Shi kadai ya dinga jera uban tsaki yafi sau goma, gabaki daya fuskarta yake gani barinma lokacin data daura hannayen ta akan fuskarta tana dariya, tsaki yayi yamaida hankalinshi yacigaba da aikinshi da MacBook yana so ya natsu amma ina ya kasa a screen din MacBook dinma ganinta yayi tanamai murmushi hakan yasa yawani irin jan dogon tsaki yarufe system din da sauri yace "damn it!" sai uban huci yake kaman kumurci yana duddunkule hannu, murmushi Abdallah yayi yacigaba da tukinshi abinshi yace "ari".
Koda takai gida babu kowa duk sun tafi aiki Abba ma bayanan, mai aikinsu ce kawai agidan gaisheta tayi ta wuce daki tai wanka kaya ta chanzo har lokacin tana murmushin rakin Abdallah tafito tai kitchen tana taya yar aikin nasu aiki sukai hadadden girki ma Mum sukai arranging gidan aka share ko ina sai kamshi yake, tafito da kayan wankinta sukai backyard inda washing machine yake ya wanke su ya dauraye ta ciro ta shanya sanan ta dawo dakin lokacin an sakko daga masallacin juma'a hakan yasa tai dakinta taje tai salla, wayarta dake ringing yasa ta mike da sauri ta dauka agaban madubi, Mum data gani yasa tai wani irin tsalle ta zauna akan gado tadau wayar saikuma ta saki kuka tace "Mum tunda kika tafi baki nemeni ba kona kiraki baki dauka why Mum" dan dariya Mum tayi daga ta dayan bangaren tace "sorry my princess, busy nake sosai, meetings nakeyi wlh dawasu investors, apart from hakan ma inaso nasai share wani mutumi a burj al Arab amma sai yanga sukemin wai akwai wasu akasa, yanzu dai how are you? Abban ku told me what happen to you, sorry princess dina Allah ya kara tsaremin ke da protecting dinki kinji" gyadakai tai ahankali tace "Ameen Mum, karfe nawane zaku iso?" "ina princess?" "nan mana Mum, bayau zaki dawoba?" dan dariya Mum tayi tace "haba princess dina ke bakiso Mum dinki ta nemo kudin aurenkine? In aka tashi bikinki namiki biki, biki mai suna biki ba bikiki ba, biki da sai Nigeria da Abuja ta girgiza, kefa nake nemanma kudin nan uhm Apple of my eyes" make kafada tayi a shagwaban ce tace "Mumy ni wlh banaso, please just come back i want to hug you Mum, wlh kullum sainai mafarkin ki" takarashe maganan tana kuka, sosai zuciyar Mum ta karaya hakan yasa tace "kinga ko princess ayanzu haka danake miki magana i don't know yaushe zan dawo ma, cikin kaso goma a abubuwan danazo yi ko kashi uku ban kammalaba, but i promise you, i promise you princess, i will double my effort just for you kadai, dan kawai nagama da wuri nazo nima i miss my baby girl, my one and only baby girl, forget duk brothers dinki are kobo u are d only naira in my life, oya laugh inji" dariya tahau yi hawaye na fita, tana mugun son Mum dinta itace naira rayuwan mum, su Ya Muhsin da Ya Ahmad kobo ne su haha abinda ke kara sata jin dadi kenan, dariyan da Mum taji tanayi yasa ta sauke ajiyar zuciya hankalinta yadan kwanta sosai dan tunda Abba yay fushi yamata text din abinda yasameta dan bata kirasa back ba takasa samin natsuwa, ganin yanzu she's smiling yasa hankalinta ya kwanta sosai, ahankali tace "okay princess i will hang up now akwai inda zani i will try as much as possible nadinga kiranki kullum kinji, no matter how tight my schedules are, I love you" ahankali tace "I love you too Mum saikin dawo" "yauwa yar albarka bye" katse wayar Mum tayi hakan yasa tafada gado tana kukan bakin cikin bazata dawo yauba ahaka bacci yay awon gaba da ita sai wuraren biyar ma ta tashi da sauri ta fada bayi ta dauro alwala tazo tai sallan laa'sar sanaj ta fita ta debi fried rice kadan ta dawo palo rike da plate din ta zauna akan kujera tanaci tana kallon zee world.
