Abuturrab ya gyada kai yana kirkiran murmushi yace "Toh... toh mu tafi dakin" Ta gefen mahaifin Sadeeq suka wuce xuwa dakin Sadeeq din, Sadeeq ya sa ma kofar key yace "Shitt, ohh God, i caused everything" Abuturrab kam xaunawa yayi kan gado ya rike kai, Sadeeq ya nufi Balcony din dakin da sauri yana kallon kasa ya girgixa kai ganin prickled Object dake watse a kasa wanda sbda shi aka xuba su, dawowa daki yyi yana tunanin hanyar da xa su bi su bar gidan don yasan duk Abbansa ya sa an toshe hanyoyin da yake bi, can ya dafe Abuturrab yace "Chill guy sai dai idan ba sojoji suka haife mu ba, we will surely find a way out, look... bana daukar last a irin haka fa, ni nan da kake gani ko kama kafata baka yi ba gun rashin ji, don haka in sha Allah sai mun fita" Abuturrab ya kallesa sai yyi murmushi yace "Yea kuma haka ne, buh we have to be very fast frnd" Sadeeq ya isa kusa da kofarsa ya bude a hankali tsaye ya ga Dad dinsa corridor din, pretending yyi yace "Abba you are here dama" Dad dinsa bai tanka sa ba, sadeeq ya shiga bedroom din mum dinsa, Kanwarsa Sumayya ce ke dakin tana gyara, yace "Sumy Umma fah?" Sumayya tace "Tana kitchen," shiru yyi sai kuma ya bude balcony din Ummantasa yana leken kasa, can ya dawo ya fara bude drawers dinta yana bincike, Sumy ta ja ta tsaya tana kallonsa da mamaki, ya kusa minti biyar kafin ya dago ganin kallon da take masa ya jawota a hankali yace "Pls Sumy am in trouble ki taimake ni" da mamaki tace "Me kuma kayi" murya can kasa yace "Ni da frnd dina wllh. Ga Abba can yana gadi a corridor kar mu fita" tabe baki tayi tace "You again" da damuwa yace "Plss" tace "Toh me xan maka" a hankali yace "Fita xa kiyi idan kin kai parlor sai kiyi ihu sosai kamar kin fadi din nan nasan Abba xai sauka daga nan ni da shi sai mu shigo nan mu dira ta balcony that's all, idan mun fita sai mu san next action" Sumy da ta saki baki tana kallonsa tace "Tabdi, to me ku ka yi" yace "Plss mana angel" tace "Noo ni ba ruwana baxan yi ba" wayarsa ya fiddo lkci daya yayi mata transfer din dubu hamsin, Ya dau wayarta dake kan mirror ya mika mata, karba tayi ganin alert ta bude ido tace "Har da bribing" ya langwabar da kai yace "Haba sisterna dama muna haka da ke" shiru tayi sai kuma tace "Toh ni dai bbu ruwana, idan kuma aka gano karya nayi fa!" Sadeeq yace "Haba kin fa iya pretending baby, kin ga muna bata lkci plss" turo baki tayi tace "Toh" yace "Yauwa sis of life" daga haka ya fita, waya ya tarar da Abba ke yi ya shige dakinsa kawai, mikewa Abuturrab yyi yana kallonsa, yyi murmushi yyi patting shoulder dinsa yace "Chill na samo mana hanya" gaban madubi sadeeq ya nufa ya bude ya fiddo lighter daga haka ya koma ya xauna yana jiran jin ihun kanwarsa, Can dai ya kalli Abuturrab yace "Hope ka iya dirowa daga sama xuwa kasa" Dariya Abuturrab yyi yace "Sure" Dai dai nn suka ji wani uban ihun da Sumy tayi wanda sai da gidan ya amsa, sai da sadeeq ya jira har second goma snn ya bude kofa ya ga ba Abbansa ya yafito Abuturrab suka shige dakin Ummansa da sauri ya bude Balcony, Abuturrab ne ya fara Dira kasa snn shi, Ya nufi gun da ake ajiye generator din gidan da sauri ya kinkimo gallon din mai dake ajiye gun ya isa gun flowers, da mamaki Abuturrab yace "Hey! What re you trying to do" Sadeeq bai kulasa ba ya xuba fuel kadan jikin flowers din ya mayar da gallon din snn ya dawo ya yanko wani flower mara fuel ya kunna masa lighter, sai da ya kama snn ya jefa kan flowers din da ya xuba ma fuel, lkci daya wuta ya kama, kama hannun Abuturrab yyi da sauri suka xaga xuwa daya side din suka shiga bayan wasu flowers ta yanda xai iya dinga hango gate, kan kace me daya barin ya fara ci da wuta sosai wanda hakan ya ja hankalin soldiers dake bakin gate suka taho da sauri suna raising alarm, Sadeeq na ganin gate wayam ya kalli Abuturrab yace "Gudu sosai fa xa mu yi" daga haka ya mike haka ma Abuturrab, a dari da sittin suka isa gate a kan idon Abban Sadeeq da ya fito da sauri jin alarm din soldiers dinsa, sake baki yyi yana kallonsu har suka fice, kamar masu gudun relay race suka isa bakin titi suka afka Adai daita sahu, sai a snn Sadeeq ya dinga kyal kyala dariya, Abuturrab kam lumshe ido kawai yyi yana murmushi.
*Haske writers asso*
💫 *Noorul Huda*💫
By khaleesat Haiydar📚✍🏻
52.....
Bude ido Abuturrab yyi har lkcn yana murmushi ya kalli Sadeeq yace "Kai babba ne!" Yar dariya Sadeeq yayi yace "That's the only way out ae" Abuturrab yace "Uhm amma komawar ka gida bbu rana koh?" Sadeeq yace "Haba daii ko anjima sai naje, amma da Thummun bukumun xan shiga...." Dariya Abuturrab yayi yace "Really!" Sadeeq yace "But wani laifi ne kayi haka har ka bar gida for 2months, ni fa duk abinda xanyi ban wuce 2days a waje xan samo solution in yi komawa ta gida kuma lafiya lau" Abuturrab yyi murmushi bai ce komai ba, Sadeeq yace "I might find a solution for you kar ka ji komai ka gaya min" Abuturrab yace "You know Col Ahmad ur dad's frnd?" Sadeeq ya d'an yi shiru can yace "Na kano?" Abuturrab yace "Yea kasan shi?" Sadeeq yace "Wait! Don't tell me u re his son, don't tell me kai ne wanda ka gudu da yar mutane for months?" Kallonsa kawai Abuturrab yake, Sadeeq ya kalli me Napep da sauri yace "malam malam tsaya nn" Mai adai daita ya ja ya tsaya, Sadeeq ya fita yana kallon Abuturrab dake kallonsa shi ma, can ya fashe da wani dariya yace "Kaiii.... ashe da babba nake tare da...." Dariya Abuturrab yayi ya fito daga adai daitan Sadeeq yace "Waow... kasan da naji abinda kayi na dde ina son in gan ka ko a hotone, gaskiya kai babba ne, nasan duk yaran abokan Abba na amma banda kai how comes, kai ne wanda i think 2 years back ku ka yi fada da yaron wani minister a Uk" Abuturrab ya ba mai adai daita kudinsa ya kalli Sadeeq yace "Ai ni ban taba attempting kona gidanmu ba, kaga kuwa kai ne babba" Dariya Sadeeq yayi yace "Toh wai ina yarinyar yanxu.... Kaiii don't tell me ita ce na gan ku tare jiya?" Abuturrab yace "Yea..." Sadeeq ya xaro ido yace "Bari muyi lodging hotel kayi gist dina plsss in kara course and probably in samo maka solution" Abuturrab yace "Maraba xan wuce yanxu haka it's very urgent" Sadeeq yace "Haba, bari in kira frnd dina ya kawo mana mota sai mu je i really want us to be frnds" Murmushi Abuturrab yyi kawai, cikin minti Sha biyar aka kawo masu mota suka dau hanyar maraba, Sadeeq ke driving din, Abuturrab ya kallesa yace "But pls let this be a secret between us plss, i don't trust easily sai gashi nayi trusting dinka lokaci daya don't betray that" Sadeeq yace "C'mon baka da damuwa frnd," Abuturrab yace "Amma idan ka koma gida Abba ya tambayeka inda nake me xaka ce?" Sadeeq yace "I don't know ur whereabout and that's it" Abuturrab bai kuma cewa komai ba lkci daya Samha ta fado masa, yasan period dinta yau ne ko gobe don ya ga changes jikinta, tunanin hakan yasa hankalinsa yyi gunta gaba daya.
A can maraba kuwa tunda Samha ta tashi ta kasa fitowa sbda ciwon ciki, duk a tunanin Anty Amina bacci take, tun tana daurewa har ta kasa ta fara juye juye wajajen karfe goma, yarinyar Anty Amina na ganin haka taje ta kira Uwarta, tsaye tayi tana kallonta tace "Me ya faru yar nan?" Cikin kuka Samha tace "Cikina" tace "Ikon Allah, yana maki haka ne dama?" Kasa bata amsa tayi sai kuka, can ta mike da sauri ta fita jin amai na taho mata nan ta dinga kwarara amai bakin kofar, Anty Amina da abu kadan ke rudata barin yanda taga tana aman ta dau gyale ta fice da sauri, machine ta samu bata dire ko ina ba sai gidan Anty Maryam ta fada gidan da gudu, Anty Maryam na sharan tsakar gidan amma duk hankalinta bai gun, tsoronta daya kada Abuturrab ya xo gidan mahaifiyar Samantha na nan, mijinta har ya gaji da jira ya fita, sis Rachael kam na xaune bible hannunta ana karatu tsakar gidan, Anty Maryam na ganin kawarta ta mike da sauri, Amina na haki tace "Maryam kada yar mutane ta mutu min a gida in shiga uku ki taho mu je yar da kika kai min kar ta mutu" Maryam da ta rikice tace "Me ya faru, me ya sameta?" Amina ta fashe da kuka tace "Ki taho mu je amai take ta yi wai cikinta" Rachael tace "Wace yarinyar kika kai mata?" Anty Maryam da gabanta ya dinga faduwa duk ta rikice ta shiga ciki da sauri don dauko hijab, Amina na kallon Sis Rachael tace "Mama taso mu je kar wani abu ya faru in shiga uku" mikewa Rachael tayi xata bi bayanta Anty Maryam ta fito da sauri tace "A'a sister ba sai kin je ba, kiyi xaman ki gida," Rachael ta watsa mata wani kallo tace "Ai ba ke kika gayyato ni ba, kuma rai xan je ceto...." Daga haka ta bi bayan Amina da har ta fice. Tsaye Sadeeq yyi da motar inda Abuturrab yace ya tsaya, Abuturrab ya bude motar ya fito yana kallon kofar shiga gidan, Sadeeq ma ya fito yana kare ma garin kallo, dai dai lkcn da Anty Amina ta fito Rachael na biye da ita a baya, ido hudu suka yi da Abuturrab, still tayi inda take tana kallonsa ko kiftawa bbu, xuciyar Anty Maryam ya kusa shigewa cikinta ganinsa ita ma, kmr xata tashi sama ta bar gun ta nufi titi, Abuturrab kam kallon sadeeq yyi yace "it's nt safe here....." Daga haka ya bude mota ya shige haka ma sadeeq suka ja motar, wani ihu Rachael ta saki ta bi motar da gudu.
*Haske writers asso*
💫 *Noorul Huda*💫
By khaleesat Haiydar📚✍🏻
53......
Ko kafin su isa titi har Anty Maryam ta hau machine, Abuturrab ya bi bayansu, gidan bbu wani nisa, Anty Maryam bata kulasa da shi ba ma ta shige gidan, bbu wata wata tasa ma Samha dake ta juye juye har lkcn Hijab snn ta ja ta suka bar gidan, sosai tayi mamakin ganin Abuturrab, shi dai sadeeq d'an kallo ya xama, Abuturrab ya gaisheta yace "Anty in tafi da ita kawai, let me get her drugs" tana kalle kalle tace "Ina xa ku tafi?" Yace "Ba nisa xa mu yi ba, beside it's nt safe here kinga mum ta gan ni" sake Samha tayi a sanyaye, ya kama hannunta ya bude mata bayan mota ta shiga, Sadeeq ma ya shiga motar daga haka suka bar gun Anty Maryam na kallonsu, daga jiya xuwa yau har ta rame tsabar tension, ko minti uku basu yi da barin wajen ba Machine din Anty Amina da Rachael suka iso gun, xuciyarta ya dinga bugawa har Rachael ta sakko fuskar nn nata shabe shabe da hawaye, ta shako Anty Maryam tace "Maryam yaron da ya dauke Rebecca na gani kofar gidan ki, wato kina da masaniyar inda 'ya ta take kika bari ina ta gantalewa a duniya ko, ashe ke munafuka ce Maryam dama addininku har da munafurci yake koya maku...." Anty Maryam tace "Wani magana kika haka sister, waye kika gani kofar gidana, ce maki yyi wajena ya xo?" Rachael ta fashe da kuka sosai tace "Me nayi maku xaku raba ni da ya ta, idan bae san ki ba me xai xo yi kofar gidan ki" Anty Maryam tace "Yau naga ikon Allah, sister ki yrda ni ko sanin kamaninsa bnyi ba, idan ba dai ko ranan ya fara xuwa ba ko kuma ita tayi masa kwatancen nn.... Ni bn san irinsa ba, taya xan hada kai gun cutar da 'yar d'an uwana Sister, i know nothing about him" Rachael ta dinga rusa kuka tana cewa "Toh kuwa idan ba gizo yyi min ba ni dai na gansa a kofar gida da mota... Kila da gasken ita tayi masa kwatancen nn din" Anty Amina dai tunda suka sauka ta shige gida ta bar su tsaye, sai gata ta fito da mamaki tace "Maryam bn ganta ba kuma?" Anty Maryam tace "Machine na sa ya kai ta gida, dama yarinyar kawata ce ta xo xata kwana can gidana kuma ina da baki shi yasa na kawo maki ita nan" Ko sanin abinda suke cewa Rachael bata yi ba sai rusa kuka take tana tsine ma Abuturrab, Anty Maryam ta kamo hannunta tace "Kiyi hakuri sister in har dai shine ya xo kofar gidana to wataran xae sake dawowa kilan don ya gan ki ne shi yasa ya koma" da kyar ta ja ta suka bar gun don komawa gida, a xuciyarta kuwa gode ma Allah take da Abuturrab ya wuce da ita. Lodge din da ya sauka Abuturrab ya nufa, Sadeeq yace "Haba she's in pain mu tafi asibiti mana guy?" Abuturrab yace "She'll be alryt idan Allah ya yrda....." Suna isa hotel din Abuturrab yasa ta fito suka shiga yana rike da hannunta, Sadeeq na biye da su a baya, kwanciya yasa tayi kan gado, Abuturrab ya kalli Sadeeq yace "Mu je in siyo mata magani frnd" Sadeeq yace "Damn it, kai likita ne da xaka ce xaka siyo mata magani kaga yarinya is in pain why baxa a je asibiti ba?" Abuturrab yace "Yea am a doctor i knw what to get her, you don't wrry" mikewa Sadeeq yyi sai kuma yace "Haka to xa a bar ta ita kadai??" Rasa abun cewa Abuturrab yyi, lkci daya yaji wani iri har cikin ransa, can ya dake yace "Ohk ohk, u stay...." Daga haka ya fice ba don hakan da yace ya kai har xuciyarsa ba. Sadeeq mai shegen tausayi nn ya xauna ya dinga mata sannu, ko kadan bai son ganin mace bata da lfya, ko cikakken minti goma Abuturrab bai yi ba ya dawo, Sadeeq na tambayarsa har ya dawo bai tanka sa ba ya ajiye ledan hannunsa ya durkusa kusa da ita yana kallonta, can ya kalli Sadeeq ya ciro kudi ya mika masa yace "Plss abinci xaka d'an samo mana ta ci kafin in bata magani" mikewa yyi yace "Ohk, am with cash" daga haka ya fita, kafin ya dawo har Abuturrab yasa ta kintsa yayi mata allurorin da xai yi mata, ko da ya shigo bacci take. Sadeeq ya ajiye abincin hannunsa yace "How is she now?" Abuturrab yace "She's fine" Wayar Sadeeq ne yyi ring, ya fiddo ya ga sabon number ke kiransa, kallon Abuturrab yyi, Abuturrab dake kallonsa shi ma yace "Who?" Sadeeq ya daga kafada xai daga Abuturrab ya taso da sauri ya karbi wayar yana kallon screen, wani mugun faduwa gabansa yyi ganin number Abbansa ne, ya koma ya xauna yace "It's my dad's number" Sadeeq ya xaro ido yace "Haba dai, shud i pick?" Jin Abuturrab bai ce komai ba ya daga kiran ya sa hands free, daga daya side din Abban Abuturrab yace "Abbakar?" Sadeeq ya gyara xama yace "Na'am ina kwana?" Bai amsa gaisuwarsa ba yace "Ka gane me magana kuwa?" Sadeeq yace "A'a ban gane ba" Abba yace "Haba?" Sadeeq ya d'an sosa kai yace "Lah kamar muryar Abban kano! Sae yanxu na gane" Abba yace "Ina Aliyu, ba shi nasan kuna tare" Abuturrab ya girgiza masa kai da sauri alamar yace baya nn, Sadeeq yace "Abba tun daxu muka rabu yace min sokoto xai je, Abba wllh ban san shine Aliyu ba, i wouldn't have done what i did, i never knew him coincidentally muka hadu a mota daga Enugu xuwa nn kaduna da shi har muka yi exchanging number, Wai ashe...." Katse sa Abba yayi yace "Good, you tell him that ni nace ka gaya masa har ya bar duniya kada ya sake ya bari mu hadu, either by mistake or not, in har ya bari hakan ya faru sai dai wani ba shi ba" Sadeeq dake ta sosa kai yace "Bai kai ga haka ba Abba kayi....." Abba yace "Kai ma idan ka shigo hannuna sai na lahira ya fi ka jin ddi, makaryacin banxaa" katse wayar sadeeq yyi yana yar dariya, Abuturrab kam murmushi yyi, Sadeeq yace "Ai mun saba jin irin haka tun muna yan kanana ko frnd" Aliyu ya daga kafada yace "Sure!" Mikewa Sadeeq yayi yace "Muje daga waje ka ban lbrin how all this happened... I don't want us to disturb her tunda tana bacci" mikewa Abuturrab yyi suka fita. A haraban hotel din suka xauna, dai dai lkcn da wayar Abuturrab ya fara ring ya kura ma number ido kafin ya daga ya kai kunne, muryar mijin Anty Maryam yaji yana cewa "Aliyu kar ka shigo unguwar mu yau, ka jira har sai na kira ka kafin ka xo" a hankali Abuturrab yace "Toh" nan da nan ya gano da matsala knn. Lbrin yanda suka hadu da Samha ya shiga basa tun daga farko, Sadeeq ya xaro ido yana kallonsa jin ba ma musulma bace, Abuturrab dai ya rasa gane me yasa xuciyarsa ya kasa samun nutsuwa sai faduwa gabansa yake, bada lbrin kawai yake amma hankalinsa bai gun, Sadeeq ya lura da hakan yace "Any problem?" Abuturrab ya shafa kansa yace "Am just tired frnd" ko rufe baki bai yi ba wayarsa ya dau ring, da sauri ya daga hade da sallama ganin number Hajiya Mariya, bata amsa sallamar ba tace "Aliyu me kaje yi kaduna kuma? Kana ina yanxu haka? Where r you now" bai kai ga bata amsa ba yaji an bude gate din hotel din, duk suka kalli direction din da Sadeeq mota ce guda na soldiers, mikewa suka yi da sauri a tare kmr hadin baki suka kalli junansu, lkci daya duk suka nufi cikin hotel din da sauri, Sadeeq yace "Damn it, damn it.... anyi tracing dinmu" Daki suka shige Abuturrab dake ta furta innalillahi a xuciyarsa ya nufi window da sauri yana lekawa ko akwai wani hanya da xa su bi su fita, Ganin bai ga alamar hanya ba ya koma ya xauna gefen gado ya rike kai yana kiran Allah a xuciyarsa, y is all this happening to him, me yasa abubuwa ke wargaje masa haka, me yasa har ynxu aurensa da Samha yaki yiwuwa, Maminsa ce ta fado masa jikinsa yayi sanyi sosai, may be that's the reason, Sadeeq yace "Haba kar ka karaya soon Aliyu, we will get the hell outta here, ba wanda ya isa ya kamani am nt ready for that now.... I will get a way for us" Wayarsa ya ciro da sauri ya bude ya cire sim ya jefa aljihu yace "Damn this..." don yasan duk ynda aka yi ta haka ma aka yi tracing din nasu, kofa ya bude da sauri ya fita Abuturrab ya bi sa da ido, yea hakkin mahaifiya.
*Haske writers asso*
💫 *Noorul Huda*💫
By khaleesat Haiydar📚✍🏻
54......
Ta bayan hotel din Sadeeq ya fito ya dinga tafiya yana kalle kalle har ya kusa xagawa, da karfi yace "Shit..." Ganin gate daya gare hotel din, ya kalli fence din da yake tunanin kila akwai wuta jikin wire din kai, neman change over ya dinga yi bai gani ba, ganin kara bata lkci yake kawai ya juya ya koma ciki da sauri, wani kofa daga kofofin dakunan hotel din ya bude yaga wata mata xaune da yaranta biyu suna cin abinci, sai wani da dukkan alama mijinta ne yana danne laptop, duk suka saki baki suna kallonsa, ya karasa da sauri ciki yace "Emm, don Allah taimako sbda Allah, emm tare da step sis dita nake kuma room daya na kama har da frnds dina naga kamar family ne ku, plss ta d'an tsaya nn xuwa anjima xa mu wuce plsss, sorry i intruded just like that, Assalamu alaikum" matar da miji dai sai kallonsa suke sun rasa abun cewa, juyawa yyi da sauri ya koma nasu dakin, Abuturrab na nan har lkcn yanda yake a xaune da alama idea ya gama kare masa ne gaba daya, Sadeeq ya shiga tashin Samha, tana bude ido ta mike xaune da sauri tana kallonsa, yace "Look we re in trouble you just follow me, we need to get out of here now....." kallon Abuturrab dake kallonta tayi, ya gyada mata kai alamar ta bi sa duk da bai san inda xai kai ta ba, daga haka Sadeeq ya ja ta suka fice daga dakin yace "Bathroom xa ki shiga idan mun je dakin kuma kar ki fito, don't try coming out" Yana bude dakin suka shiga ya kirkiran murmushi yana kallon couples din ya hade hannuwansa yace "Toh mun gode kwarai ga ta nn" Daga haka ya nuna mata bathroom, ita ma da ganinta kasan a tsorace take ta shiga bathroom din Sadeeq ya juya ya fice ya koma nasu dakin yace "Let get out of here Aliyu ga su can a reception" daga haka ya kama hannunsa suka fice ta baya, Wani uban tsalle Sadeeq yyi ya tabo wire din fence yaji ko da wuta yaji bbu yace "Yess" Abuturrab dake ta kalle kallen gun ya nufi gun wani ladder karama da alamar na hawa ayi trimming dogayen flowers din hotel din ne, da sauri ya karasa gun handgloves da masu aikin ke sa wa ya saka har uku, snn ya dawo ya hau ya d'an taba wayar yaji bbu shocking, da karfi ya ja wayar yyi baya sosai wanda har sai da yaji yayi piercing din hannuwansa duk da hand gloves din amma bai damu ba ya hau, sai da gabansa ya fadi ganin tsayin gun da xa su dira, ganin bata lkci yake yi ya juya ya kalli Sadeeq dake jira ya tafi, Sadeeq yace "Just close ur eyes guy ka dira they re almost here," kawai Abuturrab yyi shahada ya dira, Sadeeq ya hau shi ma ya dira, da kyar Abuturrab ya iya mikewa jin kafarsa kmr ba tasa ba bai gama recovering ba kawai sai ganin soldiers kusan hudu yyi alamar gadin gun suke, Sadeeq ya xaro ido yace "Nooo noo, am nt ready for this" Ae Abuturrab mancewa yyi da ciwon kafar ya mike a tare suka yi gabas a 260 wnn karan, Soldiers din suka bi su, Jin karan Harbi ya kara rikita Abuturrab, suna shan kwana sadeeq ya banke gate din wani gida dake kan kwanan gate din ya bude ya fixgo Abuturrab suka shige ya datse gate din, wata yarinya ce ke wanke wanke tsakar gidan ta mike a tsorace tana kallonsu, Sadeeq ya daura hannunsa a lips dinsa yace "Shiii, sojoji ne anguwar, mu suka biyo, Fakewa kawai xa muyi na wani lkci ko bakya taimako...." ita dai kallonsu kawai take, bubbuga gate din suka ji ana yi, Sadeeq ya kalli gate din da sauri, nufar yarinyar yyi yace "In kika rufa mana asiri Allah xae rufe naki" daga haka ya ja hannun Abuturrab suka yi bayan gidan da gudu, yarinyar ta karasa gate din da sauri sai dai duk a tsorace take ta bude, tambayarta sojoji biyu suka yi ko an shigo masu gida, ta girgixa kai tace "A'a" kallom compound din suka dinga yi daga haka suka bata hakuri suka juya ta rufe gate din. Da kyar Abuturrab ya iya magana bayan kusan minti goma yace "Ina take ita?" Sadeeq na share xufar fuskarsa yace "Gun wasu couple a hotel din na kai ta kuma nasa ta shiga bathroom" Abuturrab ya xaro ido yace "Baka tunanin xa su iya shiga duk dakunan suna neman mu?" Sadeeq yace "Haba dai ai tana bathroom, kuma nace kar ta fito, kaga ko da an shiga dakin aka ga mata yara da miji ae wucewa xa su yi" Abuturrab ya jingina jikin bango ya lumshe ido, shi kam tunda ya hadu da Samha komai ya canxa masa a rayuwa, amma kullum karuwa sonta yake a xuciyarsa, Yarinyar suka gani a kansu tace "Ku rufa min asiri ku wuce kafin mamata ta dawo don Allah" Abuturrab yyi shiru, Sadeeq ya d'an yi tsaki ya mike, katangar gidan ya kalla yaga bbu wani tsayi, ya hau Katangar yana lekan waje yaga bola ce, kallon Abuturrab yyi yace "Mu je guy..." Daga haka ya dira kasa, Abuturrab ya kalleta yace "Mun gode" daga haka ya hau shima ya dira, tafiya suke har suka iso express, Abuturrab yace "Sadeeq we need to get her out of the hotel too" kamar ynda Sadeeq yace haka kuwa aka yi, don daki daki soldiers din suka dinga bi sae dae in xa su fita su ba occupant din dakin hakuri, ko xuwa kan dakin da Samha take basu yi ba aka ga fitansu ta baya hakan yasa aka dakatar da search din, Mahaifin Sadeeq da Abuturrab dake tsaye haraban hotel din mamaki ne ya cika su ganin hanyar da suka bi suka fita, Dad din Abuturrab yyi shiru a xuciyarsa kuwa tunanin lkcn da Aliyu ya dawo tantiri haka gaba daya yake, wai ace har yau ya kasa kamasa, can ya girgixa kai yace "This is just getting out of hand, in har Aliyu ya shigo hannuna sai yyi xaman shekara daya a kiri kiri kafin in fara masa hukunci" Abban Sadeeq kam kasa cewa komai yyi, haka dai suka ba ma'aikatan hotel din da manager hakuri suka fita. Mata da miji dai sai kallon kallo suke barin da suka ga Samha shiru bata fito ba, matar ta fara masifa tana cewa "Wai ace kana matsayin mai gida wani ya shigo mana daki haka kawai ka bi sa da ido har ya fita ka kasa cewa uffan, to ni dai bbu ruwana ga yarinya har ynxu bata fito ba in ma mutuwa tayi kai ne a ciki wllh bbu ruwana...." Mikewa yyi ya nufi bayin ya kwankwasa kofa, Samha dake jingine jikin bango tayi mugun tsorata ta kasa cewa komai, matar ta mike ta tura kofar, kallonsu take haka su ma, Mutumin yace "Lafiya baki fito ba yarinya" Samha ta sunkuyar da kai ta bi ta gefensa ta fito ya bi ta da ido, Wani harara matar ta watsa masa ta koma ta xauna kusa da yaranta. Abuturrab yace "Wani room din ka kai ta?" Sadeeq yace "Ni ban kalli number dakin ba" Abuturrab ya shafa kansa yace "How re we going to do this now?" Sadeeq ya d'an yi shiru sai kuma yace "Kasan me, just ka nemi waje ka jira ni, let me go get her out trust me" Abuturrab da yanxu kam ya gama sara ma kitabar Sadeeq kawai yace masa "Alryt" Wani shago ya samu ya xauna Sadeeq ya nufi hotel din.
*Haske writers asso*
💫 *Noorul Huda*💫
By khaleesat Haiydar📚✍🏻
55......
