce kuma matatace iyakar abinda zan iya fada muku kenan" murmushi nurse din tayi tace “kamar ku kadai ta Isa ta bayyana hakan..." banko qofar da akayi ne yasasu miqewa da sauri a tsorace ya nufi gadon da Umaimah ke kwance ya nuna Sadiya dake shigowa da hanu yace “kada ki qaraso nan ki tsaya anan wlh idan kika bari na waiwayoki zakisha mamaki idanma baki sani ba ina qara sanar dake Umaimah matata ce ta sunnah wacce take iya dauke lalurata Sadiya kiyi a hankali kada ki dauki haqqin marainiyar Allah batajiba bata gani ba wlh batada laifi saboda itama batasan da aurena akanta ba....”
“Ina ruwana Hameed kai wannan ta shafa cin amana ba ni zakuci amana saboda kai tsinanne ne mayaudari maci amana azzalumi ni zakaci amana ka fakemin da wata qaryarka wai matarka ce to na rantse da Allah ba matarka ba ko uwarka ce saina kasheta saidai Khadijah ta dawo duniya ta haifi wata kuma kaima saika tafi inda ta tafi..." Zabura tayi a guje ta nufi gadon Umaiman yayi wani tsalle ya tareta tare da riqeta ga dukkannin qarfinsa ya hankata baya ta fadi Tim a qasa kafin yayi wani yunquri ta kuma tasowa ta fakaceshi ta haye ruwan cikin Umaimah shima kanta yayi a guje ya tunkudata qasa ya zare belt din wandon jeans dinsa yace “wlh kika qara tabata sainayi miki abinda bantaba yimiki ba kashe yar mutane kikeson kiyi Sadiya me tayi miki wanne irin haukane wannan kawai don takasance matata to ki sani aurena da Umaimah hadin Allah ne haukanki bai isa ya rusheshi ba abinda yasa na boye aurannan kenan saboda nasan ke mahaukaciya ci shigowar Hajiyansa ne yasashi yin shiru da bakinsa gadan² tayo kansa kafin ya ankara yaji ta daukeshi da wani gigitaccen mari ya dafe gurin da sauri ya dago kansa yace “Hajiya...” sake zabga masa mari tayi tana kuka tace.
“dama abinda yasa ka dage sai anbaka ita kenan Hameed irin taka amanar kenan me yaja hankalinka harka lalata tarbiyya marainiyar Allah na tabbata Umaimah bazata taba banzatar da tarbiyyar da kayi mata ba saidai kai ka banzatar da taka itama ka lalata mata tata meye ribarka Hameed qanwarka ka lalata harda ciki Innanillahi wa innah ilaihir raji'un wannan wacce irin baqar rayuwace wacce irin qaddara ce Hameed da kanka da kanka ka ketama Umaimah haddi ka cucemu Hameed kaci amanar maraici bazanyi maka baki ba amma da sannu zaka girbi abinda ka shika” tunda ta fara mgnr kansa na qasa harta gama ta juya ta nufi gadon da Umaiman takekai ta ruqo hanunta cikin tausayawa tace “Allah ya isanki Umaimah Allah ya isar miki” miqewa Sadiya tayi ta kalleshi tace “zaka dawo ka iskeni har gda wlh saidai koni ko kai azzalumi”
Yanajinta amma bai iya tanka mataba harta fice zuciyarsa mugun tafasa takeyi yasan duk bayanin da zaiyiwa Hajiya bazata saurareshi ba saboda haka yaja jikinsa ya fita ya zauna a kujerar dake qofar dakin, daidai lkcn da Umaimah ta bude idonta ta saukeshi akan Hajiya ajiyar zuciya Hajiyan tayi tace “sannu kinji Umaimah” daga Mata kai tayi cikin sarqewar murya tace “Hajiya ki tafi dani gdanki Aunty Sadiya da Uncle zasu kasheni wlh Hajiya kasheni zasuyi” kama hanunta tayi tace “wa ai dama kin gama zaman tsinannen gdannan ni dama tun farko banso zamanki ba dandai wannan azzalumin ya nace ne kuma Daddyn ku ya goya masa baya yanzu ga abinda gari ya waya” kwallar dake zubo mata Hajiya ta share mata tace “kiyi hqr wlh saiya gane kuransa wannan ai zalumci ne shekaran jiya yaje yake fadamin wata shashashar mgn saboda Daddyn ku yace yabarki ki fitar da miji bayan Daddyn ku ya tashi yake cemin wai yayi miki miji ashe abinda yake nufi kenan Allah ma ya rufa mana asiri da cikin ya zube da munga ta kanmu don wannan me raayin riqau din ba bari zaiyi a zubar dashi ba macuci kawai”
Abinka da zuciyar mace duk saitaji babu dadi aibata Uncle din da Hajiya takeyi lumshe idonta tayi daidai lkcn daya dawo dakin yace “Hajiya ta farka ne?" Tsawa ta buga masa wadda tasa Umaima bude idonta tace “ban sani ba dan iska mara imani ubanka zakayi mata idan ta tashin kaga Abdulhameed idan baka fita daga rayuwar Umaimah ba wlh saina sallama ka...” kallonta Umaimah tayi taga yanda yake zubar da hawaye tace “Kayy Hajiya kibari don Allah kinga fah kuka yake don...” bige bakinta Hajiya tayi tace “eh lallai gskyr hausawa da sukace baa dan iska daya wato ke har tausayin wannan annamimin bawan kikeyi ko to zan qyaleki dashi idan ya gama daibe albarkar jikin naki a banza kya nemi tudun dafawa kuma wlh kaji na rantse saikayi dana sanin abinda ka aikata tunda kaci amana ka rubuta ka ajiye amana sai tacika"
Bai iya cewa da Hajiyan komai ba sai gaban Umaman daya matso ya kamo hanunta doke masa hanu Hajiya tayi tace “kul baka kiyayeni ba shashasha kawai babban kawai yanzu Hameed badon Allah ya duba maraicin yarinyar nan ya kawo shegen cikinnan daka kunsa mata ya zubeba daya zamuyi kenan to wlh ka fita daga idona na tsani halinka Hameed na tsani mutum maci amana baka moreba Hameed" bazai iya jure kalaman nata ba saboda haka ya juya har yakai bakin qofa ya tsaya yace “laifi nane dana boye muku gsky tun farko da ace na fada muku Umaimah mata tace da baku zargeni ba nasani Hajiya dole dama zan fuskanci wannan matsalar tunda nakasa hadiye qwalamata na sauketa akan Umaimah a lkcn da yake bai kamata ba kamata yayi ace na sanar daku matatace kafin wannan lkcn amma duk da haka inaso dake da Umaimah da Sadiya dama duk wanda yake zargina ya sani niba mazinaci bane Hajiya baki haifi fasiqi ba bantaba shuka a haramtacciyar gona ba kuma banacin itaciyar da Allah ya haramta min Hajiya koda ace ma zina nakeyi da Umaimah wannan ta faru yakama ace kuyimin uzuri nima dan Adam ne ba waliyyi bane ni inada buqatar inda zanke zuba ruwana idan na tara tun farkon aurena naso hana Sadiya aiki kukace ban isaba nasha kawo muku matsalata kuma kin kasa yimin maganinta sau nawa nazo nace muku inason qara aure amma saiku hanani kullum burinku na farantawa Sadiya wacce nine na daukota na kawota cikin family dinmu babu ruwanku da matsala babu ruwanku da damuwata Hajiya nayi hqr shekara bakwai Ina fama da matsala daya a halin inada wata matar bayan ita to me kikeso inyi idan ban nemi haqqina ba a gurin Umaimah shekara biyar tana matsayin matata ina rainonta Hajiya ko tari nake a asusun qasa yaci ace yayi cikar da idan na fasashi zai bani abinda nakeso Hajiya nasha fada miki Umaimah tanada miji kina daukan zancena wasa to ba wani bane mijinta nine matatace"
Yana fadin haka ya juya ya fice tare da jan qofar da qarfi a mugun fusace ya dauki motarsa ya nufi gdansa yana zuwa yayi parking ya nufi cikin gdan tun tsayawar motarsa tajishi saboda haka yana shigowa ta tareshi da bala'i tace “ai dama nasan dole ka dawo fasiqi la'anallahu wanda baisan Allah ba ka shammaceni Abdulhameed bantaba tunanin haka daga gareka ba saboda kaikam kwai dan akuya....” bata ida qarasawa ba ya dauketa da mari ta dafe gurin da sauri tace “kan ubancan ni ka mara Hameed tabdi wlh ka mari bala'i na rantse da Allah saika gwammace baka sa hanu ka mareni ba ihu kwarto jama'a kuzo ga kwarto Allah ya tsine maka Abdulhameed Allah ya isa tsakanina dakai azzalumi maci amana kisa tsaf saina kashe shegiyar yarinyar nan saidai idan bazata gdannan ba” murmushin takaici yayi yace.
“To dama wanne tsautsayine zai dawo da ita ta zauna dake itama ta samu yanci bautar da tayi miki a bayama ta rainon yayanki da kula miki da gdanki kina gantalin yawon aikin banza ta isa yanzu lkcn kula da mijinta ne itama da ita ta shayar dashi farin ciki tayi masa maganin matsalarsa dake kika kasa ta bashi lkcn da kika kasa bashi kinga dama jinin dake yawo a jikinta shine a jikina ita zata iya dani tunda irinmu daya bazata gaza kamar yanda kika gaza ba tana da dadi sosai" yana gama fada Mata ya shige dakinsa ya datso qofar yanajinta tana dukan qofar kamar zata balleta tana kiran sunansa harda na iyayensa tana qare masa zagi tare da tsinuwar diban albarka a haka yaran suka shigo gdan driver yaje ya daukosu suna shigowa dakin Umaimah suka nufa suna kiran “Aunty mun dawo zo kiga assignment dinmu ki kawo mana dakin ta nufa kamar mahaukaciya ta finciki charge dake jikin surket ta rufesu da duka kamar Allah ya aikota tana zaginsu tana fadin “dagaku har uban naku kutumar ubanku zanci ita ta haifamin ku tsinanniyar yarinyar da take neman rabani da ubanku to wlh duk shegiyar yarinyar dana sakejin ta kiramin sunan yarinyar nan sainaci wancan kwarton mazinacin fasiqin uban naku" yanajin irin tujarar da takeyi yasan duk dan ya kulata ne don haka ya bawa banza ajiyarta.
Sai yamma liqis ya fito daga dakin yana daura agogo bata parlourn sai yaran suna zaune sai matsar hawaye sukeyi Nihal ce ta taso ta rungumeshi ta sake fashewa da kuka tace “Uncle me Aunty tayiwa Mom take zaginta kuma yau da safe bata bamu abinci ba da zamu tafi islamiyyah sai bobbo da biscuit Uncle yunwa mukeji Maliha har kuka ta rinqayi a makaranta saida Mu'allimah ta siya mata cheese sannan tayi shiru" ransa ne yayi mugun baci wai kamarshi ace yayansa suna fita basu karya ba kawai saboda sakacin uwarsu kama hanun yaran yayi yace “kuyi hqr Auntynku batada lfy tana asibiti kuzo muje kuganta sai kuci abinci acan" murna suka hauyi da tsalle da kansa ya cire musu kayansu yasa musu wasu ya jasu suka fice daga gdan suna zuwa asibitin ya nuna musu dakin suka shiga da gudu lkcn an cirewa Umaimah roba ta biyu ta jinin tana zaune ta jingina da pillow da gudu suka nufeta suna murna suna tsalle itama taji dadin ganin yaran saboda ta saba dasu koya ta yini bata gansu ba sai taji babu dadi haurawa sukayi saman gadon suka rungumeta Maliha tasa kuka tace “Aunty shine jiya Uncle ya daukeki kika tafi kika barmu kikaqi dawowa kiyi mana break yau sai haka muka tafi bamu karya ba nayita kuka a makaranta inajin yunwa” Nihal ce me wayo tace “Aunty kin rame kinyi fark meye yake damunki aka kawoki asibiti?” murmushi tayi vta shafa kansu tace “banida lfy ne amma naji sauqi da ganinku kunajin yunwa ko?" Daga Mata kai sukayi tace “no wonder indai yarana sunajin yunwa Ina ganewa Hajiya dake zaune tana kallonsu tana murmushi tace “kaji yan jakar uba ina iyayen naku da suka barku da yunwa” kawar dakai Umaimah tayi tace “mudai ki bamu abinci yarana suci Hajiya idan sunci sayi miki bayani” Nihal ce tace “mu Mom dinmu bata sonmu yau ma duka tayi mana saboda mun tambayi ina Aunty”
Daidai lkcn ya turo qofar ya shigo tare da sallama dago kanta tayi da sauri idonsu ya sarqe guri guda yanayi mata kallonsa me narkar da zuciya murmushi yayi mata tare da ajiye kayan daya dauko mata da shopping din da yayo yace “Hajiya sannu da qoqari yame jikin?" Ko kallonsa batayi ba bare yasa ran zata amsa masa abincin ta zubo jallop din shinkafa ce data wadatu da alayyahu da kifi banda sai qamshi takeyi ta miqawa Umaimah ta karba tare da zaunar da Maliha ta fara basu abincin a baki sunata zuba mata santi itadai batace musu komai ba saboda yanda takejin qwayar idonsa na yawo a jikinta muryar Hajiya ce ta katseta tace “idan kaga dama kaje Daddyn ku yana nemanka yanzun nan ya fita zashi gdanka” amsawa yayi da “to” ya miqe yace bari naje na biyasu kudinsu na dawo dakatar dashi Hajiya tayi tace “aa aikai ka gama aikinka saura namu ubanka ya biya komai" dagowa yayi da sauri ya kalleta yace “amma Hajiya..." Dakatar dashi tayi da cewa “karkace min komai Hameed wlh da zaka yarda ma daka daina zuwa inda nake saboda idan na ganka jinake kamar na kasheka”
*UMMUH HAIRAN CE...✍🏻*
*🅱RILLIANT WRITERS* *ASSOCIATION* 🖊
( _Pens of freedom,home of exceptional and magnificent writers)_
*GIDAN UNCLE*
( _Love and romantic story_)
*SHORT AND TRUE LIFE STORY*
*MALLAKAR*
👇🏻
*FAUZIYYA TASI'U UMAR*
*®FAUZAH*
Wattpad👉🏻 realfauzah
www.fauzahtasiu41@gmail.com
Alhmdllh a madadina da iyalaina munayiwa daukacin al'ummar duniya barka da shiga sabuwar shekarar gogerioun calendar duk da dai mu munci wata hudu a tamu ta musulumci Allah ya hadamu da alkhairan cikinta sharrikan dake tattare da ita Allah ya kade manasu yanda muka shigeta lfy Allah yasa muga qarshenta lfy idan kuma bamu da rabon gani to Allah ya karbi ranmu muna cikin musulumci muna masu aikata ayyukan alkhairi sannan yasamu a ceton Muhammadur rasulullahi (S.A.W).