Sai da aka kira magrib ta tashi plate din takai kitchen ta wanke ta ijiye sanan ta fito tana yarfe hannu ta wuce tai dakinta alwala ta dauro tasaka hijabi tahau kan dadduma tanacikin salla Abba yatura kofan ya leko ganin tana salla yasa ya wuce dakinshi, alwala yayo shima ya fice dan zuwa masallaci, tana idarwa karatu tayi dan taji fitan Abba tasan kuma sai bayan sallan Isha zasu shigo dukan su, saida aka kira sallan isha sanan ta tashi tayi tana idarwa ta linke dadduma ta cire hijabin, dan kwalin riga da zanin dake jikinta ta dauka ta daura sanan ta fice daga dakin tai falo rike da wayarta, zama tai akan kujera tana kallon film wayarta yay ringing da sauri ta dauka ganin Fauzy ce kafin ma tai magana Fauzy tace "ance wai anyi suspending dinki wlh school dinmu yan iska ne, Allah zai saka miki kinji Nadeera" murmushi tayi tace "bakomi ya kike yasu Mum da Ameer auta?" ajiyar zuciya ta sauke tace "Alhamdulillah, Ameer sunje masallaci da Abba, mum na dakinta, gobe zanzo kinanan ko?" girgixa kai tayi tace "wlh Ya Ahmad yace zamu fita" "aiko wlh kezaki zo jibin dan kiji rotten tomatoe" dan dariya tayi tace "naji to zanzo ran Sunday, amma bayan la'asar fa" kaman Fauzy zatai kuka tace "please babe tunda safe zakizo da magrib zaki koma bye banison jin komi" ta katse wayar dip hakan yasa taciro wayar daga kunne tanabin wayan da kallo. "lemme see dat phone" da sauri ta daga kai Ya Muhsin ne zaune kan daya daga cikin kujerun falon yana sanye da jallabiya brown, ahankali ta tashi takaimai wayar batare daya karba ba ya watsa mata wani irin mugun kallo yace "dawa kike waya?" ahankali tace "da Fauzy ce, Ya Muhsin dama inaso naje gidansu ran Sunday ne tunda gobe zamu fita da Ya Ahmad" hararanta yayi batare daya karbi wayan datake mikamai ba, dan murmushi tayi tace "naje please?" dauke kanshi yayi yaciro wayarshi daga aljihu yana danne danne kafin yace "fine ran Sunday na saukeki kafin nai tafiya" "ina zaka?" tai maganan kaman zatai kuka tana kallonshi, ahankali yace "Kaduna to attend one conference, will be coming back the next day dasafe" ahankali tajuya batare datace komiba takoma kan kujeran datake kai ta kwanta kaman marainiya bayan ta jefar da wayar kan center table, dago kai yayi ya kalleta yace "common tashi kibani abinci" tashi tayi tai dining din hakan yasa shima yamike yay dining din yaja kujera ya zauna, warmer ta bude ta zuba mai fried rice din a plate da chicken daidai lokacin Abba da Ya Ahmad suka shigo dining din suma suka taho ta zuba musu taje fridge ta dauko pineapple juice din dasuka hada ta zuba musu kafin ta koma gefen Abba ta zauna tai shiru, kallonta Abba yayi yace "bazaki ciba" kaman jira take tafashe da kuka hakan yasa duk suka tsaya dacin abincin suna kallonta, Abba dayafi kowa rudewa yace "wai menene kike kuka eh Princess?" share hawayen tayi da bayan hannu cikin hakin kuka tace "Abba ba Ya Muhsin bane zaiyi tafiya ba, kowa nata tafiya ana barina ni kadai a gidan" kafin Abba yay magana Ya Ahmad yay dariyan zolaya yace "nima tafiya zanyi yarinya sati daya zanyi zanje UBA seminar a lagos mainland" kara rushewa tai da kuka, Abba ya watsama Ahmad dake dariya harara ya dago kanta yana share mata hawayen yace "karki biyema Ahmad wasa yake miki, Muhsin ne kawai zaiyi tafiya kuma ai washegari da safe zai dawo sabida aikin shi, ashe ma anyi suspending dinki a makaranta baki fadamin ba, yanzu dai yayanki yasamu ya fitar dake case din ansamu glimpse of him, dan keyarshi ma aka gani ta CCTV camera kwara daya dake bayan asibitin daya kamashi, hakan kuma ya nuna abinda kika fada gaskiya ne yanxu dai ance bayan sati biyu ki dawo" murmushi tayi sosai ta kalli Ya Muhsin dake cin abinci shi tace "thank you Ya" gyada mata kai yayi Abba kuma yacigaba dacin abincin shi, ana gamawa duk sukai falo ita kuma ta kwashe kwanukan takai kitchen ta wanke ta gyara dining kafin tadawo falon ta zauna gefen Abba tanajin hiran dasuke na labarai, daganan kuma bacci yay awon gaba da ita wuraren shadaya, tadata Abba yayi ta mike ta wuce dakinta, da kyar ta chanza kaya zuwa kayan bacci ta kwanta sai bacci.