Har Sadeeq ya isa hotel din tunanin yanda xai shiga bbu investigation ya fito da Samha yake, can dai yyi deciding yayi pretend kmr lodging ya xo yi, biyan kudin daki yyi ta atm card dinsa ya haura sama, direct ya nufi dakin da Samha take yayi sallama sai da aka amsa ya shiga, Nan yyi masu Godiya yana kallon Samha dake xaune yace "Toh mu je sis" mikewa Samha tayi ta kalli matar tayi mata godiya ita ma snn suka fita, Abuturrab na hangosu ya mike yana kallon Samha ganin yanda ta kara ramewa, suka karaso inda yake, Sadeeq yace "I think it's no longer safe here, Zaria will be a peaceful place to stay!" Abuturrab bai ce komai ba sai dai yasan gaskiya ya fadi, kamo hannunta yyi yace "How re u feeling now?" A hankali tace "Da sauki..." wayarsa ne ya shiga ring ya ciro ya d'aga ya kai kunne ganin mijin Anty Maryam ne, daga daya bangaren yace "Aliyu ka taho gun mai anguwa nan da awa biyu...." Abuturrab yace "Ban san gun ba ai" Mijin Anty Maryam yace "Mai machine xaka fadi ma xae kawo ka, sai ka taho da kudin sadaki ka dai gane?" Abuturrab bai san lkcn da yyi murmushi ba yace "Toh nagode" kallon Sadeeq yayi yace "Guy i know no one in Zaria!" Sadeeq yace "Amm, then sai mu kai ta gidansu babe dina ta tsaya for the mean time...." Abuturrab yace "Is she staying on her own?" Sadeeq yace "Noo wif her parent, kawai dai iyayenta yan boko ne wayayyu kamar mu they re nt like our parents, normal ne a wajensu beside cewa xata yi kawarta ce ae.." Ya kare maganar yana d'aga kafada, Abuturrab yyi murmushi yana gyada kai, can ya kalli Samha ganin mode dinta sai bai ce komai ba amma jikinsa yyi sanyi sosai, kallon Sadeeq yayi yace "Alryt plss ka sama mana mota frnd sai mu je can" Sadeeq yace "Good... But ni baxan jima can ba ina da aiki da xan yi Government house yau" Abuturrab yace "You re really a frnd in need" yar dariya Sadeeq yyi yace "That's me" daga haka ya nufi titi don sama masu abun hawa da xa su Zaria, Abuturrab ya kama hannunta suka koma inda yake xaune ya xauna da damuwa yace "Samha what's wrong...." Kamar jira take ta fashe masa da kuka a hankali, tausayinta yaji sosai, ya jawota jikinsa cikin sanyin murya yace "Am sorry Love, am making you past through all this difficulties, baxan iya rayuwa ba ke bane Samha in har ba haka na dinga yi ba xa a rabani da ke, nafi son ko da xa a rabamu ya kasance ke matata ce komai xai fi xuwa da sauki, i can't just imagine me idan aka yi parting dina da ke Samha, you now a part of me, you transformed me frm who i was then" Bata ce komai ba sai kukan da take a hankali, ya dago kanta yana kallon kyakkyawar fuskarta ya shiga share mata hawayen da ke saukowa idonta a hankali, daure fuska yyi yace "Alryt you stop those tears now idan ba haka ba i give u a french kiss in public...." Kalle kallen wajen ta shiga yi taga ai fa da mutane kawai ta shiga share idonta a hankali, murmushinsa mai kyau yyi ya hade hannuwansu yace "I love you Samha...." Sunkuyar da kanta tayi kasa, ya langwabar da kai cikin sanyin murya yace "No reply wife?" D'an murmushi tayi wanda hakan yasa yaji dadi har cikin ransa don har ya mance rabon da yaga murmushinta, ya murxa hannunta yace "Uhnn?" A hankali ta matsa daga kusa da shi ganin Sadeeq na xuwa, yana karasowa yace "Yeah, Romeo, Juliet ga mota me kyau na sama mana..." Mikewa Abuturrab yyi yana shafa kai suka bi bayansa, har suka isa Zaria kallon agogo yake don bai son ya wuce awa biyun da aka ce masa, tsayawa yyi a wani mall ya d'an yi mata siyayyar abubuwan da yasan xata bukata da drugs snn suka dau hanyar gidansu Zainab budurwar Sadeeq, yar masu kudi ce sosai itama, tun a waya ya kirata ya gaya mata gasu nn xuwa, suna isa gidan ya sanar da ita tafito, yar kyakkyawa da ita ta karaso tana kallonsu da fara'a dauke fuskarta suka gaisa, can ta dawo kusa da Sadeeq tace "Ita ce yarinyar koh?" Yace "Yeah sweet, sauri muke ynxu, xuwa yamma xan dawo" kama hannun Samha tayi tace "Welcome pretty" murmushi Samha tayi mata a hankali tace "Thank you" ita ta karbi ledar da Abuturrab ke mika ma Samha sannan tayi masu sallama Sadeeq ya kashe mata ido yace "Mu yi waya" tayi yar dariya suka wuce ciki tare da Samha. Bbu bata lkci su Abuturrab suka juya, Throughout journey din Abuturrab labarinsa da Samha yake ba Sadeeq dake ta hail dinsa kace abun arxiki yayi, jin a ranan ma xa a daura auren nasu yace "Bravo jare, toh amma shine bbu gayyata gun daurin auren?" Abuturrab yace "Naji kace min kana da aiki a government house" Sadeeq ya sosa kai yace "Yea xa mu je taro governor ne" Abuturrab yace "Are you a soldier also?" Sadeeq ya yamutsa fuska yace "I dodge that!" Abuturrab yace "That funny, you re related to d governor knn?" Sadeeq yace "Inaaa karere fa kawai, son dinsa is my best frnd shine xan rakasa dauko Abban nasa....." Abuturrab yyi dariya yace "Buh what did you study in schl?" Sadeeq ya gyara xama yace "Chemical Engineering, ina aiki a port Harcourt, na dau transfer na koma lagos naga duk shirme ne lagos din, kawai na dawo kd ynxu... Gombe daurin auren wani abokin frnd dina naje suka bata min rai kawai na biyo motar haya ko sani basu yi ba...." Abuturrab da ya saki baki yana kallonsa yace "Uhm that's nyc, where did you schl?" Sadeeq ya d'an yi shiru yana shafa sajensa, sai kuma yace "I always never want to talk about this because i schl in Abuja when my mate are schooling abroad!!!" dariya ssai Abuturrab yyi yace "Why is that" Sadeeq ya buda ido yace "Wai kar in xama terror in ji Abba" Abuturrab bai kuma cewa komai ba sae dai danne dariyarsa kawai yake, can dai yace "Toh ynxu xa ku je taro governor din ne?" Sadeeq yace "A'a bari kawai inje in shaida daurin auren new frnd" Abuturrab yyi murmushi yace "Alryt am grateful" Sadeeq yace "Yanxu dai ni bari in karasa kd sai in samo mana fararen shaddodi ko ya kaga" Dariya Abuturrab yyi bai ce komai ba, Sadeeq yace "Rubuta min number ka xan kira idan na taho, coz kunna waya ba tawa bace ynxu, i will get a frnds phone" gun driver suka karbi pen Abuturrab ya rubuta masa number snn ya basa Atm dinsa yace "Sai ka ciro min 100k sadakin da xan bada" daga haka ya rubuta masa pin din a bayan numbersa, Sadeeq ya karbi takardar yace "Don't worry gudunmawata knn, xan biya maka bride price din" Abuturrab ya buda ido sai kuma yyi dariya yyi patting shoulder dinsa yace "Allah bar mu" Sadeeq ya sosa kai yace "Kuma ya shirye mu" Abuturrab na dariya yace "Yeah, yeah" daga haka ya sauka a maraba mai motar ya wuce da Sadeeq. Abuturrab na sauka ya kalli agogonsa yaga daya saura hakan yasa ya nufi masallaci don yi azahar, wani gun me shago ya zauna bayan ya fito yana jiran Sadeeq, sai kusan biyu sadeeq ya kirasa yace Yana bakin titi shi yana ina, fitowa Abuturrab yyi suka hadu, Sadeeq yace "We need to get a hotel don ka shirya" hotel dake nan kusa suka nufa, Abuturrab na gama shiryawa ya kira Mijin Anty Maryam ya sanar da shi xae taho snn suka dau machine xuwa gidan mai gari.
*Haske writers asso*
💫 *Noorul Huda*💫
By khaleesat Haiydar📚✍🏻
56.....
Suna isa gidan mai gari suka sauka a dai dai kofar gida Abuturrab na kare ma gun kallo ya fiddo dari biyar dake aljihunsa ya mika ma masu machine din, tuni Sadeeq ya nufi tabarmar dake shimfide kofar gidan da mutane a kai, Abuturrab ya bi bayansa, sai a sannan ya ga mijin Anty Maryam xaune cikin mutanen, kallo daya yyi masu ya gano waye mai garin ganin irin shigar da yayi, Sadeeq ya xauna kan tabarmar ya gaida su gaba daya, Abuturrab ma ya xauna duk ya gaishesu, mai gari ne yayi gyaran murya yace "Toh da wa xa a daura auren cikinsu?" Mijin Anty Maryam ya nuna masa Abuturrab, Mai gari yace "Ya sunansa?" Nan ma mijin Anty Maryam ne ya bada amsa, mai gari yace "Maa sha Allah, Malam Aminu yyi min bayanin komai Aliyu, na kuma ji tausayin ku ainun, amma ina son ka sani in har aka daura auren nn ka cuce yarinyar nn ko ka ci amanarta ko da so daya ne tamkar ka ci amanar musulunci ne, albarkacin islama kayi kkrin ganin ka rike ta da amana Aliyu, abu na biyu kada ka tilastata kace sae tayi addinin ka, ka bari tayi hakan don kanta, kai dai yi iyakar kkrin ka wajen nuna mata shi fa musulunci addini ne mai sauki, halayyanka gareta da irin xamantakewar da xaka yi da ita shi xae nuna mata hakan ba sai ka fito baro baro ka dinga fada mata ba, duk da addinin ku ya sha bam bam ta yrda ta baro iyayenta ta biyo ka don haka in dai ka cuceta ko dai dai da rana daya to Allah xae mata sakayya, ita kuma Allah ya mata rahama ta gane menene musulunci har tayi sha'awar dawowa cikinmu, ni xan xama waliyyinka in shaa Allah, shi kuma Malam Aminu xae xama nata, mun kuma yanke sadakinta a kan dubu hamsin....." Duk jikin Abuturrab yyi sanyi hakan yasa bai iya dagowa ya kallesu ba, Maminsa ce ta fado masa, to haka xa a daura masa aure mahaifiyarsa bata sani ba bare ta sa masa albarka, irin ynda mami ta ci buri kan aurensa ace xa ayi sa ynxu bata sani ba, tunanin hakan ya sakko masa da mugun sanyin jiki duk yaga gaba daya bai kyauta mata ba, Sadeeq ne ya kirgo dubu Hamsin kmr jira yake ya ajiye masu, nan take aka daura auren Aliyu da Samha akan sadakin da aka bayar, har lkcn Abuturrab bai iya ya dago kansa da yaji yyi masa nauyi ba, Malam Aminu ya jawo ledan goronsa da alawa ya bude ya shiga rarrabawa mutanen dake xaune gun ana ta sa ma auren albarka, ganin Shirun Abuturrab yyi yawa Sadeeq ya tabo sa sai a snn ya dago da sauri, Murmushi ya kirkira cikin sanyin murya yace "Allah ya ba ni ikon riketa a bisa koyarwar addinina ya kuma taya ni fahimtar da ita gaskiya da wuri..." Duk aka amsa masa da Ameeen, basu wani jima ba suka mike gaba daya har da Malam Aminu suka yi ma mai gari da sauran mutanen gun godiya snn suka wuce, Malam Aminu yace "Yanxu xa ku je can gun Antyn tata tana son ganinku wai, amma ba gida xa ku sameta ba, sae mu je in raka ku inda xa ku sameta" har suka isa gidan Malam Aminu nasiha yake ma Abuturrab kan kada ya bari Samha tayi da ta sanin amincewa da shi, ya dinga nuna masa kada ya manta ita kadai ke gare iyayenta bbu irin jin ddin da ba a shayar da ita ba a rayuwa bbu gatan da bata samu ba tun daga kan iyayen nata har kan yan uwa, amma lkci daya ta yrda ta amince da shi ta guji kowa nata ta biyosa, kada ya bari wataran maganganun da mahaifiyarta ke yawan yi na cewa ae musulmai basu da alkawari basu da amana ya xamto gaskiya ya nuna karya take bbu abinda ya kai musulunci gaskiya da rikon amana, ya nuna mata musulunci Rahama ne, Abuturrab bai iya yace masa komai ba kansa a kasa, sae Sadeeq dake ta cewa wnn gaskiya ne, xaune suka tadda Anty Maryam tsakar gidan uwar dakinta bayan an masu ixinin shigowa, nn dai malam Aminu yyi masu sallama don xae koma gun harkokinsa ya bar su daga su sai Anty Maryam da uwar dakinta Hajiya Salamatu, cikin sanyin murya Anty Maryam tace "Aliyu kai musulmi ne ni musulma ce, mun san Do's and don't din addininmu, don't let my daughter regret trusting a musulim, make her fall for it plss, show her it's teaching and aim, Samantha ita kadae ke gare yayana don't ruin her life, idan ka ci amanarta tamkar ka ci amanar addininmu ne...." Tana magana ne hawaye cike idonta, Abuturrab ya kasa kallonta, Hajiya Salamatu tace "Ina jin ta fada maka duk abinda ya kamata D'an nan, kar ka ba mu kunya ka rike amana, Allah kuma ya kawo sassauci cikin lamarin ya huci xuciyar iyayenku, sae kaga ta dalilin hakan Allahu ya dawo da iyayenta hanya madaidaiciya, ita kuma ina mata fatan amsan kalmar Shahada nan ba da ddewa ba, sae dai hakan xae faru ne idan ka rike a bisa koyarwar Musulunci sae kaga don kanta hakan ya burgeta..." A hankali Abuturrab yace "In shaa Allah" Anty Maryam tace "To yanxu kuma ina ku ka nufa?" Abuturrab ya d'an shiru sai kuma yace "Kila mu koma Gombe can ya fi kwanciyar hankali Anty" Cikin sanyin murya Anty Maryam tace "Toh Allah yasa hakan da alkhairi, idan Babansu Asiya ya yrda sae in bi ku in ga inda ku ke...." Ya d'an yi murnushi yace "Toh Allah yasa ya yrda Anty" Hajiya Salamatu tace "Toh yanxu ina ita Rebeccan take?" Abuturrab yace "Zaria muka kai ta da abokina" Anty Maryam tace "Gun wa a Zaria?" Abuturrab yace "Gidansu yarinyar da xae aura yasa muka kai ta" Murmushi kawai Sadeeq yyi, Hajiya Salamatu tace "Toh dama ina son ita ma mu xauna da ita ne, sae dai kuma dawowanta nn da hatsari sosai, kanwata na Zaria ko gobe sae mu je can da Maryam ku kai mana ita gidan kanwar tawa" Abuturrab yace "Toh Allah ya kai mu" Anty Maryam tace "Shknn Aliyu Allah ubangiji ya hada kan ku ya baka ikon rikon amana, xa ku iya tafiya" Sadeeq ne yyi masu godiya snn Abuturrab, duk suka mike Sadeeq ya ciro sauran dubu hamsin din ya ajiye gabansu yace "Ga wannan bbu yawa Anty..." Bbu ynda Anty Maryam da Hajiya Salamatu basu yi ba kan su tafi da kudinsu amma basu dauka ba suka fita, samun Machine bai masu wahala ba a kofar gidan, suna isa titi Sadeeq yace "Ya ne frnd na ga mood dinka ya canxa, you ought to be happy ta xama mallakin ka yanxu ae" Cikin sanyin Murya Abuturrab yace "Sadeeq my mum knew nothing about this, kaga bn fita hakkinta ba, bn mata adalci ba, am just restless" daga haka ya nemi gu ya xauna ya rike kansa, Sadeeq ya durkusa gabansa yace "And that's very through, kana bukatar addu'anta, kana bukatar ta sa maka albarka" Dago kai Abuturrab yyi lkci daya idonsa ya kada ya kasa cewa komai, Sadeeq yace "Here is an advice, why not ka je kano, you do all you can ku hadu da ita secretly sae kayi mata bayanin komai, uwa ce xata fahimce ka...." Shiru Abuturrab yyi sae kuma ya gyada kai yace "Yea, gaskiya hakan xan yi frnd, xan je gidan sister dinta, sae mu hadu a can in shaa Allah, buh if you're less busy plss mu je tare" Sadeeq ya shafa kansa bai ce komai ba, sae kuma can yace "Alryt ba damuwa mu je frnd..." Abuturrab ya mike yace "That's kind of you" Sadeeq yace "Za mu fara xuwa Zaria kenan?" Abuturrab yace "Noo, mu tafi kanon kawai, but before then i need to change" Boutique suka nufa suka siya kananun kaya da P cap snn suka koma hotel din da suka yi lodge, suna gama shiryawa suka fito suka samu mota xuwa kano. Sai kusan karfe uku da rabi suka shigo kano, suna fitowa daga park Abuturrab yasa p cap dinsa yanda in dai ba durkusawa kayi ba to ba lallai ka ga fuskarsa ba, Sadeeq yyi dariya yace "Saboda tsaro ba don tsoro ba koh?" Dariya Abuturrab yyi shi ma yace "Sure kai ma daura naka" Sadeeq ya daura cap din shi ma, adai daita sahu suka dauka da xae kai su har Nasarrawa, basu suka isa gidan Hajiya Mariya ba sae kusan Hudu da rabi, suka sauka a sahun suka basa kudinsa, lkci daya gaban Abuturrab ya shiga faduwa, daga cikin p cap din ya dinga surveying anguwar kafin ya kwankwasa gate mai gadi ya bude masu, ya daga hular kansa suka gaisa ya mayar snn suka shiga gidan da Sadeeq. Babban parlon Small Mum din tasa ya nufa mai aiki ta bude masu kofa bayan sun danna bell suka shiga parlon suka xauna, ta wuce sama don kiran Hajiya Mariya, Abuturrab ya kalli Sadeeq yace "Kasan me?" Sadeeq ya girgixa masa kai, a hankali yace "I'm just restless" Sadeeq yace "Chill, bbu abinda xae faru in shaa Allah, mu da muka san Allah na tare da mu...." Saukowar Hajiya Mariya yasa yyi shiru, ta karaso parlon tana kallonsu gaba daya duk da ba ganin fuskarsa take ba amma ta gane Abuturrab ne, shi kam ya ki kallon inda take har sae da ta iso gabansa, a hankali tace "Aliyuuu" dago kai yyi ya cire cap din kansa, kasa boye farin cikinta tayi, ya mike ya rungumeta yana murmushi yace "Sweeet Mum" dago kansa tayi lkci daya farin cikin yyi fading ganin yanda ya rame ba kadan ba sai haskensa dake nn kawae, shafa kansa tayi cikin sanyin murya tace "Daga ina kake Aliyu!" Komawa baya yyi ya nuna mata Sadeeq yace "Meet my frnd, a brother!"
*Haske writers asso*
💫 *Noorul Huda*💫
By khaleesat Haiydar📚✍🏻
57.....
Kallon Sadeeq Hajiya Mariya tayi, can tayi murmushi ta nufesa shi ma tace "Welcome Son! Kai ne d'an wajen Col Ishaq koh?" Sadeeq yayi kasa da kai ya gaisheta ta amsa har lkcn murmushi dauke fuskarta, can ta kalli Abuturrab tace "Aliyu daga ina ku ke?" Ya d'an shafa kai a hankali yace "Kaduna Mum" dawowa tayi kusa da shi ta xauna da damuwa tace "Aliyu ina yarinyar take?" Yace "Mum tana kaduna" Shiru tayi tana kallonsa, can ta mike ta nufi fridge ta dauko masu ruwa da drink ta ajiye masu, kamar Abuturrab jira yake ya dau exotic drink din ya bude ya kai baki ya sha iya wanda xai sha ya ajiye sauran, Hajiya Mariya sai kallonsa take, jingina yyi jikinta cikin sanyin murya yace "Mum Mamina fa?" Hajiya Mariya ltayi shiru har sai da ya kalleta snn tace "Tana gida Aliyu, fushi take da kai..." da sauri yace "Plss ki kirata ta xo nan momma, i came because of her...." Ta girgixa kai tace "I don't think xata yrda ta xo, beside i guess Abban ka na gida yanxu haka" da damuwa yace "Plss Mum ki lallaba min ita ta xo in ganta ko xan ji dadi" Hajiya Mariya bata ce komai ba, can tace "Toh ita yarinyar gun wa ka bar ta?" Yace "Sun hadu da aunt dinta" Hajiya Mariya ta buda ido tace "Haba, sai aka yi ya kenan?" Ya langwabar da kai yace "Musulma ce aunt din, Mijinta kuma ya bani shawarar aurenta kawai, daxu aka daura auren ma..." mikewa Hajiya Mariya tayi tana kallonsa da mamaki tace "Aliyuu" A sanyaye yace "I have no option mum, and... I love her, shi yasa na taho gun mami i shud ask for forgiveness, i know i wronged you all, but ba laifina bane Mumy" rike kansa yyi ya lumshe ido, Hajiya Mariya bata kuma cewa komai ba ya sakko kasa a hankali on his kneels yace "Pls ki kira min ita mum..." Hajiya Mariya ta xauna gefen kujera tayi tagumi bata ce komai ba, Sadeeq ya lumshe ido ya bude yace "Mumy plsss ayi hakuri for the sake of islam..." Bata kuma cewa komai ba ta mike ta nufi daki, Sadeeq ya kallesa yace "Chill Guy xata kira mana ita in shaa Allah" Hajiya Mariya na isa bedroom dinta ta dau wayarta ta xauna gefen gado tayi dialing number yayarta ta kai wayar kunne, Mami dake dakin Abban Abuturrab tana gyara masa press dinsa shi kuma yana xaune dakin kan resting chair idonsa sanye da glass yana duba newspaper din ranan da bai samu ya duba ba, kallon wayarta dake ajiye gefen gado tayi jin yana ring, ta isa gun wayar ta dauka, ganin Mariya ce ta daga ta kai kunne hadde da sallama, daga daya bangaren Hajiya Mariya tace "Ina yini yaya?" Mami tace "Lafiya Mariya ya gidan?" Hajiya Mariya tace "Alhmdllh, ya su Ramla?" Mami tace "Lafiya lau su ke, sun je Saloon" Hajiya Mariya ta d'an yi shiru har sai da Mami tace "Hello!" Snn a hankali tace "Yaya Aliyu na nan gida na, idan Col bai gida ki daure ki taho don Allah" Mami bata san lkcn da ta xauna gefen gado ba lkci daya duk tayi sanyi ta kasa cewa komai, Abba dai kallonta kawai yake ta gefen idonsa dake cikin glass yana lura da ita, Jin shirun da Mami tayi yasa cikin sanyin murya Hajiya Mariya tace "Kinyi shiru yaya" Mami ta saci kallon Abba da yayi saurin dauke idonsa ya mayar kan newspaper din hannunsa, Katse wayar tayi ta ajiye, a hankali tace "Ba jin ki nake ba Mariya" mikewa tayi ta ci gaba da abinda take sai dai da ganinta kasan hankalinta bai ma kan abinda take, kallonta kawai Abba yake ta glass, Hajiya Mariya ta kalli wayarta jin yayarta ta katse, duk jikinta yyi sanyi ta kuma dialing number, juyowa Mami tayi da sauri jin karan wayar kuma, suka hada ido da Abba ta karasa ta dauka ta kai kunne tace "Mariya ba jin ki nake ba ki bari anjima ki kira, the network is fluctuating" daga haka ta katse wayar ta ci gaba da abinda take, tana gamawa ta dau wayarta tace "Yallabai bari in je a fara shirin girkin Dinner!" Ba tare da ya kalleta ba yace "Ok" daga haka ta nufi kofa ya bi ta da ido har ta fita. Mami na isa dakinta ta kulle kofa ta shiga kiran kanwar tata, Hajiya Mariya dake xuba ma su Aliyu abinci ta mike ta dau wayarta jin ringing, tana ganin yayarta ce ta daga da sauri ta nufi daki, Mami tace "Mariya kika ce Aliyu na gidan ki?" Tace "Ehh yaya, ki daure ki taho don Allah...." Mami tayi shiru, sai kuma cikin sanyin murya tace "Col na gida" Hajiya Mariya ta buda ido tace "Toh to ki bari kar ki xo yaya, ko xuwa gobe sai ki samu inda kika ce masa xa ki, nasan xa su kwana ne ma" Mami da taji kamar ko yanxu Aliyu na iya disappear kuma ta girgixa kai da sauri tace "Xan san yanda na fito Mariya..." Daga haka ta katse wayar, rasa abun yi tayi, ta kusa minti biyar a tsaye kafin ta fita, dakin mai gidan nata ta nufa ta gansa tsaye kusa da window waya kare kunnensa,
Bai cire wayar ba sae dai ba magana yake ba har ta karaso tace "Yallabai na mance ban gaya maka nama ya kare ba balle a kawo wani, ynxu ko wanda xa ayi amfani da ma bbu" Ya katse wayar kunnensa yace "Toh yanxu ya xa ayi?" Tace "Fita xan yi da mota kawai in siyo wanda xa ayi amfani da, tunda yaran basa nan kuma driver na can tare da su" Abba ya daga kafada yace "If that's ok by you, ga Atm can, sai ki siyo har na amfanin gobe, idan ya so xuwa jibi sae a kawo maku" Tace "Toh shknn, ko xa mu je tare?" Girgixa kai yyi yace "Xan yi bak'i, ki dai siyo min Ginger powder for tea" tace "Alryt" daga haka ta nufi kofa, yace "Atm card din fah" ba tare da ta kallesa ba tace "Akwai cash hannuna" bin ta yyi da ido har ta fita dakin, Makullin mota kawai ta dauka a dakin ta bayan ta saka hijab ta fita ta dau mota ta bar gidan, ta window Abba ke kallonta har ta kure masa, d'an murmushi Abba yyi ya sake curtain din.
*Haske writers asso*
💫 *Noorul Huda*💫
By Khaleesat Haiydar📚✍🏻
58.....
A hankali Mami ke driving din, gaba daya ta rasa dalilin da yasa hankalinta ya ki kwanciya tun da ta bar gida, parking tayi ta kafa ma steering ido kamar me naxari, but it's very unusual tace ma Col xata fita lkci daya ya bar ta, sannan shi mutum ne da bai son sae abu ya kare a gaya masa sae gashi yau ko canza fuska bai yi ba, girgixa kai tayi ta dau wayarta ta shiga kiran Hajiya Mariya, tana dauka cikin sanyin murya tace "Mariya, ina tunanin Col ya gano ni, tun da na fito gida hankalina ya ki kwanciya kuma yasan kin kira ni, Aliyu ya bar gidan ki, but make him promise baxai tafi ba, don Allah kar ya tafi" Hajiya Mariya da hankalinta ya tashi ita ma tace "Toh yaya nasan baxae tafi ba baku hadu ba...." Daga haka ta katse wayar ta fito parlor da sauri tana kallon Abuturrab tace "Aliyu, Mami ta kira yanxu, it seems Abba ya gano kiran da nayi mata, you two have to leave now immediately...." Ko rufe baki bata yi ba Abuturrab ya mike kamar wanda aka tsikara haka ma Sadeeq, Hajiya Mariya tace "Amma don Allah don Annabi Aliyu kar ku wuce, make that promise to me son!" Cap dinsa ya dauka yace "Baxan tafi ban ga Mami ba ae, xa mu yi waya mum" daga haka ya ja hannun Sadeeq suka fice, ta bi su da ido a sanyaye, Abuturrab bai yrda sun bi main road ba suka canxa hanya daga shi har Sadeeq din a dar suke, basu xarce ko ina ba sae wani local hotel. Mami na kiran Hajiya Mariya dama kasuwa kawai ta wuce ta siya abinda xata siya, bata yi mamakin rashin ganin mai gidan nata a gida ba, da yake su Ramla sun dawo su ta hada da girkin tunda masu girkin basa nan ta wuce dakinta kawai. Ko minti sha biyar ba ayi da fitansu Aliyu ba mai gadi ya xo yana bubbuga kofa, Hajiya Mariya da ta xauna ta rafka tagumi a parlon ta mike da sauri ta dau hijab ta sa ta isa kofar ta bude, ganin yanayin mai gadin tace "Lafiya Sulaiman?" Yace "Hajiya ba lafiya ba, sojoji ne birjik bakin gate wai kuma gidan nan suka xo xa su shiga...." Nan da nan Hajiya Mariya ta hade rai tace "Sai kace masu me?" Yace "Ban samu damar magana ba ni dai na yo nan a guje...." Tsit yyi ganin Sojojin sun shigo suna tahowa Balcony, wasu kuma sun xaga baya, wasu na tsaye daga gate, Hajiya Mariya ta wani murtuke fuska ganin Abban Abuturrab don shi ne ma gaba, gabanta ya isa yace "Ki ban number mai gidan ki mun shigo masa gida ba izini..." Tace "Ko me ya janyo hakan?" Yace "Za ki sani nan ba da dadewa ba, basu hanya su shiga...." Ta girgixa kai tace "Babu wannan xancen Abban Ramla, ya xa ku
shigo min gida haka ina matsayin matar aure mai gidana bai nan, wannan ko ni nace Aliyu ya bar gida da yar mutane sai haka ai, ni wllh ina ganin mutuncin ka a matsayin ka na mijin yayata banda haka bbu abinda xai sa na ci gaba da daukan wnn cin fuskar haka...." Wayarta ta latsa a fusace ta kira Mami, Mami na dagawa tace "Yaya kiyi hakuri, amma gaskiya bana son wnn abinda Abbansu Ramla ke min, duk fadin kano ya rasa warce xae dinga xargi kan barin Aliyu gida sae ni, a kan wani dalili xae kwaso min bariki guda na soldiers ya shigo min gida ko mai gidana bai sani ba...." Mami dai na sauraranta bata ce komai ba sai dai ita ma gaba daya ranta yyi mugun baci, katse wayar tayi tace "Toh sai ku shiga ku fiddo Aliyu...." Daga haka ta fice fuu ta bar masu gidan gaba daya. Hakan bai hana Abba yasa an duba masa gidan ciki da bai ba amma bbu Aliyu bbu alamarsa. Sae bayan Magrib ya koma gida, har lkcn kuma xuciyarsa ta kasa yrda cewar Aliyu bai je gidan Hajiya Mariya ba, har karfe tara Mami bata je part dinsa ba, abinci ma su Ramla tasa suka kai masa, tun da suke bata taba yi masa irin haka ba, da yaso sharewa amma kawai ya tashi ya tafi can dakin nata, tsaye yyi bakin kofa yace "Hajarah baki ji dawowata bane?" Tace "Gaskiya, don na bada tare da Aliyu xa ku dawo gidan nan yau..." D'an murmushi yyi ya juya ya fita daga dakin.
*Haske writers asso*
💫 *Noorul Huda*💫
By khaleesat Haiydar📚✍🏻
59.....