*PAGE ELEVEN*
A salube yake kallon Hajiya lallai ta dauki lamarin nan da zafi saboda tunda yake da ita ko baqar mgn bazai iya tuna ranar data fada masa ba amma yau gashi tana neman tsine masa, cikin rashin qarfin gwiwa ya matsa jikin gadon na Umaimah yace “sannu Babyn Uncle ya jikin yanzu inane yake miki ciwo?” ya fada yana dora hanunsa a saman kanta ajiyar zuciya sukayi a tare cikin sanyi muryarta tace “da sauqi” murmushi yayi yace “ok kuzo mu tafi kada ku dame Aunty kunga batada lfy ko?” Nihal ce tace “Mudai anan zamu zauna gurin Aunty da safe ta dafa mana tea tayi mana wanka" Maliha kam kuka tasa wai a dole bazata koma gurin uwarta ba.
Daqyar ya shawo kan yaran suna kuka suna komai yajasu suka fice daga dakin itama Umaimah gawayen ta share batason ko kadan taji yaran suna kuka jinshi take har cikin lakarta, Hajiya kam haushine yakusa kasheta ita a tunaninta mgnr data fadawa Hameed dince tasa Umaimah kuka.
Kwanansu daya a asibitin yazo da safe dazai tafi aiki ya dubata ya jima sannan ya tafi office a CBN Kano yake aiki, bayan tafiyarsa babu jimawa Dr Saleem ya basu sallama suka tafi gda yayar Hameed Aunty Zarah tazo gdan saboda Hajiya ta kirata ta zayyane mata komai suka hadu a parlour sukayita Allah wadarai da abinda Hameed yayima Umaimah abin takaicin harda Daddy shima ya biye musu yace “wlh badon Hameed dana bane babu yanda zanyi dashi dasai nayi qararsa an fiddawa marainiyar Allah haqqinta jiya fah tsabar ya rainamin hankali na kirashi inayi masa fadan kuskuren da yayi sai cemin yayi shifa baiyi wani laifi ba Umaimah matarsa ce laifinsa daya daya boye mana gsky danaji rainin hankalin nasa yayi yawa sai nace ya tashi ya bani guri kawai saiya fashemin da kuka waishi ba mazinaci bane idan bamu yarda da abinda ya fada mana ba mubashi dama ya gabatar da wasu daga cikin shaidun da suka shaida daurin auransa da Umaimah fada na haushi dashi kamar zan cinyeshi amma bai fasa fadamin ba shifa matarsa yayi mu'amala da ita ba wata ba har yana neman yimin rashin kunya wai gobema idan yana buqatarta zai nemeta yayi duk abinda yaga dama da ita tunda shi yasan ba zina yakeyi ba saboda haka Hajiya sai kinsa tsaro sosai akan yaronnan saboda idan kikayi sake zaa samu matsala tabbas shima mgnrsa abar dubawa ce saboda haka zanyi binkice sosai kuma nace ya gabatar min da shaidunsa nanda kwanaki uku idan ba hakaba zan sauki matakin shari'a akansa”
Yana fadin haka ya tashi ya nufi samansa itama Umaimah miqewa tayi daga jikin Hajiya ta shige dakin da idan tazo take zama a ciki ta kwanta itadai zuciyarta babu dadi kwata² batajin dadin yanda suke aibata Uncle din nata saboda koba komai yayi mata abubuwa da yawa da bazata iya mantawa dashi ba, tana wannan tunanin wayarta tayi qara ta dauka da sauri taga qawarta ce Sa'ud da sauri ta kara a kunnenta tace “Hello Sa'ud kizo gdan Hajiyata don Allah yanzu inason ganinki" tana fadin haka ta kashe wayar tananan kwance baafi 20 minutes ba taji muryar Sa'ud din suna gaisawa da Hajiya,
Shigowa tayi tare da mayar da qofar ta rufe ta zubawa Umaimah ido tare da cewa “nashiga uku Umaimah meye ya sameki haka kika rame?"
Lumshe idonta tayi tare da miqewa zaune tace “meyema bai sameni ba Sa'ud bari nayi na cikin Uncle” nan ta kwashe komai ta fada mata tace “Sa'ud nifa Ina tunanin abinda Uncle yake fada gsky ne saboda shekara daya baya munje Maiduguri lkcn dagani saishi sai yaran Aunty Sadiya qin zuwa tayi tace aiba taron family dunsu bane Ina kwance nayi matashin kai da cinyar kaka ya shigo parlourn tunda ya shigo naga yanamin kallon qurullah hankalinsa gaba daya yanakan qirjina saboda rigar jikina ba wata ta kirki bace kuma ko bra bansa ba, ashe itama kaka ta lura kawai sai naji tace “ko kana sone?” sosa kansa yayi yace “wlh kaka akwai matsala ina buqatar matata sosai” dariya tayi tace “kaida kayanka Hameed Nima na matsu a wucce gurinnan na matsu naga irin taku baiwar na matsu naga yayanka da Baby kafin qasa ta rufe idona Hameed ka fito ka bayyanawa duniya matarka ce ita ko kaima ka samu sauqin wannan banzan rayuwa ta gdanka su kansu iyayenka sunsan baka samun kulawar data dace gurin matarka amma sun kasa nema maka mafita me ake da irin wannan auran da haqqin kwanciya ma bazaa sauke ba balle akai dana kulawar yau da kullum Hameed kullum gindinka a tsaye tun bayan auranka bantaba ganin ka canza ba bantaba ganin wandonka ya zauna daidai ta gaba ba to gsky kayi qoqarin nemawa kanka mafita kafin mace ta kasheka da lfyrka da komai ka zama sorry, duk cikin yarenmu na shuwa take mgnr wlh a lkcn ban fahimci me kalaman kaka suke nufi ba kawai dai mamakin rashin kunyar kaka nakeyi.
Sa'ud sai lkcn da Uncle ya bareni ya ratsani sannan kalaman kaka suka rinqa dawomin Uncle Hameed jarababbene ajin farko tun Ina gudun abinda yakemin harna saki jiki dashi duk da wahalar da nakesha idan yana cina haka nake jurewa wlh saida ya kasance idan baya tare dani banajin dadi a zahiri banason mu'amalar mu amma a badini inaso acikin sati biyun nan naji jiki sosai a hanunsa saboda babu ragayya kota kwabo tsakanina dashi a dare saiya nemeni so uku tun a lkcn na farajin jikina wani iri ashe ciki ya dirka min bayan dawowar Aunty Sadiya saina yanke duk wata alaqa tsakanina dashi badon inaso ba saidon tsoron ranar da asiri zai tonu ashe na baro kari tun ran tubani kwana uku baya ya daukeni da zummar Daddy yana nemana kawai ya kaini wani hotel tunda mukaje nake amai a haka yayi abinda yakesonyi dani" nan ta zayyane mata komai ta kuma cewa “tunda abin ya faru kowa laifin Uncle yake gani su Hajiya sai aibatashi sukeyi nikuma banason hakan Sa'ud inason ganinsa yau amma sun hanamu ganin juna inajinsa yana roqar Hajiya yanason mgn dani ta zageshi tass dole ya bata hqr ya fice"
Ajiyar zuciya Sa'ud tayi tace “tabdi lallai Uncle yana cikin bala'i yanzu gdansa na fara zuwa ina shiga na tabbatar da ba lfy ba kayanki da duk wani abu da yake mallakinki anyi watsi dasu a harabar gdan gabana na faduwa na shiga parlourn na dauka kina ciki anan na tarar da wani tashin hankalin sababbin kayan furniture din daya zuba miki an ballesu ballar wulaqanci wadda bazasu moru ba ita da wata qawarta da wani saurayi ina tunanin qaninta ne sunata zazzaga bala'i tare da sake famfata akan kada ta kuskura ta yarda da wannan cin amanar ta daga masa hankali harsai ya sakeki wai asiri kikayi masa kika bashi yaci a abinci shiyasa idonsa ya rufe har yake fada mata maganganu akanki wai bandama jarabarsa me zaiyi dake yarinyar da yaci kashinta da fitsarinta, wlh aikine babba a gabanki idan har kin tabbatar mijinki ne cire kunya zaki ki lailaye abinki ki bashi komai kiyi masa komai ki qyale shegiya da haukanta banso cikinnan ya zube ba Umaimah naso ace yana jikinki har yanzu da ko ba aure tsakaninku nasan sai an daurashi yanzu dai ba wannan ba wanne shiri kikeyi na tarar angonki?"
Kallon Sa'ud tayi idanunta taf da qwallah tace “inajin tsoro Sa'ud nasan wace Aunty Sadiya nasan haukan kishinta wlh duk kishinmu Shuwa da ake fada Sadiya tafimu ita da take ma bahaushiya nasan zata iya kasheni kamar yanda take fada” kallon banza Sa'ud ta watsa mata tace “kaji banza kekuma tsayawa zakiyi harta kasheki kina zaune ai wannan mulkin mallakar ya wucce dole ki zage kije mata da duk yanda tazo miki idan tace kuzauna lfy ku zauna idan tace haukan zaayi ki nunawa shegiya kinfita iyawa kici uwar ubanta a hauka ki nuna Mata naki na jini ne na gadone keda kike Shuwa'arab har a fada miki kishi Allah ya tsinewa uwar wanda yaji tsoro ya fasa, wlh yarinya zagewa zakiyi ki cire tsoro ki kama dan'wanki mijinki a hannu kinji dai na fada miki"
Tunda Sa'ud ta fara mgnr take kallonta harta gama sannan tace “amma dai Sa'ud kinsan da ciwo abin ka raini yarinya kuma tazo ta zama kishiyarka gsky babu adalci a cikin lamarin” tsaki Sa'ud tayi tace “kuma fa kin fara bani haushi Umaimah da kike wannan mgnr ke kikace kada ta tsaya ta kula da mijinta ko ke kika hanata kama mijinta ai dama tasan haka zata faru tunda itace tabada qofar hakan inda tana sauke masa haqqinsa tana riritashi kamar jariri aida baiyi sha'awar wata macen ba ke bari kiji wlh mazan zamanin nan ko kana kula dasu ma saika hada musu da lahaula da yasin harda suratul Shifah don nema musu lfy ke inson samune harda suratul junnu duk ki rinqa tofa musu don wani lkcn kamar masu shafar aljanu haka suke balle ka sakeshi sasakai kamar makahon raqumi duk inda yaga dama ya cilla qafarsa ai tama godewa Allah da abin ya tsaya Mata iyanan inda wani ne ma yanda yake da lfyr nan inya rinqa neman mata harsai ya kwaso mata qanjamau yazo ya gwagwada mata su shiga uku sakaryar banza da ita kema idan kika zama lusara irinta wlh kunaji kuna gani mijinku zaifi qarfinku kuma billahil lazi kinji na rantse koni yace yanaso badakai zanyi bori ya hau dan samun miji irin Uncle Hameed a zamanin nan ba duk mace me saa ba"
Ajiyar zuciya tayi daidai lkcn wayarta tayi Ring da sauri Sa'ud ta dauka tayi murmushi tace “kinga dan halak ko dan uwarki kashe murya ki kama abunki babu komai koba aure akwai qauna ballema ni nadade da sanin mijinki ne don Yaya Yusuf ya dade da fadawa Farouq dinmu cewa yafita daga harkarki kada ya hadu da fushin Hameed saboda kedin matarsa ce" katsewa wayar tayi ta ajiye ta kamo hanun Umaimah tace “wlh Umaimah ki ajiye gidadancin nan naki ki mayar da kanki karuwa da gaske a gurin mijinki" sake shigowa kiran yayi ta miqa mata.