Washe gari sai after one suka fita ita da Ya Ahmad, kwalliya sosai taci tasaka blue lace mai dutse din gold, tayafa gold gyale tasaka gold takalmi da karamin mini gold hand bag, tai wani irin shegen kyau dako ya Ahmad saida ya yaba.
Parking yayi awurin paka motocin a park din suka fiffito, atare suka jera har zuwa wani wurin hutawa haka cafe ne da akai bukka ga kujeru da table a hadaddu aciki, order yafara musu na mock tails da chicken wings sanan sukai ciki suka zauna ya ciro waya kiran deejay tace "sun kusa karaso wa" ko 10min ba'a karaba ta kiranshi hakan yasa ya kalli Nadeera datai nisa a chatting da Fauzy yace "ke am coming" murguda mai baki tayi tace "nine ke?" amma harya juya yay gaba abin shi basu wani jimaba yadawo tareda wata kyakywar mace taci bakin hadadden doguwar riga suka shigo wajen tashi Nadeera tayi ta rungumeta tana murmushi tace "Anty barka da zuwa, please zauna nabarki a tsaye" tai maganan tana nuna mata kujera zama Deejay tayi suna hira abinsu suka ma manta da Ya Ahmad daya gama shaka yana hararan Nadeera, nan aka kawo mock tail da chicken wings din daya musu order daukan mock tail dinta tayi ta saka straw aciki tadan zuka sanan ta cire baki ta kalli Deejay tace "natafi nima nazagaye wajen Yayan mu nata hararana to nabaku gurin, asoye amma kar akone" tai maganan tana ma ya Ahmad fari da ido itadai Deejay dariya taketa musu, ficewa tayi daga wurin tana tafiya ahankali abinta tana sipping mock tail dinta tana zagaye gun, ahaka harta fito ta baki bakin hanya inda motoci ke wucewa, ajikin motarsu ta jingina tana facing hanya, hanunta daya rike da mocktail din dayan hanun kuma rike da waya tana daddannawa.
"p..park d car." yacema Omari dake tuki, gabaki daya hankalin shi nakanta, yanda take tsaye jikin mota tana danna waya dayan hanunta kuma rike da mocktail yasa yaji zuciyar shi na bugu, gangarawa gefen hanya Omari yayi yay parking yajuyo danya kalli wannashi ya tambayay maisa akai parking anan saiyaga hankalin na waje ma, ahankali ya juya danyaga maiyake kallo suda sukeda important work zasuje karbo wasu supplies na operation din gobe dazasuyi, wata kyakywar yarinya yagani tsaye jingine da mota bama yaganin face dinta sosai dan kanta aduke yake tana danna waya yake kallo, juyowa yayi ya kalleshi yace "Ya Marwan zamuyi latti fa, wats up with dat gurl why are you looking at her?" ahankali batare daya juyo ya kalli Omari dakemai magana ba yace "shiiii" hakan yasa Omari bai sake magana ba ya koma kujera ya ciro wayarshi yana dannawa.
Wani irin sanyi ne taji yana shiganta hakan yasa ta dago kai da sauri tana yatsine fuska tareda tura wayartata ajaka, takai hannun tana gyara gyalen jikinta tanadan kankame jikinta sabida sanyin, ahankali Marwan ya mika hanunshi dake cikin safan hannu ya daura akan glass din motar daidai ta saitin inda take ya daura dayan hanunshi kuma akan kirjinshi dake wani irin bugawa. Yatsine fuska tasake yi ganin hakanan she's not comfortable, kara gyara gyalen tayi daya rufe mata hannu sosai sanan ta juya ahankali ta koma ciki, wani irin kallo yake binta dashi yanajin wani iri dabaisan na menene ba harsaida ta bacema ganinshi, ajiyar zuciya ya sauke mai kara dahar saida yasa Omari juyowa yace "kodai jikin ne Ya Marwan" dan gabaki daya jiya da daddare ma basu gane kanshi ba, sosai yadinga zazzabi bayan sun koma gida, dan kome yakeyi ita kawai yake gani ko kadan baida sukuni yarasa gane kanshi, yarinya kaman aljana taki fita daga kanshi, girgixa kai yayi kafin yakarayin wani hucin yace "let's go" kunna motar Omari yayi suka hau titi.