Bayan magrib Aliyu na kwance Sadeeq ya kira Zainab, basu ji ma suna waya ba yace ta ba Samha wayar, tana mika mata ya kalli Abuturrab ya mika masa wayar yace "Ur wife" mikewa xaune Abuturrab yyi ya karbi wayar, Sadeeq ya mike yace "Let me get us something to eat" daga haka ya fita, Abuturrab ya kalli screen din wayar jin shiru yaga har lkcn ba a katse ba, A hankali yace "Assalamu alaikum" duk da yasan it's wrong, Samha dake xaune dakin tare da Zainab da kanwarta ta sunkuyar da kai bata ce komai, murmushi Zainab tayi ta mike ta fita Hafsat ta bi bayanta, Abuturrab yasan tana jin sa hakan yasa yayi shiru shi ma, jin shirun yasa cikin sanyin murya tace "Ina yini?" Ya langwabar da kai yace "Baki amsa sallama ba wife?" Murmushi tayi kmr yana ganinta tace "Peace be unto you too" ya wara ido yace "That's sweet baby, how you?" Tace "Lafiya lau" yace "But do you like it there?" Gyada masa kai tayi kamar yana ganinta tace "Yeah" yace "How about the cramps?" Tace "Da sauki" d'an shiru yyi kafin yace "Kin ci abinci kuwa" tace "Mun ci yanxu" ya lumshe ido yace "Baby you re now mine" bata ce komai ba don bata ma gane abinda yake nufi ba, yace "An daura auren mu daxu...." Dago kai tayi da sauri tayi shiru, lkci daya mood dinta ya canxa, a hankali yace "Samha!" Nan ma bata ce komai ba, yace "I know you re there" Da kyar ta bude baki tace "ban gane bane" Yace "You are now my wife in shaa Allah" tace "How?" Yar dariya yyi yace "I will explain better idan na xo yarinya" Bata kuma ce masa komai ba, yaso ce mata yana kano amma ya fasa don bai son daga mata hankali, yace "Gobe xan xo idan Allah ya yrda kin ji Babynah" "Toh" kawai tace masa yace "Kin sha drugs din ki?" Tace "Na sha" yace "Good, sleep tight wife, xan inyi isha yanxu" tace "Toh" ya kuma yi mata sai da safe ya katse wayar. Washegari shi ya kira Hajiya Mariya, nan ta gaya masa inda xa su je wato gidan wata kawarta. Karfe goma sha daya suka isa gidan suka tarar har ta je tana jiransu, bayan sun gaisa yake tambayarta Mami fah, tace "Tana hanya, yanxu na kirata, kun karya kuwa?" Ya gyada mata kai yace "Mun yi break Mum" Sai kusan sha biyu Mami ta iso gidan, da yake tun kwanaki biyu da suka wuce tace ma Col xata fita da wnn excuse din ta fito yana bacci ma ta baro gidan, tun da Abuturrab yaji shigowarta gabansa ya shiga faduwa, Sadeeq kam kallonta yake don ya santa years back, ta karaso parlorn tana kallon Abuturrab fuska daure, ba tare da ya kalleta ba ya mike tsaye duk jikinsa yyi sanyi sosai, karasawa yayi gabanta ya rungumeta, duk yanda ta so hanasa yin hakan kasawa tayi, ji tayi duk wani bakin ciki da ta shiga a baya tun barinsa gida ya gushe lkci daya a xuciyarta jin d'an nata a jikinta, a hankali tayi karfin halin janyesa jikinta, ya durkusa kan kneels dinsa ya hade kansa da kafafuwanta yace "Forgive me Mami, i know i failed you, i disappointed you, i caused you go through a lot...." Tuni hawaye ya kawo idonta ta durkusa gabansa tace "Why did you choose to make me look at fault always, Why Haiydar, me yasa baka san farin ciki na, me yasa baka jin ddi idan baka sa ni cikin matsala one way or the other ba" bai iya ya dago kansa ba, Mikewa Sadeeq yayi ya fice daga parlon don bai ma son ganin scene din sak irin yanda suke da mahaifiyarsa ko da yaushe, Abuturrab kam bai iya ya dago kansa ba jin furucinta, jin hawayensa a kafarta ta dagosa tana kallon fuskarsa, tun bayan tasowarsa yau ce rana ta biyu da ta kuma ganin yana hawaye, ta dake tace "Daga ina kake Aliyu?" Sunkuyar da kansa yayi a hankali yace "Kaduna" Ji tayi kamar ita ma ta fara hawayen ganin irin ramar da yyi, wannan wani irin so ne Aliyu ke ma yarinyar nn har yake neman hallaka kansa, hannunsa ta kamo cikin sanyin murya tace "Ina yarinyar take Ali?" Sai a snn ya kalli kwayar idonta ya ga damuwa karara cikinsu, ya lumshe ido cikin rawar murya yace "Ki yafe min plss Mami, sbda fushin ki gare ni babban masifa ce, na tuba Mami" Mami tace "Ce maka nayi ina yarinyar mutane? Ina ka kai ta?" Ita kam Hajiya Mariya tagumi tayi haka kawarta dake xaune tana kallonsu, Abuturrab ya kalli small mum din tasa snn ya sunkuyar da kai cikin sanyin murya yace "Tana kaduna Mami" Mami ta dago kansa tana kallonsa tace "Toh in har na isa da kai ka koma yanxu ka maidota!" Ya daura fuskarsa a kanta hawaye na sakko masa cikin sanyin yace "Don Allah kar ki ce min haka Mami, wllh baxan iya rabuwa da ita ba, ki min rai, i can't do without her....." Jikin Mami yyi sanyi ta daga kai tana kallon Hajiya Mariya, Tuni hawaye ya kawo idonta tace "Toh me kke nufi da mu Aliyu, ya kake son mu yi maka, wnn wace masifa ce ta same ka" Da kyar yace "Mami ba masifa bace sonta kawai nake tsakanina da Allah" Mami da hawaye ya shiga sakko mata tace "Waye kke tunanin xai bar ka ka aureta Aliy, Abbanka ko Yakumbo ko kuma iyayenta?" Girgixa mata kai ya shiga yi har lkcn kansa na jikinta a hankali yace "Mami addu'ar ki gare ni xai sa komai ya xo min da sauki, Support me my world" Shiru Mami tayi, hakan yasa ya dago kansa da yayi jajir yana kallonta, tausayin dan nata ba kadan ba ta dinga ji har cikin ranta, wanda hakan yasa hawayenta ya ki tsayawa, Hajiya Mariya mikewa tayi ita ma hawayen idonta ta bar wajen, rungumeta yayi cikin rawar murya yace "Mami ni ban san irin son da nake mata ba....." Shafa kansa Mami tayi tace "Ai so ba hauka bane son, yarinyar nn ba muharramar ka bace amma kke xaune da ita gida daya ka mance koyarwar addinin ka" ya girgixa kai yace "Mami i tried my best ban saba ma ubangijina ba throughout our stay together, kuma Mami...." Kasa karasawa yayi don bai san yanda xata dau xancen ba, ta dago kansa tana kallon kwayar idonsa tace "Kuma me?" Sauke idanuwansa kasa yyi a hankali yace "She's now my wife..." Kallonsa Mami take ko kiftawa bbu, can tayi karfin halin cewa "How?" Cikin sanyin murya yace "Daxu mijin kanwar Abbanta yasa aka daura auren, they re muslims" Mami bata iya tace komai ba sai dai wasu sabbin hawayen ne ke sakko mata, hade kansa ya kuma yi da kafarta shi ma hawayen na sakko masa, da kyar tace "Aliyu har xa a daura maka aure without consent dinmu..." Ya girgixa kai yace "Forgive me mother, i knw i failed you, kar ki yi fushi da ni, I've gone through a lot, kullum hankalina ba kwance yake ba, amma idan kin ce in saketa..." Shiru yayi sai kuma cike da karfin hali yace "Sae in saketa, i won't fail you again, amma nasan da sonta xan bar duniyar nan, Allah ne ya jarabbceni mami, nasan tun tasowata nake sa ku magana amma kinsan Mami tunda nake ko frnds Christian ban son yi, ban taba shigowa gida da nonbeliever ba bana son su, i don't like them, sai gashi lkci daya, i knw jarabawata kenan a duniya...." Hawaye yake sosai, Jikin Mami yayi sanyi sosai ita ma hawayen take tace "Allah yasa hakan shine mafi alkhairi Aliyu, na yafe maka, dama ni baka min komai ba, Allah ubangiji ya hada kanku, ita kuma Allah yayi mata rahama.... Allah ya sassauta lamarin ya huci xuciyar Abban ka" Rungume Mami yayi ya ma rasa abinda xai ce mata, Kawar Hajiya Mariya dake xaune ita ma ta ci nata kukan tana murmushi tace "Toh yaushe xa a kawo mana amaryar Ali" Kallonta yyi, yyi murmushin karfin hali yace "Idan Allah ya yrda" Mami na share fuskarta tace "Ku fara shirin barin garin nan yanxu" daga haka ta mike tana kallon Hajiya Farida dake xaune tace "Ki kira min Mariya don Allah" Hajiya Farida tace "Ki shiga tana daki Mami" Dakin Mami ta nufa, Hajiya Farida tace "Allah sanya alkhairi Ali, ka yi kkrin kyautata mata yanda xata yi sha'awar addininmu don kanta, Allah bada xuri'a dayyaba, ya huci xuciyar iyayenku" Bai iya ya dago kansa ba yace "Ameen mum nagode" ba a dau lkci ba Hajiya Mariya suka fito da Mami, Hajiya mariya ta karasa gabansa ta xauna tace "Idan Allah ya yrda xan xo inda ku ke Son, Allah bada xaman lfya, amma kada ka cuceta Ali" sunkuyar da kai yayi bai iya yace komai ba, Balcony Mami ta nufa ta sami Sadeeq xaune, yana ganinta yyi kasa da kai yace "Umma ina yini?" Murmushi tayi tace "kai ma ka ki girma har ynxu ko Abbakar, ka biye wa Aliyu kuna ja ma kanku fitina gun mahaifan ku koh?" Bai dago kai ba illa murmushi da yake yi kawai, tace "Allah ubangiji ya shirya min ku gaba daya..." Sai kusan karfe biyu Abuturrab suka fara shirin barin kano, Mami ta kuma yi masu nasiha sosai ta dau atm card dinta ta basa duk jikinta a sanyaye sai taji kamar kar ya tafi, yaji ddi sosai ya rungumeta, Hajiya Mariya ce ta kai su har Park ta jira sai da motar ya tashi snn ta juya ita ma a sanyaye ta koma gida.
*Haske writers asso*
Afuwann!!
💫 *Noorul Huda*💫
By khaleesat Haiydar📚✍🏻
60.....
Tunda suka baro kano Abuturrab ke bacci har suka kusa Zaria, Sadeeq kam ya samu wani gaye sai hiran kwallo suke a motar, shi ya tada Abuturrab da suka isa Zaria, bayan sun sauka ya kalli Abuturrab ganin mood dinsa yace "But you ought to be happy frnd kun yi reconciling da Mum fah, why the dullnes" Abuturrab ya d'an yi murmushi yana shafa kansa a hankali yace "Am having headache Sadeeq, it's all stress" Sadeeq yace "Allah ya sauwake, xa mu je can gidansu Zainab ynxu koh?" Kai Abuturrab ya gyada masa, sae da suka yi la'asar snn suka shiga gidan bayan sun isa, har parlor aka yi masu iso, Kanwar Zainab ta kawo masu ruwa da lemo, ba a dau lkci ba mum dinsu ta fito, suka gaisheta da ladabi ta amsa da fara'arta tana masu sannu da xuwa, tana barin parlon Zainab suka fito tare da Samha, tun kan su karaso parlorn Abuturrab ke kallon Samha ko kiftawa bbu, Abaya ce jikinta baki yayi mata kyau ba kadan ba ta daura veil dinsa a kai, d'an wet lip ne kan pinkish lips dinta, ya sauke idonsa kan fingers dinta da aka yi ma jan lalle da ya haska su, duk sai yaga tayi masa kyau ba kadan ba, Gefen Zainab ta xauna ta d'an saci kallonsa ganin kallonta yake tayi kasa da kanta, murmushi dauke fuskarsa ya amsa gaisuwar Zainab, Samha ta kalli Sadeeq cikin sanyin muryarta tace "Ina yini" yyi murmushi yace "lafiya lau, ya ki ke" tace "Lafiya" Abuturrab dake kallon Samha har lkcn yace "Good evening ma'am" murmushi tayi tana wasa da fingers dinta tace "Ina yini" bai amsa ba ya dau glass ya debi ruwa ya fara sha, yana ajiyewa ya kalli Sadeeq yace "Frnd xa mu tafi ynxu ne ko sai ltr" Sadeeq yace "As you wish" Zainab tace "Kar ku ce min yau xa ku wuce min da sabuwar kawata" dariya Sadeeq yyi yace "Sabuwar kawar ki kuma amaryar Abokina ba..." Ta d'an buda ido tace "Toh Allah ya nuna mana lkci" yace "Lkci ya xo har ya wuce ae, matar sa ce fa ko don ban fadi maki ba Soulmate" ta xaro ido tace "Are you kidding?" Ya girgixa kai yana murmushi yace "Am not!" Kallon Samha da taki dago kai tayi, kawai sae tayi murmushi tace "Wlh i taught we re of the same category, Allah sarki, i never knew she's married, Allah bada xaman lafiya" Sadeeq yace "Ameen, kin ga sae ku fara xumunci tun kafin mu yi namu auren koh" dariya tayi haka ma Abuturrab da yace "Toh Allah ya nuna mana" sai kusan karfe biyar suka bar gidan bayan an tilasta su sun ci fried rice da aka xubo masu, dubu goma Abuturrab ya ba sis din Zainab suka rakosu har bakin gate snn suka koma cike da kewar Samha don haka kawai Zainab taji tana burgeta ga ta da kyau sosai da kunya a cewarta. Suna isa titi Sadeeq yace "Frnd xan shiga kd ina da wani appointment... Ku kam dole ku kwana nan tunda Frnd din aunt dinta tace xaka kai masu ita..." Abuturrab yace "Yea, nasan kila they've being tryn calling me gashi na kashe wayar tun daxu" Sadeeq yace "Sae ka kira su ka sanar da su gobe xaka kai masu ita" Abuturrab yace "Alryt frnd" kallon Samha Sadeeq yyi yace "Toh amaryar mu xan koma kaduna, xa mu dinga gaisawa a waya, Allah ya sanya alkhairi...." Murmushi tayi ta sunkuyar da kai tana jujjuya ledan hannunta tace "Allah ya tsare hanya" daga haka Abuturrab ya basa hannu yace "Am soo grateful Abbakar Allah bar mu tare, you re a really a frnd in need, xan shigo kd kafin mu bar garin" Sadeeq yyi murmushi yace "Aiitt, Allah ya kawo ka" daga haka suka rabu Abuturrab ya bi sa da kallo sai yaji kmr kar ya tafi. Napep ya samu yace ya kai su nearest hotel, sai kallon Samha da taki barin su hada ido yake a Adai daitan har suka isa wani hotel me kyau, ya fito snn ita ma ta fito ya ba mai adai daitan kudi, ya kama hannunta da nufin su shiga hotel din ta warce hannunta, bai ce komai ba ya nufi gate din hotel din ta bi bayansa. Yana karbar masu daki aka basa makulli ya bar reception din, ita dai tana biye da shi, babban daki ne mai kyau da makeken gado, ganin tsaye tayi bakin kofa ya juya yana kallonta, taki barin su hada ido, murmushi yayi yace "Yar shariyar ce a kusa baby?" Kin cewa komai tayi ta ki kallonsa kuma har lkcn, bai kuma ce mata komai ba ya kunna Ac yyi kwanciyarsa, ko minti goma bai yi da kwanciya ba bacci ya daukesa, har fa lkcn Samhan ku na tsaye tana kare ma daki kallo, lkci lkci kuma ta kallesa, can dai da taga kmr baccinsa yyi ta karasa dakin ta ajiye ledan kayan hannunta ta xauna can karshen gadon tana satan kallonsa, can ta mike a hankali ta dawo gefensa ta xauna tana kallon fuskarsa, sosai taga ya rame lkci daya jikinta yyi sanyi, ta fi minti ashirin tana xaune wajen kafin ta sauka kasa a hankali ta kwanta kan tiles din dakin, har aka fara kiraye kirayen magrib tana k'asa kwance, jin xa a tada sllh ta mike xaune tana kallonsa, ganin ya juya kansa xuwa daya side din ta mike ta isa kusa da shi a hankali ta durkusa tace "Xa a tada sllh fah doctor" jin baxae taba jin ta ba a haka ta dan tabo hannunsa a hankali, dauke hannunta tayi jin jikinsa da xafi, ta mike ta karasa xuwa daya side din ga mamakinta sai taga idonsa biyu, durkusawa ta kuma yi gabansa da damuwa tace "Are you sick?" Murmushin karfin hali yyi mata a hankali yace "it's just headache dear" xaunawa tayi gefensa kamar xata yi kuka tace "toh baka sha magani ba kuma" mikewa yyi xaune da kyar yace "Xan sha" xata yi magana yayi mata murmushi ya kamo hannunta yace "I will be alryt baby, bari in je sllh xan siyo magani" daga haka ya tashi ya shiga bathroom, tana nn ynda ya bar ta har ya fito yace mata ya tafi masallaci, kai ta gyada masa ya fita, sai kusan karfe bakwai ya shigo rike da leda hannunsa yana ajiyewa ya kwanta hade da rufe ido, karasawa tayi kusa da ledan ta bude taga abinci ne sai drugs, ta bude abincin ta dawo kusa da shi tace "Toh ka tashi ka ci abincin sae ka sha maganin" ba tare da ya bude idonsa ba yace "Later" da ganinsa kasan karfin hali kawai yake, ta fashe da kuka sosai, ae bae san lkcn da ya bude ido ya mike xaune da sauri ba ya kamo hannunta yace "Kuka kuma baby" ganin kukan sae karuwa yake ya mike tsaye da kyar yace "Toh xan ci yanxu" haka ta sa shi gaba yana tura abincin da kyar ko rabi bai ci ba yace "Am full dear" ita ta bude magungunan ta mika masa ya sha snn ya koma xai kwanta ta rikosa, ya kalleta a hankali yace "Baby..." Bata bari sun hada ido ba ta shiga unbuttoning din masa shirt din jikinsa ta cire gaba daya ya rage masa singlet, tace "Baxa ka yi wanka ba" girgixa mata kai yyi yace "Ltr" daga haka ta rabu da shi ya kwanta, tana xaune har aka kira isha ganin kmr bacci yake ta mike ta cire kayan jikinta ta nufi ledan kayanta me dauke da turarruka me yawa har da kaya da Zainab ta bata xata dau xani, juyowa yyi jin motsin leda, ta xaro ido ta durkushe wajen da sauri, murmushi yyi ya dauke kansa, ta dau xanin ta daura da sauri snn ta saka hijab, karasawa tayi kusa da shi ta xauna ba tare da ta bari sun hada ido ba ta taba forehead dinsa taji xafin ba mai yawa bane, bakinta kadai ne yyi motsi wajen cewa "Sorryy...." Ya jawota jikinsa ya rungumeta hade da lumshe ido, kasa yin komai tayi, tayi lamo tana jin bugun xuciyarsa, a hankali ya kai bakinsa kunnenta cikin sanyin murya yace "I love you Samantha" bata iya tace komai ba, jin hannunsa cikin hijab dinta ta kwace kanta da sauri ta mike, murmushi yyi bai bude idonsa dake lumshe ba, tayi shigewarta bayi, ko da ta fito kasa tantance ko bacci yake ko kuma idonsa biyu tayi, ta je daya side din ta durkusa tana yi tana lekensa har ta gama shirinta cikin doguwar riga mara nauyi ta feshe jikinta da turare, drink kawai ta sha don bata jin yunwa, ta xauna har kusan sha daya, ynxu kam ta gane bacci yake, jin ta fara jin bacci ta mike tana tunanin inda xata kwanta don dakin ya dau sanyi sbda ac dake kunne hakan yasa baxata iya kwanciyar k'asa ba, a hankali ta isa kan gadon ta kwanta can nesa da shi ta rakube gu daya, sai kuma ta nemi baccin ta rasa, ta gaji da juye juyenta ta mirgina a hankali kusa da shi ta taba jikinsa taji har lkcn da sauran xaxxabi, gani kawai tayi ya juyo ya jawota jikinsa, kkrin sauka ta shiga yi da sauri taji ya kirata murya can kasa, still tayi bata kuma motsi ba, ya kwantar da kansa jikinta yace "I will love you till my last breathe wife" shiru tayi bata ce komai ba, ya maidota jikinsa ta lumshe ido, a hankali yace "Can i kiss you?" bai jira amsarta ba taji bakinsa cikin nata, kasa hanasa tayi sai dai yana jin ynda xuciyarta ke bugawa, ya lumshe ido ya shiga kissing dinta daga nn kuma ya fara xarcewa ba tare da ya sani ba, hawayenta da yaji a hannunsa yasa ya kyaleta da sauri yace "Baki so koh baby?" Kai ta gyada masa, ya rungumeta sosai yace "Toh na bari..." A haka bacci ya dauketa jikinsa, bai kuma yin bacci ba, can dai ya kwantar da ita a hankali ya mike ya shiga bathroom, wanka yyi ya dauro alwala ya fito, yana xaune kan darduma kusan karfe biyu yaga tana juye juye sai kuma ta sauko daga kan gadon, mikewa yayi ya isa gabanta ya durkusa yace "What happened" daura kanta tayi kan gadon tace "Cikina" ya dagota suka xauna gefen gadon yace "Maganin ki ya kare ne?" Girgixa masa kai tayi kmr xata yi kuka tace "Na mance su can gidan" shiru yyi yana kallonta snn ya kalli agogo, sae kuma ya mike ya shiga bathroom.
*Haske writers asso*
💫 *Noorul Huda*💫
By Khaleesat Haiydar📚✍🏻
_This page goes to you my Sharifath a sis frm another mum, sai ki shirya mai da ni_ 😍
61.....
Ba a dau lkci ba ya fito ya dau goran swan water ya koma bayin, k'asa ya sameta xata fara kuka ya iso gabanta rike da goran da ya xuba ruwa me d'an xafi a ciki ya ajiye, ya dagota ya kwantar kan gadon, daga rigar jikinta taga xae yi ta xaro ido hade da mikewa ta rike rigar tace "Doctor..." Yace "Yea, am a doctor, ko kin mance ne" tashi take son yi kan gadon ya mayar da ita ya kwantar yace "You stay still ko in yi kwanciyata in kyale ki da ciwon ki" tace "Ehh kayi kwanciyar ka, bana so" bai kuma sauraranta ba ya kwantar da ita ya dage rigar ta rike da karfi ta sakar masa kuka tace "Ni ka kyaleni me xaka min, nace bana so" dariya ta basa ya dake yace "Xan tsayar da ciwon ne baby, ko nayi laifi? Am just tryn to be of help" kmr xata yi kuka tace "Toh dole sai ka daga min riga?" Yace "Ehh mana dear" ganin da gaske yake tace "Toh ni dai ka kashe wutan bana so" murmushi yyi yace "Wai kunyata kike ji yarinya, xa ma ki daina ne soon" daga haka ya mike ya kashe wutan dakin ya dawo, tana yi tana rike hannunsa har ya daga rigar ya dau ruwan goran, kwacewa tayi tace "Xan yi da kai na, i can my self" kallonta ya tsaya yi xata mike ya mayar da ita ya kwantar ta fashe da kuka tace "Ni nace bana so doctor, let me" kyaleta yyi, yayi kwanciyarsa ya juya mata baya, bai san ynda ta kare ba dai daga karshe yaji ta kwanta, yana jinta tana ta juye juyenta bai ko juyo ba bare yace mata komai, bayan kusan awa daya yaji tana kuka a hankali, murmushi yyi can ya juyo yana kallonta, baya ta juya masa ita ma, a hankali ya isa kusa da ita ya jawo ta jikinsa ya kai hannunsa Abdomen dinta murya can kasa yace "Kina min gardama in maki abinda xa ki ji kunya ynxu" ita dai tasan ba dainawa ciwon yyi ba amma taji ta d'an samu relief, lamo tayi jikinsa idonta lumshe, jin ya fara canxa salo ta buge hannunsa xata mike ya juyo da ita ya kankameta murya can kasa yace "Are you daring me?" bata fuska tayi ta boye kanta a kirjinsa, har kusan karfe biyu suna nn a haka yaji alamar bacci ya dauketa. Sai kusan karfe bakwai da rabi Samha ta tashi ta ga baya dakin, mikewa tayi ta nufi gun da kayanta yake ta dau brush da toothpaste ta shiga bathroom, bata yi mamakin ganin har yyi wankansa ba, tana gamawa ta fito daure da xani, ta isa gun kayanta ta dau wanda xata sa, tana durkushe gun har lkcn ya shigo dakin, kallo daya tayi masa ta dauke kai, ba karamin kyau yyi cikin kananun kayan jikinsa ba, tayi karfin halin mikewa rike da kayan a hannu ta yi hanyar bathroom, da ido ya bita kafin yayi maxa ya rikota, ta hade rai tace "Doctor bana son haka kaya xan je in...." Yace "Ba gaisuwa?" Turo baki tayi tace "Ban sa kaya ba ae" K'ara ta sakar masa a rikice ta rike xaninta ganin kwancewa xai yi tace "Bana son haka doctor, i don't like it..." Sae kuma ta fashe da kuka, ya rungumota hade da lumshe ido murya can kasa yace "Good morning wife...." Daga haka ya kai bakinsa nata, tun tana turasa tana son kwace kanta har dai ta hakura, kamar me rada ta ji yana ce mata "Are you still on ur period?" Bata iya ta basa amsa ba, yayi tambayar ya kai sau uku amma shiru, saitin kunnenta taji yana cewa "Talk plss dear" sai a snn ta bude ido da kyar, ae lkci daya wani karfi ya xo mata ta turasa a rikice ta fara ja baya tace "Doctor" fixgota yayi ta fashe da kuka sosai tace "Plss ni ka bar ni" saketa yyi ya mike daga gadon ya fice daga dakin, ko ina na jikinta rawa ya dinga yi ta mike ta dau kayanta ta shiga bathroom. Ta kusa minti talatin da fitowa kafin ya dawo dakin, ya ajiye ledan hannunsa ya kalli inda take yace "Breakfast" fingers dinta take fidgeting bata ce masa komai ba, yace "You hurry up kafin in dawo" daga haka ya fita, ta bi sa da ido kafin ta murguda baki ta mike ta bude ledan, irish ne da kwai da plantain, bata wani ci sosai ba sbda tea take son sha, kwanciyarta tayi kan gado har ta fara bacci ya shigo dakin, ya karasa ya xauna gefen gadon yana kallonta. Hannu ya kai fuskarta ta bude ido da sauri ta mike xaune, wara mata ido yayi yace "Ki shirya yanxu xa mu je gun Anty" ba musu ta mike ta nufi gun da hijab dinta yake ta dauka, yace "Baxa ki yi kwalliya ba" ta d'an kallesa kafin ta dauke kai tace "Meye shi?" Hijab dinta ta shiga sa wa ya mike ya isa bayanta tana juyowowa ta ja baya da sauri yace "Nuna maki xan yi meye shi" murmushi tayi ya jawota jikinsa yace "Hakan ma kin yi kyau sosai baby kar a kallan min ke" Yana rike da hannunta suka fita. Kawar Anty Maryam ce ta masu kwatancen gidan a waya suna isa ya ba mai adai daitan kudinsa snn ya kira yace ga su a waje, Anty Maryam ce ta fito shigo da su gidan, Abuturrab ya gaida ta kansa a kasa ta amsa tana tambayarsu ya suke, har parlon gidan suka shiga bayan ya gaisa da Hajiya Salamatu da kawarta yace xai je ya dawo anjima, daga haka yayi masu sallama ya d'an saci kallon Samha kafin ya fita parlon, barin parlon kawar Hajiya Salamatu ma tayi Anty Maryam ta kalli Samha tace "A ina ku ke yanxu?" Kanta a kasa tace "Hotel" Hajiya Salamatu tace "Ina yace maki xa ku daga nan?" Girgixa kai tayi tace "Ni ma ban sani ba" Duk suka yi shiru, can da Hajiya Salamatu tace "Ya ma sunan ki?" Samha bata dago ba sai wasa take da yatsunta a hankali tace "Samha ake ce min yanxu" Anty Maryam ta bude ido tace "Samha? Wa ke ce maki hakan?" Tace "Shi yake cewa haka duk inda muka je" Hajiya Salamatu tayi murmurshi tace "Yanxu Samha ba ki sha'awar Musulunci" Samha bata ce komai ba bata kuma dago ba, Anty Maryam ta girgixa mata kai alamar ta bar xancen, mikewa Anty Maryam tayi ta dawo kusa da ita tace "You tell me the truth Samha, abu ya taba shiga tsakaninku da shi" k'in dagowa tayi har lkcn kuma bata ce komai ba, Anty Maryam ta dago kanta tace "Nasan ba kya karya daughter kar ki fara yanxu" A hankali ta girgixa kai, Anty Maryam tace "I didn't ask you to shake ur head ki bude baki ki min magana" Da kyar tace "Bbu komai Anty" Hajiya Salamatu ta dawo kusa da su tace "Kar fa ki ji komai Samha, kar ki boye mana komai" ta kalleta tace "Allah ni bbu abinda ya shiga tsakaninmu" Anty Maryam tace "Na yarda daughter, nasan kuma irin tarbiyar da mum nd Dad suka baki" Hajiya Salamatu ta cire hijab din jikinta tana kallon gashinta tace "Kitso xa ayi mata ko retouching?" Anty Maryam tace "Tayi retouching kawai koh" mikewa Hajiya Salamatu tayi tana kallon Samha tace "Toh tashi mu je Samha akwae saloon nn anguwar ai" daga haka ta shiga ciki gun kawarta don cewa xa su saloon, tana dawowo tace "Sai ki hada abinda ya kamata kafin mu dawo Maryam" daga haka ta kama hannun samha suka fita, cikin awa daya aka gama gyaran gashin aka rangada mata lalle mai kyau ba mai yawa ba snn suka dawo gida, Anty Maryam sai murmushi take ganin ynda 'yar tata ta fito, Hajiya Salamatu na kallon Samha tace "Yaushe watan ki ke tsayawa?" Samha ta girgixa kai tace "Gobe xan gama" abubuwan da ya dace Hajiya Salamatu duk tayi mata a spare room dake gidan, ita dai Anty Maryam sa su gaba tayi. Sai kusan bayan la'asar Anty Maryam ta kira Abuturrab bayan sun mata nasiha sosai, godiya sosai Abuturrab ya dinga yi masu, ita kam Samha bnda kuka bbu abinda take, Antyn ta taji tausayinta sosai, da kyar ta yrda ta tashi Anty Maryam na rike da ita suka fita daga parlon, har bakin titi ta rakasu, sai da suka samu adai daita snn ta juya ta koma duk jikinta a sanyaye, rufe fuskarta tayi da abayar jikinta sae kuka take, ya rasa ta inda xai fara lallashinta, har ransa ya dinga jin tausayinta ya ji kmr ya rungume abarsa, kafin su isa hotel din har hijab dinta ya jike da kuka, ai suna shiga gate ya rungumeta bai damu da kallo da ya dawo kansu ba ya ja ta xuwa karkashin bishiya ya xaunar da ita kan kujera ya durkusa kan kneels dinsa gabanta da damuwa yace "Kar ki fasa min xuciya wifee, are u regretting marrying me?" a hankali take girgixa masa kai har lkcn fuskarta boye a hijab, ya lumshe ido ya bude cikin sanyin murya yace "I love you Samha, ina son ki, son da ni kai na ban san irin sa ba, i knw i will love you till my very last breathe wife, we re going to start a new life full of happiness, love nd affection, i will be ur everything, i will never disappoint you Pearl.... bbu wata bayan ke Jewel.... Look at me wife ko xan ji ddi plss i beg you" a hankali ta xame hannuwanta tana kallonsa da idanuwanta da ya kada, murmushin jin ddi yyi ya kamo hannunta, ita ma tayi murmushin a hankali, mikewa yayi ya dagota ya rungumeta gam, boye fuskarta tayi a jikinsa ganin irin kallon da ake masu a haraban hotel din.