Hanunta na rawa ta daga tace “He...hello” ajiyar zuciya ya sauke yace “Babyn Uncle ya jikinki" a sanyaye tace “da sauqi" murmushi yayi yace “kema fushin kikeyi dani ko Baby?" Da sauri Sa'ud ta kada mata kai tace “aa Uncle" ajiyar zuciya yayi yace “har naji sanyi Babyn Uncle nasan kowa fushi yakeyi dani akan abunda ya faru tsakanina dake wanda nasan rashin sanine yasa suke ganin baqina ina cikin tashin hankali a gda Babyn Uncle gurin Sadiya basai na fada miki na bangaren Hajiya da Daddy ba kinsan komai amma duk basu dameni ba kamar naki don Allah kada kibada damar da zaa rabamu Umaimah wlh akwai matsala cikin hakan ba qarama ba inason ki bani hadin kai Babyn Uncle kinji”
Ajiyar zuciya tayi ta kalli Sa'ud daga Mata kai tayi alamar to tace “to Uncle” numfashi ya sauke yace “yawwa Baby na Allah yayi miki albarka zan kiraki zuwa dare amma jinin ya tsaya ko?" “Aa" ta fada murmushi yayi yace “shikenan shima nasan zai tsaya kafin lkcn da zan daukeki ki kwanta ki huta sai munyi waya anjima" ajiye wayar tayi tana haki kamar wacce tayi gudun famfalaqi, dariya sosai Sa'ud tayi tace “kaji banza don Allah wayar kikewa wannan hakin to ya kikayi ranar farko daya turmusheki?" Dariya tayi tace “wlh bansan komai daya faruba tun dare sai daya na rana na farka na ganni daure da drip" qara sheqewa da dariya Sa'ud tayi tace “lallai Uncle yaga mata wannan ragwanta haka" dariyarta ta qarawa sauti tace “muguwa kuma a haka don rashin imani kika bani magani ya haukatani da kaina na rinqa roqon Uncle ya gurgureni aikuwa naci naci ubana ranar naga yanda ake barin madara” dariya ta kuma sheqewa da ita tace “irin muguntar da akayimin Nima nayi miki haka Zainab tayimin washegarin ranar da Yaya Auwal ya fara zungurata ke ban fada miki wani abuba Zainab tayo ciki in fada miki Abba yanata bala'i wai mun cuceshi shikuwa Yaya Auwal yace to Abba mun fada maka aure mukeso kaqi yimana yanzu ga irinta nan shine yace ta turo Jabir din ayi mgn shima Yaya Auwal zasuyi mgn a tsayar da lkcn bikinmu amma nifa gsky banajin zan auri Yaya Auwal"
Kallonta Umaimah tayi da sauri tace “meyasa?" Murmushi tayi tace “na samu wani Guy ne sunansa Anwar wlh yafi Yaya kawo wuta gashi da barin naira nishi nakeso yanzu ma munyi mgn dashi nace ya turo gdanmu yacemin to barima na kirashi muji” ta dauki wayarta ta kirashi saida ta Kira kusan sau uku sannan ya daga yana wani irin nishi yace “Ahhhh Baby inakan aiki yanzu za...zamuyi waya anjima na fadawa Dad ma mgnrki..." Qit ya kashe wayar mamaki ya cika Umaimah tace “kayy wannan kuwa qlau yake?" Ajiyar zuciya Sa'ud ta sauke tace qlau yake sai iskanci yanzu haka yana tare da watane" da sauri Umaimah ta dubeta tace “da wata fa kikace kuma a haka kike tunanin auransa aa indai kuwa hakane bakiyiwa kanki zabi na qwarai ba" kallon Umaimah tayi tace “nima na sani Umaimah to amma ya zanyi Allah ya jarabceni dason sa wlh bazan iya auran wani bashi ba" girgiza kai Umaimah tayi tace “gsky kada ki fara kada son zuciya yasa ki tsalleke tabbas ki kama gaibu gsky bazan goyi bayan kiyi wannan gangancin ba ki auri Yaya Auwal yafi dacewa dake kuma sai yafi ganinki da qima saboda yasan shine ya fara lalata ki"
Murmushi tayi tace “duk nayi wannan tunanin Umaimah amma nakasa jurewa ki tayani da addu'a kawai” haka sukaci gaba da hira sai dare sannan ta rakata bakin titin unguwarsu ta juyo ta dawo a hanyarta ta dawowa taji ana danna mata horn da sauri ta juya ajiyar zuciya tayi ya bude mata motar yace “meye ya fito dake da darennan wama kika fadawa zaki fito” kawar dakai tayi yayi murmushi tare da jan motar suka qarasa gdan yayi parking ta bude zata fita yayi saurin ruqo hanunta ta dago da sauri karaf idonta ya fada cikin nasa ya matso sosai tare da sauke kujerar da take kai tayi baya ta kwanta kafin ta tashi yabita ya danne tare da juyo da fuskarta ya dora lips dinsa akan nata yana sauke mata wani hot kiss lumshe idonsu sukayi a tare ta sanya hanunta biyu ta rungumeshi tana tayashi tsotsar bakin hanunsa biyu ya sanya ya dafe hips dinta yana jin wani irin feeling dinta na bijiro masa zare bakinsa yayi daga nata ya sanya hanunsa ya janye mayafin jikinta ya dora hanunsa saman boobs dinta yana matsasu a hankali ta cikin riga tunda ta lumshe idonta bata budeba saida taji bakinsa saman nipples dinta yana jansu a hankali yana sakin nishi me shiga jiki sake qanqame kanshi tayi ta tura hanunta cikin sumarsa tana fadin “washhhhh...Uncle" daidai lkcn taji ana qwanqwasa motar da qarfi da sauri ta fara tureshi tare da kallon gurin Hajiya taga tsaye a jikin motar........
*UMMUH HAIRAN CE...✍🏻*
*🅱RILLIANT WRITERS* *ASSOCIATION* 🖊
( _Pens of freedom,home of exceptional and magnificent writers)_
*GIDAN UNCLE*
( _Love and romantic story_)
*SHORT AND TRUE LIFE STORY*
*MALLAKAR*
👇🏻
*FAUZIYYA TASI'U UMAR*
*®FAUZAH*
Wattpad👉🏻 realfauzah
www.fauzahtasiu41@gmail.com
*PAGE TWELVE*
Tureshi takeyi amma yaqi sakinta yanda yake sai sake shigewa jikinta yake yana qara qanqameta yana sakin wani irin nishi sake dukan motar akayi da qarfi hakanne ya dawo dashi hayyacinsa ya saketa da sauri daidai lkcn aka bude qofar tare da haskesu da wayar hanunta idon Hajiya ya sauka akan Hameed da yaketa qoqarin gyarawa Umamah rigarta tsawa Hajiya ta daka masa tare da zagayawa da sauri ta finciko Umaima tace “kaikam kwai lalataccen mutum wlh har gda a gabanmu ka biyota zaka dora daga inda ka tsaya waini yaushe ka lalace hakane Hameed mene ya lalataka ne Ina hankalinka yake ne to wlh ka fita idona kaji dai na fada maka sakarai kawai”
Jan hanun Umaman tashigayi kamar tanajan tuburarren doki harta dangana da ita da cikin parlourn ta cillata saman kujera tace “sakarya shashasha da batasan ciwon kanta ba kinje kin sakar masa jiki yana lalubeki kici gaba da bashi jikinki a haka ya gama dake ya barki anan humhum maahum ke Umamah bari kiji na rantse da Allah akan wannan macucin yaron sai mun saba hanya dake tunda bakida hankali ke bakisan ciwon kanki ba" tunda Hajiya ta fara mgnr take kuka har ta dire ta shige dakinta ta datse qofa yanajin ta datse qofar ya shigo parlourn da sauri ya daga Umaman cak ya nufi dakinta da ita saida ya direta saman gadon yayi kissing lips dinta yace “kiyi hqr duk nine naja mana wannan matsalar da ban boyewa duniya tsakanina dake ba da yanzu muna kwance a gadonmu na sunnah muna farantawa junanmu amma a hakanma babu komai zamu kai lkcn bada dadewa ba”
Yana fada Mata haka ya juya ya fice da sauri ya nufi gdansa gabansa har faduwa yake saboda tunanin bala'in dazai tarar ilai kuwa tundaga harabar gdan ya fara cin karo da tashin hankali bai qara tabbatar da notikan kan Sadiya sun kwance ba Saida ya shiga parlourn ya tarar dashi kaca² duk wani abu da yake na'in glass a parlourn an dagargazashi gefe guda ga furnitures din dakin Umaimah nan suma duk an lalata gurin daura notin wani abu yaji ya caki zuciyarsa mai ciwo “yanzu fah wannan duk dukiyata ce haka ko ya ayyana a ransa” wata irin suya zuciyarsa takeyi haka ya tsattsallake ya nufi dakinsa yasa key din ya bude har yasa kansa ya shiga yaji tace “bakaji ba” tsayawa yayi batare daya juyo ba yace “inajinki" matsowa tayi kusa dashi tace “qarfe nawa yanzu gdan uwar wa ka tsaya da zaka shigomin gda yanzun?” murmushi yayi na tura takaici yace “kinsan dake bake kadai na ajiye ba Ina gurin matata me hankali tsautsayi ne yanzun ma ya kawoni gdanki banan ya kamace ki ba Sadiya kamata yayi ace yanzu kina gdan mahaukata" damqo rigarsa tayi ta baya tace “nice mahaukaciyar ko to bari na nuna maka kalar nawa hauk....” kafin ta rufi bakinta taji ya dauketa da wani lafiyayyen mari ta kaishi qarshe sosai jikinsa har tsima yakeyi ya shige dakinsa ya kullo qofar ya fada gadon ko takalmin qafarsa bai iya cirewa ba sai maimata kalmar “innanillahi wa innah ilaihir raji'un" yakeyi yanda zuciyarsa take tafasa idan ya biyewa haukan da Sadiya takeyi masa abin kunya zaayi don dukan da zaiyi mata saidai a sake haihuwarta shi duk duk wannan asarar da tayi masa yanzu bata dameshi ba kamar asarar cikinsa na jikin Umaimah da tayi sanadin lalacewarsa haka ya kwana yana juyi da tunani biyu a ransa yasan dole ya zage dantse wajen karbar matarsa a gurin su Hajiya da safe ya kira Abokinsa Yusuf ya sanar dashi halin da ake ciki ya tausayawa abokin nasa sosai yace yau zai baro Port Harcourt ya taho Kano.
Haka kuwa akayi sha biyun rana jirginsa ya dira a Kano kai tsaye office din Hameed ya nufa ba qaramar tsorata yayi da yanayin daya tarar da Hameed din ba daqyar ya lallasheshi daga kukan daya tarar dashi yanayi ya dubeshi yace “Yusuf badan arzikin Nihal da Maliha ba wlh da jiya Sadiya bazata kwana a gdana ba kaji irin zagin da takemin kamar tunda Allah yayi bata taba sanina ba meyasa kishi yake haukata wasu matan wlh barnar da Sadiya tayimin tsakanin shekaran jiya da yau tafi ta million biyu gashi inaji ina gani tayimin sanadin zubewar cikin jikin Umaimah wlh yanda naso cikin nan komai zan iya bayarwa akansa amma ta rabani dashi ya zanyi da Sadiya ne Yusuf ta zamemin annoba a rayuwata ita banji dadin zama da ita ba bata sauke haqqina dake kanta ta kowanne bangare ba kuma tace bazan nemawa kaina mafita ba ya zanyi zina takeso naje na rinqayi kenan yanzu haka zancennan da nake maka yaranta rabonsu da wanka kwana uku saini nayi musu yau ko abinci bata it's girka musu saidai ta basu kayan zaqi suci kuma a haka takeson nayi rayuwa da ita ita kadai na gaji Yusuf wlh na gaji da halin Sadiya"
Dafashi yayi yace “kayi cooling mind dinka abokina komai yakusan zuwa qarshe da yardar Allah nasani yanzu ko munjewa da Daddy da mgnr nan ni dakai bazai sauraremu ba zaice bakinmu daya yanzu abu daya da zamuyi mutafi Maiduguri mu samu kaka muyi Mata bayani ita tasan yanda zatayi ta fahimtar dasu ita kanta Hajiya rashin sanine yasa take maka wannan abubuwan amma I ta sani komai zaizo da sauqi” miqewa yayi suka fita Yusuf shine yakejan motar har office din Daddy suna zuwa suka shiga Yusuf ya kalli Daddy yace “Daddy dama akan mgnr Hameed da Umaimah ne wlh Ina cikin shaidun da suka shaida daurin auransa da Umaimah kuma idan har kana kokwanto akan mgnrmu to ka shirya muje mu samu kaka itama shaidace domin a lkcn da Kaka Yauri Allah ya jiqansa ya qullah aurannan mumu shidane kawai a gurin shine ya bawa Hameed auran Umaimah kuma shine ya karbar masa auranta akan sadakin daya haura dubu dari biyar shekaru biyar baya kwana daya kafin rasuwarsa Daddy a lkcn da mukaje wlh bamu tafi da nufin aure ba amma Allah ya qullah shi shima kaka wasiyyar mahaifin Umaimah ya cika Daddy gsky nake fada maka don Allah ku sassautawa Hameed wlh iyakar sanina dashi ba fasiqi baneshi kuma bai nemi Umaimah da ganganci ba wlh nine na bashi shawarar ya rinqa nemanta tunda halalinsa ce itadin"
Numfashi Daddy ya sauke ya jima yana tunanin abinda zaice kafin yace “naji abinda kace kuje gobe zanje Maidugurin idan naji wani abu sabanin wannan kaima ta shafeka Yusuf saboda ka goyi bayan barna" gdy sukayi suka miqe kai tsaye gdan Hajiya suka wucce tana parlourn a zaune ita kadai suka gaisheta ta amsa Yusuf ya samo yi Mata bayani tayi saurin dakatar dashi tace “don Allah Yusuf dakata naji wannan tatsuniyar taku a gurin Alh kuma bana cikinta wannan ma ai haukane a wanne garin mahaukatan ake boye aure inhar gaskene ko saboda shi ya daurewa munafurci gindi kumama meyasa da bai fadi matarsa bace saida ya lalata Mata rayuwa harya durka Mata ciki to bazan dauki qananun iskanci ba saboda haka ku tashi ku bani guri sakarkaru kawai” hawayene ya wankewa Hameed fuska yace “don girman Allah Hajiya ki yarda dani ki bani dama na gyara kuskurena wlh badon cutarwa ne yasa na boye aurannan ba saidon tseratar da Umaimah daga sharrin kishin Sadiya tunda nidai bazan iya yarda ta rayu a wani guri baa gurina ba"
Wani mugun kallo ta watsa masa tace “eh ai gashinan nagani tabbas ta rayu a hanunka kuma ka riqe amana sosai zaka tashi ka bacemin da gani kosai na daga maka albarka" miqewa yayi a sanyaye yana share hawaye yace “ina Umaiman take Hajiya nasan ita zata fahimceni" daquwa tayi masa tace “tana gdan ubanka dan qaniya kawai" hanyar da zata kaishi dakin Umaimah ya nufa da sauri Hajiya ta tareshi tace “Hameed ina qara fada maka ka fita ido amma kamar bakaji ko” juyawa yayi a matuqar fusace ya fita ya shiga mota a ciki ya tarar da Yusuf jan motar Yusuf yayi suka fita daga gdan gurin aiki Yusuf yaso mayar dashi amma yace aa inma yaje bazai it komai ba kawai su wucce sabon gdansa dake Zangeru road a can suka yini suna tufka yanda komai zai kasance.