Sai wuraren magrib suka baro park din, saida suka ajiye Deejay akofar gidansu sanan suka taho bayan ya tsaya ahanya yay magrib kafin sukai gidama ankira isha, yana parking yawuce masallaci itakuma tai cikin gida wanka tafara yowa ta shirya cikin simple gown tai salla kafin tacire tasaka kayan bacci tafada gado sai bacci da asuba ma Abba ne ya tadata taje tai salla tai karatu tafito ta hada musu breakfast.
Sai wuraren 12 narana Ya Muhsin ya shigo yace "ki shirya will drop u off kafin na wuce" gyadamai kai tayi ta wuce daki wanka tasake yowa ta shirya cikin doguwar bakar riga mai hade da baby pink color da Mum tasiyo mata daga 🇴🇲 Oman, bakaramin kyau doguwar rigan yamata ba gashi anbishi da stones, gaban madubi taje ta shafa hoda ta shafa man baki akan pink lips dinta sanan tai rolling gyalen rigan baki tadau small mini bag dinta baby pink tasaka baby pink flat shoe sanan tadau wayarta tafito, amota tasami Ya Muhsin hakan yasai tai motan ta bude ta shiga ta rufo, tace "gani Yaya" tada motar yayi batare daya kalleta ba yay horn mai gadi yabude musu suka fita, tafiyar kusan 20 minutes yakaisu anguwan su Fauzy, agaban gidansu yay parking baice mata komiba, hakan yasa ta juyo ta kalleshi kaman zatai kuka tace "Allah kiyaye hanya Yayan mu, please kadawo gobe kaji, byeee" gyada mata kai yayi sanan ya juyo ya kalleta yace "6 Adamu zaizo ya dauke ki so get ready kafin yazo karkisa yay ta jiranki" murmushi tamai tace "to, bye" tamai waving hannu tana murmushi, shima dan murmushi yamata yace "bye" bude kofa tayi ta sauka daga motan tai knocking gate din aka bude mata ta shiga tana ma Ya Muhsin bye, murmushi yayi yatada motar yay reverse yabar anguwan.
Sallama tayi ta shiga falonsu, Mum din Fauzy tagani a falo tanacin fruits kama baki tayi tace "wanake gani yau yar tselen uwan yarinya baki zumunci dake dawanan takadirin yayan naku Muhsin, Ahmad dan albarka shine kadai ke zuwa gaidani" dariya tayi tafada kanta tace "kai Mumy toba ku kuka samu school of nursing ba dukshi ya cinye mana time" "ai school of nursing dinma ya taddaku da halin" tai maganan tana dungure mata keya, dariya Nadeera tayi ashagwabe tace "kai Mumy nidai ina wuni" tai maganan tana karbe bowl din fruits din hanun Mum tana dariya, dariya Mum tayi tace "ai nasan tunda kika shigo bazan shashi ba, oya tashi ki barmin falona yi sama wurin kawarki kafin ta sauko ku kusa kasheni da surutu" dariya tayi ta mike tsaye tace "bari nakirata muzo, Mum ina Ameer catboy din pjmask?" tai maganan tana hawa sama, dariya Mum tayi sosai tace "ai yanzu yace shine Romeo mai robot, yaje hadda saisa na huta sai 2 zai dawo" dariya tayi takarasa sama tanashan fruit din tai dakin fauzy kafa tasa ta buga kofan saida fauzy dake chatting tai ihu sabida tsoro, tsaki taja tace "me haka zakija kirjina yafashe" "ya fashen mana saime yarinya" tai maganan tareda zama akan bayanta, ihu Fauzy tayi ta tureta hakan yasa takoma gefe ta zauna, da sauri fauzy ta taso tana kallon fruits din tace "dan Allah ban fruit dinnan nasha tuntuni fa naroki Mum tahanani" make mata kafada Nadeera tayi tace "chibdi je akwai fruit a kitchen ki dauka ki yanka naki kema" zama kusa da Nadeera tayi tace "please rotten tomatoe wlh kiwiyan yankawa nake" "aiko zakiyi bindi irin mai remote dinan rubabbiya" dariya Fauzy tayi da kyar ta lallabata tabata sanan sukaci abinci sukai salla suka dinga hira.