*Haske writers asso*
Alhmdllh am feeling much much better now, a big tnx to my fcbk fanz for their prayers and everyone Allah ya sa mu dace, My Course mates Nafi, Sophie, Hussy.... tnx for the Jinya Allah bar mu tare mu yi ta fada, My fellow Biochemist mates tnx all for the prayers too sai mun hadu a Dept, My Nafeesat Dut. ina yin ki kawata da bata bacci idan ban yi ba, Jiddo is now Alhmdllh Allah bar xumunci. My FUD fans... Khaleesat is saying Hi.... Lng live fudites, lng live we Biochemist😅
💫 *Noorul Huda*💫
By khaleesat Haiydar📚✍🏻
62....
Washegari tun da sassafe Abuturrab ya gama shirinsa ya shiga shirya masu kayansu don kafin karfe tara yake son su bar Zaria, har ya fita ya siyo masu breakfast ya dawo bacci take bai kuma tashe ta ba, barin dakin yyi ya fita haraban hotel din yyi xaman sa, kiran Anty Maryam ne ya shigo wayarsa ya daga ya kai kunne hade da gaisheta, ta amsa tace "Dama wllh jiya na mance bn ba daughter sako ba, idan ba damuwa ka taho ka karbar mata don Allah" yace "Toh Anty xan xo ynxu" mikewa yyi ya koma ciki, wnn karan tada ta yyi, ta mike xaune yace "Am coming back soon dear ga breakfast na ajiye maki" tace "Ina xa ka?" Yace "Anty xata bada sako a kawo maki wai" kai ta gyada masa ya mike yace "You can still go back to sleep" mikewa tayi ita ma tace "Allah kiyaye hanya," daga haka ta shiga bathroom, murmushi yayi ya dau kudi da xai dauka ya fita. Takwas da rabi ya isa maraba, har parlor Anty Maryam ta shigar da shi suka gaisa snn ta dauko kudi ta mika masa tace "Dubu hamsin ne nn, ka bata bride price dinta ta siya duk abinda take so" Kansa a kasa ya karbi kudin yace "In shaa Allah Anty" Kunu da kosai ta kawo masa, bai mata musu ba ya ci, da xai tafi ya ba yaranta dubu biyu ya kuma yi mata godiya snn ya bar gidan, yayi niyyar karasawa kd gun Sadeeq amma ya kira number sa bai shiga ba hakan yasa ya koma Zaria, Samha na kwance idonta lumshe duk da ba bacci take ba, ya karasa ya durkusa gabanta yana kallonta, a hankali ta bude ido, murmushi ya sakar mata yace "Love" mikewa xaune tayi ya kamo hannunta yace "Kin yi break din kuwa?" Kai ta gyada masa ya fiddo kudin aljihunsa ya sa mata a hannu, tace "Na mene?" Ya wara mata ido yace "Ur pride price, Anty tace in kawo maki ki siya duk abinda kike so" shiru tayi tana kallon kudin, can ta girgixa kai tace "Na baka" hade rai yayi yace "Kin ban kuma? It's urs baby, me kike son in siya maki" ta kallesa tace "Ni ba abinda nake so ai, kawai kayi amfani da shi" Shafa gashin kanta yayi yace "No dear, i will get you something with it" bata kuma cewa komai ba, yyi mata light kiss ya mike yana murmushi yace "Do you still want us to go to gombe?" Kallonsa tayi bata ce komai ba, ya kuma xaunawa ya kamo hannunta yace "Kinyi shiru Pearl" tace "Duk yanda ka ce" ya dagota suka mike yace "To nace mu je can, it's more safe there" karfe sha daya saura suka bar Zaria suka dau hanyar gombe. Sai kusan La'asar suka shigo gombe, sai a snn Abuturrab ya fara tunanin da idon da xai kalli Mami, gashi ranan lahadi ce yasan tana ma gida, har suka isa gida tunani kawai yake, mai adai daitan na tsayawa kofar gidan ya kalli Samha, a hankali tace "Toh me xaka ce ma Ummi?" Fitowa yyi ya ba mai adai daitan kudinsa ita ma ta fito, murmushi yyi yana shafa kai yace "I don't know wht to say, ko xaki fadi min abinda xan ce" ta tabe baki tace "Ni ba ruwana" yar dariya yyi ya kama hannunta suka shiga compound din bayan ya amsa gaisuwar mai gadi, kamar ynda yyi tunanin hakan ne don Ummi na xaune balcony tana aiki, Samha ta xame hannunta daga nasa, a hankali yake tafiya har ya isa Balcony din, Ummi kam tun da tayi masa kallo daya dama ta ci gaba da abinda take, durkusawa yyi nan gabanta sai kuma ya rasa abun cewa, kallon Samha dake tsaye gefe tana wasa da yatsunta tayi ta girgixa kai ta mayar da dubanta kan laptop dinta, da kyar Abuturrab yyi gathering courage yace "Mami ina yini?" Kallonsa tayi kafin tace "Lafiya lau" Samha ta d'an risina ta gaisheta ita ma ta amsa snn ta ci gaba da abinda take, ganin ba magana Ummi xata yi ba ya mike, har xai bar gun tace ya dawo, dawowa yayi ta kalli Samha tace "Ki shiga bedroom dina akwai makulli a kan study table ki dauka" shiga parlon Samha tayi, Ummi na kallonsa tace "Sai da kaje ka lalata masu rayuwar ya snn ka dawo knn, i never knew takura ka nake Aliyu amma it's a promise am making now baxan sake shiga rayuwar ku ba" da sauri yace "Wllh ba haka bane Mami, gun kanwar Abbanta na kai ta kaduna, she's a muslim nd.... Mami basu bari muka bar garin ba sai da suka tabbatar na aureta, am saying nothing but d truth, kuma sai da naje kano gun Mum dina, I begged her for forgiveness, i knw i failed u Mami amma don Allah kiyi hakuri kar ki hukunta ni...." Ummi dake ta kallonsa tace "Did i deserve u going without telling me Aliyu, xan hanaka don kace min xa ku gun aunt dinta? Ni baxan hana ka ba sai dai ko in hada ku da wani ku je tare, haka kke abun ka bbu reasoning Ali?" Sunkuyar da kansa yyi kasa yace "Am so sorry Mami nasan ban kyauta ba ki yafe min" Samha na fitowa daga parlor rike da makullin Ummi tace mata taje ta bude kofa a can, tana barin gun ta girgixa kai tace "Idan ma kun tafi without knowledge dina baka da wayar da xaka kira ni daga baya?" Shiru yyi bai ce komai ba, can ta girgixa kai tace "Gaskiya i was so surprise at you, you failed my trust for you" a hankali yace "Kiyi hakuri Mami..." Tace "Anyway, tashi kaje, Allah rufa asiri, it's good she's now ur wife" bai iya ya mike ba, can ya ciro kudin aljihunsa ya mika mata yace "Aunt dinta tace in bata sadakinta, ko xa ki siya mata abu Mami" ba musu Ummi ta karbi kudin ta ajiye a gefenta, ya mike da kyar ya bar gun. Har Samha ta fara gyaran gidan kafin ya taho, yayi dusting kujera ya xauna yace "You need rest dear, drop that broom now" ba tare da ta kallesa ba tace "I can't endure resting in dirt..." Kallonta yyi sai kuma yayi murmushi yace "Toh baturiya, transform the house as you wish" kallonsa tayi ita ma tace "You watch nd see..." Kwankwasa kofa aka yi ya mike ya isa kofar ya bude, mai aikin Ummi ce tsaye ta gaishesa ya amsa snn tace "Madam tace in xo in taya ta gyaran gida" hanya ya bata yace "Alryt" bedroom ya wuce ya bar su parlon, yana sllh ya cire bedsheet yyi kwanciyarsa, kafin karfe biyar da rabi suka gyara ko ina na gidan ya rage dakin da yake ciki kawai, Samha tace "Nagode sosai xa ki iya wucewa Anty" daga haka mai aikin ta wuce ita ma ta shiga bedroom din da Abuturrab yake, karasawa tayi kansa ta ja pillon da yake kwance kai tace "You call ur self a doctor amma kuma xaka iya bacci peacefully cikin dusty room din nn?" Har lkcn bai bude ido ba, ta hade rai ta buga gadon tace "Ni ka tashi in gama gyara na, you can go to the other room and continue" bude ido yyi ya fixgota jikinsa yana kallonta yace "Ashe kin iya magana haka Samha?" Kwace kanta ta shiga yi yaki sake ta ya mike xaune yana murmushi yace "One thing about you is that, you can pretend for africa" kwace kanta tayi ta mike ta nufi kofa ya bi ta da kallo har ta fice daga dakin snn ya mike ya bi bayanta. Da magrib mai aikin ce ta kawo masu abinci duk da ya riga ya siyo masu, yana xaune shi daya parlor yana danna laptop khadija tayi sallama ta shigo, durkusawa tayi nesa da shi tace "Uncle ashe kun dawo, ya hanya?" Yana murmushi yace "Lafiya lau khadija, ya karatu?" Tace "Alhmdllh, ina sis Samha fa?" Mikewa yayi yace "Let me check her tana ciki" daga haka ya nufi bedroom, yana shiga tana fitowa daga wanka daure da towel, tayi masa kallo daya ta wuce can karshen gado ta xauna, ya bi ta da ido, satan kallonsa tayi ganin kallonta yake ta bata fuska tace "I want to dress up..." Rufe kofar dakin yayi yace "You re free" mikewa tayi xata koma bayin ya rikota, ta wani hade rai tace "Bna so, bana son haka doctor...." Shi ma ya hade giran sama da ta kasa yace "Baki son me?" Fashewa tayi da kuka, ya buda ido yace "Ehenn, me nayi maki" ganin da gaske take ya xauna gefen gado ya xaunar da ita gefensa yace "Khadija fa na jin ki a parlor, daga magana sai ki fara min kuka?" Kallon kofar dakin tayi tana share idonta, lumshe ido yyi ya rungumeta yana shafa gashinta ya kai bakinsa kunnenta yace "Hope anjima dai baxa ki ce min baki so ba don ko kukan jini xa ki yi ba wannan xancen yau..." Shiru tayi bata ce komai ba, ya saketa yana murmushi yace "Ki shirya tana jiran ki a parlor" ta gefen ido ta hararesa ta mike ta nufi press din kayanta, ya gyada kai yana murmushi har lkcn ya fita.
*Haske writers asso*
💫 *Noorul Huda*💫
By khaleesat Haiydar📚✍🏻
63.....
Tana gama shirinta ta fita parlorn, xaune ta tadda khadija har lkcn, ta karasa tana murmushi tace "Maimakon ki shigo ciki" khadija dake kallonta ita ma tana murmushin tace "Yanxu Ummi ke ce min kun dawo sister, ya hanya" Samha ta xauna gefenta tace "Alhmdllh, ya makaranta?" Khadija tace "Lafiya lau" fruits dake cikin wani bowl Samha ta mike ta kawo ta ajiye mata tace "Rabi'ah fa?" Khadija tace "Ae har yanxu bata dawo gida ba" Samha tace "Ayya, sis fatima fah?" Khadija tace "Tana cikin gida" Apple kawai khadija ta dauka ta mike tace "Bari in je dare yyi sis Samha sai gobe" Samha ta kalli agogo tace "Da wuri haka" dariya kawai khadija tayi tace "Xan goge hijabs dina kafin in kwanta ne" daga haka ta kalli Abuturrab dake ta danna laptop tace "Uncle sai da safe" ya kalleta yace "So early Dija" murmushi tayi ta nufi kofa yace "Toh ki gayar da Mami, Yusuf na nan ne?" Ta girgixa kai tace "Yana Egypt" yace "Alryt" har balcony Samha ta rakata suka yi sallama sannan ta dawo parlor ta dau bowl din sauran fruits din ta ajiye a fridge, yace "Ke baxa ki sha ba?" Girgixa kai tayi tace "Na koshi" daga haka ta wuce daki, hijab din jikinta ta cire tayi kwanciyarta ta rufa da blanket. Sai kusan karfe sha daya Abuturrab ya gama abinda yake ya mike ya rufe gidan snn ya kashe wutan parlon ya dau laptop dinsa ya wuce daki, ajiye laptop din yyi gaban mirror ya kunna ac din dakin ya shiga bathroom don yin wanka, yana shiga bayin ta mike don dama ba bacci take ba ta dau hijab dinta ta fice daga dakin ta koma daya dakin ta shiga ta rufe tayi kwanciyarta, ko da ya fito murmushi yayi da bai ganta a dakin ba, ya gama shirinsa har da ya kwanta sai kuma ya mike ya nufi dakin da ta shiga, ta wani rufe ido kmr me bacci ya karasa kan gadon yace "Why did you leave the room" bata bude idon ba bare ta basa amsa, ya kafa mata ido yana kallo, hannu ya daura forehead dinta yace "I kiss you now idan baki bude ido ba" bude idon tayi ta mike xaune ta hade rai tace "Doctor ni fa ina ce maka bna son irin haka," kallonta ya tsaya yi can ya fixgo shoulders dinta yana mata wani kallo yace "Baki son me knn?" Ja baya tayi ta kauda kai ta tsuke baki, yace "But me yasa lkcn da kike xuwa wajena can gida bakya cewa baki son ina taba ki, you like it then koh?" Ta kallesa da sauri sai dai bata ce komai ba, ya daga kafada yace "Yeah, ynxu ne baki so but you like it then i notice" Sauka ta shiga kkrin yi daga kan gadon ya fixgota ta fashe da kuka, ji yyi ransa ya baci ya fixge hijab din jikinta yace "Sai kiyi na jini ma in ga ai" ta hade kanta da gado tana rerawa, har ya mike xai fita sai kuma ya fasa, ya dake ya xauna ya dagota yace "What's the meaning of this Samha, Where is d love?" Bata bari sun hado ido ba, ya dago kanta yace "look at me Samha" a hankali ta dago manyan idonta tana kallonsa, murya can kasa yace "Wahala kike son bani don kin ga ina son ki da yawa ko, me yasa tun da baki min haka ba sai yanxu?" Sauke idonta tayi kasa ya jawota jikinsa yace "Baki sona yanxu koh?" Kamar xata yi kuka tace "A'a" yace "Toh me yasa kike cewa baki son in taba ki" ta fashe da kuka a hankali tace "Ni tsoro nake ji" ya buda ido yace "Tsoro kuma? Tsoron me?" Bata ce komai ba kuma bata daina kukan ba, yace "Talk to me mana Wife, tsoron me?" cikin muryar kuka tace "Kai..." sosai ta basa dariya ya dake yace "Ni kuma, toh me nayi maki kike tsorona" k'in cewa komai tayi yana shafa gashin kanta yace "Ki gaya min mana tsoron me nake baki dear, baki son gani na ne kuma?" Girgixa kai tayi, yace "Then me nake maki da baki so?" A hankali tace "Bana son kana taba ni..." Shiru yyi, sai kuma yace "Why?" Tace "Saboda ni dai bana so" murmushi yayi yace "Amma da a can gida baki ce min baki so ba ai" Kallonsa tayi tace "A'a ka dai manta, duk san da ka taba ni ae bana sake xuwa sai an dade" yace "Hmmm, shknn na daina taba ki tunda baki so" daga haka ya saketa ya koma baya yace "Is that all?" Kai ta gyada masa ya mike yace "Quite alryt...." Sannan ya nufi kofa yana murmushi can underneath his breathe yace "Nasan maganin ki" bin sa ta yi da ido har ya fita kafin tayi kwanciyarta. Washegari da ya kasance monday ko kafin Abuturrab ya fito duk ta gama gyaran gidan gaba daya tayi wanka ta shirya cikin abayarta, Tun takwas mai aiki ta kawo masu breakfast in ji Ummi, Kallo daya yyi mata yayi xamansa parlor yana kkrin bude laptop dinsa, tace "Ina kwana?" Ba tare da ya kalleta ba yace "Lfya baby" tace "In kawo maka breakfast din yanxu?" Ya girgixa kai yace "Nop" kwankwasa kofa aka yi ta mike ta isa kofar ta bude, Fatima ce tsaye sanye cikin abaya da jaka a hannunta ta sa siririn glass a ido Kallon kallo suka dinga yi na kusan second goma, can Samha ta dake tace "Ina kwana" Fatima tace "Alhmdllh, Doctor na ciki?" Kai kawai Samha ta gyada mata, d'aga wayarta dake ring tayi ta bi ta gefenta ta shige parlor Samha ta bi ta da ido, Tsaye tayi d'an nesa da shi tana ci gaba da waya da kawarta da ta kirata, Abuturrab da bai dago ba tun shigowarta, cab ya juya ya kalli bakin kofa suka hada ido da Samha kallon Fatima da ke kkrin mayar da wayar jaka bayan ta gama yyi, ta dago suka hada ido, kirkiran murmushi yyi yace "Morning" sosai tayi mamakin hakan ita ma ta mayar masa da na yake tace "Good morning" yace "Ya boko?" Tace "Alhmdllh" idonsa ya mayar kan laptop yace "Wani course kike?" Tace "MBBS" kallonta yyi daga kasa har sama kafin yace "Lvl?" Tace "300" yayi d'an murmushi yace "Nyc" Tace "Thank you" ya mayar da dubansa laptop yace "Welcome" "Dama Ummi ce tace ka je" ta fadi hakan tare da juyawa tayi hanyar kofa yace "Alryt" Samha na nan tsaye inda take tun shigowar fatima, Abuturrab ya saci kallonta ya dauke kai ya ci gaba da abinda yake, fatima na fita ko rufe kofar Samha bata yi ba ta nufi hanyar daki, ya kalleta da sauri yace "Dear a ban break din yanxu i think am hungry" ko kallonsa bata yi ba ta shige daki, yar dariya yyi ya mike ya fita xuwa kiran Ummi, suna gaisawa tace "Are you still interested with the job or i give someone?" Yace "I am Mami" tace "When re you resuming?" Yace "Probably today" tace "You leave it tomorrow" godiya yyi mata ya mike ya bar parlon, yana komawa part dinsa tea kawai ya hada ya sha ya fita, compound ya tadda khadija ya sa ta dauko masa makullin mota ya fita siyo masu foodstuffs, sai kusan karfe goma ya dawo gidan mai gadi ya taimaka masa fiddo kayan abincin xuwa cikin gida, shi kuma ya karasa da su kitchen, bedroom din da take ya nufa ya ganta kwance idonta rufe, karasawa yyi ya xauna gefenta ya kamo hannunta yace "Baby baki ban breakfast ba fahh" mikewa tayi xaune kmr warce aka tsikara tace "But i told you, i warned u bana son kana taba ni, i don't like it...." Kallon ynda ta hade rai sosai yake yi, can ya mike yace "And that's because i forgot" daga haka ya fice daga dakin. Makullin mota ya kuma dauka ya fice daga gidan, bai dawo ba sai bayan isha ya samesu tare da khadija a parlor, khadija ta gaishesa ya amsa da fara'a ya wuce daki, ba a dau lkci ba khadija ta wuce ita ma ta mike ta shiga daki, kwanciya tayi don tayi wanka, can ta gaji ta mike xaune ta hade kai da gwiwa sai hawayen da bata san dalilinsa ba, ta kusa awa biyu a hakan, can ta mike da kyar tana kallon agogo taga karfe goma, tashi tayi kamar mara lafiya ta fita dakin ta wuce nasa, dai dai fitowarsa wanka yana sanye da bathrobe yana goge gashin kansa yyi mata kallon gefen ido ya xauna bakin gado yace "Baby baki yi bacci ba" bata ce komai ba shi ma bai kalleta ba, yana ci gaba da goge gashin ya jawo wayarsa yana danne danne, still ba tare da ya kalleta ba yace "Hope kin ci abinci?" Nan ma bata ce masa komai ba ya mike ya isa gun kayansa ya fiddo pyjamas dinsa, muryarta ya ji a hankali tace "In kawo maka abinci?" Yace "No baby, na ci abinci a waje..." Daga haka ya nufi gaban mirror ya shafa man da xai shafa a gashin kansa ya sa turare, sai a snn ya juya ya kalleta yace "Hope kema kin ci abincin?" Hawaye ya gani idonta, ya buda ido yace "Toh kuma, did i still touch you?" Juyawa tayi ta fita daga dakin, ya girgixa kai ya ci gaba da shirinsa ya gama saka sleeping wear dinsa snn ya fita dakin ya shiga nata, bai ganta a bedroom din ba sai sautin kukanta da ya dinga ji a bathroom, bathroom din ya shiga da sauri ya ganta durkushe tana rera kuka, da mamaki yace "Are you okay Samha?" Hade kanta tayi da gwiwa, ya dagota ta kuma rushewa da kuka ya ja ta suka fita bayin, xaunar da ita yyi gefen gado yace "What's d meaning of all this Samha, kina da damuwa ne?" Rungumeta yyi ganin ba shiru xata yi ba yace "Samha me yasa kike son ki dinga tada min hankali" dago kanta yyi yana kallonta taki bari su hada ido, hade bakinsa yyi da nata yana kallon idonta, ta rufe idon da sauri, ya kwantar da ita a hankali ya fara sarrafa ta, sun dau lkci me tsayi kafin ta bude ido da kyar xuwa lkcn ko ina na jikinta bari yake, dai dai kunnenta cikin sanyin murya yace "Baby don't tell me no plss, you've punished me enough" ta fashe da kuka tace "Doctor noo" daga haka ta turasa iya karfinta ta ja bargo har kanta, wani irin kallo yake mata na kusan minti biyar kafin ya mike ya fice dakin. Washegari tun bakwai ya bar gidan tana kitchen tana hada breakfast ya gama warming mota ya dau hanyar clinic, Tana jin fitansa dama ta kashe komai ta koma daki tayi kwanciyarta.
*Haske writers asso*
Sorry!!
💫 *Noorul Huda*💫
By khaleesat Haiydar📚✍🏻
64.....
Kusan a tare suka shigo compound da fatima da yamma, bai je parkn space dinsa yyi parking ba yayi a compound din ita ma haka, Samha da khadija da mai aikinsu na xaune gaba dayansu a balcony dinsu khadijan, Abuturrab ya kulle motarsa ya d'an kalli fatima dake kkrin kulle mota, suka hada ido tace "Ina yini" yace "Lfya lau, ya lectures" tace "Ban yi lectures ba yau, had an attack da safe" yace "Subhanallah, bakya fita da mask ne" Ta girgixa kai tace "I don't" duk hankalin Samha na kansu duk da hiran da mai aiki ke masu, Abuturrab yace "May be you re enjoying d attack" murmushi tayi tace "not really" Mikewa Samha tayi tana kallon su khadija tace xata shiga gida daga haka ta bar wajen, Abuturrab ya amsa gaisuwar Khadija yana murmushi, kallon fatima yyi yace "Sai da anjima" daga haka ya bi bayan Samha ko kafin ya iso har ta rufe kofar parlon gam, ya murda ya shiga ya ga har ta kusa daki, xama yyi parlor ya cire suit din jikinsa da safa sai necktie, can ya mike ya wuce daki don yin wanka yana fitowa ya bar gidan gaba daya xuwa gidan abokinsa Dr Sharif. Sai bayan isha ya dawo gida, har xai shiga dakinsa sai kuma ya shiga nata durkushe ya ganta bakin gado idonta lumshe, bude ido yyi yana mata kallon mamaki, can ya karasa ciki yace "Meye haka kike?" Bata tanka sa ba bata kuma bude idon ba, yyi tsaye yana kallon ikon Allah har ta bude idon ta mike, yace "Me kike haka Samha?" Tace "Idan an kira sllh, me kke xuwa yi masallaci?" Daga haka ta karasa tayi kwanciyarta kan gado, kasa ce mata komai yyi, can ya tabe baki yace "Wai nn addu'a kika yi?" Bata tanka sa ba ya karasa gadon yace "I see! Sae bayan watanni da yawa ku ke addu'an naku knn? Ke a Christians dinma rakiya kika yi" kallonsa tayi da sauri, can tace "Haka kace min?" Yace "Yes, wani gulma ne xaki wani durkusa bakin gado ki hade hannaye abinda ba yi kike ba" hawaye ne ya cika idonta ta dauke kanta ya juya ya fita, kasa bacci Abuturrab yyi daren ranan, ya mike xaune ya dafe kansa, can ya mike ya fita, yana bude kofar dakinta ta juyo suna hada ido ta dauke kai, tsaye yyi bakin gadon yana kallonta, can ya xauna yace "Samha" bata juyo ba bare yasa ran amsa, ya shafa kansa a hankali yace "I am sorry, i don't mean those words, donno knw what came over me, kiyi hakuri don Allah" har lkcn bata yrda ta juyo ba, ya dagota ta kwace kanta ta ja baya tana kallonsa shima kallon nata yake, ta kauda kai tace "ni ban ji haushi ba, to don me ma xan ji haushi bayan ni na siyar ma kaina, i know as far as i disobeyed my parent, neglect dem just like that for my selfish reasons xaka iya fada min abinda ya fi haka at anytime, God knws best, shi yasan dalilin da yasa na yrda na xabe ka a kan iyayena just within watanni biyu xuwa uku da haduwar mu, ni tawa kaddarar knn...." Tana magana ne hawaye na sakko mata, Saurarenta kawai yake har ta kai karshe kafin yace "Kmr ynda kika xabe ni kan iyayen ki nima haka na xabe ki kan iyayena you have no reason to be uttering this, kin san soyayyar dake tsakanina da mahaifiyata har na yrda taki ke neman rinjayar tata, i said good bye to peace, luxurious life nd rest of mind frm d very first day i saw you Samantha...." Tsam ta mike tace "Same with me, nd i pray this to end soon, m tired nd bored of this miserable life" daga haka ta fice daga dakin ya bi ta da ido, ya fi minti biyar xaune inda ta bar sa, can ya gyada kai ya mike ya fita ya koma dakinsa. Washegari kmr jiya tana kitchen ya fice daga gidan ya wuce parking lot, tana jin ya ja mota ya bar compound din, ta gama juye ruwan Lipton da ta daura ta bar kitchen din ta shiga dakinta ta fara gyarawa daga haka tayi kwanciyarta, sai kusan sha biyu ta tashi, ta shiga bathroom tayi wanka, cikin riga da skirt na atamfa ta shirya ta fito parlor, nan ta fara tsaftace parlon ta goge ko ina snn ta shiga bedroom dinsa nn ma ta gyara ko ina ta wanke bathroom ta fito, tea ta hada da soyayyan kwai ta ci ta kwanta parlor tana nn kwance har uku, duk ta gaji da tunane tunane don bata san wani iri xata yi ba kuma taji an bude gate, mikewa tayi ta isa window kusa da kofa tana leken wanda ya dawo, parking yyi ya fito, tun daga nesan take kallonsa ko kiftawa bbu har ya iso Veranda ya bude kofar parlorn ya shigo, ya tsaya na kusan second goma yana kallonta, can yyi yake yace "What r u doin here" daga haka ya karasa cikin parlon ta bi sa da ido har ya shiga daki, dawowa cikin parlon tayi ta xauna kan kujera, tayi xaman kusan rabin awa a gun kafin ta mike ta shiga dakinsa tagansa kwance har ya fara bacci, durkusawa tayi kusa da shi tana kallon dogayen lashes dinsa, a hankali ta sauke idonta kan pointed nose dinsa dake kara masa kyau snn ta kalli lips dinsa, mikewa tayi jiki a sanyaye ta juya ta nufi kofa ta bude, ji tayi yace "Samha" ta juya da sauri tana kallonsa ya mike xaune yace "You want something?" Girgixa kai tayi tace "Wanted asking what to cook" yace "Noo, am full dear, ki dafa ko me kike so, m nt hungry" kallonsa take ko kiftawa bbu, sai kuma ta juya ta fita ya koma ya kwanta. Yana danna laptop bayan magrib wayarsa dake gefensa ya fara ring ya jawo yana kallon screen din ya ga Mami ce ke kiransa, dagawa yyi ya kai kunne hade da lumshe ido yace "Mum...." Daga daya bangaren tace "Aliyu, ya ku ke?" Yace "Lafiya lau Mami, ya gidan" tace "Good, bbu damuwa dai koh?" Yace "Babu Mami, ya siblings dina, i knw i so missed them mum" tace "They r all fyn, ya matar taka? Don't even knw her name" murmushi yyi don yaji ddin tambayar har ransa, yace "Sunanta Samantha Mami, amma Samha ake ce mata" Mami tace "Ohk, where is she?" Mikewa yayi yace "Bari in kai mata wayar" Tsaye ya ganta bakin window a dakin, ta juya tana kallonsa ya mika mata wayar yace "My mum" karba tayi ta kai kunne hade da sallama, daga daya bangaren Mami tace "Ameen, ya kike?" Sunkuyar da kai tayi tace "Lafiya, Mum ya gida" Mami tace "Alhmdllh, sai ayi ta hakuri kin ji, Allah maku albarka" Kai ta gyada mata kmr tana ganinta murya can kasa tace "Ameen mum nagode" Daga haka Mami tace "Ba shi wayar" mika masa tayi ya karba ya juya ya fita ya koma parlor, suna gama wayar ya mike ya fita don siyo abinci, a tare suka shigo gidan da Ummi, yyi parking ya fito ya nufi motarta, gaisheta yyi ta amsa tana kkrin fiddo system dinta da kayan dake bayan mota, karba yyi ta sake masa tace "Ya Samha?" Yace "Tana ciki" daga haka yyi part dinta ya bude kofar parlon hade da sallama ya shiga, khadija ce ta fito daga daki, ya ajiye abubuwan hannunsa yace "How you?" Tace "Fyn uncle, ya aiki" yace "Alhmdllh" ya kalli fatima dake xaune a kujeran parlon ta jinginar da kai tana bacci hannunta rike da pen, ga stool gabanta da textbooks sai handouts da fulls cap sheet, kallon khadija dake dariya yyi yace "Is she okay?" Tace "Tun daxu take bacci fah, wai kuma assignment 3 xata yi a nn" Shigowar Ummi yasa yyi murmushi kawai bai ce komai ba, Ummi na kallon fatima tace "Kee" buda ido tayi da sauri, Ummi tace "You re deceiving ur self" Tattara takardun ta shiga yi kmr xata yi kuka tace "Ummi na gaji wllh, i still haven't done the assignments, har library na shiga a sch but to no avail, am having a serious headache...." Sai a snn ta lura da Abuturrab, Ummi tace "Ni dai nace maki kina yaudaran kan ki ne, ya wuce ki dawo gida mu xauna ko kuma ayi dumping dinki Zoology ko Botany" daga haka ta yi gaba abun ta, Fatima ta kalli Khadija dake dariya tace "Leave now" juyawa tayi ta bar parlon, ta mike tana ci gaba da tattara takardun ba tare da ta kalli Abuturrab ba tace "Good evening" yace "Evening, wani assignment ne?" Sai a snn ta kallesa kamr xata yi kuka tace "Gasu nan" daukar questions din yyi yana kallo, can yace "Alryt, kiyi kkrin yin wnn it's nt complicated, i will try nd do the other two" daga haka ya juya ya fita da questions din a hannunsa ta bi sa da kallo. Yana fita mota ya nufa ya dauki abincin da ya siyo ya shiga gida ya ajiye takardan a parlor ya karasa dakin da Samha take, ajiye mata ledan yyi ganin idonta biyu yace "Na ga baki yi girki ba, ga abinci" ko rufe baki bai yi ba tace "Am full" ya kalleta snn ya dau abincin ya fita, sai da yayi isha yyi wanka snn ya ci abinci, yana gamawa ya jawo laptop ya fara duba mata assignments din, ba shi ya gama ba sai kusan sha daya da rabi, ya kashe system dinsa ya ajiye takardun a kai snn ya nufi daki, har xai shiga nasa dakin sai kuma ya juya ya bude nata, xaune ya ganta can karshen gado ta jinginar da kanta jikin gadon idonta lumshe, ya isa kusa da ita ya xauna yana kallonta, wani tausayinta da sonta ya dinga ji har cikin ransa, ya hura mata iska a fuska yace "Baby ba ki kwanta ba?" Bude ido tayi ya tsura ma idanuwan nata da yyi ja nasa idon, a hankali yace "You cried Samha, what's wrong" bata ce masa komai ba, ya lumshe ido yace "Toh ya kike son in maki Wife, kince baki son ina taba ki, am avoiding that, then what's it again" hawaye ne ya shiga sakko mata tace "Noo, u re avoiding me because i didn't give u my self, dama ba saboda Allah kake sona ba sha'awata kawai kake ba sona kke ba" tana fadin hakan ta fashe da kuka.