Basu baro gdanba sai dare sosai ya sauke Yusuf a gdanshi shima ya wucce gda bai tadda Sadiya a parlour ba shima bai nemeta ba gurin yayansa ya shiga gabansa ya fadi sosai hango Nihal zaune rungume da Maliha sunata gursheqen kuka, da sauriya isa garesu yace “me...mene ya faru kuke kuka?” yayi tambayar yana dago yaran cikin alamun galabaita Nihal tace “yunwa mukeji Uncle tunda safe daka bamu abinci Mom bata sake bamu abinci ba da mukayi mata mgn ma ta zanemu ta kullemu a daki wai saidai mu mutu ta tsanemu kamar yanda ta tsani babanmu Uncle waime kayiwa Mom ne meyasa Aunty bazata dawo ba dama fah itane take sonmu da tausayinmu plz Uncle” tafasa zuciyarsa tarinqayi yana tunanin anyama kuwa Sadiya tanada cikar hankali da zata dauki laifinsa ta dorawa yayansu har ta rinqa azabtar dasu da yunwa, tashi yayi ya nufi qofa yace “kuyi hqr Ina zuwa" fita yayi da sauri ya nufi kitchen ya dorawa yaran Indomie saboda tafi sauri ya dafa musu qwai feedge ya bude ya dauki fresh milk ya fita ya koma dakin yaran ya zauna tare da daukan Maliha ya dora a cinyarsa ya rinqa basu abincin sunaci kaida ganin yanda sukecin abincin kasan yunwa ta ratsasu, baisan sanda hawaye suka zubo mishi ba Saida ya tabbatar da sun qoshi sannan ya tashi ya gyara musu dakin da rabonsa da gyara tun ranar da Umaimah tabar gdan.
Wanka ya sake yi musu ya shafesu da Mai yana tuna lkcn da Umaimatu tana qarama idan yaje gdansu shine yake mata komai hatta wanka wanki har goyata yakeyi a bayansa yasa zani ya daure harsai tayi bacci ya sauketa ya kaiwa mamanta amma kowa ya manta wannan qaunar da tausayin dake tsakaninsu kawai laifinsa ake gani akan abinda ba laifi ba yasani dama komai daran dadewa zai kusanci Umaimah zai hudata yayi nutso cikin ni'imarta to meye laifinsa don yayi yanzun kodan batakai 18 ba shiyasa ake kallonsa a wani azzalumi to koma hakanne ai baikamata ayi masa irin wannan mummunar fassarar ba da tsattsauran hukunci irin haka yan Mata nawane ake musu aure da sha hudu sha biyar kuma su zauna da mazajensu mazansu suyi mu'amalar aure dasu harma suyi ciki su haihu saishi kawai saboda an tsaneshi zaa rabashi da matarsa akan wannan qaramin dalilin, kwantar da yaran yayi ya kwanta a gefensu Saida ya tabbatar da sunyi bacci sannan ya dauki wayarsa ya kira layin Umaimah a kashe yajishi cikin tashin hankali yace “kar dai itama wayar Hajiya ta qwace?"
Qara Kira yayi amma amsar dayace a kashe take miqewa yayi ya nufi dakinsa ya kwanta tare da cire komai na jikinsa wani mugun feeling yakeji amma bashi da inda zashi ya samu sauqi saboda haka yayita wasa da penis dinsa waiko zai samu ya fitar da sperm din ya samu sauqi amma a banza tunda yake baitaba yin release batare daya ratsa mace ba sai ranar da Umaimah tayi masa wasa da sandarsa matseta yayi sosai tsakanin cinyoyinsa jikinsa yana rawa mararsa tana wani mugun ciwo a wannan dare bai iya rintsawa ba sai bacci bayan sallar asuba tara ya tashi dake asabarce yayi wanka ya fito iya jiya kadai wahalar da yasha da dare ta baci duk ya fita daga hayyacinsa dama ga rama da yayi sai hanci da ido kawai.
A parlourn ya tarar da hakimar tasa zaune da rigar bacci a jikinta yaran suka taso da gudu suka rungumeshi suna fadin “Good morning sweet heart" murmushi yayi ya dagosu dukkansu yace “morning my kids kunyi sallah kuwa?" Maliha ce tace “da asuba mukayi Aunty ta sabar mana da tashin asuba” murmushin sa ya fadada yace “Allah Sarki Aunty Allah yayi Mata albarka daku da ita" suka amsa da “amin” Sadiya takai qololuwar qufula da watsin baqar sharar da yayi da ita ta lura duk abinda takeyi donya kulata kamar ma baya gani saboda haka ta zabura ta miqe tace “nida ba yar albarka ba a tsinemin mana aikin banza da wofi dadin abin ba uwar wanice ta haifamin yayan ba nina haifi abuna kuma wlh dakai da danginka duka sai kun gane kunci amanata idan ma ba tsoroba don Allah ka dawo da ita gdan nan mana banza ragon namiji kawai ashe ma iskancinka na qarya ne"
Sosai kalaman nata sun sosai zuciyarsa amma saiya dake saboda bayason biye Mata su zama mahaukata a gaban yaran hanyar kitchen ya nufa kawai yaji yaran sun zunduma wani ihu ya juyo da sauri yaga abin mamaki Sadiya ce dare dare akan Maliha tana jibgarta kamar jaka wani kukan kura yayi ya dira gaban Sadiya ya dauketa da wani irin mari daya sata kifiwa a qasa ta saki qara kafin ta ankara ya zare belt din jikin wandonsa ya fara jibgarta da gurin qarfen kamar Allah ya aikosa saida yayi mata tilis yaji ko ihun ta daina sannan ya qyaleta yana huci yaja hanun yaran da suketa kuka suma ya fice dasu a mota ya zubasu ya just cikin gdan ya dauko ATM card dinsa yaja motar a fusace ya fice daga gdan.
Kai tsaye gdansu ya nufa cikin saa daga Hajiya har Daddy da Umaiman suna parlour yaranne suka fara shiga Umaimah tayi wani tsalle ta rungumesu tana dariya tace “wayyohh yarana nayi missing dinku for long time" kuka sukeyi sosai suna qara shigewa jikinta binsu tarinqayi tana cajesu jikinsu duk yayi taruwar jini ta rungumesu ta fashe da kuka tace “waye
yayi muku dukannan Nihail wanne azzalumin ne ya dakarmin ku Allah ya isa tsakanina dashi koma wane" daidai lkcn ya shigo parlourn janye da trolly din kayan yaran idonsa qyar akan Umaimah da taketa rafzar kuka yaran suna tayata tanata zuba Allah ya isa suna amsawa da amin, ajiyar zuciya ya sauke me qarfi ya zauna kusa da Umaiman ya dago kanta shima idonsa taf da hawaye yace.
“Kinasonsu Babyn Uncle?” daga masa kai tayi da sauri ya sauke ajiyar zuciya idonsa cikin nata yace “nabar mikisu halak malak Babyn Uncle nasan bazasu taba kuka ba indai kina raye kuma bazanyi nadama ba nayi kyauta a inda ake buqatarta” miqewa yayi zai fita Hajiya ta qwalla masa kira ya tsaya cak tace “kadawo ka debi yayanka ka mayar dasu gurin uwarsu bazaka tafi ka dora mata wahala ba wacce ma tayi a baya ta isa Allah yabada lada" juyowa yayi idanunsa cikin na Umaimah data qarawa kukanta sauti tana qanqame da yaran yace “kiyi hqr Hajiya wlh Sadiya batada hankali zata iya kashesu akansu take hucce duk wani abu dake damun zuciyarta ta dakesu ta zagesu ta hanasu abinci yunwa harta fara kamasu don Allah kada kice aa Hajiya kiyimin wannan alfarmar plz” ya fada idanunsa na zubar da hawaye ba Umaimah ba ita kanta Hajiyan ta kadu da ganin hawayen nasa amma saita dake tace.
“Idanma kashesu zatayi ka kaisu ta kashesu aiba wani ya haifa matasu ba kuma uban waye yace uban nasu yayi abinda zaa hucce akan yayansa saboda haka Umaimah ba baiwar uwarka bace bata ubanka ba kabarta ma da ciwon abinda kayi mata maza ka bacemin da gani anan kaida tsummokaran yayanka kafin naci mutuncinka” cije lebansa yayi jikinsa na bari ya tako parlourn a matuqar fusace ya kai hanunsa zai rabata da yaran ta qanqamesu ta yanda babu me iya rabata dasu ran Hajiya ne ya qara baci ta daka mata tsawa tace “ki sakar masa yayansa yasan yanda zaiyi dasu ko kuma ki tashi ki bishi tunda ke bakisan ciwon kanki ba” cikin kuka ta miqe da Maliha a hanunta ta riqe hanun Nihal tace “na yarda da duk abinda da kika zaba mana Hajiya amma bazan taba yarda a rabani da yayana ba yayan da naci wahalarsu tun bansan kaina ba yayan da nakejin qaunarsu tana yawo a cikin jinina wlh Hajiya na amince zasubar miki gdanki kuma na aminci zan bishi mu tafi tare nasan bazanyi nadama ba haba Hajiya ku tausaya masa mana ya zaiyi da rainon yara da wanne zaiji".......
*UMMUH HAIRAN CE...✍🏻*
*🅱RILLIANT WRITERS* *ASSOCIATION* 🖊
( _Pens of freedom,home of exceptional and magnificent writers)_
*GIDAN UNCLE*
( _Love and romantic story_)
*SHORT AND TRUE LIFE STORY*
*MALLAKAR*
👇🏻
*FAUZIYYA TASI'U UMAR*
*®FAUZAH*
Wattpad👉🏻 realfauzah
www.fauzahtasiu41@gmail.com
*PAGE THIRTEEN*
Daddy ne ya dago ya sanya hanu ya yafito Umaimah da take shirin juyawa tabi Hameed din ta koma riqe da yaran ta zauna kusa dashi tana kuka me ban tausayi dafa kanta yayi yace “kiyi zamanki anan da yaranki itama Hajiyan bacin raine yasa tace kibishi sukam ai basune sukayi miki laifi ba” ajiyar zuciya tayi tace “na gode Daddy” ta miqe ta shige dakinta ta zaunar dasu ta sake fitowa ta dauki kayansu ta koma wanka tayi musu ta shiryasu tare da nufar kitchen ta hado musu tea sukasha sannan suka kwanta dukkansu suka fara bacci har ita sai rana sosai ta tashi lkcn Hajiya tana kitchen tana girkin rana ta shiga ta kama mata sukayi suka gama so da qaunar yarinyar takeji yana qara ratsa zuciyarta har cikin ranta batajin dadin abinda takeyiwa tilon dan nata namiji amma babu yanda zatayi itama Umaimah tanada haqqi a qwata mata yancinta a gurinsa yasan cewa ba kadara ce me sauqin samu ba abinda yake bata haushi da ita tanayin hakan dominta amma taqi bata hadin kai ta lura nan gaba kadan ma a gabansu zata iya rungumeshi saboda bataga alamun ruwa a idon Umaimah ba.
Saida suka gama girkin suka jera a dinning sannan ta shiga ciki ta taso yaran tayi musu brush suka zauna cin abinci Hajiyan ma ta saki jiki sosai dasu kamar ba itace me cewa a fice dasu daga gdanba bayan sunci abincin sunyi sallah suka dauko qur'ani ta fara yi musu qari suna biyawa sosai suke burge Hajiya tanajin dama Umaimah itace uwar jikokin nata, ranar yini sukayi suna shirmensu sai dare sukaje suka kwanta gadon tabarwa yaran ita ta sauke qaramar katifa a qasa ta rufesu tare dayi musu addu'a tana kwanciya bacci ya dauketa saboda sosai shirmen yaran ya gajiyar da ita.
Jitayi numfashinta baya fita sosai ta fara shure² tare da qifqifta ido saboda hasken data gani a idonta bude idonta tayi idanunta suka fada cikinna Hameed daya hade bakinta da nasa yana tsotsa tureshi ta farayi tana qoqarin tashi ya riqe hanunta duka biyun yaci gaba da tsotsar Sweet lips dinta tana fitar da numfashi daqyar ya jima yana tsotse Mata bakin kafin ya saki ya sanya harshensa saman dokin wuyanta yana lasa tare da hura t iska me kashe jiki lumshe idonta tayi tare da sauke ajiyar zuciya cikin wata rikitacciyar murya ta Kira sunansa dakatawa yayi da abinda yake ya kalleta jin yanda ta Kira sunan nasa kai tsaye lumshe idonta tayi tace “banason haka don Allah kana ganin halin da muke ciki dagani har kai Kai wai mesaya bakaji ne kacika taurin kai kanaso yauma Hajiya tazo ta ritsamu a haka kasa na shiga uku ni kadai don kai naga ba gudun abin kunya kakeyi ba"ajiyar zuciya yayi ya kamo weast dinta sosai yana qara dora bakinsa a wuyanta ya sauke mata wani kiss me kashe jiki cikin sexy sound dinsa yace.