Shida daidai Adamu yay parking yama gateman magana yakirata hakan yasa gateman zuwa kiranta, gyara fuskanta tayi tadau jakarta ta suka sauko kasa tama Mum sallama daki Mum ta tashi ta shiga ta fito da babban leda ta bata da kyar ta karba fauzy da Ameer suka rakota har mota rungume juna sukayi sanan tabude mota ta shiga tana musu bye suma bye suke mata har suka bar anguwan sukahau kan titi.
Sundanyi tafiya mai nisa da sauri Adamu ya gangara gefen hanya yay maza ya kashe motar ya bude kofa ya fito yazo ta inda take ya tsaya yana kallon tayan wajen, wani irin dogon tsaki yaja hakan yasa tai wining down tace "menene Adamu?" "wlh hajiya tayace tai less sosai bazata kaimu ko inaba, kuma laifinane tun agidafa nagani nace bari na dauko ki na dawo sainakai asa iska" ahankali tace "to yaya kenan zamuyi?" juyawa yayi yana kallon kan titin da machina da motoci ke wucewa babu mutane ma sosai wajen balle focanizer hakan yasa ya juyo yace "bari nahau machine naje nataho damai hura iska babu wani nisa yanzun nan zamu dawo" da sauri tace "toba akwai spare taya a booth ba?" "eh wlh hajiya akwai amma babu abin cire taya a motan ne" adan tsorace tace "to kodai nahau machine natafi ne kaikazo inka gama?" da sauri yace "a'a a'a kindaisan Alhaji bayason hawa machine sabida rawan kansu ko, wani abu yafaru dake ai na shiga uku hajiya, inda da masu keke napep a hanyan nan ma da dakaina zan saki ki tafi dan magriba tayi tama wuce, bari yanzun nan nahau machine naje na daukosu su hura mana iskan yanzun nan zan dawo kinji" ahankali tace "to shikenan" tana nan zaune tana kallonshi yatare machine ya dane, dan ajiyan zuciya ta sauke gabanta na faduwa faduwa dabatasan na meba, ahankali ta bude kofar motan tafito ta maida kofar ta rufe, tadanyo baya tana kallon yanda tayan yay less sosai kafin ta koma ta jingina da motar tai folding hanunta a kirji tana kallon motoci dake wucewa akan titin gakuma wata babbar jeep dake pake agaban motarsu, tana nan tsaye har wurin minti goma, gajiya da tsayuwan tayi ta juya ahankali tareda daura hannu akan handle din kofar baya zata bude ta shiga taji anwani irin fizgota da karfin bala'i, kafin ma ta ankare da wanda ya fizgotan an jata anyi bakar jeep din dake gaban motar su da ita an bude baya an turata sanan aka shiga, lokacin daya ya zauna tareda rufo kofan, ihu tabude baki zatayi hakan yasa yawani irin fizgota da hannu daya ya daura dayan hannunshi dake cikin safan hannu akan bakinta yana wani irin kallonta batare dayako girgiza kaiba, kwalalo ido tayi gabaki daya sakamakon hasken wutan wata mota dake kan titin daya hasko motarsu tasami daman ganin fuskarshi, wani irin racing heart dinta keyi tafara wani irin nishi kaman mai asma.
🕳🕳🕳🕳🕳
*BOYAYYEN MUTUN*🕳 🕳 🕳 🕳
*Maman Abd Shakur*
1⃣1⃣ - 1⃣2⃣
Shi kadai ya dinga jera uban tsaki yafi sau goma, gabaki daya fuskarta yake gani barinma lokacin data daura hannayen ta akan fuskarta tana dariya, tsaki yayi yamaida hankalinshi yacigaba da aikinshi da MacBook yana so ya natsu amma ina ya kasa a screen din MacBook dinma ganinta yayi tanamai murmushi hakan yasa yawani irin jan dogon tsaki yarufe system din da sauri yace "damn it!" sai uban huci yake kaman kumurci yana duddunkule hannu, murmushi Abdallah yayi yacigaba da tukinshi abinshi yace "ari".