*Haske writers asso*
💫 *Noorul Huda*💫
By khaleesat Haiydar📚✍🏻
65.....
Ido ya xuba mata yana kallo, sai kuma yyi murmushi yace "Is that what you re thinking?" Ko kallonsa bata yi ba, ya langwabar da kai yace "Alryt idan Allah ya yrda na daina daga ynxu, xan yi ta kallon ki kmr photo kmr ynda na fara daga jiya, but bna son wnn koke koken da kike yi pls" sai a snn ta kallesa tace "Toh kuma ni bna son interaction din ka da mata" ya d'an bude ido yace "Mata kuma, wace macen kika ga ina interacting da?" Tace "Ka fi ni sani ai" murmushi yyi yace "Toh ae dole in dinga interacting da mata baby, have you forgotten am a Doctor?" Tace "Ae ba a clinic nace ba" shafa kai yyi yana murmushi yace "Toh ba gwara ko ma a ina ne in yi interacting da su ba ko Allah xae ban warce xan aura da baxata dinga hanani taba ta ba Dear, or do i look like a waliyyi to you?" Wani kallo take masa kafin ta mike ya rikota yace "Ina kuma xaki baby" bata fuska tayi ya lumshe ido ya jawota jikinsa ya rungume yace "Am sorry, i just can't Samha, baki da tausayi, i tried my best na ganin banyi disfiguring din ki ba throughout our stay together, ba kowa ne xai iya yin haka ba amma ke duk baki ga haka ba, i don't knw ko jan aji kike min, dear baki san wahalan da na sha na ganin ban bata ki ba, pls allow me show you hw i love you" lamo tayi jikinsa, ya kai bakinsa kunnenta yace "Plss" girgixa masa kai tayi tace "Some other day..." Murmushi yyi yace "Ohk den..." Daga haka ta janye jikinta tayi kwanciyarta, ya mike ya kashe wutan dakin ya dawo ya kwanta shi ma. Washegari da asuba yana dawowa masallaci ya shiga bedroom dinsa, kafin karfe shidda da rabi ya fito parlor har ya shirya, ya xauna ya bude laptop, daga kitchen ta fito ta gaishesa yana duba assignment din fatima da yyi jiya ba tare da ya kalleta ba yace "Morning wife, har kin tashi" tabe baki tayi ta koma kitchen sai a snn ya daga kai, bayan minti goma ta fito rike da flask da cup ta karaso gabansa ta durkusa ta ajiye, yace "What's that?" Ko kallonsa bata yi ba ta mike ta koma kitchen ta dauko tray mai dauke da irish da kwai sai bread ta ajiye gabansa ta dau cup ta fara hada shayin, yace "Alryt just coffee" mikewa tayi ta koma kitchen ta dauko coffee powder, danna bell din parlon aka yi ta kallesa kafin ta mike ta isa kofar ta bude, fatima ce tsaye tana sanye da hijab har kasa sai hand bag dake rataye shoulder dinta tace "Morning doctor na ciki?" Kallonta kawai Samha take, can ta juya ta koma ta durkusa ta ci gaba da abinda take, mikewa Abuturrab yyi ya dau fullscaps din ya nufi kofa, gaishesa fatima tayi yace "How you" daga haka ya mika mata yace "You rewrite it if you wish..." Kallon diagrams din da yyi mata drawing kawai take, ta kallesa tace "You draw fine" daga kafada yyi yace "Sometimes" tayi murmushi tace "Am grateful MD" yace "Say not... Kin yi dayan?" Ta gyada kai tace "Ummi ta min" yace "Good" godiya ta kuma yi masa tace "Ina da lectures 7, see yah" daga haka ta juya ta wuce ya rufe kofar, komawa yyi yana murmushi ya xauna ya karasa hada coffee dinsa, sai karfe bakwai ya mike ya rufe laptop dinsa ya wuce dakinta, kwance ya sameta ya rungume hannayensa yace "Why did you make an uncomplete coffee for me nd left?" Ko kallonsa bata yi ba, yace "Aiit, am off to work baby" daga haka ya fita, tana jin fitar mota ta fashe da kuka. Yanda ya fita haka ya dawo ya tarar da gidan da yamma, ko mamaki bai yi ba ya wuce daki yayi wanka ya canxa xuwa kananun kaya snn ya fito ya shiga dakinta, tana xaune hannunta rike da glass din hollandia drink ya xauna bakin gadon yace "Yau wife din hutu take kenan?" Bata ce komai ba yace "Toh ina yini?" Dauke kai tayi, yace "Tohhh har da axumin magana kenan" mikewa yyi yace "Aitt, let me go get something to eat am famished" daga haka ya fita daga dakin, a xuciyarsa kuwa tunanin ynda xai yi maganinta cikin ruwan sanyi yake. Take away biyu yyi masu ya ajiye mata nata a parlor ya shiga daki da nasa, sai kusan karfe biyar ya ji ta fita parlor yyi murmushi yana ci gaba da kallonsa a system, ana kiran magrib ya fita, gani yyi an gyara parlon ya tabe baki ya fita, bai dawo gidan ba sai bayan isha, kitchen ya shiga ya dauko glass cups biyu yyi xamansa a parlor, ya dau fura da nono mai sanyi da ya siyo ya xuba a cups din biyu, mikewa yyi ya shiga kitchen ya dau wani cup din ya xuba ruwa kadan a ciki, ya ciro satchet din pill a aljihunsa ya bude biyu ya xuba a ruwan ya mayar da pill din aljihu, yana tsaye har maganin ya narke ya dau spoon ya juya ya bar kitchen din, a glass cup daya ya juye ya sa cokalin ya juya ya mayar da furan gefe ya koma kitchen ya wanke spoon din ya ajiye ya dawo parlor, sai da ya shanye nasa gaba daya snn ya dau wanda ya xuba pills din a ciki yayi d'an murmushi ya nufi dakinta, tana xaune gaban mirror daure da towel alamar daga wanka ta fito tana packing gashin kanta, ajiye cup din yyi ya xauna bakin gado yace "Baby yau duk kin share ni ko, baki damu da na ci abinci ba ko ban ci ba, is that fair?" Ba tare da ta kallesa ba tace "I thought warce kake yi ma assignment at midnyt ta kawo maka ai" yace "Uhm ae ba matata ce ita ba da xata kawo min abinci" tace "Toh sai ta xama mana ta dinga kawo maka" yace "May be soon.... Nasan ita baxata dinga bari na da yunwa ba ina fita siyan take away" kallonsa tayi, ya wara mata ido ya mike ya isa gabanta mikewa tayi da sauri ya rikota yace "When i say you, i mean you baby, kullum son ki karuwa yake a raina duk da sabbin walakancin da kika tsiro ynxu wife..." Kamar xata yi kuka tace "Ko dai kai ne ke min wlknci" yace "A'a baby, ni da kike bari da yunwa, you re starving me...." Turo baki tayi tace "Kwanan nn ae ko nace me xan dafa ce min kake you are full, i thought you r always full ai" murmushi yyi ya karasa gun cup din furan da ya ajiye ya dauko ya ajiye mata gaban mirror yace "Alryt ga fura da nono, it's chill, naga ko na siyo maki abincin ma ba ci kike ba..." Daga haka ya juya ya nufi kofa yace "Let me take my bath" Yana fita ta karasa press dinta ta fiddo kayan baccin da xata sa, sai da ta gama shiryawa ta saka net a kanta ta daura xani snn ta nufi gado ta kwanta, mikewa tayi ganin furan da ya ajiye mata ta dau cup din don bai shiga ranta ba, beside ita ba ma'abociyar son fura da nono bace, bathroom ta shiga ta xubda rabi kar dai yace bata sha ba snn ta fito ta wuce parlor roban furan ta gani ajiye parlor ta karasa ta durkusa ta dauka taga da saura a ciki, ta bude ta juye snn ta shiga kitchen ta wanke cup din ta ajiye ta wuce daki ta kwanta, sai kusan karfe goma Abuturrab ya fito parlor yana sanye da pyjamas dinsa ya xauna ya bude laptop, sauran furan dake ajiye ya dauka ya bude ya fara sha, bai shanye gaba daya ba ya ajiye ya ci gaba da abinda yake, bayan kusan minti goma ya juya a hankali yana kallon furan.
*Haske writers asso*
💫 *Noorul Huda*💫
By khaleesat Haiydar📚✍🏻
66.....
Jinginar da kansa yyi jikin kujera ya lumshe idonsa na kusan minti ashirin can ya bude idon a hankali ya mike, bedroom dinsa ya nufa ya kure ac yyi rub da ciki a kan gado, tun yana controlling kansa yana daurewa har ya kasa, kawai ya tashi ya fita, dakinta ya shiga ya ganta kwance har tayi baccinta, Da kyar ya isa gadon ya fada kai, ta mike da sauri tana kallonsa don baccinta bai yi wani nisa ba, karasawa tayi kusa da shi da mamaki tace "Me ya faru doctor" jawota yyi jikinsa cikin sarkewar murya yace "Samha don't tell me noo....." Kwace kanta tayi ta fara ja baya a tsorace ganin yanda idonsa ya sauya kala, ya fixgota ta fasa ihu a rikice tace "Ni ka kyaleni" ya rufe bakinta, kokuwa ta fara yi da shi da hannu daya ya riketa ta kasa motsi, tayi mugun tsorata ganin yanayinsa cikin kuka sosai tace "Noo doctor plss kar ka yi min haka, don Allah ka daina, i can'ttt" kamar ba da shi take ba haka ya mayar da ita yanda yake son ganinta gabansa, iyakar rudewa ta rude, ta dinga kuka tana son tashi amma ta kasa duk jikinta ya mutu, a ranan ce rana ta farko da yaji ta kirasa da Aliyu, bbu kalan rokon da bata yi masa ba amma kamar tana kara tunxurasa duk da shi kansa ba a son ransa bane, sai take ganin kmr ba shi da ta sani dake kyaleta idan ta fara kuka ne gabanta ba, ta rufe ido ta dinga kiran Mumy ko ina na jikinta na bari, lkci daya ta hadiye kukan da take ta xaro ido hade da kwala ihu yyi saurin hindering dinta daga ci gaba da hakan ta hanyar rufe bakinta, wani karfi ya xo mata xata mike ya nuna mata karfinsu ba daya ba, daga wannan lkcn sama sama ta dinga sanin abinda ke faruwa daga karshe kuma bata kuma sanin komai ba sai bude ido tayi a hankali ta gansa xaune gefenta yana hada allura, ji tayi kmr jikinta ba nata ba ga wani ciwon kai da yasa ko bude idon bata iya yi sosai ko hannunta ta kasa dagawa, juyowa yyi ganin idonta bude ya dawo kusa da ita da sauri yace "Wife...." da kyar tace "Doctor kai na, i don't knw...." Kasa ci gaba tayi don ba sosai ma maganar ke fitowa ba, ya dafa kanta da yyi xafi sosai da damuwa yace "Xai daina baby, am sooo sorry, i never meant that..." kallonsa take kmr me son gane ma'anar abinda yake cewa, lkci daya incident din few hours ago ya fado mata ganin idonsa da bai dawo dai dai ba har lkcn, ta tuna abinda take ji bbu banbanci da wanda taji daxu, ja baya tayi ta fasa ihu wani karfi ya xo mata ta mike da sauri ya rikota ta fashe da kuka mai ban tausayi jiki na rawa tace "Plss kayi hakuri Aliyu, wllh mutuwa xan yi....." Ya rungumeta gam ya lumshe ido jin xafin jikinta cikin sanyin murya yace "Am sorry Samha... It's nt intentional, i...." Turasa kawai take tana kuka sosai duk a tsorace take tana cewa "Don Allah ka sake ni plss" yace "Toh ki bari in maki allura your temperature is high...." Wani k'aran da ta sakar masa bai san lkcn da ya cikata ba, ta sauka kan gadon kawai ta durkushe nn bakin gadon jin ba iya barin gun xata yi ba ta dinga rusa kuka, tunda take bata taba jin abinda take ji a lkcn ba, duk ya ji tausayinta ssae amma ya kasa xuwa inda take, can dai yyi ta maza ya mike, ba wahala kadan ta basa ba kafin yyi mata alluran relieve hade da na bacci, kuma lkci daya baccin ya dauketa ya kwantar da ita ya xauna gefenta yana da ya sanin abinda yyi at the 1st place, har aka kira asuba bai rintsa ba ya mike da kyar ya shiga yyi wanka ya dauro alwala ya fito ya fita xuwa masallaci, ya jima xaune bayan an idar yana Azkar kafin ya koma gida, bedroom dinsa ya shiga don dauko disinfectant a bathroom, yana shiga wayarsa na katsewa dauka yyi yaga kiran Ummi da Dr Sharif, Ummi ya fara kira ta daga suka gaisa yace "Ummi ina masallaci ne" tace "Alryt baku yi magana da Sharif din ba knn?" Yace "No, mis call na gani shi ma bari in kirasa" tace "Okay" daga haka ya katse ya kirasa yana dagawa suka gaisa Dr Sharif yace "Ummi ce dama tace in kira ka, in the next 1 hr xa a shiga da matar nn theatre Dr Mubarak bai nan haka Dr Amina.... I think you have to come over da wuri" Shiru Abuturrab yyi kafin yace "Sharif my wife is sick i can't leave her a halin da take yanxu...." Dr Sharif yace "Subhanallah, Allah ya sauwake mata, but ka kira Dr ka fadi mata she will come over ita" Abuturrab yace "Alryt.... Bari in kirata" daga haka ya katse ya kira Ummi tana dauka yace "Mami, Mun yi magana da shi amma Samha bata da lafiya....." Ummi tace "Subhanallah me ya sameta?" Ya shafa kai yace "Zazzabi Mami, yanxu ma pharmacy xan fita siyo mata drugs" Ummi tace "Is it that critical?" Ya d'an yi shiru kafin yace "Ehh Mami, bata samu bacci jiya ba, i think it's malaria probably with typhoid" Ummi tace "Alryt ka siyo treatment din bari in taho" buda ido yyi sosai yace "emm, noo Mami, ae Mami da ki bari kar ki yi wahala, it's too early, i think it's nt critical" shiru tayi sai kuma can tace "Just to see her condition ne dama, or is she pregnant ne kke boyewa" Ya kuma buda ido yace "Nnoo Mami, i.. I.... Just notice she's very sick jiya da daddare, just sick..." Tace "Toh gani nn xuwa" bai iya yace komai ba, ya juya da sauri ya koma dakin da take, bedsheet din ya rufe, ya d'an gyara dakin ya lullubeta ya fita ya dau makullin mota, a balcony suka ci karo da Ummin ya kuma gaisheta tace "Ina kuma xa ka?" Yace "Amm Mami tunda xaki dubata bari in je clinic din kawai, yace min Dr Mubarak ma bai nan" daga haka ya kara gaba ta bi sa da ido, can ta karasa cikin parlon ta wuce dakin da ta gani bude, kan gadon ta karasa tana kallonta ta dafa goshinta tace "Samha" kallonta kawae take jin xafin jikinta, da kyar Samha ta bude ido ganinta tace "Ummi" Ummi ta dagota tace "Ina ke maki ciwo daughter, tun yaushe ne baki da lfya?" fashewa da kuka tayi, Ummi tace "I didn't ask you to cry, ina ke maki ciwo" ta rike kanta cikin kuka tace "Ummi kai na" Dagota Ummi tayi ta saki wani kara, da mamaki Ummi tace "What happend" tana rike da hannunta tace "Ummi baxan iya ba" Ummi tace "Baxa ki iya me ba me ya sami kafar" bata ce komai ba sai kuka, Ummi tace "Toh tashi tsaye" girgixa kai ta dinga yi hawaye na sakko mata, Ummi ta dagata da kanta amma ta durkushe nn kasa da sauri, mamaki ya cika Ummi, ta dai dake tace "Kin ji ciwo a kafar ne nace?" Girgixa mata kai tayi, shiru Ummi tayi kmr me son gano abu, can ta kalli gadon, bude gun xanin gadon da ke rufe tayi tana kallo, can ta rufe ta kalli Samha a hankali tace "It's okay daughter daure ki tashi let me help you" sosai Ummi ta tausaya mata don iya daurewa ta daure, ta bata tea da magani ta hadiye snn ta sa ta ta kwanta sai bacci. Ta kimtsa ko ina na dakin ta fita, haka kawai taji Abuturrab ya burgeta ta sake yarda da shi fiye da ynda tayi a da sai dai kuma haushinsa ne cike a ranta, is he on his Right senses?? sai kusan karfe sha daya, a kofa suka kusa cin karo don ta shigo duba Samha dake ta bacci, kasa barin su hada ido yyi ya koma baya sai kame kame yake, ta juya ta koma cikin parlon ya bi bayanta.
*Haske writers asso*
_Am also under NLC don haka na tafi nima ehe_🙄
💫 *Noorul Huda*💫
By Khaleesat Haiydar📚✍🏻
67.....
Yana ganin ta xauna yace "Mami, it was successful...." Ummi tace "Maa sha Allah" ba tare da ya bari sun hada ido ba yace "Dr Mubarack came afterward" mikewa tayi tace "Alryt it's good" daga haka ta nufi kofa ya bi ta da kallo yana son yi mata godiya amma ya kasa, sae da ta fita ya mike ya shiga daki, kwance ya ganta tana bacci, ya xauna gefenta yana kallonta, hannu ya daura forehead dinta a hankali ya ji jikinta ba xafi, wani sabon sonta yake ji har cikin ransa, yyi murmushi tuna incident din jiya, ya kasa daina mamakin ynda lamarin ya faru, is it that xuwa tayi ta juye masa furan da ya bata, ya kai fuskarsa nata ya lumshe ido murya can kasa yace "I will always love you my wife" pecking dinta yyi ya gyara mata dogon gashinta, a hankali ya yaye bargon jikinta, yar riga ce iya gwiwa jikinta ya daga rigar, motsi ta fara yi ya sauke rigar da sauri, ta juya masa baya ta ci gaba da baccinta, ya kusa minti goma yana kallonta, dubata yake son yi amma bai san ta yaya ba don bai son ta tashi, can ya mike ya shiga bathroom. yana shiryawa a dakinsa bayan ya fito wanka aka danna bell, ya karasa buttoning din shirt dinsa snn ya fita parlor, Mai aikin Ummi ce tsaye da breakfast a hannunta ta gaishesa ya bata hanya ya amsa gaisuwarta ta shiga ta ajiye break din snn ta fita, ya xauna parlon yyi danne dannensa a laptop snn ya hada shayi, yana gama shan shayin ya jinginar da kansa jikin kujera ya lumshe ido moment dinsu jiya ya dinga dawo masa, murmushi yayi underneath his breathe yace "She's kinda different" kiran sllhn Zuhur ya sa shi bude ido a hankali, bayan minti biyar ya mike ya nufi dakinta, xaune ya ganta a kasa ta jinginar da kanta jikin gado, ta daga ka suna hada ido tayi saurin kawar da kanta, ya karasa gabanta a sanyaye ganin hawaye idonta ya durkusa gabanta yana kallonta, bata bari sun hada ido ba amma da ganinta kasan a tsorace take, sae wasa da yatsunta har lkcn hawaye na sakko mata, sae duk ya ji tausayinta deep down him, cikin sanyin murya yace "Am.... am sorry Samha... Forgive me plss." Bata dago kanta ba har lkcn, hannu ya kai shoulders dinta ta ja baya da sauri ta fashe da kuka sosai, yyi shiru yana kallonta, ta hade kai da gwiwa ta dinga rerawa, dafe kansa yyi ya lumshe ido, can ya dago a hankali ya mike ya isa dab da ita xai dagota tsaye, ta fara turasa tana cewa "Plss ka bar ni, baxan iya ba" ya xaunar da ita gefen gado da damuwa yace "Believe me wife, kinsan if i was on my senses baxan maki haka ba, i won't hurt my wife this much, i will never hurt you, don Allah kiyi hakuri ki yafe min, it wasn't intentional plsss" kuka kawae take, rungumeta yyi ya lumshe ido cikin sanyin murya yace "Ina son ki Samha, i can't just come to you like that.... I won't hurt you knowingly" bata ce komai ba sae kukan da take, ya dago kanta ta ki bude ido, yace "Tell me ina ke maki ciwo yanxu plss" bata bude idon ba bare tace komai, ya langwabar da kai yace "Plss ki gaya min wife" kafarta ta nuna masa a hankali har lkcn idonta a rufe, ya lumshe ido ya daura hannu gashinta yace "Xai daina very soon, me xa ki ci?" Ta girgixa masa kai kawai, yace "A'a you have to eat sai ki sha magani.... Let me get you something now" yana saketa ta koma ta kwanta a hankali, ya mike ya fita daga dakin, sae da ya fara sllh a masallaci snn ya siyo mata gasasshen kaji da fresh milk sai take away na fried rice, yana shigowa compound mai aikin Ummi ta nufesa da leda hannunta ta mika masa tace "Wai Madam tace a kai maka" karba yyi ya wuce, yana shiga parlor ya bude ledan yaga magunguna ne da allura ya wuce daki, ya ajiye abincin hannunsa ya xauna gefenta yace "Ta shi dear ki ci abincin sai ki sha magani" bai jira cewarta ba ya dagota, haka ya sa ta gaba tana cin abincin da kyar, duk wani tausayinta ya dinga ji har ransa, gashi taki barin su hada ido, bai yi tunanin xata ma kula sa ba so soon bare ta ci abinda xae bata, sai kallonta yake ganin har ta fada sai idanuwanta da suka fito, lips dinta yyi ja sosai, tura abincin tayi ta jinginar da kanta da gado yace "Noo ki kara kadan plss baby" bata ce komai ba ya dau spoon din ya debi abincin ya kai mata baki ta kauda kai a hankali, da kyar ya lallabata ta sha milk din sai dai duk taki yrda su hada ido har lkcn, ya fara hada alluran bayan ya bata maganin ta sha, yace "Injection baby" kamar xata yi kuka tace "Baxan iya ba" yace "A'a xa ki iya mana dear, it's just two, baxan yi da xafi ba" daga haka ya daga ta yi rub da ciki kan gado yyi mata allurorin, ya dawo gefenta yana kallonta ganin yanda ta runtse ido yace "Sorry wife" juyar da kanta tayi xuwa daya side din, ya d'an yi murmushi ya jinginar da kansa da gado yana kallonta. Da daddare a bedroom dinta ya hada ruwan xafi a bayi, ya fito yana yace "Baby, you need hot water don kafar ya daina" a karon farko knn da ta kallesa da sauri tace "Ummi ta min daxu" a tsorace tayi maganar, yace "Tun safe ne ai" ta mike xaune ta fashe da kuka don bata mance ynda ta ji daxu ba tace "A'a ni bna so, ya daina min tun daxu" ya langwabar da kai yace "Toh bari in kirata ta maki dama ita ce tace xata xo nace ta bar shi" kuka sosai take tace "Toh ae ta min da safe" ya dagota yace "Ae ruwan fa ba xafi mu je ki taba, it's just lukewarm water" sae da ta sa ya salance ruwan gaba daya yana biye mata snn ta yrda ta cire kayan jikinta, kmr warce ta tuna abu tayi kasa da sauri tace "Ae xan iya da kaina" yace durkusa shi ma kusa da ita yana kallonta yace "What are u hiding?" Dauke kanta tayi tace "What am suppose to hide" dariya ta basa, yace "Aiitt bari dai in kira mamin kawai, ita ae u won't hide anything frm her" mikewa tayi da sauri, ya mike shi ma yana danne dariyarsa, da kansa ya karasa cire mata kayan, sai ta tsiri rufe ido, yana murmushi yasa ta shiga ruwan, da kansa ya wanketa, har lkcn idonta a rufe yake, ya kai bakinsa a hankali kusa da nata, da sauri ta bude ido jin saukar numfashinsa a fuskarta, ya lumshe ido ya shiga kissing dinta hannunsa a gashinta, kasa hanasa tayi sai kallon dogon hancinsa take, ya bude idanuwansa a hankali suka hada ido, da sauri ta rufe nata idon, ya xame bakinsa a hankali ya daura kan wuyarta, turasa tayi kmr xata yi kuka, ya mike da lumsassun idanuwansa ya dau towel ya mika mata yana kallonta, karba tayi ta mike ta daura har lkcn bai daina kallonta ba, ji tayi kawai ya dauketa sun fita bayin, ya xaunar da ita gefen gado ya durkusa gabanta ya kamo hannunta yana murxawa a hankali yace "Am proud of you wife..." Ko kallonsa bata yi ba, ya mike ya xauna gefen gadon ya kai bakinsa kunnenta yace "You made me feel complete yesterday...." Barin wajen tayi ta hade rai, yyi yar dariya ya mike ya fito mata da rigar bacci da undies, duk ynda ya so ta bari ya sa mata bata yrda ba, sai ya koma gefe ya xauna yana kallonta with passion, danna bell aka yi ya mike ya fita, fatima ce bakin kofar hannunta rike da warmer, ta d'an yi murmushi tace "Good evening" juyawa yyi ya bar gun ya nufi cikin parlor yace "Evening" bin sa tayi da kallo sai kuma ta bi bayan tace "Ummi told me she's sick, ga shi tace a kawo mata" ya nuna mata center table yace "Drop it da sauki" ajiyewa tayi ta kallesa tace "Can... I see her" bedroom ya nuna mata, ta d'an yi jim, da kmr ta fita kawai sai kuma ta nufi dakin, tsaye ta sameta, Samha ta juya tana kallonta, "ya jikin?" Cewar fatima tana kallonta ita ma, Dauke kai tayi tace "Na ji sauki ai" juyawa fatima tayi ta fice daga dakin ba tare da ta kallesa ba tayi kofar fita tace "Good nyt" yace "Nyt" mikewa yayi ya wuce daki.
*Haske writers asso*
💫 *Noorul Huda*💫
By khaleesat Haiydar📚✍🏻
68.....