“Mene abin kunya Babyn Uncle bayan Allah ya wankeni daga zargi su Daddy da Hajiya da duk wani meyimin kallon fasiqi azzalumi ya shaida Abdulhameed ba fasiqi bane halattaciyar gonarsa yakewa ban ruwa wadda yake burin ta fitar masa da iri me kyau da zaiyi alfahari dashi Umaimah ni Mijinki ne da aka bani auranki aure mafi daraja da daukaka a duniya ta Abba yabar wasiyyar aurena dake awa daya kafin barinsa duniya Mama tayimin bushara da bani auranki 25 minutes kafin barinta duniya sannan Kaka ya auramin ke 12 kafin barinsa duniya Umaimah waye ya sami wannan gatan kafin ni a duniya nine wanda rayuka suka fita suna burin kasancewata a matsayin da nake kai yanzu kuma Allah ya tabbatar dani sannan na samu zuciyar wacce aka dorani linzamin da zanci gaba da jan ragamar rayuwarta free babu digon so da tausayin wani bawa a cikinta bayanni Umaimah inasonki sonda bantaba yima wata halitta irinsa ba a duniya ina burin rayuwa dake rayuwa ta har abada wacce babu baqin ciki a cikinta zanyi farin ciki idan kikayi farin ciki da wannan lkcn Umaimah kinji”
Tunda ya fara mgnr take kuka har ya gama kukanta qaruwa yakeyi sosai rungumeta yayi sosai a jikinsa yanajin tsananin tausayinta da haushin kansa daya boye mata matsayinsa a gurinta tun gabanin wannan lkcn, ajiyar zuciya ta rinqa saukewa me ratsa zuciya bai qyaleta ba har saida yaji tayi shiru ya dago fuskarta a hankali ya dora harshensa saman kuncinta yana lashe Mata hawayen ta sake shigewa jikinsa sosai tanajin ninkin tausayin Uncle din nata tabbas da ace tasan ita matarsa ce tun farko da bata barshi a halin da yake ciki ba da bazata taba barin hawayensa ya zuba a qasa ba da batayi sanya wajan kula da mijinta ba a hankali yace “kinajin abinda nakeji game dake Babyn Uncle?"
Yayi Mata tambayar da wata rikitacciyar murya, daga masa kai tayi alamun eh yaja wani numfashi me qarfi yace “zanyi duk abinda ya dace wajan ganin mun kasance tare har abada Babyn Uncle ki kula da Mijinki don Allah ni nakine ke kadai" daga masa kai ta kumayi yace “yawwa matata Allah yayi miki albarka" shafa qasan mararta yayi ya kalleta sosai yace “jinin ya tsaya ko?" Saurin kada masa kai tayi yayi murmushi yace “tsoro kikeji ko?" Sake daga masa kai tayi ya sake rungumeta sosai yace “to ki daina zaki iya dani sosai nagani a qwayar idonki wifey kema jaruma ce dama sabodani aka halicce ki bazan fi qarfinki ba kinji" hanunta ya kama ya saki tazugen wandonsa ya tura hanunta ciki ya dorashi saman joystick dinsa ya saki wani nishin dadi yace “ahhhhh! Bab..by kiyimin yanda zan samu sauqi kinji don Allah wlh Ina cikin matsala da gaske kaka takeyi tunda nayi aure shekara bakwai penis dina bai taba kwanciya yanda ya kamata ba saboda baya samun nutsuwar da yake buqata ban taba samun gamsuwar jima'i ba sai lkcn dana kusanceki wlh har tsoro nake kada feelings ya kasheni Umaimah ina tsananin buqatar kusanci da mace bazan iya rayuwa babu mace ba a yanzu haka idan bazakiyimin yanda zan samu sauqi ba wlh bazankai safe lfy ba don Allah ki taimakeni Babyn Uncle"
Tureshi tayi ta miqe da sauri ya ruqota yace “kada kiyimin haka don girman Allah” yana mgn jikinsa yana bari shammatarsa tayi ta fusge hanunta ta shige bathroom din da gudu ta kullo ya tashi a galabaice ya nufi bathroom din yana turawa a hankali saboda tsoron kada yaran su tashi yana cewa “please is please Baby ki bude wlh bazan shigeki ba wasa kawai just ones don Allah please ba...by" ta tsorata da yanda taji muryarsa na hardewa amma bazata iya wannan rashin kunyar tasa ba a gdansu yace zai qwaqwule ta ita ta rasa wanne irin mutum ne shi da baya gudun abin mgn tun yana qwanqwasa bathroom din da qarfinsa har yayi qasa yana riqe cikinsa yana nishi me wahala yana fadin “ahhh...washhh...ba...b..y...ki..ki bud...." Shiru taji yayi tana tsaye a jikin qofar tana jiyo gurnaninsa yana wani irin abu da batasan mene ba, ji tayi an bude qofar dakin da sauri muryar Daddy taji ya zabga salati yana fadin “babana me...meye hakan meye ya sameka ya salam Hajiya zo kigani Abdulhameed zai mutu..."
A tsorace ta bude qofar daidai lkcn Hajiya ta shigo dakin da gudu tana salati a guje Umaimah ta Isa gabansa a bala'in firgice ta rungumeshi ta saki wani kuka me gunji tana fadin “na shiga uku zan kasheshi da kaina Uncle Hameed ka tashi don Allah kada ka mutu wlh na yarda zanyi maka abinda kakeso ka tashi Uncle don Allah ka tashi kaji Yaya na kada ka mutu ka barni kaima..." Tana mgnr tana jijjigashi amma Ina sai wani irin nishi yakeyi yana fitar da wata kumfa a bakinsa hannunsa dafe da mararsa Kay wannan rana iyalan gdan Alh Adamu Hameed Shuwa sunga tashin hankali ranga ranga aka daukeshi aka kaishi asibiti cikin rashin hayyaci duk yanda momy taso Umaimah ta zauna a gda taqi zama kuka kawai takeyi tanabinsu duk inda sukayi dashi ba mala'iku ba ita kanta ta tsinewa kanta yafi a qirga saboda tasan da ace tayi masa abinda yake so da hakan bata faru dashi ba, suna zuwa asibitin NSRW din likitansu Dr Saleem ya duqufa a kansa saida yayi masa duk wani taimako da zaiyi masa sannan ya fito ya kalli Daddy ya kirashi office dinsa saida suka zauna ya dubeshi yace.
“Alh danka Hameed yana da qarfin sha'awa wlh wannan ba shine karo na farko dana karbeshi a irin wannan halin ba matarsa tasha kirana na tarar dashi a haka wanda ba komaine yakeja masa hakanba face tsananin feeling gsky Alh wannan karon abun yayi tsananin da idan baku daukar masa mataki ba zaku iya rasashi gaba daya" wasu hawaye ne suka zubo mawa Daddy “Hameed yayi gadon ubansa Ahmad mahaifin matarsa Umaimah Ahmad ne me irin wannan qaddararriyar sha'awar me neman kai mutum lahira” ya fada tare da miqewa yace “akwai mafita Dr Saleem dole mu bashi matarsa yaje su qarata kafin mu rasashi shima" yana fadin haka ya miqe ya fita ya dubi Hajiya yace “zamu iya tafiya gda ki kira matarsa ki fada mata halin da yake ciki kada taga shiru” wayarta ta dauka ta Kira layin Sadiya hartai ring ta katse bata dagaba Saida ta Kira sau uku sannan ta daga cikin bacci Hajiya tace “auke har damar bacci kika samu Mijinki babu lfy yana asibiti" tsaki tayi tace “wannan ku ta shafa shi ya sani inma mutuwa yayi”
Tana fadin haka ta kashe wayarta mamaki sosai ya kashe Hajiya lallai da gaskene sai anyi yunwa hali yake fitowa wannan wacce irin matace Hameed yake zaune da ita a kirata a fada mata mijinta bashida lfy amma tace babu ruwanta ga yayanta batasan halin da suke ciki ba amma ko a jikinta bacci ma takeyi hankali kwance, da wannan tunanin Daddy ya fito riqe da hanun Hameed din suka shiga mota suka nufi gdansa saida suka saukeshi a gda Daddy da Hajiya suka kama hanunsa suka shigar dashi har gda har yanzu gdan kaca² yake da gilasai ga kayan nan na dakin Umaimah a wulaqance, Hajiya ce ta kalleshi da sauri tace “Hameed meye ya faru da gdanka haka?" Kawar dakai yayi ya nufi dakinsa saida suka tabbatar da ya kwanta Hajiya ta shiga kitchen din tashin hankalin data tarar a kitchen din ya bata mamaki kitchen din kamar bola takardu ledoji kwanuka dukka gasunan barkatai bude fregde din tayi ta dauko ruwa hatta cup din saida ta wanke sannan ta dawo ta bashi maganin yasha sannan sukayi masa sallama suka tafi a mota suka tarar da Umaimah zuciyarta cike da tsoro gani take kamar Aunty Sadiya zata fito ta ritsata.
Suna dawowa Daddy yaja motar suka tafi ta shige dakinta ta kwanta yaran har yanzu bacci sukeyi tana kwance tana sharar hawaye bata jima da kwanciya ba bacci ya dauketa sama² taji wayarta tana ring ta tashi da sauri ta dauka “My Uncle” tagani dannawa tayi ta kara a kunnenta tace “hello Uncle ya jikinka" ajiyar zuciya yayi yace “babu sauqi Baby wlh zan iya mutuwa ciwona ya sake tashi Umaimah idan baiyi ba akwai matsala ina cikin gdan fito kizo inason ganinki” gabanta ne ya fadi tace “aa nidai gsky Uncle bazan iya ba kun...” bugun qofar dakin ne yasata katse wayar ta miqe jikinta na bari tace “wa...waye" Hajiya tace nice Umaimah bude" ajiyar zuciya tayi ta bude shigowa tayi ta miqa mata wata auduga da wani abu a jiki kamar zuma tace “Ungo maza tura a gabanki" karba tayi ta qarewa abun kallo tace “mene wannan din Hajiya?"
Daquwa tayi mata tace “qaniyarki ce maza kiyi abinda nace miki” bathroom din ta shiga ta tura abin daqyar a tsukakken gabanta da tayi wankan tsarki da rana ta fito wani garwashin wuta Hajiyan taketa rurawa ta zuba wani maganin a ciki tasata ta tsugunna akai ta lullubeta da wani bargo me nauyi azabar zafi takeji yana ratsata na wutar tana kuka tana komai Hajiya bata qyaleta ba saida taji wani ruwa yana diga akan garwashin wutar yana qara sannan ta yayeta duk ta hada zufa tayi sharkaf kamshi ya turare dakin tace “maza shiga kiyi wanka ki cire audugar kada kiyi tsarki da ruwan sanyi zakiji zafi”shiga tayi tayi wanka ta fito Hajiyan ta bata wata rigar bacci tasa ta nada mata lifaya ta fesheta dashi ta kama hanunta suka fita itadai binta kawai takeyi da kallo har suka fito harabar gdan gabanta ne ya fadi ganin ta nufi nufi motar Hameed din da ita kuka ta saka mata ta qanqame Hajiyan tace “don Allah Hajiya kiyi hqr wlh bazan bishi ba Uncle bashida imani kasheni zaiyi”
Murmushi tayi tace “aa Umaimah keda mijinki da kikejin tausayinsa ai gara ku tafi kafin ki dakemu akansa don naga alamar Hameed ya fimu a gurinki tunda shi yana da abin baki bazamu iya daukan fitsarar nan taku ba yabiki daki ya nemeki kinqi yana neman mutuwa munkaishi asibiti yaji sauqi mun kaishi gda ya kuma tasowa ya biyomu nasan nan gaba zai iya turmusheki a gabanmu gara mubashi ke kuje ku qarata Allah yabada zaman lfy naso yabamu lkc koda sati dayane na gyaraki amma yaqi yayimin transfer Two millions yace a hada miki lefe da ita insha Allahu zanje Dubai na hado miki kiyi hqr da yanayin mijin da Allah ya hadaki dashi kuma kiyi biyayya duk da ba gdanki daya da abokiyar zamanki ba amma dole nace kiyi hqr da ita da halinta kinsan komai game da ita babu wani abu da yake boyayye a gurinki"
Haskesu yayi da fitilar motar Hajiya taja hanunta takaita har bakin motar ya bude tasata a ciki ta daga Mata hanu ya sunkuya yayi ma Hajiyan gdy ya shiga yaja motar suka fita daga gdan kuka takeyi sosai har suka shiga layin da gdan yake yayi horn mai gadin ya leqo ganin maigidan nasa yasashi bude qofar ya shiga da motar gdan bawani babba bane amma yana da kyau sosai an kashe kudi wajan aikinsa yasha flowers masu kyau da qamshi batasan ya fita daga motar ba Saida taji ya ruqo hanunta ya fito da ita ya rungumeta a jikinsa ya sauke wata ajiyar zuciya yace “Alhmdllh Babyn Uncle auranmu dabanne da kowanne aure mata suna rako amarya ni nine na dauko tawa amaryar Umaimah ko aurena na farko banyi farin cikin da nakeyi yau ba Allah na gde maka daka mallakamin Baby na" kissing din lips dinta yayi yasa hanu ya share hawayen fuskanta ya kamata suka shiga gdan babu komai a parlourn da alamun baa shiryawa tarewa a daidai lkcn ba daku uku ne a parlourn sai kitchen da store da dinning area daya cikin dakunan ya bude ya daqata cak ya dorata a saman gadon ya soma kissing dinta tako ina, kuka takeyi masa sosai jin kukan nata yayi tsanani ne yasashi janye jikinsa ya kamata yace “zo muje muyi alwala mu miqa gdyrmu ga buwayi gagara misali daya nuna mana wannan lkcn" batayi masa musu ba har sukayi alwalar sukayi sallah raka'a biyu ya jima yana miqa gdyrsa ga Allah tare da yima Alh Ahmad da maman Umaimah da kakansu addu'ar samun rahamar ubangiji.
Batasan sanda ya gama addu'ar ba saboda baccin da takeji saida taji hanunsa yana warware mata lifayar jikinta qanqame jikinta tayi da sauri tace “don Allah Uncle kayi hqr banaso Allah ni banason wannan abun da kakeyimin...." Bata ida rufe bakinta ba taji ya rufe mata da nata tare da dagata cak ya dorata saman gadon ya kashe hasken dakin tare da kunna bedsat lamp din ya fara rage kayan jikinsa ya hauro gadon yana qoqarin janyota ta janye tare da sake sakin wani kuka me sauti tace......