Koda takai gida babu kowa duk sun tafi aiki Abba ma bayanan, mai aikinsu ce kawai agidan gaisheta tayi ta wuce daki tai wanka kaya ta chanzo har lokacin tana murmushin rakin Abdallah tafito tai kitchen tana taya yar aikin nasu aiki sukai hadadden girki ma Mum sukai arranging gidan aka share ko ina sai kamshi yake, tafito da kayan wankinta sukai backyard inda washing machine yake ya wanke su ya dauraye ta ciro ta shanya sanan ta dawo dakin lokacin an sakko daga masallacin juma'a hakan yasa tai dakinta taje tai salla, wayarta dake ringing yasa ta mike da sauri ta dauka agaban madubi, Mum data gani yasa tai wani irin tsalle ta zauna akan gado tadau wayar saikuma ta saki kuka tace "Mum tunda kika tafi baki nemeni ba kona kiraki baki dauka why Mum" dan dariya Mum tayi daga ta dayan bangaren tace "sorry my princess, busy nake sosai, meetings nakeyi wlh dawasu investors, apart from hakan ma inaso nasai share wani mutumi a burj al Arab amma sai yanga sukemin wai akwai wasu akasa, yanzu dai how are you? Abban ku told me what happen to you, sorry princess dina Allah ya kara tsaremin ke da protecting dinki kinji" gyadakai tai ahankali tace "Ameen Mum, karfe nawane zaku iso?" "ina princess?" "nan mana Mum, bayau zaki dawoba?" dan dariya Mum tayi tace "haba princess dina ke bakiso Mum dinki ta nemo kudin aurenkine? In aka tashi bikinki namiki biki, biki mai suna biki ba bikiki ba, biki da sai Nigeria da Abuja ta girgiza, kefa nake nemanma kudin nan uhm Apple of my eyes" make kafada tayi a shagwaban ce tace "Mumy ni wlh banaso, please just come back i want to hug you Mum, wlh kullum sainai mafarkin ki" takarashe maganan tana kuka, sosai zuciyar Mum ta karaya hakan yasa tace "kinga ko princess ayanzu haka danake miki magana i don't know yaushe zan dawo ma, cikin kaso goma a abubuwan danazo yi ko kashi uku ban kammalaba, but i promise you, i promise you princess, i will double my effort just for you kadai, dan kawai nagama da wuri nazo nima i miss my baby girl, my one and only baby girl, forget duk brothers dinki are kobo u are d only naira in my life, oya laugh inji" dariya tahau yi hawaye na fita, tana mugun son Mum dinta itace naira rayuwan mum, su Ya Muhsin da Ya Ahmad kobo ne su haha abinda ke kara sata jin dadi kenan, dariyan da Mum taji tanayi yasa ta sauke ajiyar zuciya hankalinta yadan kwanta sosai dan tunda Abba yay fushi yamata text din abinda yasameta dan bata kirasa back ba takasa samin natsuwa, ganin yanzu she's smiling yasa hankalinta ya kwanta sosai, ahankali tace "okay princess i will hang up now akwai inda zani i will try as much as possible nadinga kiranki kullum kinji, no matter how tight my schedules are, I love you" ahankali tace "I love you too Mum saikin dawo" "yauwa yar albarka bye" katse wayar Mum tayi hakan yasa tafada gado tana kukan bakin cikin bazata dawo yauba ahaka bacci yay awon gaba da ita sai wuraren biyar ma ta tashi da sauri ta fada bayi ta dauro alwala tazo tai sallan laa'sar sanaj ta fita ta debi fried rice kadan ta dawo palo rike da plate din ta zauna akan kujera tanaci tana kallon zee world.