Har ta gama sanya kaya kafin ya shigo dakin, ta wani daure fuska ta kwanta hade da juya masa baya, gefenta ya xauna yace "Ba gashi you re much better ba yanxu da kika yi wanka" bata juyo ba kuma bata ce komai ba, ya mike yace "Mami brought you something, let me check what's it" daga haka ya fita, ba a dau lkci ba ya dawo rike da warmer din da plate da cokali a hannunsa, ya ajiye k'asa yana kallonta yace "pepper soup, it's Yummy...." Ya bude warmer din yana kallonta, bai jira tace komai ba ya dibar mata pepper soup din kayan ciki ya mike yana rike da plate din ya xauna gefenta yace "Here it is" ta girgixa kai tace "Baxan ci ba" ya buda ido yace "Why?" Ta dauke kai tace "Na koshi" yace "Noo pls ki ci ko kadan ne, Mami ce fa ta aiko maki, kila ma ita tayi maki da kanta" daga haka ya ajiye plate din ya dagota, haka ya dinga bata tana wani yamutse fuska, ya kai daya baki yace "But it's sweet fa baby" bata ce komai ba, ya dinga forcing dinta ta ci me dan yawa snn ya kyaleta, sauka tayi daga kan gadon yace "Ina xa ki" nn ma bata ce komai ba ta wuce bathroom ya bi ta da kallo kafin yyi murmushi, brush ya ji tana yi, ya rufe sauran naman ya ajiye gefe, tana fitowa ta kwanta, ya matsa kusa da ita murya can kasa yace "Naga kafar ya kusa daina ciwo gaba daya koh?" Bata ce komai ba sai rufe idonta da tayi, yyi murmushi ya mike ya fitar da warmer din, sai da yyi wanka yayi shirin kwanciya kafin ya koma dakin ya tarar har tayi bacci, kashe wuta yyi ya kara A.c ya kwanta kusa da ita ya kai hannunsa fuskarta, farkawa tayi ta mike xaune da sauri, tana ganinsa ta fara kkrin sauka kan gadon ya rikota, ta fashe da kuka tace "Noo plss" jawota yyi ya kwantar da ita yace "Ni ba abinda xan maki fah baby kiyi baccin ki...." Ta kuma mikewa cikin rawan murya tace "Ni ba bacci nake ji ba" ya d'an yi murmushi yace "Do you want to sleep alone?" Kai ta gyada masa, yace "Alryt dear," daga haka ya sauka kan gadon yace "Toh kwanta" a hankali ta koma ta kwanta, ya rufa mata duvet, ya daura lips dinsa kan nata murya can ciki yace "I love you wife" light kiss yayi mata yace "Sleep tight baby" daga haka ya nufi kofa ta bi sa da ido har ya fita ya rufe mata kofar. Washegari wajen karfe bakwai ta tashi, ji tayi gaba daya bbu inda ke mata ciwo, ta sauka a hankali kan gadon ta nufi bathroom. Karfe bakwai da wani abu ta fito parlor ta gansa kwance yana bacci a 3 seater, kallon takardun dake kan center table a gabansa take kafin ta karasa ta dauka, kallo daya tayi ma uban rubutun da yyi ta hade gaba daya ta yaga in to three ta ajiye masa nan kan table din ta juya ta koma daki, ringing din wayarsa ne ya tada sa, ya jawo wayar a hankali yana kallon screen din ya ga Small mum dinsa ce, mikewa xaune yayi ya daga ya kai kunne, amsa sallamarta yyi yace "Mum!" Tace "an tashi lfya?" Ya gaisheta ta amsa tace "Kai baka kiran mutane Aliyu" ya shafa kai yace "Kiyi hakuri sweet mum, sometimes ina tunanin kiran is nt safe" tace "Alryt, ina ku ke a gombe?" Shiru ya d'an yi sai kuma yace "Na'am" tace "You heard me right Aliyu" murmushi yyi yace "Mum xuwa xa kiyi?" Tace "Ko kar in xo?" Ya wara ido yace "Noo, mum you re welcm.... Yaushe xa ki xo plss?" Tace "Gobe Saturday in'sha Allah" yace "Waoww, Allah ya kai mu mum, but please kiyi persuading Mami ta bar su ilham ku xo tare, am really missing them" tace "I think ur dad is around" shiru yyi bai ce komai ba, tace "Amma kayi mata flashing, idan ta kira sai ka tambayeta ka ji me xata ce" yace "Toh mum i will do that right away" tace "Alryt" yace "Let me send u the address ynxu" sallama suka yi, yyi texting mata address snn yayi ma Mami flashing, Mami dake bedroom dinta tare da su Ilham ta dau wayarta tana kallo, duk da ba saving din number tayi ba tasan wanda yyi flashing din, kira tayi ta kai kunne, yana dagawa tace "Aliyu" yace "Ina kwana Mami" tace "Lfya lau, ya kuke?" Tuni su Ramla suka dawo kusa da ita gaba daya ko wacce na son a bata waya, daga daya bangaren yace "Mami pls pls kiyi convincing Abba ya bar su Ilham su taho tare da Mum..." Kamar xae mata kuka yyi maganan, tace "Makarantar fa Ali?" Yace "Mami bai fi su yi sati daya kawai ba fa" shiru tayi... Yace "Plss Mami" tace "Toh bari in ji yanda xae ce" da sauri yace "Amma Mami ina xa ki ce masa za su?" Tace "Gidanku!" Murmushi yyi yana shafa kansa yace "When shud i be expecting ur call Mami" tace "Sai mun yi magana da shi" yace "Toh nagode Mami" tace "Ina matar taka?" Ya kalli agogo ganin tara ya wuce yace "Tana gida" tace "Kai kana ina?" Yace "Emm na fito gun aiki" tace "Alryt" daga haka suka yi sallama dai dai lkcn da idonsa ya sauka kan takardun kan table, mikewa yyi da sauri ya daukesu yana kallo da mamaki, can ya kalli hanyar bedroom ya kuma kallon takardun, bedroom din ya nufa ya bude dakinta, gyaran gun kayanta ya sameta tana yi, ya karasa cikin dakin yace "Why did you tear this Samha?" Bata ko kallesa ba tace "Why did i tear what??" Shiru yyi yana kallonta, jin bai ce komai ba ta juya ta kallesa, kallonta taga yana yi ta turo baki ta ci gaba da abinda take yi, yace "Kin san meye wnn din kika yaga?" Ba tare da ta kallesa ba tace "Yea, ko ba assignment ba" ya girgixa kai yace "Noo, it's research da Mami ta bani in yi, nd i have being doing this tun shekaranjiya a office, i completed it around 3am this morning nd you've ruined everything" juyawa tayi ta kalli takardun, ya juya ya bar dakin ta bi sa da ido, a hankali ta juya ta ci gaba da abinda take yi, tana gamawa ta fita daga dakin, kitchen ta wuce ta kunna gas ta daura ruwan lipton ta xuba kayan kamshi snn ta fara feraye Irish, cikin minti talatin ta gama hada breakfast ta kai parlor ta ajiye, bedroom dinsa ta nufa ta tura kofa a hankali ta shiga, tsaye ta gansa ya gama shiryawa cikin fararen shadda, ya dau makullin mota da takardun ya juya suka hada ido, ta hade rai tace "Toh ni ban san it's useful ba ai, am sorry" yace "It's ohk" daga haka ya nufi kofa ta bi sa da kallo, can ta bi bayansa, har ya kai kofar fita tace "Baxa ka yi breakfast ba?" Ya bude kofar yace "Ki ci nawa da naki" daga haka ya fita. Karfe sha daya Mami ta samu Abba a part dinsa, ta xauna tana kallonsa tace "Col, Mariya xata je yola gobe, ina son ta je da su Ramla su gaisa da gwaggwo da yan uwana, rabonsu da can kusan shekara bakwai" idonsa na kan takardan hannunsa yace "Boko da islamiyyan fah?" Tace "Ae yau friday, bai fi su yi kwana uku ba, ran Monday ko talata xa su dawo" ya girgixa kai yace "Noo, it's better a bar shi lkcn hutu Madam" tace "Amma ae baka cewa sae lkcn hutu xa su gun yan uwanka col, duk lkcn da kayi ra'ayi kke cewa su shirya su je, kayi adalci mana Yallabai, sorry to say, yan uwa fa ba su fi yan uwa ba" sai a snn ya kalleta yace "Su nawa xa su bi ta?" Tace "Su duka" wani kallo yyi mata yace "Kin taba ganin inda aka tura yara gaba daya lkci daya suyi tafiya, kinga ki bar ni in ci gaba da ji da rashin Ali...." Ta buda ido tace "Toh fah! Rashin sa na damun ka kenan?" Yace "Did you knw what an only son means?" Ta d'an yi murmushi tace "I never thought u were missing him, har ina mamakin duk bond din ka da Aliyu ka iya watanni da dama ba shi tare da kai, bana manta lkcn da yake karatu waje, kusan duk karshen wata biyu ana kan hanyar xuwa gun only son" wani kallo ya watsa mata yace "Are you teasing me?" Tace "Why will i.... nasan duk inda Abuturrab yake he is also missing home, just that he knws d kind of dad he has, am pretty sure he is afraid of coming back, baxae taba dawowa ba kwana kusa na sani" ya mike ya kuma jefa mata wani kallo yace "Ki fadi alkhairi ko kiyi shiru" daga haka ya nufi kofa, ta bi sa da ido tana murmushi, can ta mike da sauri tace "Col ya maganar tafiyar su Ramlan" yace "yarana baxa su bi hanya gaba dayansu ba, sai dai daya ta bi ta" ta girgixa kai tace "Ba wannan xancen, sai dai Ilham da Khaleesat su bi ta ita Ramla ta hakura" bai tanka ta ba ya fice. Abuturrab na xaune office ya kira small mum dinsa, tana dagawa suka gaisa yace "Mum kinsan me, pls ina son ku taho min da motata ne wllh" ta bude baki tace "A kai xa mu dauro motar?" Dariya yayi yace "Nooo Mum, driver xa ku yi hiring yayi driving din har gombe" ta tabe baki tace "That's if it's going to be possible son" daren ranan Ilham da Khaleesat driver ya kai su gidan Hajiya Mariya cikin motar Abuturrab bayan tayi ma Mami bayanin ynda suka yi da shi kan cewar a taho masa da motarsa, ba motar kadai ba har wasu daga kayayyakinsa sai da Mami ta hada ta sa a Booth din motar har da laptops dinsa biyu, snn tayi masa dambun nama me yawa, Ramla bata wani damu ba don bata san gun yayansu kannin nata xa su ba, su kansu basu sani ba kawai dai Mami tace masu yola xa su tafi da Hajiya Mariya. Bayan isha Abuturrab ya dawo gida, wanka yyi ya canxa kaya ya fito, tsaye yyi bakin kofar dakinta na kusan minti biyar kafin ya tura kofar, xaune ya ganta can karshen gado ta jinginar da kanta da gadon tana sanye da kayan bacci, ya rufe kofar ya karasa kusa da ita yace "Na xo da wasu takardun saura ki kuma yaga su Madam" bata ko kallesa ba, yace "Au ni bn yi fushi kin bata min aiki ba sai ke da kika yi barnan?" Kkrin sauka take daga kan gadon ya jawota ya kwantar da ita kan gadon yace "Xan yi maganin ki ynxun nn yarinya" ja baya ta fara yi da sauri ganin rigarta yake son ya cire tace "Meye haka doctor, bana so...." Bata rufe baki ba ya fara kiss dinta, iyakar tsorata tayi a lkcn ganin abinda yake mata, ta fashe da kuka tace "Na shiga uku, Allah xan mutu ne doctor, ka kyaleni pls kayi hakuri baxan sake ba na rantse maka" Sai da yaga numfashinta na neman daukewa snn ya kyaleta, ko second biyar bata kara kan gadon ba ta mike jiki na rawa xata sauka yyi saurin riketa, ta kuma fashewa da kuka cikin rawar murya tace "Wayyo doctor am begging you kayi hakuri" mayar da ita yyi ya kwantar yana kallonta da idanuwansa da ya sauya kala yace "Sleep" rufe idon tayi da sauri har lkcn jikinta na bari, kwanciya yyi shima ya jawota jikinsa, xata fara kuka yyi mata alamar tayi shiru, ba shiri ta hadiye kukan, suna nn a haka har bayan minti goma, a hankali taji yace "Kin ci abinci?" Ta gyada masa kai da sauri, yace "Sure?" Nn ma kai ta gyada mai, a hankali ya kai bakinsa kunnenta yace "Baby bbu fa abinda zan maki, just want to play with you, i promise i won't pass that" ta fashe da kuka sosai yace "Plsss wife" tana ji tana gani ya mayar da ita yanda yake so gabansa, ba a jima ba tsoron ya saketa gaba daya, bata kuma hanasa abinda yake ba, sai da yaga tayi likis ya kyaleta ya shiga bathroom, lkci daya bacci ya dauketa. Har ya dawo daga masallaci da Asuba bacci take, ya xauna gefenta ya tsura mata ido, komai nata is just different and special, he can't wait knowing her for the second time, ya sauke idonsa kan dogayen kafarta masu taushi da haske sosai, hannu ya kai kafar ta bude ido a hankali, suna hada ido ta kauda kai da sauri, yyi murmushi har lkcn hannunsa na kan kafar yana shafawa cikin magana irin tata yace "Doctor stop pls, stopp, doctor Wait...." Yar dariya yyi yace "And she likes it so much fahh, she's enjoying it" yana fadin haka ya mike ya leka fuskarta yaga murmushi take suna hada ido tayi yar k'ara ta boye fuskarta jikin pillow ta dukunkune waje daya, dariya yyi ya fita daga dakin.
*Haske writers asso*
💫 *Noorul Huda*💫
By khaleesat Haiydar📚✍🏻
69.....
Tana daure da towel ya shigo dakin, tayi masa kallo daya ta mirror ta ci gaba da abinda take, ya isa bayanta ya d'an duka dai dai fuskarta yace "Shud i help?" Bata fuska tayi ta girgixa masa kai, ya ja hancinta yace "You love pretending" tashi take son yi daga wajen yaki barinta tace "Shiryawa xan yi fa doctor" yace "But am nt stopping u nurse" bata kuma cewa komai ba, ya daura hannu gashinta yana shafawa yace "Kin san me wife?" Ta madubi ta kallesa, ya wara mata ido yace "My small mum nd siblings will be coming today in sha Allah" juyawa tayi ta kallesa tace "Da gaske?" Yace "Yea dear, har sun taso" tace "Toh Allah ya kawo su lfya, what will i be cooking for them?" Yace "Abinda kika ga ya dace" tace "Ohk, xan yi shinkafa da miya with cow meat, sai inyi tuwo da miyar vegetable with meats also, i will make them xobo nd ginger drink, sai inyi coslow.... With a little pepper soup" yace "Duk ke kadai?" Tace "Eh mana xan iya ai" yace "Toh wa xai je kasuwa" tace "Kai mana" yace "Ni kuma, noo i can't just go the market nd start pricing meat, i only knw how to go to supermarkets to get foodstuffs" dariya tayi yace "Yea baby, sai dai mai aikin Mami ta raka ki ku je, xaki fi sanin duk abinda kike bukata" tace "Tohm" yace "Bari in fadi ma Mami my mum is coming" daga haka ya manna mata kiss a wuyarta ya fita daga dakin. Fatima ce kadai ya gani parlor a kwance handout a hannunta, yana kallon mai aiki yace "Ummi na ciki?" Ta kalli fatima tace "Eh, sai dai tayi maka magana da ita a daki" Sai a snn ya kalleta suka hada ido, ta mike xaune tace "Ina kwana" yace "lafiya lau" Mai aikin tace "Madam yake nema wai" ta gefen ido ta watsa mata wani kallo, can ta mike, jeans ne jikinta da top, ta dau hijab dinta ta sa ta wuce daki, dauke kansa yyi daga kallonta ya nemi kujera ya xauna, ba a dau lkci ba Ummi ta fito, ya gaidata da ladabi ta amsa tace "An tashi lfya boy" yace "Alhmdllh Mami," tace "Toh ya aka yi, ko wani Malaria typhoid din take yi kums?" Sunkuyar da kansa yyi yana murmushi, sai yaji nauyinta ba kadan ba, ya kawar da xancen yace "Mami dama mum dita da sisters dina ne xa su xo yau, shine na xo in gaya maki" tace "Ayya, that's nyc, Allah ya kawo mana su lfya, daga kano xa su taho knn?" Yace "Eh Mami" tace "Toh Allah ya tsare hanya" yace "Kuma Mami wai kasuwa zata tana son mai aikin ki ta rakata" tace "Har ta warware ne da zata fita" yace "Ta ji sauki Mami" tace "Toh shknn, sai su je, fatima tayi masu driving din" yace "Toh Mami, thank you" tace "You took pills for a virgin sbda rashin imani koh?" Bai zaci maganan nata a lkcn ba, ya kasa dago kai yace "Ba haka bane Mami" tace "Toh ya ne" yana shafa kai yace "Mami bn san ynda ya faru ba" tace "to ae ka kyauta" Mikewa tayi tace "Alryt bari in yi fatima magana ta shirya sai su je" yace "Toh nagode Mami" daga haka ta shiga ciki, shi kuma ya fita, yana xaune balcony mai aikin Ummi ta iso gun ta gaishesa tace "Samhan ta shirya?" Mikewa yyi ya shiga ciki, ba a dau lkci ba suka fito tana sanye da hijab ta rataye jaka, yana kallonta yace "Baby baxa ki koma ki sa nikab ba kuwa?" Ta d'an kallesa ta dauke kai tace "No" daga haka ta kalli Usaina tace "Mu tafi" Usaina ta bi bayanta suka bar gun, yyi murmushi ya koma ya xauna. Fatima na mota tana jiransu, Samha ta bude gaban motar ta xauna, Usaina ta xauna a baya, hada ido suka yi da fatima ta sunkuyar da kai tace "Good morning" can ciki fatima tace "Same" snn ta tada motar. Suna isa kasuwan Usaina ta fara fita kafin Samha, Fatima ta kwantar da kujeran motar ta sakala earpiece tana kallon Usaina tace "Kar a bata min lkci ina da abun yi me muhimmanci" Samha ta kalleta tace "It's ohk, kiyi wucewar ki akwai abun hawa" kallonta kawai fatima ke yi, ta juya ta bar gun Usaina ta bi bayanta, Minti talatin suka yi a kasuwan ta siya duk abinda tasan xata bukata snn suka fito, bata yu mamakin ganin wucewa fatima tayi ba, tana kallon Usaina tace "Mu samu adaidaita mu wuce" hakan aka yi, suna isa gida, Abuturrab yace "Ina fatimar?" Wani kallo Samha tayi masa tace "How wil i knw" daga haka ta shiga ciki, har ta fara girkin Usaina ta xo wai Ummi tace ta taya ta. Sai kusan sha daya da rabi suka gama komai, ta dibar ma Ummi ta ba Usaina ta kai mata ta kuma ce ta dawo ta karbi nata. Hajiya Mariya na ganin sun iso gombe kawai ta sallami drivern ta basa dubu 30, sai dubu goma kudin motar da xae mayar da shi kano, daga nn ta karbi driving din, Abuturrab ya dinga yi mata kwatance a waya, da yake tana yawan xuwa gombe don nn yan uwan mijinta suke, gane wajen bai mata wahala ba, ko da wasa su ilham basu kawo da wanda take wayan ba, Ilham tace "Mum wai ina xa mu, i thought yola xa mu at the 1st place...." Hajiya Mariya tace "Toh ki sauka ki tafi yolan" dariya tayi tace "A'a ni fa bn ce haka ba Mum" Khaleesat dai sae ture turen baki take, dai dai number gidan da Abuturrab yace ta tsaya ta tsaya tayi horn, mai gadi ya bude gate din, yana tsaye kusa da balcony ta shigo da motar, Ilham ta juya a hankali ta kalli Khaleesat ganin wanda ke tsaye compound din gidan, wani k'ara khaleesat ta saki tana son bude motar tace "Yayanmuu...." Hajiya Mariya bata gama parking ba ta bude masu motar kawai suka fice gaba daya, Buda hannayensa yyi ya lumshe idonsa suka nufesa da gudu, lkci daya suka fada jikinsa ya rungumesu, duk suka fashe da kuka, Ilham tace "Why did you leave us ya Abuu, me yasa ka tafi ka bar mu" lips dinsa ya daura a forehead dinta yace "Ban bar ku ba Lil sisters," ta kuma saka wani kukan tace "We missed u yayanmu, don Allah ka xo mu koma gida plss" share hawayen idonta yayi yana murmushi yace "Toh ba gashi kun gan ni ba ilham" kallon khaleesat yyi, ta fashe da kukaz ya ja hancinta yana murmushi yace "Kuna son nima in fara kukan ne" Duk wnn abun Samha na tsaye balcony tana kallonsu, duk jikinta yyi sanyi ta kasa karasowa, janye kannin nasa yyi jikinsa ganin small mum dinsa tsaye tana kallonsu tana murmushi, ya karasa inda take ya rungumeta yace "Welcome sweet mum" shafa kansa tayi tace "Thanks Son" daga Ilham har Khaleesat kallon Samha dake tsaye balcony kawai suke, ta sunkuyar da kanta tana wasa da yatsunta, can ta sakko a hankali ta nufo su, har ta iso inda suke idonsu na kanta, da kyar tana murmushin dole tace "Sannun ku da xuwa" Khaleesat ta juya mata baya, Ilham kadai tace "Thanks" ita ma ta juya, sosai jikinta yyi sanyi, ganin sun hada ido da Hajiya Mariya ta karasa inda take jikinta duk a mace, ta d'an risina tace "Sannu da xuwa mum" jawota Hajiya Mariya tayi ta rungumeta tace "Thanks Daughter, da fatan mun same ku lfya?" Juyawa Abuturrab yyi ya nufi sisters dinsa ya kama hannunsu ya nufi ciki da su, Ita kuma Samha suka taho tare da Hajiya Mariya dake rike da hannunta, har kasa samha ta durkusa ta gaida Hajiya Mariya bayan sun shiga ciki, ta amsa mata da fara'arta, kallonsu Ilham dake gefen yayansu tayi ta gaishesu su ma, Ilham tace "Lafiya" khaleesat kam ko kallon inda take bata yi ba, Hajiya Mariya bata ji ddin hakan ba sai dai bata ce komai ba, Shi kansa Abuturrab har cikin ransa yaji hakan da suka yi mata, sai dai shi ma bai nuna ba, ita kam mikewa tayi a sanyaye ta kawo masu ruwa da Exotic drinks ta ajiye masu, Hajiya Mariya ta diba ruwan ta sha tana kallonsu ilham tace "Baxa ku sha ruwan ba" bata jira cewarsu ba ta mike tana kallon Samha tace "Daughter xan yi sllh" mikewa Samha tayi ta kai ta har bedroom dinta ta nuna mata bathroom, Abuturrab ya dibar ma kannin nasa drink din da kansa ya basu suka karba, yace "Me yasa Ramla bata biyo ku ba?" Khaleesat tace "Mami tace ita ta tsaya, we never knew we were coming to see you brother" marairaice masa tayi kamar xata yi kuka tace "Don Allah don annabi yayanmu mu tafi gida tare we all missed you, more especially mami" daga haka ta fashe da kuka, ya rungumeta yace "Xan dawo sis but ba yanxu ba, am still nt ready for the punishment...." Ilham ma ta saka kukan tace "We so much miss you ya Abuu..." Rungumeta yyi ita ma yana murmushi yace "Toh ba gashi kun gan ni ba"
*Haske writers asso*
💫 *Noorul Huda*💫
By khaleesat Haiydar📚✍🏻
70.....
Samha ta fito parlorn tana kallonsu a hankali tace "Baxa ku yi sllhn ba ku?" Khaleesat ta juya ta kalleta a takaice tace "Idan xa mu yi ae xa mu tashi" Abuturrab ya kalli kanwartasa sai dai bai ce komai ba, juyawa Samha tayi tace "Toh" snn ta bar wajen ta nufi kitchen, abinci ta shiga daukowa tana ajiye masu a parlor, ta dauko har da plates, spoons da cups, rasa ynda xata ce masu ga abinci tayi, tana nn durkushe har kusan minti uku a wajen, gaba daya hankalinsu na kan wayar Ilham dake hannun Abuturrab ko me suke kallo, fitowar Hajiya Mariya yasa ta mike tsaye, tana xaunawa kuwa tace "Mumy ga abinci" Hajiya Mariya tace "Toh sannu daughter, Allah yayi albarka" sai a snn duk suka kallota, komawa tayi ta duka ta bude warmer din abincin, ta dibar ma Hajiya Mariya, snn ta kalli su Khaleesat tace "In xuba maku ko xa ku xuba da kanku?" Dauke kai khaleesat tayi ta mayar da hankalinta kan waya, Ilham tace "No thanks" rufe warmer din tayi, ta xuba ma Hajiya Mariya miyan a waje daban, ta dibar mata coslow, duk ta kai mata gabanta har da drinks din, ta dago da kyar tace "Mumy akwai tuwo...." Hajiya Mariya tace "Bari in ci shinkafar tunda kin xuba" kai kawai ta gyada mata ta mike a hankali xata wuce daki taji khaleesat na cewa "Yaya ni take away nake so" Hajiya Mariya tace "Take away kuma?" Tace "Eh" Abuturrab yace "Ba ga abinci ba leesat" girgixa kai tayi tace "I prefer may be chips nd sauce" d'aga kafada yyi yace "Ohk" Ilham tace "Ni kuma jollof rice with plantain nake so" Hajiya Mariya tace "Allah xan yi maganin ku idan baku shiga hankalinku ba...." Abuturrab yace "Mum ki bari in siyo masu abinda suke so mana" Wani kallo ta watsa masa ya mike yana murmushi, Samha ta karasa shiga dakinta ta kwanta kan gado, hawaye taji na sakko mata ta dinga gogewa amma yaki tsayawa kawai ta hade kanta da pillow tayi kukan ko xata ji dadi, bude kofar dakin aka yi, yana tsaye daga bakin kofa yace "Dear ina Atm card dina?" Ba tare da ta dago ba ta nuna masa jakarta, ya karasa gun jakar ya bude ya dauka yace "I will be right back" daga haka ya fita, ta kuma fashewa da kuka, Yana isa parlor su Ilham suka ce xa su bi sa yace duk su je, sai bayan kusan minti talatin suka dawo gidan, duk suka wuce ciki da ledoji a hannunsu, shi kuma ya nufi part din Ummi, tana parlor ya sameta bayan ya gaisheta yace "Mami sun iso, i came to check ko kina nn ne, so i can bring my mum here" tace "Noo su da suka sha hanya, don't worry xan shigo yanxu" yace "Toh shknn Mami sai kin shigo" daga haka ya bar parlon, Xaune ya tadda su Ilham har sun fara cin abincin su, Hajiya Mariya kuma na waya, ya karasa bedroom din Samha, ganinta kwance ya isa kusa da ita yace "Baby bacci kika yi" rufe idonta tayi da sauri, ya leka fuskarta yace "Baby ki koma bedroom dina so as my mum will rest here, su Ilham kuma sai su yi amfani da other room din" bata bude ido ba bare ta ce masa komai, ya juya ya fita, mikewa tayi bayan kusan minti goma ta kuma gyara gadon, ta kunna burnern turare ta dau abinda xata bukata ta fita daga dakin ta koma other room din jin sa da kanninsa a bedroom din nasa da yace. Ba a dau lkci ba Ummi ta shigo parlon, kallon Hajiya Mariya ta dinga yi har ta xauna snn suka gaisa da fara'a har lkcn bata daina kallonta ba tace "Wllh gani nake kamar na san ki" Hajiya Mariya tayi dariya tace "Anya kuwa" Ummi tace "Ehh wllh, kamar mun taba haduwa shekara daya knn a Umrah" Hajiya Mariya tace "Kuma gashi bn yi Umra shekarar da ta wuce ba" Ummi tace "Ikon Allah.... Ae kam kuna kama sosai ita wancan sunan mu daya ma" Hajiya Mariya tace "Ya sunan?" Ummi tace "Hajarah" Dariya Hajiya Mariya tayi tace "Ahaf, to kilan yayata ce, Mahaifiyar Aliyu" Ummi ta bude baki tace "Mahaifiyar Aliyu, ae har gobe muna gaisawa da ita a waya muna chatting" Hajiya Mariya tace "in ga number nata" Ummi ta fiddo number a wayarta dake hannunta ta mika ma Hajiya Mariya, dariya sosai Hajiya Mariya tayi tace "Wllh ita ce, yayata ce uwar mu daya ubanmu daya, ita ce kuma ta haifi Aliyu" Ummi da mamaki ya cikata tace "Ikon Allah, Allah mai girma, kuma wllh ranan da na fara ganin Aliyu ita ce ta fado min ganin suna kama, sae dai bn kawo komai a rai ba...." Hajiya Mariya ta kira Abuturrab ya fito ganin Ummi yace "Har kin shigo Mami" Ummi sai kallonsa take tana murmushi, Hajiya Mariya tace "Kaga ashe tasan Mami ma sun hadu a Umra last year" kallon Ummi yayi ya xauna kusa da ita yace "Da gaske Mami, you know my mum" Ummi ta girgixa kai tace "Amma ko baka yi halin mum dinka ba Aliyu, matar so gentle, kai kuma you re nt" dariya yayi yace "What a coincidence, you have the name of my mum shi yasa nake ce maki Mami don haka nake kiranta" Ummi tace "It's nyc staying with my son all this while" ta kalli Hajiya Mariya dake ta dariya tace "Sai dai fa Aliyu bai ji...." Hajiya Mariya tace "Ae mu xa mu baki wnn lbrin" Mikewa yyi alamar bai son xancen ya bar masu parlon da sauri. Hira sosai Ummi da Hajiya Mariya suka yi, nan Hajiya Mariya ta dinga bata lbrin dalilin barin Abuturrab kani, Ummi tayi murmushi tace "He told me everything, Prayer is the best thing for him, sae dai ni inda yake burgeni duk abunsa yana da kamun kai, yana da addini, kinga duk xamansu da yarinyar nn kafin ya aureta bai yrda ya sa6a teachings din addininsa ba..." Hajiya Mariya tace "Ba fa xama waje daya kike da su ba Hajiya" Ummi tace "Noo ni nasan abinda nake ce maki, Aliyu is different" Hajiya Mariya tayi murmushi tace "Toh mu dai gashi har yau ya bari mahaifinsa na xarginmu" Ummi tace "Toh Allah ya kawo sassauci lamarin" Ummi ta dau wayarta tace "Bari in kira Namesake din tawa ynxu" Ummi na dialing number Mami ba a dau lkci ba ta daga, da fara'arta tayi mata sallama daga daya bangaren, Ummi ta amsa tace "Kuna lfya Hajiya?" Mami tace "Lafiya lau wllh, ya yarana" Ummi tace "Duk Alhmdllh, ya kano?" Mami tace "Gamu a cikinta, ya mai gidan ki" Ummi tace "Yana lafiya wllh, Hajiya ga ni ga kanwar ki" Mami tace "Kanwata kuma, a ina kenan?" Ummi tayi dariya tace "Ga ta ku yi magana" mikawa Hajiya Mariya wayar tayi ta karba tana murmushi tace "Hello Mami" Mami da mamaki ya cika ta tace "Toh fa, kinsan ta ne Mariya?" Hajiya Mariya tace "Gashi nasan ta yau ta dalilin Aliyu" Mami tace "Aliyu?" Hajiya Mariya tace "Shi fa, gidansu daya da shi, ita ce kuma wanda kika ce min ya taba baki lbrin ta" Mami tace "Ikon Allah, ae tare muka yi Umrah da ita last year" Hajiya Mariya tace "Haka ta ce" Mami da farin ciki ya lullube ta tace "Allah mai iko, bata wayar" mika ma Ummi wayar tayi, nan Mami ta fara mata godiya, Ummi tace "Haba ae d'an ki nawa ne Hajiya, it's nothing yi wa kai ne, mu dai muna xuba idon xuwan ki gombe soon" sun fi minti sha biyar suna magana daga bisanni Ummi tace "Wai dama Aliyun da kike cewa xaki hada da 'yar ki fatima knn" Dariya Mami tayi tace "Shine fa, kin kuma ga abinda ya xabar ma kansa, sae dai duk da haka ae bai baci ba" Ummi tayi dariya tace "A'a Samha ma 'ya ta ce Hajiya...." Mami tace "Ehh sai ya xauna da duk 'ya yan naki biyu" Dariya kawai Ummi take daga haka suka yi sallama ta katse wayar, sai kusan la'asar ta bar parlon bayan sun yi hira sosai da Hajiya Mariya, Abuturrab kam na bedroom dinsa a kwance da sisters dinsa, lbrin tun daga ranan da ya bar gida kawai suke basa, da irin abubuwan da Abbansu ya dinga yi, wani yyi dariya, wani ya xaro ido, muryar small mum dinsu suka ji a kansu suka juya gaba daya, tace "Ina Samhan take?" Su ilham suka dauke kai, ya mike xaune yace "Ina jin kmr tana daki" tace "Shine xa ku bar ta ita daya Aliyu?"