*UMMUH HAIRAN CE...✍🏻*
*🅱RILLIANT WRITERS* *ASSOCIATION* 🖊
( _Pens of freedom,home of exceptional and magnificent writers)_
*GIDAN UNCLE*
( _Love and romantic story_)
*SHORT AND TRUE LIFE STORY*
*MALLAKAR*
👇🏻
*FAUZIYYA TASI'U UMAR*
*®FAUZAH*
Wattpad👉🏻 realfauzah
www.fauzahtasiu41@gmail.com
*PAGE FOURTEEN*
“Uncle kada kiyimin haka don Allah please wlh tsoronka nakeji” wani taikaci ne ya cikashi ya janyota da qarfi ya hadata da qirjinsa gashin qirjinsa na gugar fuskarta yace “dama kin daina Babyn Uncle amarya saida hqr balle keda naki angon a yau dai bazan iya daga miki qafa ba..."
Yana fada Mata yana shigar da ita jikinsa yana sakin wata ajiyar zuciya dagajin yanda yake samke ajiyar zuciyar kasan akwai mgn, matseta yayi sosai a jikinsa ya dauki hanunta ya dora saman penis dinsa ya hada da nashi yana matsawa a hankali yana sauke rikitaccen numfashi da haka ya rinqa hilatar ta yana tura mata sha'awar abin a ranta da rage mata tsoro har ya samu ta rage kukan da takeyi ya fara tura hanunsa cikin sumarta yana yamutsawa a hankali.
Ajiyar zuciya suka sauke a tare ta qanqameshi tace “ohhhhhh! Uncle...ahhhh..”bai bari ta rufe bakinta ba ya juyar da ita ta koma qasa ya fara romance nata ta ko ina tare da cire mata duk wani abu nau'in sutura a jikinta ya kama boobs dinta da qarfi jikinsa na wata irin jijjiga ya na matsawa yar siririyar qara ta saki tana qoqarin qwacewa ya danna boobs dinnata a bakinsa ya fara tsotsa tare da cizawa yana hura mata iska hanunta tasa ta riqeshi tana qoqarin daga kansa daga qirjinta amma ya sake mata dukkan nauyinsa don ya fahimci idan ba hakan yayi mata ba bazata bashi hadin kai ba ya lura kamar so take taja masa rai shikuwa a halin da yake ciki yanzu sakaci daya zaiyi na qyaleta yajishi a ramin kabarinsa.
Saboda haka yasa qafafunsa ya budata sosai tare da sanya hanunsa ya talata ya saita jarumarsa ya fara zungurata a qoqarinsa na shiga jikinta qanqameshi tayi saboda duk yanda take tunanin abin ya wucce nan ga Uncle din nata babu sauqi yaji yanda take a matse gamgam kamar wacce baa taba shigarta ba amma yakasa binta a hankali.
Saboda hankalinsa yayi tsuntsuwa yabar jikinsa dannata yakeyi da qarfinsa yana zungara mata jarumarsa da yakejinta kamar zata fita a jikinsa yana turawa sosai da wuya da dadi haka ya samawa kansa hanya ya shige jikinta tana kuka tana komai amma shi baimasan tanayi ba caccakarta yakeyi kawai yana wani irin nishi mai ban tausayi kuka yake sosai kamar qaramin yaro yana ehu yana hawaye tare da dukan gadon sosai yana jijjaga kai kamar wanda ransa zai fita daga jikinsa.
Sun jima a wannan yanayin kafin komai ya fara lafa mawa Hameed ya rinqa jera ajiyar zuciya yanajin wani mugun dadi da farin ciki ji yakeyi kamar yau ya fara sanin mace a duniya dadi da romon lagwadar Umaimah dabanne bata data biyu cikin matan duniya, yayi barin madara sosai a jikinta amma ya kasa zare jikinsa daga nata jarumarsa har yanzu bata kwanta ba wata sabuwar sha'awar ce take sake bijiro masa.
Maimakon Umaimah taga ya dagata sai taji ma ya qara gyara zaman joystick dinsa cikin pupsy dinta yana buga mata ita a hankali iya kaiwa yana kawowa tare da damqar dukiyar fulanin ta yana matsawa yana tsotsa yana murzasu son ransa nipples dinta har zafi sukeyi saboda azabar da yake gana musu, tayi kukan tayi magiyar harta gaji tabbas Hameed ya tabbata kharijin namiji saboda duk inda Umaimah take tunaninsa ya wucce nan wlh ba qarya ba a daran saida yayi Mata barin madara yafi biyar kuma abinda ya gigita nutsuwar Umaimah tunda ya fara cinta bai sauka daga kanta ba kuma bai daina kuka da dukan katifar da yake ba har ya gama bai juyata zuwa wani styles dinba hakanan tana qasa yana sama yaketa zungara mata babban kayansa wanda itadai Umaimah tace babu macan da zata sake tayi zurfin da penis din Hameed zata shige jikinta gabadaya.
Tun 11:00pm na dare sai kusan 4:10am ya fara qoqarin dagata a wannan dare mutuwa ne kawai Umaimah batayi ba amma suma tayi tafi a qirga azaba tana farfado da ita saboda saida ya qafar da rijiyar qaf sannan ya saurara mata ya fara zare abarsa a hankali wai wani kayan takaici sai yanzu yakejin tausayinta yake tuna cewa Babyn tasa sabon hanuce bata sababa sannan yakejin haushin kansa daya zage qwanjinsa gaba daya yayita ratsa birnin masarautar gindinta yana dagata yaji taja wata ajiyar zuciya hamdala yayi dayasa bai kasheta ba saboda shi kansa baisan sau nawa yayi release a jikinta ba.
Bathroom ya shiga ya hada ruwa yayi wanka ya sake hada mata ruwan zafi ya koma ya dagota cak ya shiga da ita bathroom din ya sanyata a cikin ruwan.
Ta qanqameshi tare da sakin qara jikinta na rawa saboda azabar zafin ruwan da taji a qasanta tana qoqarin miqewa amma yaqi bata damar miqewar yasa dukkanin qarfinsa ya dannata azabar ta zame Mata biyu gata gurzar da yayi mata ta alatsine uwar mai qarya gata sit bath din da yakeyi mata shima na rashin imani a cewarta, gabadaya ta sallama Uncle din nata kasheta zaiyi ayau dinnan basu fito daga bathroom dinba sai biyar da rabi bide wadroop din yayi ya dauko mata daguwar rigarsa ta bacci saboda shi dama ya dade da raba kayansa rabi a sabon gdan nasa rabi a gdan Sadiya, zura Mata yayi yajasu sallah sukayi yana qara godewa Allah daya bashi jarumar qanwartasa daya raineta a matsayin matarsa.
Hausawa sunce alamar qarfi tana ga mai qiba to shima ya hango warakarsa a gurin Umaimah saboda yasan da wata ce irin Sadiya raguwar mace yayi tild own dinnan yana werming dinta da saida uwarta ta haifi wata ko kuma ta shekara a asibiti.
Amma ita fata lfy hayyan sai tsamin jiki kawai da ciwon da yasan dole gurin yayi mata tunda yayi masa sassaqar dabai taba tunanin yimata irinta ba a baya saboda tsoro shima bazai barsa ya sake ba amma yanzu bashida wata damuwa idan sau dari zai kusanceta kowa ya shaida Abdulhameed mijin Umaimah ne baza ayi masa zargin fasiqi ba saidai ayi masa kallon mara imani.
Da wannan tunanin ya dagata cak ya dorata a gadon ya kwanta shima tare da janyota jikinsa ta fara qoqarin zamewa yayi murmushi yace “kiyi kwanciyarki Babyn Uncle babu abinda zanyi miki yanzun nasan kin gaji na baki wahala ko?"
Daga masa kai tayi ya sake rungumeta zuciyarsa ta narke sosai yace “kiyi hqr Babyn Uncle wlh Nima bani na zabi hakan ba da zabin rainane bazanso ubangiji ya halicceni hakan ba amma banida yanda zanyi haka Allah yaso ganina kharijin namiji Umaimah kiyi hqr dani a yanda Allah yayini nasan zaki iya dani wlh duk abinda mace take buqata kama daga abinci mai gina jiki zuwa abinda zai gyaramin ke ki rinqa daukeni batare dakin gaji dani ba har zuwa kayan buqatun yau da kullum zan baki ko menene zan barki kiyi karatunki idan kina buqata amma sharadina babu aiki idan kin yarda” idonta ta bude a kansa da suka kumbura saboda kukan da taci daren jiya ta saukesu a kan fuskarsa.
Murmushi yayi ya ruqo weast dinta yace “of course kinsan komai Umaimah babu wani abu dazan iya fada miki da baki sani ba nayi sakacin daya zamemin ciwo a rayuwata Baby wanda bana fatan sake kwatanta irinsa bazan barki kema ki rainani kamar yanda Sadiya ta rainani ba bazan sake wannan gangancin ba Baby Allah ya rufamin asiri daidai gwargwadon daba Mata biyu ba idan anayin goma zan iya aura kuma na riqesu da qarfina da dukiyata batare dana tauye haqqin daya cikinsu ba to meye zaisa na bar iyalina suna yawo a titi wani aiki aikin da banga uwar da yake tsananawa meyinsa ba tunda duk wani abu na rayuwa nine meyi Umaimah kinsani tunda nake bantaba ganin Sadiya ta dinka sutura daya ko a ita ko a yayanta wacce bani nabada kudin siyanta ba saboda haka na yanke shawarar bazan sake barin matata tayi aiki ba kuma itama din da takeyi ana kwana ana tashi saita barshi ki kwanta kiyi baccinki zanje na sama mana abinda zamuyi break kinga gdan namu baa gama zuba kayan amfani ba balle mu girka da kanmu”
Miqewa yayi ya sanya kayansa ya fice daga gdan kai tsaye gdansa ya fara zuwa har lkcn Sadiya tana daki tana aikin bacci ya shiga tsohon dakin Umaimah ya fara duba wadroop dinta babu koma a ciki tunawa yayi Sadiya ta wulaqantar mata da suturar har ya juya zai fita ya hangi wata akwati a gefe da sauri ya isa gabanta ya bude kayanta ne sabbi da qananun kayanta a ciki ciki yayi ajiyar zuciya ya dauki akwatin ya fita yasa a mota ya sake komawa gdan ya shiga dakinsa shima ya dauki duk abinda yasan zai iya buqata ya fice daga gdan gaba daya.
Daganan gdansu ya nufa Hajiya ya tarar a kitchen da Nihal tana maqale da ita tana zuba mata surutu ya daga Maliha yana juyi da ita yana dariya itama dariyar takeyi ya sauketa yace “ina Auntynku?" turo baki Maliha tayi tace “ba Hajiya tace kazo da daddare ka dauketa ba" dariya yayi yace “eh hakane kunsan baku kadai kuke buqatar Aunty ba ni nama fiku buqata yara" Nihal ce ta riqeshi tace “to yaushe zata dawo Uncle?" Noqe kafada yayi yace “oho ko yau ko gobe ko jibi kai wama ya sani ne amma fah kamar tatafi kenan bazata dawoba”
Kuka Maliha ta bare baki zatayi yasa mata hanu ya rufe bakin yace “kul banason rigima bama ku tambayeni Mom ba sai Aunty ko?" Zuburo baki sukayi sukace “mu babu ruwanmu da Mom tunda batason mu kuma ma bazamu sake komawa gdanta ba gurin Aunty zaka kaimu Uncle mu shirya ka tafi damu?” tsuke fuska yayi yace “aa ku bari ta warware ta saba tukunna yanzun itama aiki ce balle kuma na kaimata ku saiku zautar dani" Hajiya ce tace “um um hum uban zamani to fada mana kayi aika² ai dama ko baka fadaba mun sani ba qyaleta zakayi ta hutaba Allah dai ya ceci marainiyar Allah a hanunka Hameed ni dakaina tsoro kake bani wannan jaraba haka yanzu jiya da bamu baka matarka ba da yanzu ba wannan zancen akeba ko?" Shafa weyarsa yayi yana dariya yace “wlh Hajiya ki tayani da addu'a kawai inada matsala babba wlh da ciwo a rayuwata Hajiya” matsawa yayi jikinta ya dora kansa a kafadarta yace “itama nafi qarfinta Hajiya bazata iya dani ba lamarin azimun ne Hajiya help me please....”