Sai da aka kira magrib ta tashi plate din takai kitchen ta wanke ta ijiye sanan ta fito tana yarfe hannu ta wuce tai dakinta alwala ta dauro tasaka hijabi tahau kan dadduma tanacikin salla Abba yatura kofan ya leko ganin tana salla yasa ya wuce dakinshi, alwala yayo shima ya fice dan zuwa masallaci, tana idarwa karatu tayi dan taji fitan Abba tasan kuma sai bayan sallan Isha zasu shigo dukan su, saida aka kira sallan isha sanan ta tashi tayi tana idarwa ta linke dadduma ta cire hijabin, dan kwalin riga da zanin dake jikinta ta dauka ta daura sanan ta fice daga dakin tai falo rike da wayarta, zama tai akan kujera tana kallon film wayarta yay ringing da sauri ta dauka ganin Fauzy ce kafin ma tai magana Fauzy tace "ance wai anyi suspending dinki wlh school dinmu yan iska ne, Allah zai saka miki kinji Nadeera" murmushi tayi tace "bakomi ya kike yasu Mum da Ameer auta?" ajiyar zuciya ta sauke tace "Alhamdulillah, Ameer sunje masallaci da Abba, mum na dakinta, gobe zanzo kinanan ko?" girgixa kai tayi tace "wlh Ya Ahmad yace zamu fita" "aiko wlh kezaki zo jibin dan kiji rotten tomatoe" dan dariya tayi tace "naji to zanzo ran Sunday, amma bayan la'asar fa" kaman Fauzy zatai kuka tace "please babe tunda safe zakizo da magrib zaki koma bye banison jin komi" ta katse wayar dip hakan yasa taciro wayar daga kunne tanabin wayan da kallo. "lemme see dat phone" da sauri ta daga kai Ya Muhsin ne zaune kan daya daga cikin kujerun falon yana sanye da jallabiya brown, ahankali ta tashi takaimai wayar batare daya karba ba ya watsa mata wani irin mugun kallo yace "dawa kike waya?" ahankali tace "da Fauzy ce, Ya Muhsin dama inaso naje gidansu ran Sunday ne tunda gobe zamu fita da Ya Ahmad" hararanta yayi batare daya karbi wayan datake mikamai ba, dan murmushi tayi tace "naje please?" dauke kanshi yayi yaciro wayarshi daga aljihu yana danne danne kafin yace "fine ran Sunday na saukeki kafin nai tafiya" "ina zaka?" tai maganan kaman zatai kuka tana kallonshi, ahankali yace "Kaduna to attend one conference, will be coming back the next day dasafe" ahankali tajuya batare datace komiba takoma kan kujeran datake kai ta kwanta kaman marainiya bayan ta jefar da wayar kan center table, dago kai yayi ya kalleta yace "common tashi kibani abinci" tashi tayi tai dining din hakan yasa shima yamike yay dining din yaja kujera ya zauna, warmer ta bude ta zuba mai fried rice din a plate da chicken daidai lokacin Abba da Ya Ahmad suka shigo dining din suma suka taho ta zuba musu taje fridge ta dauko pineapple juice din dasuka hada ta zuba musu kafin ta koma gefen Abba ta zauna tai shiru, kallonta Abba yayi yace "bazaki ciba" kaman jira take tafashe da kuka hakan yasa duk suka tsaya dacin abincin suna kallonta, Abba dayafi kowa rudewa yace "wai menene kike kuka eh Princess?" share hawayen tayi da bayan hannu cikin hakin kuka tace "Abba ba Ya Muhsin bane zaiyi tafiya ba, kowa nata tafiya ana barina ni kadai a gidan" kafin Abba yay magana Ya Ahmad yay dariyan zolaya yace "nima tafiya zanyi yarinya sati daya zanyi zanje UBA seminar a lagos mainland" kara rushewa tai da kuka, Abba ya watsama Ahmad dake dariya harara ya dago kanta yana share mata hawayen yace "karki biyema Ahmad wasa yake miki, Muhsin ne kawai zaiyi tafiya kuma ai washegari da safe zai dawo sabida aikin shi, ashe ma anyi suspending dinki a makaranta baki fadamin ba, yanzu dai yayanki yasamu ya fitar dake case din ansamu glimpse of him, dan keyarshi ma aka gani ta CCTV camera kwara daya dake bayan asibitin daya kamashi, hakan kuma ya nuna abinda kika fada gaskiya ne yanxu dai ance bayan sati biyu ki dawo" murmushi tayi sosai ta kalli Ya Muhsin dake cin abinci shi tace "thank you Ya" gyada mata kai yayi Abba kuma yacigaba dacin abincin shi, ana gamawa duk sukai falo ita kuma ta kwashe kwanukan takai kitchen ta wanke ta gyara dining kafin tadawo falon ta zauna gefen Abba tanajin hiran dasuke na labarai, daganan kuma bacci yay awon gaba da ita wuraren shadaya, tadata Abba yayi ta mike ta wuce dakinta, da kyar ta chanza kaya zuwa kayan bacci ta kwanta sai bacci.