*Haske writers asso*
💫 *Noorul Huda*💫
By khaleesat Haiydar📚✍🏻
71.....
Khaleesat tace "Lbri fa muke basa mum" harararta tayi tace "Did i ask for your opinion?" Mikewa Abuturrab yyi ya fita daga dakin ya wuce dakin Samha, ganin bata ciki ya juya ya fito, Hajiya Mariya dake tsaye tana kallonsa tace "Tana ina?" Kallon spare room yyi yace "Ina jin tana nan" daga haka ya karasa ya bude kofar ya ganta kwance, tana jin an bude kofa ta rufe ido da sauri, ya isa bakin gadon yace "Dear are you sleeping?" Bata tanka sa ba kuma bata bude ido ba, ya juya ya fita yace "Mum she's sleeping" bata ce komai ba ta bude dakin Samha ta shiga ya koma dakinsa. Karfe biyar da rabi Samha ta fito sanye da hijab ta shiga bedroom dinta, Hajiya Mariya ta katse wayar da take tana kallonta murmushi dauke fuskarta tace "Kin tashi daughter?" Samha ta kirkiri murmushi ta karasa inda take ta durkusa tace "Na tashi mum" Hajiya Mariya tace "Amma kin ci abinci koh?" Kai ta gyada mata tace "Na ci, dama xan tambayi me xan dafa maku ne" Hajiya Mariya tace "Ba kince akwai tuwo ba?" Samha tace "Eh akwai" Hajiya Mariya tace "Toh kar ki damu kanki xa mu ci tuwon" mikewa tayi tace "Toh" snn ta juya ta fita, parlor ta nufa ta kwashe duk kwanukan dake gun ta kai kitchen, shinkafa ta diba kadan ta sa stew ta ajiye a gefe, ta dau sauran shinkafar dake cikin warmer din ta xuba miya da coslow da ya rage a gefe, ta bude kofar kitchen ta fita ta kai ma mai gadi ta dawo, wanke kwanukan tayi ta sake gyara kitchen din ta goge ko ina snn ta dau shinkafar da ta diba da goran ruwa ta fita ta koma daki, duk yanda ta so cin abincin kasawa tayi, ta jinginar da kanta da gado tana kkrin mayar da hawayen da ya taru idonta, mikewa tayi a hankali ta isa gun window ta tsaya tana kallon waje. Dab da Magrib aka danna bell din gidan, Abuturrab ya tare da su Ilham yana bude kofar ya ga fatima ce tsaye da warmer biyu a hannunta, ya juya ya bar gun, khaleesat ta bi bayansa tace "Who's she, she's cute" Ilham ta karbi dayan warmer din hannunta tace "Welcome" fatima ta sakar mata murmushi tace "Thank you, kun xo lfya?" Ilham ta mayar mata da murmushin tace "Alhmdllh" daga haka suka karasa cikin parlorn, dukawa tayi ta ajiye abincin hannunta ta saci kallon Abuturrab taga kallonta yake, ta dauke kai tace "Good evening" yace "Evening" ta daga ma khaleesat hannu tace "Welcm" khaleesat tayi murmushi tace "Thank you" ta kalli Abuturrab tace "Mum fa?" Ilham tace "Ki shiga tana ciki" karasawa dakin fatima tayi, ilham ta kalli Abuturrab tace "Who's she Big bro?" Yace "Our neighbor" khaleesat tace "Ohk mum dinta ce ta shigo daxu?" Kai ya gyada mata, ta wara ido tace "She's cute, just like me" tabe baki yayi ya mike jin ana kiran magrib ya shiga toilet dake parlon, Ilham ta mike da sauri ta nufi kitchen don dauko plate da spoon, tana fitowa tace "As if she knws am very hungry" Khaleesat ma ta je ta dauko nata plate din, Abuturrab na fita masallaci fatima ta fito daga gun Hajiya Mariya, sallama tayi masu, ilham tace "The name?" Murmushi tayi tace "Fatima" ilham tace "I am Rabi'a but they do call me Ilham, and this is my sis khaleesat" Fatima tace "It's nyc meeting you all" khaleesat tace "Nyc meeting you too" fatima tace "Gobe ku shigo wajen mu pls" ilham tace "Sure, Allah ya kai mu" daga haka tayi masu sai da safe ta fita. Abuturrab na dawowa masallaci Ilham tace "Yayanmu gobe da safe xa mu shiga part din su fatima.... She's inviting us" bai tanka ta ba ya nufi bedroom, khaleesat tace "Ya Abuu?" Juyawa yyi ya kallesu, ta hade rai tace "Where r u goin to, magana fa ilham ke yi maka" yace "Ohh sorry, just 2mins ina xuwa" daga haka ya wuce dakin da Samha take ciki, xaune take idonta a kan magazine dake hannunta, ya isa kusa da ita ya xauna gefenta yace "Baby me yasa baki son ki saki jiki da siblings dina?" Bata dago ta kallesa ba ta girgixa masa kai kawai, ya amshe magazine din hannunta ya dago kanta yace "Baki son ku saba da su ne? kin ma ci abinci kuwa?" kai ta gyada masa, ya langwabar da kai yace "Ni ko abincin ba a bani ba dear" bata ce komai ba ta sauke idonta kasa, yace "Ki xuba min shinkafar am hungry" tace "Ya kare" ya buda ido yace "Ya kare kuma? But i saw the rice kuma su khaleesat basu ci ba ae" tace "Na bayar" yace "Wa kika ba?" Tace "Gate keeper" Shiru yyi yana kallonta, can yace "Alryt, tuwon fah?" Tace "Na mum kadai ya rage" da mamaki yace "Sauran fah?" Tace "Ba shi da yawa dama" kallonta kawai yake, can ya mike yace "ok then, let me get what to eat" daga haka ya fita, tare da su Khaleesat ya fita a motarsa, ta mike ta kai ma Hajiya Mariya abinci daki, Hajiya Mariya na kallonta tace "Me yasa ba ki bi su kun fita ba Samha?" Murmushi tayi tace "Ba komai Mum" Hajiya Mariya tace "Toh kin ci abinci?" Kai ta gyada mata tace "Na ci" "Toh xauna mu yi kallo a nn" cewar hajiya Mariya knn tana nuna mata gefen gado, a hankali tace "Toh" snn ta xauna. suna nn zaune ita dai ba sanin abinda ake a film din tayi ba ma, banda tunane tunane bbu abinda take, a haka aka kira isha, bayan kusan minti goma Hajiya Mariya ta mike ta shiga toilet ta dauro alwala ta fito ta gabatar da isha, har tara da rabi basu dawo ba, Hajiya Mariya ta kalleta ganin ta jinginar da kanta da gado tace "Kina jin bacci ne Samha" murmushi tayi bata ce komai ba, Hajiya Mariya tace "Toh tafi kiyi kwanciyar ki, sai da safe kin ji" ta mike tsaye cikin sanyin murya tace "Toh mum, sai da safe" daga haka ta nufi kofa, Hajiya Mariya ta bi ta da kallo cike da tausayinta ganin ba wani shekaru gareta ba, ita dai kawai yarinyar tayi mata ne har cikin ranta, kuma ta dau alkawarin in dai tana raye baxata taba yrda Aliyu ya toxartata ba ko ya walakantata coz her case is totally different, Samha na komawa daki bathroom ta shiga tayi wanka ta fito, tayi shirin bacci snn ta kwanta ta rufe jikinta da duvet, Dad dinta ne ya fado mata ta fashe da kukan da bata san dalili ba, tayi mai isarta daga haka bacci ya dauketa, sai kusan goma da rabi Abuturrab ya dawo gidan da kanninsa, Ilham ta kai ma small mum dinsu abubuwan da aka siyo mata snn ta shiga dakin yayanta, sai da suka gama cin abincin snn ya shiga wanka, su kuma suna kwance kan gado suna kallo a laptop, yana gama shiryawa ya xauna gefensu yace "Ain't you girls going to take ur bath" Khaleesat tace "Sai mun gama kallo" Bai sake ce masu komai ba, suna nn suna kallo har kusan sha biyu, ya mike yace "Am feeling sleepy, idan kun gama ku sa min laptop din a charge, good nyt" Khaleesat ta juya tace "A ina xaka kwana yaya?" Yace "Other room, you 2 shud use this room" ta ci gaba da kallonta tace "Alryt good nyt," ilham ma tayi masa goodnyt ya fita ya rufe masu dakin. Dakin da small mum dinsa take ya bude yaga har tayi bacci ya rufo kofar snn ya nufi inda Samha take ya bude kofar ya shiga ya rufe ya kashe wutan dakin ya kara Ac, xaunawa yyi gefen gadon ya kunna bedside lamp yana kallonta, can ya cire duvet din da ta lulluba yana kallon kayan jikinta, kashe lamp din yyi ya hau gadon ya birgina kusa da ita ya jawota jikinsa ya kai bakinsa wuyarta a hankali yace "Wife" farkawa tayi xata mike xaune yaki saketa yace "Kawai kinyi isolating kan ki daga mutane throughout today baby, what's wrong with you?" Ba karamin daurewa tayi ba na ganin bata saki kukan dake cin ta ba, ya juyo da ita ya rungumeta yace "Seems baki son mutane koh?" Hawaye ne ya cika idonta ta sa hannu tana sharewa, kawai jin bakinsa tayi cikin nata ta fara turasa ya ki sakinta ya kwantar da ita, duk ynda ta so kwatar kanta kasawa tayi, a hankali ya sassauta rikon da yyi mata jin shesshekar kukanta, murya can kasa yace "Plss wife, you won't feel any pain" jin taki cewa komai ya kai bakinsa kunnenta a hankali yace "plsss?" Nan ma bata tanka sa ba, hakan yasa ya ci gaba da abinda yake, pain din da ta ji a lkcn bai kai na 1st encounter dinsu ba amma hakan bai hanata kuka a hankali ba, kukan ta kuma bai sa ya sarara mata ba, rungumeta yyi daga karshe cikin sanyin murya yace "Am sorry baby, i just can't help" ita dai bata ce komai ba, yana rungume da ita har bacci ya dauketa.
*Haske writers asso*
Kar ya auri fatima, bai dace ya aureta ba, bai kamata ayi ma Samha kishiya ba, as if anji Abuturrab ya bude baki yace he have interest for fatima, as if har ya biya sadaki,🤔 Noo My Aliyu has taste don haka stop being faster than ur shadow fanz 😅😆
💫 *Noorul Huda*💫
By khaleesat Haiydar📚✍🏻
72.....
Karfe hudu da rabi ya farka ya mike xaune yana kallonta, duvet ya jawo ya lulluba mata ganin kmr tana jin sanyi, ya taba jikinta yaji da dumi ya kafa mata ido yana kallo, can ya manna mata kiss a forehead ya mike ya shiga toilet don yin wanka, jallabiyansa ya xura jin xa a tada sllh ya fita masallaci, yana dawowa ya shiga dakin ya xauna gefenta ya kuma taba jikinta yaji ya fi daxu xafi, kallonta kawai yake kafin ya mike ya fita dakin, dakinsa yyi knocking ya bude ya sami sisters dinsa suna ta bacci, ya nufi gaban mirror ya bude a hankali ya dau alluran da xai dauka da syringe ya rufe gun snn ya fita ya koma daki, ajiye su yyi gefen gado ya shiga bathroom ya hada mata ruwan wanka ya fito ya xauna kusa da ita ya daura hannu forehead dinta, a hankali ta bude idonta don hannunsa da ruwa, kkrin tashi xaune ta shiga yi, ya dagota yace "Mu je kiyi wanka baby, you will feel much better" bai jira cewarta ba ya tashi tsaye ya daga ta ya wuce bathroom din da ita, bata yi xaton xata iya takawa ba don duk a tsorace take, duk ynda yaso taimaka mata tayi wankan kin yrda tayi hakan yasa ya fito ya barta, ta wanke baki snn tayi wankan, yana xaune gefen gado ta fito daure da towel ya bi ta da ido, can ya mike ya fita, kafin ya dawo har ta shirya cikin riga da skirt na atamfa ta kwanta, rike da cup din tea ya shigo dakin ya ajiye kasa ya xauna kusa da ita yace "Tashi ki sha tea sai in maki allura i don't want you to get sick" da kyar ta yrda ta mike xaune ta karbi cup din tea din, tana gama sha yace allura, nn hawaye ya cika idonta, bbu ynda ta iya haka ta tsaya yyi mata alluran, ya kwantar da ita yace "Toh yi ramuwar baccin ki" ko kallonsa bata yi ba, ya mike yana murmushi ya fita, gun small mum dinsa ya shiga ya sameta xaune kan darduma, ya xauna gefenta ya jira ta gama azkar din da take snn ya gaisheta, ta amsa tace "Jiya me yasa ba ku fita gaba daya da Samha ba Aliyu?" Ya kalleta yace "Mum, ae bata fiye son fita ba ita, kuma tana daki lkcn da muka fita" tace "Yanxu don ka ga yan uwanka sai ka janye mata Aliyu is that fair" da mamaki yace "Mum ba haka bane wllh, ynda kika ganta haka take, baka sanin abinda yyi mata da wanda bai mata ba, miskilancinta yyi yawa.... Ko magana ma sai taga dama wani lkcn, she will just be looking at you, ko da nace ta bi mu nasan cewa xata yi A'a" Hajiya Mariya ta tabe baki tace "Ni dai ina kara jaddada maka idan ka cuce yar nan Allah baxae bar ka ba, to wai idan baka dinga jan ta a jiki ba wa xai yi hakan Aliyu? bata da kowa fa a yanxu sai kai, gwara kai gun mahaifinka kadai kke da problem, ita fa? Duk duniyar nn ynxu da kai xata yi takama..." Ya d'an yi murmushi yace "Na sani mum, nd am trying my best to always be there for her...." Hajiya Mariya ta kuma kyabe baki tace "Amma da ai naga ba haka kke mata ba kafin ka rabata da iyayenta, ka fa kawota gidana na gani, duk da baka san tana da miskilancin ba ka iya lallabata har ka rabata da kowa nata, dama namiji in dai ya samu abinda yake so gun mace shkkn...." Kallon mamaki yake mata, can ya girgixa kai yace "No mum, you re misinterpreting me, kar ki ce haka pls, am very different, nasan yanda aka yi na samu Samha don haka i will value her till my last breathe on earth sai dai idan am nt on my right senses" Tace "Toh kuma da ka biye ma sangartattun kannin ka suka ki cin abincinta me hakan ke nufi?" Yyi murmushi yace "You knw it's being long mum, bana son daga xuwansu na fara bata masu rai a kanta it will look somehow, nima i wasn't happy with what they did but it's too early na masu magana, har cikin raina naji hakan da suka yi wllh amma kinga dole bai dace inyi magana a lkcn ba, sai dai kuma i won't take that today" tace "Toh xa mu ga ai" mikewa yyi yace "Mum kenan, kin fi kowa sanin halina fa" tace "Oho nasan ko ka canxa?" Dariya yyi ya nufi kofa yace "Ina nn a yanda kika san ni momma" daga haka ya fita, daki ya shiga yaga bata dakin, ya fita parlor ya ji ta a kitchen, ya karasa kitchen din, Irish take ferayewa ya durkusa kusa da ita yana kallonta yace "Baby da wuri haka, ba bacci nace kiyi ba, how you feeling now?" Ba tare da ta kallesa ba tace "Am fine" yyi shiru yana kallonta, can yace "Kinsa mum na xargin bna kula dake baby whereas it's nt like that, ke ce da halinki at times, sai a rasa gane kanki...." Ganin ko kallonsa bata yi ba ya karbe abun fere dankalin hannunta yace "Ki bari su ilham su xo su yi, mu je kiyi baccin ki" sai a snn ta kallesa tace "A'a xan yi da kai na" ta karbi peeler din ta ci gaba, haka yasa ta gaba yana kallo har ta gama ta mike tana kallonsa shi ma ya mike yace "Sannu da aiki Baby" d'an murmushi tayi bata ce komai ba, sai yaji ddin murmushin da tayi, bude kofar kitchen din aka yi Khaleesat ta shigo, ta langwabar da kai tana kallonsa tace "Good morning bro" yace "Morning kin tashi lfya?" Ta gyada masa kai tace "I want to take cornflakes, is there any?" Yace "Did you greet her?" Tace "Who?" Yace "Ur aunt" kallon mamaki take masa ta sake cewa "Who?" Ya watsa mata wani kallo yace "My wife," turo baki tayi ta juya xata fita ya fixgota yace "Kee! r u stupid ina maki magana xa ki fita?" Ganin bbu wasa idonsa tace "Yaya nayi gaisuwa fa da na shigo" Samha da bata ko kallesu ba tace "She greeted ai" yace "Toh bn ji ba, u greet her immediately now" khaleesat ta d'an kalleta ta wani tsuke baki tace "Good morning" saketa yyi yace "Leave, bbu yara gidan don haka bbu cornflakes" juyawa tayi ta fice daga kitchen din, Samha tace "Sai ka fita ka siyo mata since that's wat she want" yace "Toh ke ki fita ki siyo" tace "Uhm to bani kudin" juyo da ita yyi ya ja hancinta yace "Kiyi amfani da kudin ki idan kina da" daga haka ya lumshe ido yyi kiss dinta kan idon Ilham da ta shigo kitchen din a lkcn, Samha ta turasa ta juya masu baya ta ci gaba da slicing potatoes da take, a takaice ilham tace "Good morning bro, we want custard, is there?" Yace "Kin gaida matata?" Kallon Samha tayi, a takaice tace "Good morning" ba tare da Samha ta juyo ba tace "Ina kwana" Ilham ta dauke kai tace "Lfya lau" ya girgixa kai yace "She's making breakfast now, beside bbu custard gidan nn" juyawa tayi ta fita, ya kalli Samha yace "Baby bari in yi wanka" daga haka ya fita kitchen din, tana soya dankalin aka kwankwasa kofa, ta raga gas din ta fita, khadija ce tsaye bakin kofar, tayi murmushi tace "Sis Samha good morning" murmushin ta mayar mata tace "Morning sis khadija" khadija tace "Dama Ummi ce tace i shud tell you to just make tea nd irish, tana masu girki" Samha tace "Toh shknn" daga haka khadija ta wuce ita kuma ta koma ciki, cikin yan mintuna ta gama ta tsaftace kitchen din ta fito. Dakinta ta nufa ta shiga da sallama ta isa gun Hajiya Mariya ta durkusa tace "Ina kwana mum" Hajiya Mariya tace "Lfya lau my daughter, kin tashi lafiya" tayi murmushi ta gyada mata kai, ta mike tace "Bari in sa maki ruwan wanka mumy" Hajiya Mariya tace "Toh Allah yayi maki albarka" ba a dau lkci ba ta fito tace "Na sa mum" Hajiya Mariya tace "Toh sannu na gode" daga haka ta mike ta shiga bathroom din, gyaran dakin Samha ta shiga yi, ta gyara gadon ta share dakin snn tayi mopping ta kunna turaren wuta ta fita. Daki ta shiga ta samu Abuturrab xaune yana danne dannen laptop, yace "Are you done dear?" Ta gyada masa kai, yace "Toh kin je kin gaida mum?" Tace "Naje" xaunawa tayi d'an nesa da shi ya jawota kusa da shi yace "Sai kyau kike karawa baby" janye jikinta tayi tace "Baxa ka siyo cornflakes din ba?" Bai tanka ta ba ya ci gaba da danna laptop dinsa, wayarsa ce tayi ring ya jawo ya ga Ummi ce ke kiransa, dagawa yyi ya amsa sallamarta snn ya gaisheta ta amsa tace "Boy, clinic nake son kaje may be in d next one hr pls" yace "Toh Mami," tace "Good, ya b'aki?" Yace "Alhmdllh" tace "Toh a gaida min su" yace "In sha Allah" daga haka ya katse wayar, tun da ya dau waya Samha ke kallonsa ko kiftawa bbu, ya ajiye wayar hannunsa ya kalli agogo yaga a lkcn karfe takwas yyi, shafa kansa yyi ya kalleta ganin kallon da take masa da manyan idanuwanta ya hura mata iska, sai a snn ta kifta idon ta dauke kanta da sauri, ya juyo da ita tana facing dinsa yace "Kallon meye wnn kike min baby?" Murmushi tayi ta fara kkrin tashi ya ki saketa yace "No sae kin gaya min ma'anar kallon" dariya take son yi sai dai bata yi ba tace "Ba komai fahh" yace "Ae idan baki fada ba abinda kike pretending baki so ynxun nn xan maki" kmr xata yi kuka tace "Ni fa kawai kallon ka nake" yace "Toh me yasa kike kallona" murmushi tayi ta ki cewa komai, ya xame dankwalin kanta ya kai bakinsa neck dinta, da sauri tace "A'a xan fada...." Ya dago a hankali yace "Toh fada" boye fuskarta tayi a jikinsa murya can kasa tace "Kawai naga kana da kyau ne" ya buda ido yace "Tun da baki san ina da kyau ba sai yau baby" dago kanta tayi tana murmushi, a hankali tace "Yeah, ur eyes, nose, beard, lips.... Everything!" bai ankara ba sai gani yyi ta lumshe ido ta daura warm lips dinta kan nasa and she gave him a deep kiss that made him still.
*Haske writers asso*
[11/15, 1:47 PM] Fatima gummy: 💫 *Noorul Huda*💫
By Khaleesat Haiydar📚✍🏻
73.....
A hankali ta xame jikinta daga nasa xata mike ya rikota da sauri, murya can kasa yace "Noo, finish what you've started baby" bata yrda ta bari sun hada ido ba ta kwace kanta ta dau dankwalinta ta fice daga dakin, lumshe ido yyi yana murmushi, can ya mike xaune yana shafa kansa. Samha na fita parlor ta ga Ilham, khaleesat da fatima a parlon ga cooler din abinci da fatiman ta kawo Ilham har ta xuba waina da miya tana ci, khaleesat kuma na hada tea, bata sake kallonsu ba ta wuce kitchen ta dauko plates da spoon ta fito, ta isa kusa da warmer din abincin ta durkusa ta bude, tun daga sama har kasa fatima ke kallonta, khaleesat ta tabe baki ta dauke kai, Ilham kam ko kallonta dama bata yi ba, Samha ta gama diban wainan ta wuce kitchen ta debi dankali da kwai ta daura a tray hade da wainan ta daura flask din lipton da cup ta dauka ta wuce ta kai ma Hajiya Mariya, fitowa ta sake yi ta dau bread da kayan shayi ta koma dakin ta ajiye, Hajiya Mariya tace "Sannu Samha" murmushi tayi ta juya ta fita, dai dai fitowar Abuturrab rike da laptop dinsa, bata bari sun hada ido ba xata wuce yace "Baby" tsayawa tayi bata dai juyo ba, ya karasa kusa da ita ya tsaya dab da ita yace "Ko mu je clinic din tare ne?" Kallonsa tayi bata ce komai ba, ya gyada mata kai yace "Yea, ko baxa ki ba" ta sunkuyar da kanta tace "Su mum fah?" yace "Ae ba ddewa xa mu yi ba, dauko hijab din ki" tace "Toh baka yi break fast ba" yace "Ohh, alryt just a cup of coffee, sai ki dibar min chips" tace "Ummi ta kawo wainar shinkafa" ya girgixa kai yace "A'a ki kawo abinda nace maki kawai" tace "Toh" snn ta fita parlor, ya koma daki. Har ta shiga kitchen bata kalli inda suke ba, ta gama hada masa abinda yace ta xo ta wucesu, Khaleesat tace "Damn this, wnn arniyar ce xata xo tana daga mana kai a gidan yayanmu" Fatima ta dan bude ido tace "Arniya kuma?" Ilham ta tura cup din gabanta tace "Ehh mana christain" Fatima dake kallonsu da mamaki tace "Ban gane ba" Khaleesat tace "Ohk bai fadi maku Christian ce ita ba knn, she's a nonbeliever, kawai taje tayi tsafinta ta rabamu da yayanmu" kmr xata yi kuka ta kare maganan, Har lkcn kallonsu fatima take kmr bata yrda da abinda suke cewa ba, Khaleesat tace "Ae kafin in bar gidan nn sai na nakada mata duka wllh, kuma sai duk mun gaya ma Mami abinda muka gani" A tare Samha suka yi break din da Abuturrab duk da ta ki da farko, amma yana insisting ta xauna kusa da shi, suna gamawa yasa ta saka Hijab suka fita, sai da suka fara shiga gun small mum dinsa yace mata xa su je su dawo tayi masu Allah ya kiyaye snn ya fito ya dau makullin motarsa a bedroom, kallonsu su ilham suke yi har suka karaso cikin parlor, yyi ma fatima kallo daya ya kauda kai, yana kallon kanninsa yace "You girls shud wash all used plates, kuma ku gyara min dakina ku wanke bathroom" khaleesat tace "Yaya ina xa ka?" Yace "Ba dadewa xan yi ba" Ita dai Samha tana tsaye idonta a kan fingers dinta, Ido fatima ta kafa mata kmr me son gano abinda su ilham suka fadi mata, Khaleesat ta dauke kai tace "Toh shine baxa mu bi ka ba?" Yace "Ae ba yawo xan je ba, gun aiki xan fita, i will be back soon" Daga haka ya kama hannun samha suka nufi kofa, suna fita Khaleesat tace "Damn it, she is d one controlling him" Tun da suka shigo reception ake kallonsu, ya amsa gaisuwar nurses dake gun, Ita ma ta gaishesu duk suka amsa, daga haka ta bi bayansa, duk suka bi ta da ido, wata nurse tace "No wonder his eyes are not on women, his wife is a damsel" yar uwarta ta amsa da cewa "Yea she's beautiful shi yasa yake ma masu crushing dinsa kallon donkeys" wasu daga nurses din ne kawai suka yi dariya, office dinsa ya kai ta ya kunna mata Tv da A.c, ya isa gabanta yace "Enjoy ur self baby, idan kin gaji da xama ki kwanta, i think xamu shiga theatre ne" daga haka ya duka ya manna mata kiss a cheeks dinta yana murmushi ya ja hancinta ya juya ya fita, bai dde da fita ba ta mike ta isa kan bed din duba pregnant women ta kwanta tana kallon movie din da ake a tv, sai kusan karfe sha daya da rabi bacci ya dauketa, bata dde tana baccin ba taji ana shafa fuskarta, a hankali ta bude idonta ta gansa tsaye sanye da surgical clothing, da hula, ya sauke mask din fuskarsa hannunsa daya rike da baby a Shawl, mikewa xaune tayi tana kallon babyn hannunsa ta sauko daga kan bed din da sauri ta wara ido tace "Waow It's a baby!" Dariya ta basa yace "Yea you like babies?" ta gyada masa kai da sauri, mika mata babyn yayi ta rasa ynda xata yi ta karba, har rawa hannunta yake, kallonta yake cike da tausayi tunawa da yyi she's an only child, no siblings, kmr xata yi kuka tace "Ban san yanda xan rike ba doctor" jawota yyi jikinsa ya rungumeta tare da babyn, sai a snn ta iya wrapping babyn da hannunta ita ma tana lekan fuskar jaririn, ya kai bakinsa saitin kunnenta murya can kasa yace "Ke ma kina son ki haifi naki babyn?" Kallonsa tayi ba tare da tayi wani tunani ba tace "Ehh ina so" ya wara ido yace "Da gaske?" Jin ynda yyi maganan ta kuma kallonsa, ganin irin kallon da yake mata ta dauke kanta, ya daura daya hannunsa a flat tummy dinta yana murmushi yace "Soon xa ki haifi naki kema tunda kina so, yau da daddare xa mu samu namu babyn amma mace ni nake so wacce xata yi kama da ke" da sauri ta daga kai ta kallesa dai dai lkcn da aka bude kofar office din doctor Shariff ya shigo, ta sakar masa yaron ta ja gefe, Dr Shariff yace "Ohh ashe tare da madam ku ke Aliyu," Abuturrab yace "Ae kam, Cewa tayi yau sai ta bi ni, ba ynda na iya muka taho tare" yana murmushi ya kare maganan, Dr Shariff yyi dariya yace "Ohh toh sannun ki da xuwa madam, ya gidan?" kanta a kasa ta gaishesa ya amsa da fara'a yana sake welcoming dinta, nan ya dau abinda xae dauka a office din ya fita, Abuturrab ya kwantar da yaron ta karasa tana kallonsa tace "Bacci yake ne?" Yace "Noo he is nt sleeping" xata yi kiss dinsa ya dakatar da ita ya nuna mata lips dinsa yace "Instead ni ki min mana" murmushi tayi ta make kafada, ya ja cheeks dinta yace "i will be right back baby" har ya isa kofa ya juya yace "Kar fa kice xa ki daukesa baby baki iya ba" kallonsa take kmr xata yi kuka, ya danne dariyarsa ya dawo yace "Yes mana baby, idan mun haifi namu sai in koya maki ynda ake daukansu, kina son ki yar masu da jariri ne" yana dariya ya kare maganan, ta fashe da kuka, ya hadiya dariyarsa ya ja ta ya xaunar kan kujera snn ya dawo ya dau babyn ya iso gabanta ya sa mata shi a hannu ta karbesa da murna, yace "Toh kar ki tashi har in dawo" tace "Toh" daga haka ya fita yana murmushi, har ya dawo da wata nurse tana rike da yaron gam sai kallonsa take, da ganinta ka ga sabon shiga, yace "Sannu da aiki wife, kinyi kkri" karban jaririn yyi ya mika ma nurse din ya dau allura da xata yi masa ya bata snn ta fita, kmr xata yi kuka tace "I love babies" xaunawa yyi kusa da ita yace "Toh ba nace yau xamu samu namu ba" mikewa tayi da sauri ya rikota yana dariya yace "Ke fa kika ce kina son babies" tace "Ni na mutane nake so" yace "Uhm? Toh ki fara shirin son naki" Sha biyu suka bar clinic din, ya biya eatery ya siyo take away don bai son tayi wahalan girki ga yan iskan ba ci xa su yi ba, yana gama parking ta bude motar ta fito rike da wasu daga ledojin, shi ma ya fito da sauran, da sallama ta shiga parlon wanda ita ma sai da hakan ya bata mamaki, Suna nn xaune ynda suka bar su, ga plates da cups da suka yi break a gun har lkcn kuma fatima na nn cikinsu, a hankali tace "Sannun ku" bbu wanda ya tanka ta ta wuce ciki, Abuturrab na shigowa ya ajiye ledan hannunsa da mamaki yace "What's all this, kuna nufin tun daxu baku tashi nn ba?" Khaleesat tace "Yaya hira...." Wani tsawan da ya tsorata su ya daka masu, fatima ta tabe baki ta mike ta dau gyalenta ta wuce sa ta fice daga parlon, ya wani daure fuska yace "Before the count of 3 bna son in ga ko wace parasite a nn" mikewa Khaleesat tayi tana murguda baki tace "Toh wai yaya...." Wani ihu ta saki ganin ya yo kanta ta nufi daki gun Small mum dinsu da gudu, Ilham ta bi bayanta har dakin ya bi su, duk suka yi bayan small mum din tasu a tsorace, a fusace yace "Mum wllh xan karya yaran nn a gidan nn idan basu shiga hankalinsu ba, they shud respect their selves idan ba haka ba in yi maganinsu" tabe baki tayi tace "Ni dai kar ku nakasa ni don Allah ku sake ni" yana kallon khaleesat yace "Fita ki kwashe kwanukan nn ki wanke yanxun nn" saukowa tayi daga kan gadon da sauri ta nufi kofan ta fita, yace "Ke kuma tashi ki share gidan gaba daya kiyi mopping, snn ku biyu ku shiga bedroom dina ku gyara ko wani ya kwanan maku a dakin" tashi ilham tayi ita ma tana rabe rabe ta fice da sauri, ya Karasa dakin ya xauna ya gaida Small mum dinsa ta amsa tace "Ina Samhan" xai yi magana sai ga ta ta shigo, ta isa gaban Hajiya Mariya ta durkusa tace "Sannu da gida mum" Hajiya mariya tace "Yauwa Samha har kun dawo" ta gyada mata kai, mikewa Abuturrab yyi ya fita, bedroom dinsa ya shiga yyi wanka ya sauya kayan jikinsa snn ya fito ya wuce daki, Kwance ya ganta yace "Kin gaji ko baby" cikinta ta nuna masa, ya xauna gefenta yace "What happen" a hankali tace "Ciwo yake min" yace "Ciwo kuma?" Ta gyada masa kai yace "Ta ina?" Ta nuna masa gefen cikin, ya sauke ajiyar xuciya yace "Alryt sorry dear, amma ai yana maki hakan koh" ta gyada masa kai, yace "Let me tell you what it is" ya matsa kusa da ita ya duka dai dai kunnenta.