Yayi mgnr idonsa na zubar da hawaye hanun Hajiya ya kama ya dora a saitin penis dinsa yace “kinji fah Hajiya wlh Azeem jiya tsakanin nida Baby babu wanda ya rintsa kwana mukayi muna abu guda amma taqi kwanciya Hajiya ya zanyi don Allah ya zanyi Hajiya kada na cutar da marainiyar Allah dama ita Sadiya ta sallamani tace bazata iya dani ba Hajiya na shiga ukuna wlh inajin wannan dalilin shine zaiyi ajalina" kuka yakeyi sosai kamar qaramin yaron da yakeson nono uwarsa ta hanashi ya dora kansa a kafadar Hajiya, gabadaya hankalinta yayi mugun tashi a fili tace “na shiga ukuna ni Zulaiha wannan wanne irin da na haifane?" Cikin kuka yace “wlh nima ban saniba Hajiya nima kullum tambayar da nakewa kaina kenan ni wanne irin mutum ne” ganin yanda duk ya rikirkice mata ne yasata jansa parlour ta zaunar dashi tace “kayi hqr Hameed haka Allah yakeson ganinka shiyasa ya halicceka a haka naso ka barmin Umaimah na shirya maka ita yanda zatayi daidai dakai kaqi amma hakanma bata baciba tashi maza ka dauki breakfast dinku kaje gda kasan bata sababa kada ta tashi ta rasa yanda zatayi zamuzo anjima nida Yayarka Zarah na Kira Jameelah ma na fada mata abinda ke faruwa tace zatazo yaudin may be ma yanzu haka tana hanya yauwa Daddyn ku yayi waya zaazo yau a shirya muku parlourn da kitchen tunda ka riga ka shirya dakunanka"
Miqewa yayi ya dauki kayan abincin da aka jera a kwando ya fita ya shiga mota ya tafi yaran sunso ya tafi dasu amma fir yaqi yana shiga gdan yayi parking ya sanya get man din ya shiga da kayan daya dauko mata ya ajiye a parlourn shikuma ya shiga dakin tara da rabi na safe amma har yanzu tananan a kwance inda ya barta ajiye kayan abincin yayi ya fita ya shigar mata da kayanta dakinta ya dawo dakin da take kwance dayake a dakinsa ya sauketa, haurawa yayi kan gadon ya janye bargon data rufa dashi ya zaro wayarsa a aljihunsa ya kara mata a idonta ta fara qifqifta ido kafin tayi miqa gami da salati ta fara bude idonta murmushi yayi mata yace “Morning My heart" ajiyar zuciya tayi ta lumshe idonta daidai lkcn daya sunkuyo saitin fuskarta yana lasar gefen kumatunta yace “dama matata zata bani kulawa a daidai wannan lkcn da naji dadi" ture kansa tayi tare da yunqurawa ta tashi zaune daqyar tace “aa nidai gsky Uncle yunwa nakeji" ajiyar zuciya yayi yace “ok tashi muyi break don yau babu inda zani amarci zamusha sosai kafin baqinmu suzo” kallonsa tayi tace “suwaye zasuzo" matsar da bakinsa yayi daidai kunnenta yace “Hajiya Aunty Zarah da Aunty Jameelah"
Wani ihu tayi ta rungumeshi tace “wow! Uncle am very happy wannan surprise din naka ya burgeni wlh nayi murna sosai Uncle" shafa boobs dinta yayi yace “idan kinyi murna da gaske a nunamin alama" dariya tayi tace “to bayan murnar da nayi yanzun" qara shigewa jikinta yayi yace “ba irin wannan nakeso ba so nake abani kaya so nake nadan qwamusheki kadan sai muyi break mu jira zuwansu" turo baki tayi tace “aa nidai gsky Uncle Allah zafi nakeji sosai jiya kayimin mugunta" bayason takura mata shiyasa dole ya qyaleta ta miqe tana hada hanya ta shiga bathroom tayi brush ta wanke fuskarta ta fito yana zaune ya hade kansa da gwiwa wani mugun faduwar gaba taji ta matsa da sauri ta dago kansa tace “wayyohh Allah Uncle kuka meyene kuma abin kukan?“
*UMMUH HAIRAN CE...✍🏻*
*🅱RILLIANT WRITERS* *ASSOCIATION* 🖊
( _Pens of freedom,home of exceptional and magnificent writers)_
*GIDAN UNCLE*
( _Love and romantic story_)
*SHORT AND TRUE LIFE STORY*
*MALLAKAR*
👇🏻
*FAUZIYYA TASI'U UMAR*
*®FAUZAH*
Wattpad👉🏻 realfauzah
www.fauzahtasiu41@gmail.com
*PAGE FIFTEEN*
Ajiyar zuciya yayi tare da fara bude kayan abincin ta riqe hanunsa ta kuma cewa“Uncle mgn nake maka kayimin shiru don Allah kada kayi fushi dani Allah na gajine amma idan zakayi a hakan bazan hanaka ba haqqinka ne dama....” rufe mata baki yayi da hanunsa tare da share hawayensa da daya hanun ya janyota jikinsa ya hada mata tea ya soma bata tare da hadin bread da wainar shinkafa da ta wadatu da nama da manshanu taci abincin sosai Saida ta qoshi sannan shima ya lagwabe kai yace “saura ni" kawar dakai tayi a kunyace yayi murmushi yace “ina mamakin yanda zaayi mace ta rinqajin kunyar mijinta waini mema yakawo kunyar ne yanzun dacan bakiji kunyata ba sai yanzu”
Dariya tayi sosai tare da shigewa jikinsa ya sauke ajiyar zuciya me qarfi ya hade bakinsu waje daya karyawar da baiyiba kenan ya dauketa ya azata bisa gadon ya fara yimata salonsa mai rikita duk wata lafiyayyiyar mace wasa yake da ita sosai yana matsa nononta tare da yi masa tsotsar Sweet tayashi takeyi da dukkannin wata hikimarta ya cire kayan dake jikinsa ya dauki hanunta ya dora Mata saman joystick dinsa ta riqeta a kunyace tana matsawa a hankali shikuma ya duqufa shan nononta yana sauke nishin dadi itadai Umaimah mamakin yanda jikinsa yake wata irin rawa take,sakin nonon nata yayi ya sanya hanunsa a qasanta ya fara wasa da ruwan da yake fita ta gurin yana sauke ajiyar zuciya tare da zagaye gurin da hanunsa tanajin zafi tanajin dadi amma zuciyarta cike take da tsoron shigarsa jikinta saboda jiya taji jiki sosai bata gama wannan tunanin ba taji ya janyo qafafunta qasa ya juyata ta baya ya sunkuyar da ita ya hardeta da hannayensa ta yanda bazata iya qwaqqwaran motsiba yasa hanunsa ta qarqashinta yana cinta da hanun zafi takeji sosai don haka tasa masa kuka mararsa yaji ta wani daure ya fara danna burarsa cikin gabanta yana sakin wani irin nishi me fitar da mutum daga hayyacinsa qara ta saki lkcn da ya gama shiga jikinta ya fara heaving sex da ita yana zungurawa da sauri da sauri yana ihu yana kiran sunanta jin bananarsa takeyi har maqogaronta ta gaji da sunkuyon so take ta zame ta fada gadon amma ya hanata ya qanqameta sai caccakarta yakey yana tande lebe kamar wanda ake zubawa zuma a baki ganin yanda qafafunta suke rawa tana neman faduwa ne yasashi turata kan gadon ya bita ya danne ya daga qafafunta sama gwiwarsa akan gadon ya dago bayanta yaci gaba da qwaqwularta yana kuka wiwi yana sanya Mata albarka yana cewa“wayyoh... Babyn Uncle dadi... Wayyohhhh... Allah dadi karki barni Baby ki taimakeni ki zama irina don.... Allah zakiji dadi... Wai...yahhhhhhh... ohhhhhh....."
Yana ihun yana hawaye kamar wanda ake cirewa rai yana caccakarta da qwaqwularta da sauri² wata irin zabura tayi ta fuzge daqyar ta sauka daga gadon tana layi tayi gefe ta tsaya jikinta na karkarwa goho yayi yana sauke wani wahalellan numfashi kafin daqyar ya taso dafe da mararsa ya nufota gadan² suka rinqa zagaye dakin Allah ya bashi saa ya cafkota ya dagata cak ya azata a gadon ya sake komawa yaci gaba da gurgurarta yana dagota yana cakawa da qarfi tana kuka tana ihun azaba shikuma yana na dadi daqyar ya samu ya qanqameta ya fara yimata ruwan fresh milk haqoransa har dukan juna sukeyi saboda jaraba, yanayin release din ya kwanta a samanta ya rungumeta sosai yana hura mata iska a kunnenta yace “kiyi hqr Babyna” yana fadin hakan ya tashi ya dauketa suka shiga bathroom sukayi wanka ya fita dakinta ya dauko mata kayanta ta karba tasa har yanzu kuka takeyi sai lkcn ya zauna ya karya itama Saida ta sake shan tea saboda komai da taci ya zuqe matashi.
Komawa tayi ta kwanta tanata ajiyar zuciya saboda bazata iya komai ba jikinta har yanzu rawa yakeyi da haka bacci ya dauketa.
Shikam bai sake kwanciya ba yaji ana taba Ringbell din gdan yana fitowa yaga masu hada musu parlourn ne ya bude musu suka shigo suka fara aikinsu komai na parlourn puples and white ne hatta labulayen shima dinning din haka aka hadashi puples and white TV stand da TV da home teather din duk fararene center carpet dinma puples and white ne kai gurin ya hadu sosai sai wanda ya gani bayan sun gama decorations din parlour suka shiga kitchen suka daura kitchen cabinets suma kalar kayan parlourn komai dai kuka sani saida akasa tanacan tana aikin bacci motsin kirki bayaso yaji sunyi saboda kada a tasheta suna gabda gamawa su Hajiya suka iso gdan yayi musu sannu da zuwa sune suka gyara mata parlourn suka shiga kitchen sukayi mata jeran kayan kitchen din Daddy da Hajiya sun nunawa Umaimah gata babu qarya Auntynta Jameelah ce tayo mata kayan turaruka da kwalabensu aka dura aka jere mata a show glass din saida suka gama Hajiya ta dubeshi tace “zamu samu ganin matar taka kosai mun cika form?"
Sosa kansa yayi yace “am dama bacci takeyi" aunty Jameelah ce ta nufi dakin da taga yana yawan shiga tana cewa “aa wlh baka isaba wato nufinka kai nazo gani kenan" dariya Hajiya tayi tace “girma dai ya kamaki yanzu ke surukace badan hakaba kinsan da tuni ya fara tsige miki gashin kanki" murmushi yayi yace “wannan ma aisa idone zaki wani shigar mana turaka" Aunty Zarah ce ta cafe da cewa “wato turakarce bakaso a shiga don Allah figo mana mara kunya wai ita amarya ta qule a daki" shiga dakin tayi ta fara raba idanu can ta hangota a qarshen gadon ta fara dukan gadon tana cewa “kewai wanne irin bacci ne wannan saikace baccin mutuwa dalla malama ki tashi da haka kowacce mace ta saba yo bandama samun guri wacce amarya ce take bacci washegarin kaita gdan miji ni dalla tashi na ganki meye ya ragu meye ya qaru a jikinki don da ganin idon jarababban yaron nan ba sauqi zai baki ba”
Sake jan bargon tayi tana sauke ajiyar zuciya tana cewa “nidai Uncle ka kyaleni don Allah jiya fa baka barni nayi bacci ba wlh kana qarawa mutuwa zany..." Rufe mata baki tayi tare da dagota tace “uwar shirme har yanzu kinanan da nauyin baccinki to bashi bane bude idonki ki gani" fara bude idonta tayi a hankali harta budeshi tar akan Aunty Jameelah ihu tayi ta rungume ta tana dariya tace “wayyoh dadi Aunty na wlh nayi missing dinki over" jan hanunta tayi ta sauko da ita daga gadon tace “wayyoh Aunty zafi Allah bazan iya tsayawa ba" kallonta takeyi tana cajeta sosai tace “meye yakeyi miki ciwon?" Kuka ta saka mata kawai ta shige jikinta murmushi tayi tace “kekam shirmenki bazai qareba to muje su Hajiya suna parlour suna jiranki kallonta tayi da sauri tace “kayy kuma saina fita ni wlh kunya nakeji" dariya tayi sosai tace “haka zaki fito kuwa kigani abinda mikiba a canza miki" kama hanunta tayi tajata suka fito parlourn tana binsa da kallo tana murmushi tace “lah Aunty yaushe akayi aikin nan lallai nayi bacci da yawa" Hajiya ce tace “yanzun ma Mijinki cewa yayi kada a tasoki zubewa tayi akan kujerar da yake zaune three sitars tana dariya tace “amma Hajiya tare zamu tafi ko?"
Haushine yasa Hajiya yimata daquwa tace “qaniyarki da tafiyar Jameelah kinga rashin kunyar da yarannan suka rinqa yima harfa binsa takeyi cikin mota suyi tsotse-tsotsensu amma don rashin kunya yanzu wai kinji mu tafi tare ai kinanan indai Hameed ne gakinan gashi wataran sai kinyi kamar ki gudu da qafarki" turo baki tayi tace “nifa ba binsa nayiba raka Sa'ud nayi muka hadu dashi a hanya ko Uncle?" Ta fada tana kallonsa ya kuwa karkace yace “aa nikam Ina zaune a mota tazo tace na taimaka na sake yimata ciki ko zaku barmu mu taho gdanmu ko ba haka akayi ba?" Idonta ne ya kawo ruwa ta kama zubar da hawaye tana dukansa tana cewa “Allah Hajiya ba haka bane wlh bazan iya fadar hakaba niba mara kunya bace irin..." Damqar bakinta yayi yace “waye mara kunyar to" girgiza masa kai takeyi tana kuka tace “nifa bance Kaine ba" dariya suka kwashe da ita yace “Allah ya ceceki yarinya da kinga irin rashin kunyata yanzun nan yarinya" zamewa tayi ta rarrafa ta koma kusa da Hajiya ta kwantar da kanta a cinyar Hajiya tace “Hajiya idan kika barni dashi wlh akwai matsala kasheni zaiyi bashida tausayi ko kadan kuma ko na bashi hqr baya hqr sai yayi kamar bayaji na wlh Hajiya jiya bai barni nayi bacci ba kaina har ciwo yakeyi"
Ajiyar zuciya Hajiya tayi tace “yaje da safe ya fadamin ai shine kema kike maimaita min Oh ni Zulaiha naga marasa kunyar yara wato ku babu wanda kuka raina saini ko?" Sunkuyar da kanta tayi tana shassheqar kuka harga Allah ita da gaske takeyi da Hajiya zata tafi da ita so takeyi saboda taji maza maza sun bata kashi, kallonsa Hajiya tayi tace “kaje kawo muku repiling gas dinku zamuyi amfani dashi" yasan korarsa akeson yi don haka ya miqe ya shiga dakinsa ya canza kaya ya dauki selinder ya fita kallonta Aunty Jameelah tayi tace “raguwa kawai daga ihu daya har murya ta dashe me akai da maza ma inji karya inma zaki ware gara ki ware wlh" kallon Jameelah Hajiya tayi tace.