*Haske writers asso*
[11/15, 8:09 PM] 0mmr Farouk: 💫 *Noorul Huda*💫
By khaleesat Haiydar📚✍🏻
74....
Bayan la'asar Samha ta fito don daura dinner, yana xaune da su Ilham a parlor gaba daya hankalinsu na kan laptop, ya bi ta da ido har ta shiga kitchen, can ya mike ya bi bayanta, Ilham da Khaleesat suka kalli junansu, a tare suka tabe baki, Ya rungume hannayensa yana kallonta yace "Me xa kiyi baby?" Tace "Abinci xan daura" yace "Ki bar su ilham su yi, since they r doin nothing, beside u re nt feeling fine" tace "A'a xan yi da kai na, am now okay" juyawa yyi ya fita ya koma gun kannin nasa yace "Alryt kallon ya isa haka ku tashi ku shiga ku girka dinner" Khaleesat ta xaro ido tace "Dinner kuma yaya?" Yace "Yes ko breakfast kika ji nace?" Bata ce komai ba ta dauke kai, yace "Ko baxa ku tashi ba?" Ilham ta bata fuska tace "Toh mu ba mu san me xa a dafa ba fa" yace "Ku shiga ku dafa duk abinda kuka ga ya dace" hade rai yyi ganin sun ki tashi yace "You girls shud'nt push me into laying my hands on any of you before leaving this house" ba shiri duk suka mike, ya nufi kitchen suka bi bayansa khaleesat har da hawayenta, yana shiga kitchen din ya janyo Samha suka fita, kallon mamaki take masa tace "Meye haka doctor?" Yace "Nace baxa ki yi girkin ba nurse" daga haka ya ja ta ya komar da ita daki. Tagumi Rachael tayi tana kallon priest din dake xaune gabanta, Vivian dai sai gyara gyaran zama take don ta gaji da xaman, sun fi awa daya zaune gaban priest din har lkcn bai ce komai ba, priest din ya d'ago kai daga karshe ya nisa yace "Rachael!" Mahaifiyar Samha ta gyara xama da sauri tace "Na'am Father" ya girgixa kai yace " 'yar ki xata dawo, sai dai ba ita kadai ba" Rachael na kikkifta ido tace "Tohhh... Ita da wa Father" yace "ita da jikokin ki" kallon Sarah tayi a rikice tace "God forbid!" Nan da nn idonta ya kawo ruwa cikin raunin murya tace "Jikoki kuma Father??" Yace "Kwarai kuwa" ta fashe da kuka sosai tace "Blood of jesus, Ai ni nasan na shiga uku na lalace, amma yaushe kaga dawowan nata father?" Yace "Wannan kuma sai mu bar ma Jehovah sani" Ta kuma rushewa da kuka tace "Father ya xan yi da raina, wnn 'ya ita knn gare ni, ni kadai nasan abinda nake ji rashin Rebecca, nayi kwanciyar asibiti ya fi a kirga, to 'ya yan ubanwa xata taho min da..." Ta kuma rusa wani uban kukan tace "Amma Jehovah ya isa tsakanina da musulmin nn, ya cuce ni ya cuceni" Vivian dai tagumi kawai tayi bata ce komai ba, Priest din ya girgixa kai yace "Am giving u assurance yarinyar ki xata dawo gare ki sai dai xa a dau lkci me tsawo kuma Allah bai nuna min lkcn ba, sai dai ina son ki sani cewa akwai sa hannun yan uwan mijin ki a lamarin nn, wasun su kuma sun san inda take" Rachael ta share hawayenta da sauri tana xaro ido tace "yan uwan mijina kuma father?" Ya gyada mata kai yace "Kwarai kuwa" Tace "Heyyy! father yan uwansa uku ne ke raye ae yanxu.... Daga Sarah sai wata Maryam dake kaduna sai yayarsu dake Ghana to waye cikinsu xae cuce ni haka, nasan Sarah baxata cuceni ba" sai ta kuma fashewa da wani sabon kukan tace "Sae dai algungumar musulman nn Maryam, kai ni na ma san ita ce, amma Allah ya isar mani tun a duniya" Sarah tace "Ki kwantar da hankalin ki sister, in har Maryam ce sai tayi regretting action dinta, ni dama tun da naji musulma ce matar nn kwata kwata ta fice min a rai, in har tasan whereabout din Samantha ta bari muke ta garari sai na yi mata abinda har ta bar duniya baxa ta mance ba" Rachael na share hawayen fuskarta tace "Man of God wani aiki nake son ka min don Allah" ya gyada kai yace "Fadi me kike so" ta kara gyara xama ta tsuke fuska a nutse tace "So nake ka min addu'a wanda xai sa Samantha tayi da ta sanin bin musulmi, so nake kasa shi musulmin ya mayar da rayuwarta so miserable, so nake kasa ya walakantata karshen wlknci infact he shud just make life worst nd miserable for her" tana huci ta kare maganan, Priest din na jinjina kai yace "Wnn abu me sauki ne ai" Tace "Sai dai fa kar ayi wanda xai sa in rasa 'ya ta, kawai dai a d'an wujijjigata ne ta dawo gida, snn wnn jikan da kace xa a taho min da kayi duk abinda xaka yi kar ya iso duniya" Daga haka ta bude jakarta ta fiddo kudi me yawa ta ajiye masa tana godiya, Vivian tace "Toh shi dan iskan a haka za a bar shi?" Rachael tayi murmushin mugunta tace "Jira 'ya ta ta dawo gare ni ki ga abinda shi kuma xan masa" daga haka ta mike tsaye suka sallami priest din suka fita. Da daddare Abuturrab na xaune tare da Small mum dinsa a daki tace "Gobe fa xa mu koma Haiydar" ya kalleta yace "Gobe kuma mum?" Tace "In sha Allah" ya marairace mata yace "But i thought sati xa ku yi ae" ta hararesa tace "So kke col ya dau hanyar yobe don dauko yaransa koh?" Murmushi yyi yace "Toh mum su koma su sai ke kiyi sati daya" ta kuma hararansa tace "Aikin sai in bar maka knn" ya bata fuska yace "Mum to sai yaushe kuma?" Tace "Ranan da kaje kano" murmushi ya kuma yi bai ce komai ba, can yace "toh amma da yamma xa ku tafi ko mum?" Tace "Sai mu isa da yaushe?" Yace "Sai in biya maku flight mum" tace "Noo, da safe xa mu wuce Aliyu, kar ka damu xan dawo wani lkcn" bai kuma cewa komai ba, sae dai yaji har ya fara missing din mum din tasa da sisters dinsa, sun jima suna hira daga bisanni yyi mata sai da safe kusan karfe sha biyu, bedroom dinsa ya bude ya ga sisters dinsa har sun yi bacci ya rufe masu kofa ya wuce daki, ita ma Samha har tayi bacci, ya kashe wutan dakin ya kunna Ac ya cire jallabiyan jikinsa ya isa kan gadon ya xauna gefenta yana shafa fuskarta, a hankali ta bude ido ya duka dab da ita yace "Haka muka yi da ke?" Kmr xata yi kuka tace "Doctor bacci naki ji" kwanciya yyi gefenta yace "Toh yi baccin ki wife" juya masa baya tayi ya jawota jikinsa a hankali. Da asuba yana dawowa masallaci ya tarar har ta tashi ya xauna gefen gado yace "Baby yau fa su mum xa su wuce" tace "Yau kuma" ya gyada mata kai, ta langwabar da kai tace "So early?" Mikewa yyi yace "Yea, just a day leave ta dauka a gun aiki" karfe tara mum ta gama shiryawa bayan sun yi breakfast, su ilham ma duk sun gama shiryawa, Samha ta bi Abuturrab bedroom tace "Doctor ni bn san me xan ba su ilham ba" ya juya ya kalleta, sai kuma yyi murmushi yace "don't worry i will give them on ur behalf baby, laifina ne bana baki kudi koh?" Tace "Toh idan ka ban kudi me xan yi da shi?" Yace "Ga irin abinda xa kiyi da shi nn ai" bata ce komai ba ya ja hancinta yana murmushi yace "Toh mu je mu kai su park" ko da suka fito parlor khaleesat ce kadai tana sa jewelries dinta, yace "Ina mum?" Tace "Ta je part din su fatima" yace "Ohk" bayan kusan minti sha biyar Ummi suka taho tare da Hajiya Mariya, sai kusan karfe goma suka bar gidan bayan ta ba Samha turarruka masu yawa da ta hado mata har da na wuta, ta kuma yi mata nasiha sosai ta bata shawarwari, suna isa park Hajiya Mariya tace "Aliyu kayan ka na booth na mance ban fada maka ba wllh" yace "Toh mum" shi ya biya masu kudin mota duk da ynda Hajiya Mariya ta dinga hanasa, ya ba kanninsa dubu goma bayan sun karba yace "Samha tace a baku" kallonta suka yi gaba daya, khaleesat ta dauke kai hade da kyabe baki, Hajiya Mariya ta ja Samha ta bude jakarta ta ciro box din dankunne ta mika mata tace "Gashi daughter ki sa a kunnen ki, sae na dawo wani lkcn kin ji" sunkuyar da kai Samha tayi lkci daya hawaye ya cika idonta ta dan risina ta karba cikin sanyin murya tace "Nagode mum" Hajiya Mariya tayi murmushi ta dago kanta tace "Kuka kuma Samha" girgixa mata kai Samha tayi tana kkrin mayar da hawayen, Abuturrab dake tsaye tare da su Ilham ya juya ya kallesu yyi murmushi ya dauke kai, Khaleesat da har ta fara hawaye tace "Yayanmu yaushe xaka dawo gida plss" Ya kama hannunta yace "Soon sweet sis, ku gaida min da Ramla sosai kuce mata i missed her a lot" Ilham ta fashe da kuka ya wara ido yace "Kee a park din kuma" jawota yyi ya rungumeta yace "Kar ku damu sisters, soon xan dawo gida kun ji" A haka mota ta cika Hajiya Mariya ta fara shiga snn Khaleesat dake hawaye, yana rike da hannun Ilham ta shiga motar don kin sakesa tayi, yyi pecking hannun nata yace "I will miss you all sisters" daga haka ya xame hannunsa, sai kallonsu mutanen cikin motar suke, Ya daga ma Small mum dinsa hannu snn ya juya ya bar gun, banda kuka bbu abinda Samha ma take, motar na fara tafiya ta daga ma su Ilham hannu, Yayansu suka kalla kafin su daga mata hannun su ma, murmushi yyi ya bi motar da ido har suka fita park din kafin ya juya ya bude front seat yana kallon Samha yace "Toh kukan ya isa haka shiga mu tafi" tana shiga motar ya rufe ya xaga ya shiga maxaunin driver. Sai sha daya suka isa gida yana gama parking ya bude booth snn ya fito ita ma ta fito, ya xaga ya bude bayan booth din yana kallon jakar kayan dake ciki da cooler ya dau coolern ya mika mata, snn ya fiddo jakar ya rufe booth din yana kallonta yace "Still crying?" Dauke kanta tayi, yayi murmushi yace "Toh mu je ciki in lallashe ki" gaba tayi ta bar sa a gun, tana shiga parlor ta ajiye coolern hannunta ta wuce daki ta fada kan gado ta ci gaba da kukanta, a dakinsa ya ajiye jakar snn ya shiga inda take ya kwanta gefenta ya jinginar da kansa da nata yace "So dai kike in lallashe ki ko baby, ohk then" mikewa xaune yayi ya dagota ya fara kissing dinta, tun tana son kwace kanta har ta gaji ta hakura, ae ko ya lallasheta yanda ya kamata, sai kuma ta 6uge da kukan shagwaba daga shagwaban kuma sai bacci, jin xa'a tada sllhn zhur yasa shi mikewa don har ya fara bacci shi ma, ya shiga bathroom yyi wanka ya dauro alwala ya fito, ya gabatar da sllhn a daki don har an idar masallaci, bayan ya idar ya koma yyi kwanciyarsa. Sai kusan karfe uku Samha ta farka ta kalli agogo snn ta kallesa, a hankali ta kai hannu fuskarsa, ya bude ido a hankali tace "You've nt prayed zhur" jawota yyi jikinsa ya lumshe ido yace "Nayi mana baby, amma kinsa nayi missing jam'i" ta buda ido tace "Ni kuma" yace "Ehh mana, u made me left this world" rufa fuskarta tayi a kirjinsa, yyi murmushi yana shafa dogon gashinta, can ta xame jikinta yaki saketa yace "Ina xa ki?" Tace "Wanka" saketa yyi yace "Toh muje in maki" Wani kallo tayi masa ta fice daga dakin da sauri, dariya yyi yace "What is she still hiding?"
*Haske writers asso*
💫 *Noorul Huda*💫
By Khaleesat Haiydar📚✍🏻
75.....
Da daddare suna bedroom ta dauko box din da Hajiya Mariya ta bata ta mika masa tace "Mum ta bani wnn" karba yyi ya bude ya wara ido yace "Ehen, nine knn ba a ba komai ba, a gold for you!" Tayi murmushi tace "Kaga ta fi so na" ya langwabar da kai yace "Gashi nn naga alama" daukan dankunne daya yyi ya cire mata na kunnenta ya sa mata, ya cire dayan ma yasa yace "Uhmm you're glittering" lumshe ido tayi, yyi pecking dinta yace "I love you wife" a hankali ta kwanta jikinsa cikin sanyin murya tace "I love you more"
3wks ltr.
Abuturrab na bedroom misalin karfe tara da rabi, fitowarsa daga wanka knn yana shiryawa da yake saturday ne sai yamma yake fita gun aiki, k'auri ya dinga ji ya juya yana kalle kalle sai kuma ya ajiye hair brush din hannunsa ya fita da sauri, yana shiga kitchen din ya ganta xaune kasa ta jingina da bango tana bacci, ya kalli irish din dake cikin mai har ya fara baki ya kashe gas din, durkusawa yyi gabanta yana kallonta, can ya kamo hannunta ya sauke idanuwansa kansu, a hankali ta bude idonta, ya tsura ma idanunta ido, murya can kasa tace "Doctor.... Am feeling sleepy" Murmushin da ya bayyana fararen hakoransa yyi yace "Koh?" Kmr warce ta tuno abu ta wara ido ta mike tsaye da sauri tana kallon pan din dake kan gas, kallonsa tayi kmr xata yi kuka tace "Doctor ya kone, i don't knw...." Rufe bakinta yyi ya ja ta suka fita daga kitchen din ya kaita daki ya xaunar da ita gefen gado, ya kanne mata ido yace "Ke fa kika hanani bacci daren jiya da shagwaban ki baby, ni ban yi bacci a bathroom ba da naje wanka sai kece xaki je kitchen kina bacci ki kona mana abinci?" Kallonsa take kamar xata yi kuka, yayi dariya ya shafa fuskarta a hankali yace "Toh yi hakuri wife, bari in shirya sai in fita in siyo mana breakfast, go nd take ur bath" turo baki tayi ta mike ta nufi bathroom ya bi ta da kallo yana murmushi, har ya gama shiryawa ya fita nearest fast food ya siyo abinda xae siyo ya dawo bata fito daga wanka ba, mamaki ne ya cika sa, ya ajiye ledojin hannunsa ya bude kofar bathroom din, kwance ya ganta cikin bathtub ta tara ruwa tana ta bacci ciki abunta, xaro ido yyi ya karasa wajen ya durkusa ya kashe ruwan yana kallonta murya can kasa yace "Toh fah" hancinta ya ja ta bude ido da sauri yace "Nan din ma baccin kika xo kina yi baby?" Kalle kalle ta fara yi, ya girgixa kai ya jawo sponge tana nonnokewa har ya gama ya fito da ita daki, gaba yasa ta har ta gama shiryawa kar ta kuma yin baccin, yana kallon lumsassun idonta yace "Har ynxu baccin kike ji koh?" Kai ta gyada masa yace "Toh bari kiyi breakfast sai ki kwanta" ta girgixa kai tace "Bana jin yunwa ynxu" shiru yyi yana kallonta, can yace "Alryt kwanta baby" kwanciya tayi kan gadon yyi murmushi ya mike ya fita don hado coffee, ko kafin ya dawo har tayi bacci, haka ya xauna kusa da ita ya tsura mata ido yana kallo, wani kyau na musamman yaga ta kara da haske, can underneath his breathe yace "Waow!" Juyawa yyi jin ringing din wayarsa ya mike ya isa gaban mirror ya dauka ya ga Ummi ce ke kiransa, ya langwabar da kai yace "Oops" bai yi budgeting fita da safe yau ba, a hankali ya daga wayar ya kai kunnensa ya amsa sallamarta snn ya gaisheta, tace "Kun tashi lfya boy?" Yace "Alhmdllh Mami" tace "To Madallah, hope baxan takura ka ba boy xan sa ka aiki coz m nt around...." Yace "Not at all Mami" tace "Alryt, fatima nake son ka dauko daga makaranta, Asthman ta ne ya tashi, xan baka number kawarta ku dinga communicate har ka je can...." Yace "Subhanallah, suna lectures weekend ne?" Tace "Not at all, ae tafi sati biyu a schl, a hostel take" yace "Alryt mami, buh is she with her inhaler?" Tace "They can't find it, daga can kawai ka wuce clinic da ita ko allura ne ayi mata" yace "Toh Mami bari in tafi ynxu" daga haka ya katse wayar ya mike yana kallon Samha, lullubeta yyi da bargo, ya kashe Acn dakin ya sake mata curtains, ya daura lips dinsa kan forehead dinta yace "I wil be right back wife" daga haka ya dau makullin mota da wayarsa ya fita, yana warming motar message ya shigo wayar yaga Ummi ce ta turo masa number kawar fatima Salima, sai da ya bar compound snn ya kira number, ba a jima yana ringing ba aka dauka yyi sallama, daga daya bangaren aka amsa, yace "Salima ce?" Tace "Yea..." Yace "Ya jikin fatiman?" Tace "To ga ta nan dai" yace "Kuna hostel din ne?" Tace "Ehh wai da clinic xamu wuce ynxu it's getting worst" yace "Noo kar ku je ina hanya ynxu" daga haka ya katse wayar, yana isa makarantar ya kuma kiranta tayi masa kwatancen inda hostel din nasu yake, ya jira su har suka fito su uku da Fatiman, Fitowa yyi ya bude back seat yana kallonta yace "Sorry," sai da ta shiga motar snn ya kalli frnds dinta yace "Thanks much, xa mu tafi hospital da ita ynxu" Salima tace "Toh ba sai mun bi ku ba knn" yace "Noo kawai ku koma ciki nasan kila ma karatu ku ke" daga haka yyi masu sallama ya xaga ya bude driver seat ya shiga duk suka bi sa da ido, ya rufe motar ya tada ya dau hanyar gate, ta madubi yake kallonta jefi jefi, sai yaji tausayinta ganin tana jin jiki, yace "Fatima" da kyar ta dago don dama kife kanta tayi, yace "You sit upright, kar ki sake dukawa" mayar da kanta tayi, bai kuma cewa komai ba ya d'an kara speed, suna isa clinic, yyi parking ya fito ya xaga ya bude mata motar ya dagota, hijab din jikinta ya cire ganin rigar dake jikinta ya d'an kamata, ya kai hannu bayanta ya d'an bude zip din ya mayar mata da hijab dinta ya fito da ita daga motar suka shiga asibitin, dai dai sakkowar Dr Shariff daga sama, yana ganinsu ya nufo su yace "Subhanallah" Nurses biyu dake wajen su ma suka yo kansu suna mata sannu, Abuturrab ya mika masu ita yace ku shiga da ita wancan ward din Shariff ya bi bayansu, Pharmacy Abuturrab ya shiga ya karbi alluran da xai mata snn ya fito ya wuce ward din, har Dr Shariff ya cire mata hijab din jikinta ya xaunar da ita ta jingina da bango kan gadon, shi dai Abuturrab kallonsa kawai yake ganin ynda ya wani daga hankali, kawai ya mika masa alluran yace "Gashi kayi mata" Dr Shariff yace "Inhaler dinta fa wai" Abuturrab ya bude hannu alamar bai sani ba, daga haka ya juya ya fita don basa waje yyi mata alluran, ba a dau lkci ba Shariff ya fito yana kallon Abuturrab yace "Let me get her another a office din Dr" daga haka ya wuce sama xuwa office din Ummi, murmushi Abuturrab yyi, bayan yan mintuna sai ga shi ya sakko da sabon inhaler ya shiga ward din, Abuturrab ya bi sa yace "Tunda kayi mata injection kawai ka bar inhaler din, she will be fine soon" Dr shariff yace "Ohh, exactly" murmushi Abuturrab yyi ya juya ya fita, ba a dau lkci ba bacci ya dauke fatima bayan numfashinta ya fara yin dai dai sai a snn Shariff ya fito, shi dai Abuturrab na xaune duk hankalinsa yyi kan Samha, ya mike yana kallon Shariff yace "In tafi kawai xaka mayar da ita gida Dr?" Shariff yace "Am attending to patient ae, sae dai idan xaka tsaya sai in mayar da ita gida,n" Abuturrab yyi dariya yace "Nima matata na can gida na baro ta ba lfya" Shariff yace "Alryt then, ka jira ka mayar da ita kawai" Sai bayan kusan minti talatin fatima ta dawo dai dai, Abuturrab dai na ta xaune duk hankalinsa na kan wife dinsa, karfe sha daya ta fito daga ward din, Abuturrab ya kalleta ya mike yace "How you feeling now" ba tare da ta kallesa ba murya can ciki tace "Fyn" bai kara minti biyar clinic din ba suka wuce gida tare. Yana gama parking ta bude motar ta fita gabansa ya dinga faduwa kar Samha ta ganta ya shiga uku, sai da yaga tayi nisa ta kusa part dinsu snn ya fito daga motar, sae a snn ya tuna ko godiya bata yi masa ba, ya bi ta da wani irin kallo, dai dai lkcn da ta juyo ta kallesa suka hada ido, murmushi yaga tayi ta yi gaba abun ta, ya d'an yi tsaki ya wuce ciki, ga mamakinsa har lkcn bacci Samha take, ya xauna gefenta ya langwabar da kai yace "Wnn wani irin baby ne xai dinga sa min wife dita bacci haka" ji yyi kmr ya tasheta tunawa da yyi bata karya ba har lkcn, ya dai kyaleta kawai ya mike, ana kiran sllhn zuhr ya tasheta, ya kai ta bathroom ta wanke bakinta ya wanke mata fuska ya fito da ita sai layi take masa, da kansa ya dinga bata tea din da ya hada mata, ta sha me yawa kafin tace ta koshi, xata kwanta yace "Baby baccin ya isa haka plss, mu je in kai ki yawo ki ga gari" kmr xata yi kuka tace "Kawai kwanciya xanyi baxan yi bacci ba" xai yi magana wayarsa ya fara ring yana ganin Ummi ce ta langwabar da kai, can dai ya daga tace "Boy sannu da kkri fa, Allah yyi albarka" yace "Amin Mami" tace "Ka turo min Samha ynxu" ya kalli Samha da ta kwanta ta lumshe ido, yace "Toh Mami" yana katse wayar ya dagota yace "Baxa fa ki kara wani baccin ba" kwace kanta tayi a fusace tace "Did i tell you am sleeping??" sai da ya runtse ido jin tsawan da ta daka masa, can ya bude idon a hankali yace "Ohk am sorry wife, dama Mami ce tace ki je" ta kallesa da sauri tace "In je?" Yace "Yes she just called" a hankali tace "Amma sai anjima koh? I dnt feel like going out" Yace "Noo, ki je ynxu baby kilan jira take" da kansa ya dauko mata hijab ya mika mata ta karba ta sa, ta mike ya rakata har balcony, a hankali tayi sallama ta bude kofar parlon ta shiga, ji tayi kanta na juya mata kamshin miyan da ake a kitchen, ta karasa ta xauna da kyar tana kallon Ummi ta gaisheta, Ummi dake ta kallonta tace "Bacci kike ne daughter" a hankali tace "Na tashi Ummi" Ummi dai sai kallon kwayar idonta take, can tace "Alryt, ki gaya min ko da abinda kike bukata, i mean anything... " Samha ta kalleta, can tace "Ba abinda nake bukata Ummi" Ummi tace "A'a kar fa ki ji komai beside hakkin ki ne, sadakin ki ne...." Ta girgixa kai kawai jin cikinta na hautsinewa, cike da karfin hali tace "Ba komai Ummi" Ummi da ta lura da yanayinta tace "Are you okay?" Mikewa tayi da sauri tana toshe baki, Ummi ta mike ta kamota ta nufi toilet dake parlon da ita da sauri, kafin ta shiga ta fara kwarara aman a wajen, Ummi na tsaye sai sannu take mata, can ta duka ta riketa ganin ta galabaita, sai da aman ya tsaya mata snn ta dagata suka shiga bayin, ta taimaka mata ta wanke bakinta, ta cire hijab din jikinta ta ajiye cikin bucket dake bayin, jin temperature dinta ya d'an yi sama ta xuba mata ruwa kadan a kanta snn ta ja ta suka fita daga bayin, Samha ta toshe bakinta hade da hancinta don ko da wasa bata son ta kara jin aroman miyan, hakan yasa Ummi ta fitar da ita gaba daya daga gidan, tana rike da ita ganin duk tayi weak ta wuce part dinsu da ita.
*Haske writers asso*
💫 *Noorul Huda*💫
By khaleesat Haiydar📚✍🏻