“Kayyah Jameelah zama da namiji irin Hameed sai jarumar mace kudai ku gyarata kawai yanda zata dan qara kuzari Umaimatu hqr zakiyi da yanda Allah ya halicci dan'uwanki Mijinki" baje fasaharsu sukayi suka rinqa dirka mata magunguna harda kaza da kowanne tarkace ranar Umaimah taga abu bai dawo gdanba sai wajen magaruba lkcn Hajiya tasata tayi wanka ta shirya cikin wani pepar less dinkin doguwar riga saida suka shiga dakinta Aunty Jameelah ta bude Jakarta ta dauko mata wani jarka ciki da wani abu me masifar kauri jarkar faro ce babba tace ta zuba a kofi qarami tasha bayan sati ta kumasha haka zata rinqa shansa sati sati harsai ta shanye sannan ta bata wata takarda tace idan kina buqatar wani abu na warin kuzari ki duba wannan zaki samu kiyi hqr da mijinki Umaimah kada ki bashi kunya don Allah ki riqeshi amana kamar yanda ya riqeki run kina qarama Umaimah ni shaida ce wlh duk wata mace data samu soyayyar Hameed burbushin wacce yake miki ce tun bakisan kanki ba yake dawainiya dake kema yakama yanzu ki zama masharin kukansa kada ki bani kunya Baby kuma ki kama kanki ki riqe maraicinki Allah zai dafa miki kafin na tafi zan dawo naga yanayin zaman naku Allah ya kade muku fitina”
Tunda Aunty Jameelah ta fara mgnr Umaimah take kuka tasan itadai ta kade a gurin Uncle din nata saida Jameelah ta tabbatar da tasha hadin tsumin nasu na shuwa'arab sannan tayi mata sallama ta fita zama tayi a gefen gadon tayi tagumi tana tufka da warwara gabanta sai faduwa yake daidai lkcn shigo gdan dakinta ya shiga ya tarar da ita ta zabga uban tagumi gabansa ya fadi sosai saboda yasan bai wucce tunanin takurarsa ne yasata tagumin ba tsugunawa yayi ya kamo hanunta cikin nasa yana murzawa a hankali yace “tunanin me amaryar Uncle Hameed takeyi haka?" Ajiyar zuciya tayi tare da kawar da kanta gefe tanason fara koyon danne tsoronsa ta fuskanci sabuwar rayuwar data tsinci kanta a ciki.
Kwanciya tayi rigingine a saman gadon hakan ya bashi damar haurowa ya kwantar da kansa ha qirjinta tare da sanya hanunsa saman tudun breast dinta yace “bai wucce tunanin irin mijin da kike aure ba ko?" Lumshe idonta tayi ta budesu a kansa tare da girgiza masa kai murmushi yayi yace “ta yaya zan tabbatar da hakan?" Turo bakinta gaba tayi cikin sigar shagwaba tace “toni na fada maka ba tunanin da nakeyi kenan ba" dariya yayi sosai yace “lallai yarinya ashe kema kin iya shagwaba lallai yau akwai kallo a gdannan dan saikinyimin kuka da ido daya zan qyaleki"
Kallonsa tayi da sauri tace “amma dai ba irin abunnan na safe zanyi makaba ko?" Yanda tayi mgnr ne yasashi baisan sanda ya kwashe da dariya ba yace “inta kama sai kiyimin irinsa dinma" raurau tayi da ido zatayi masa kuka yace “wlh duk digar hawaye daya karin awa daya kinsan zan iya kuma" mirgina kai gefe tayi tace “Eh zaka iya amma dai kasan hukuncin wanda ya cuci maraya” sai take bashi dariya yace “saboda ragwanta yau ko girki bakiyi mana ba yanzu me kikeso muci mu kwanta" kallonsa tayi tace “ai su Hajiya sunyi girki na zaci kaje gdan Aunty kaci shiyasa ban baka ba" miqewa yayi ya nufi kitchen din ya zubo cous-cous din da vegetables soup ya dauko fresh milk ya ajiye a dinning din ya kulle qofofin sannan ya koma dakin ya dagota cak ya fito da ita ya ajiyeta a stool din ya kuma shiga kitchen ya dauko babban tire yazo ya zazzage kajin da ya shigo dasu guda hudu ne yaba su Hajiya biyu suka tafi dasu ya daukar musu biyu dama shida ya siya ya kaiwa Sadiya biyu ta jefeshi dashi tana tuhumarsa inda ya kwana ya yini bai tsaya bata amsa ba ya manna mata hauka ya kuma ficewa.
Kamo hanun Umaimah yayi yace “ni zan ciyar dake yanzun anjima ke kya ciyar dani ko?" Saurin girgiza masa kai tayi alamar aa yayi murmushin da yake qara masa kyau har dimples dinsa ya lotsa yace “idan baki ciyar dani ba ya zanyi Babyn Uncle ki daina tsoron mijinki zaki saba a hankali” itadai batace masa komai ba ya fara bata abincin a haka suka qoshi bata wani naman na kirki ba ta fara miqa ya zuba mata ido yanajin wani mugun feeling dinta yana bijiro masa shafa wandonsa yayi abarsa harta miqe yayi ajiyar numfashi tare da ruqo hanunta data miqe zata bar gurin yana qare mata kallo a-z tsorone ya cikata itakam yau taga boni “wai duk wata amarya dama haka akeyi mata ko kuwa ni kadai ce?" ta tambayi kanta.
Alamun tsoron daya gani a yanayinta ne yasa ya saki hanunta yace “uhm... am dama inason ganinki ne idan kin gama shirin baccin ki zamuyi wata mgn" harga Allah ta yarda mgnr zasuyi saboda haka ta shiga dakinta ta cire kayan jikinta ta dauki wata farar rigar bacci ta saka bayan ta shafa turarukan humrar da Aunty Jameelah ta kawo mata ta cire band din kanta ta taje dogon gashinta baqi me taushi da santsi ta shafeshi da mai me qamshi tare da fesheshi da turaran gashin ta hadeshi tasa wani dan qaramin band din ta daure bataji shigowarsa ba saijin hanunsa tayi ya dafe hips dinta yana shinshinar ta da hancinsa kamar wani bunsuru yanata sauke ajiyar zuciya tsorone ya cikata jin hanunsa a cikin rigarta yana yawo dashi tsakanin cinyoyinta da cibiyarta tare da dora harshensa saman wuyanta yana tsotsa bata tabbatar da lamarinsa azimun bane saida taji yana tura hanunsa cikin pant dinta yana shafawa a hankali yana fitar da wani irin numfashi ajiyar zuciya suka sauke a tare ta riqe hanunsa da yake qoqarin dorawa saman boobs dinta zatayi mgn ya rufe mata baki da nasa yanayima bakin nata wata irin tsotsa cikin salonsa me mantar da zuciya tunanin wani abu tare da sanya hanunsa duka biyu ya tallafo breast dinta da suke tsaye cak ko rawa basayi da taurinsu sosai alamun basu gamajin matsaba ya fara matsawa tare da murzawa da dukkan hikimarsa da salonsa sosai takejin salonsa na shiga jikinta amma tsoro ya hanata mayar masa da martani maganganun yayarta Jameelah da qawarta Sa'ud sunayi mata yawo a kwanyarta “ki kama mijinki ki fishi son duk abinda kikasan zai sanyashi farin ciki ki faranta masa da dukkanin iyawarki kuma kiyi hqr da yanayinsa da sannu zaki saba dashi harma ki rinqa nemansa da kanki...." cewar Aunty Jameelah.
Ita kuma Sa'ud tace Mata “mijinki ne duk abinda kikayi masa yaji dadi Allah ya rubuta miki lada mala'iku su kwana suna sanya miki albarka sannan ki sake narkewa a zuciyarsa ta yanda ko yaje gurin kishiyarki ke zaike gani a kusa dashi ki zama jarumar mace sannan ki zama gwarzuwa a gurin mijinki ki rinqa tsotseshi kina shafeshi kina luguiguiceshi ta yanda duk inda yaje bazai rabu da tunaninki a zuciyarsa ba Umaimah mazan bariki ma zagewa ake a koyi yanda zaa faranta musu balle mijin sunnah wanda duk abinda kikayi masa zaa rubutashi a tashi iyayenki ana murna dasu da suka haifeki me aikata aikin alkhairi don Allah Umaimah kada kibada mata zaki iya kema mace ce...." Cewar Sa'ud kenan a fili tace “bazan iya ba wlh yafi qarfina bazan iya dashiba...."
Saurin janye jikinsa yayi daga nata jikinsa na rawa yace “mene bazaki iya ba Babyn Uncle?" Firgigit tayi ta dawo hayyacinta tace “ba...babu komai..." Ajiyar zuciya yayi ya dora hanunta a saitin mararsa yace “da zaki iya daurewa horona na farko gareki Umaimah da zaki iya dani saboda ni kika sani nine namiji na farko dana budaki ba kikai 18 years ba har yanzu inada sauran damar da zan mayar dake irina banason mu samu matsala dake kema don Allah wlh idan na rasa kulawarki mutuwa zanyi Umaimah saboda kece mace daya a duniya da nake sawa a raina zata iya zama dani a kowanne yanayi Babyn Uncle pls kiyi hqr dani zaki saba dani" yana fadin haka ya dagata ya dorata a gadon ya kashe bedsat lamp din ya musu bargo ya rufesu tare da kama boobs dinta sosai yasasu a bakinsa yana tsotsa tare da cicciza nipples dinta yana shafo qasanta yana qara qaimin wajen tsotsar breast din nata yanajin wani mugun dadi yana sauke nishi me wuyar fassarawa lumshe idonta tayi tare da sakin masa kuka me sauti tana tureshi tana cewa “don girman Allah Uncle ka bari na gaji wlh na gaji so kake ka kasheni ne bazan iyab...."
Rufe mata baki yayi da hanunsa jikinsa yana wata irin rawa muryasa na sherking yace “kar...karki..min haka Umai...mah kinsan bazan iya hqr ba idanma nace zanyi saina galabaita..." Yana mgnr yana qoqarin zare rigar jikinta qanqame rigar tayi ta kuma rushewa da kuka cikin tsananin firgici tace “wayyohh Allah Hajiya zai kasheni Uncle ka tausayawa Aunty Jameelah mumu biyu iyayenmu suka haifa suka mutu idan ka kasheni saura ita kadai...” duk da halin rashin hayyacin da yake ciki sosai mgnrta ta daki zuciyarsa a matuqar buqace yake yasan ba qaramar matsala dakatawarsa zata haifar masa ba amma haka ya sauka daga kanta ya mirgina gefe ya juya mata baya tare da jan pillow ya rungume itama ta koma gefe taci gaba da rera kukanta bata ankara da halin da yake ciki ba saida taji faduwar abu tim a qasa ta zabura ta tashi zaune tare dakai hanunta ta kunna bedsat lamp din ta lalubi sweech ta kunna ta hangeshi yanata juyi a qasa idanunsa sun kakkafe ya dafe cikinsa yana wani irin nishin azaba.
Da gudu ta qarasa gabansa ta ruqoshi tana jijjigashi tana kiran sunansa tana fadin “na shiga uku na ni Umaimah wannan wacce irin masifa ce Uncle wai meke damunka anya kanada lfy? Wayyohhhh don Allah ka tashi kada ka mutu wlh zanyi maka zan iya gara ni na mutu daka mutu ka barni” jijjigashi takeyi amma kamar bashi take jijjigawa ba haqoransa sai haduwa suke suna bada wata qara mara dadin ji duk ta rude ta rasa abinyi gashi sai wani irin gurnani yakeyi yana jan numfashi daqyar, a guje ta juya tana kuka ta dauki wayarta ta lalubo number Aunty Jameelah Kira har uku bata dagaba ta kuma kiran hajiya itama bata dagaba matsawa tayi gabansa ta kwanta a saman qirjinsa tana kuka kamar ranta zai fita daqyar ta daga kanta ta duba agogo 1:45am “waye zan kira ya daga a wannan lkcn ta fada Dr Saleem ne ya fado mata ta miqe ta fita da gudu ta dauko wayarsa a parlour cikin saa kuwa babu wani security akai ta fara janyo number har tazo kan number Dr Saleem din ta latsa kiran tana kuka har tayi Ring din ta katse baa dagaba.
Jifa tayi da wayar ta sake kwanciya a jikinsa tana kuka me ban tausayi can taji wayar na ring ta tashi da sauri ta dauka number Dr Saleem dince tayi saurin dagawa cikin muryar tashin hankali tace “Hel..lo Dr ka taimakeni kazo ka ceto rayuwar mijina zai mutu Dr numfashinsa daukewa yakeyi” “ya Salam” Dr Saleem ya furta cikin tashin hankali yace “bana gari Umaimah amma ki rinqa danna masa qirjinsa a hankali bari yanzu zan turo miki yanda zakiyi” yana fadin haka ya kashe wayar ta koma ta tsugunna a gabansa ta fara dannan qirjinnasa kamar yanda Dr Saleem ya fada mata saiga numfashinsa yana saituwa baafi minti biyuba taji qarar shigowar saqo da sauri ta dauki wayar ta bude saqon ta fara karantawa kamar haka.
( _Ki taimaki mijinki da zaran numfashinsa ya dawo ki hau samanshi ki sanya penis dinsa ciki n gabanki zai dawo hayyacinsa insha Allahu wannan itace hanya daya da zaki tseratar dashi daga halaka kafin wayewar gari_)
“Tashin hankali" abinda Umaimah ta furta kenan cikin kuka tace “kuma nice zanyi hakan anya zan iya kuwa? Kayy bazan iya ba" firgigit tayi ta sake kallonsa jin yanda numfashinsa yake qara sarqewa tace “na shiga uku kuma yanzu idan banyi ba mutawa fa zaiyi ko? Waini yama zanyi ne?” ta sake tambayar kanta tare da rintse idonta ta fara zare boxes din jikinsa har lkcn penis dinsa a miqe take sambal, bude idonta tayi tana kallonsa tana kuka tace “Uncle ka tashi bazan iya ba katashi kayi da kanka Allah bazan sake hakaba"