Washe gari sai after one suka fita ita da Ya Ahmad, kwalliya sosai taci tasaka blue lace mai dutse din gold, tayafa gold gyale tasaka gold takalmi da karamin mini gold hand bag, tai wani irin shegen kyau dako ya Ahmad saida ya yaba.
Parking yayi awurin paka motocin a park din suka fiffito, atare suka jera har zuwa wani wurin hutawa haka cafe ne da akai bukka ga kujeru da table a hadaddu aciki, order yafara musu na mock tails da chicken wings sanan sukai ciki suka zauna ya ciro waya kiran deejay tace "sun kusa karaso wa" ko 10min ba'a karaba ta kiranshi hakan yasa ya kalli Nadeera datai nisa a chatting da Fauzy yace "ke am coming" murguda mai baki tayi tace "nine ke?" amma harya juya yay gaba abin shi basu wani jimaba yadawo tareda wata kyakywar mace taci bakin hadadden doguwar riga suka shigo wajen tashi Nadeera tayi ta rungumeta tana murmushi tace "Anty barka da zuwa, please zauna nabarki a tsaye" tai maganan tana nuna mata kujera zama Deejay tayi suna hira abinsu suka ma manta da Ya Ahmad daya gama shaka yana hararan Nadeera, nan aka kawo mock tail da chicken wings din daya musu order daukan mock tail dinta tayi ta saka straw aciki tadan zuka sanan ta cire baki ta kalli Deejay tace "natafi nima nazagaye wajen Yayan mu nata hararana to nabaku gurin, asoye amma kar akone" tai maganan tana ma ya Ahmad fari da ido itadai Deejay dariya taketa musu, ficewa tayi daga wurin tana tafiya ahankali abinta tana sipping mock tail dinta tana zagaye gun, ahaka harta fito ta baki bakin hanya inda motoci ke wucewa, ajikin motarsu ta jingina tana facing hanya, hanunta daya rike da mocktail din dayan hanun kuma rike da waya tana daddannawa.
"p..park d car." yacema Omari dake tuki, gabaki daya hankalin shi nakanta, yanda take tsaye jikin mota tana danna waya dayan hanunta kuma rike da mocktail yasa yaji zuciyar shi na bugu, gangarawa gefen hanya Omari yayi yay parking yajuyo danya kalli wannashi ya tambayay maisa akai parking anan saiyaga hankalin na waje ma, ahankali ya juya danyaga maiyake kallo suda sukeda important work zasuje karbo wasu supplies na operation din gobe dazasuyi, wata kyakywar yarinya yagani tsaye jingine da mota bama yaganin face dinta sosai dan kanta aduke yake tana danna waya yake kallo, juyowa yayi ya kalleshi yace "Ya Marwan zamuyi latti fa, wats up with dat gurl why are you looking at her?" ahankali batare daya juyo ya kalli Omari dakemai magana ba yace "shiiii" hakan yasa Omari bai sake magana ba ya koma kujera ya ciro wayarshi yana dannawa.
Wani irin sanyi ne taji yana shiganta hakan yasa ta dago kai da sauri tana yatsine fuska tareda tura wayartata ajaka, takai hannun tana gyara gyalen jikinta tanadan kankame jikinta sabida sanyin, ahankali Marwan ya mika hanunshi dake cikin safan hannu ya daura akan glass din motar daidai ta saitin inda take ya daura dayan hanunshi kuma akan kirjinshi dake wani irin bugawa. Yatsine fuska tasake yi ganin hakanan she's not comfortable, kara gyara gyalen tayi daya rufe mata hannu sosai sanan ta juya ahankali ta koma ciki, wani irin kallo yake binta dashi yanajin wani iri dabaisan na menene ba harsaida ta bacema ganinshi, ajiyar zuciya ya sauke mai kara dahar saida yasa Omari juyowa yace "kodai jikin ne Ya Marwan" dan gabaki daya jiya da daddare ma basu gane kanshi ba, sosai yadinga zazzabi bayan sun koma gida, dan kome yakeyi ita kawai yake gani ko kadan baida sukuni yarasa gane kanshi, yarinya kaman aljana taki fita daga kanshi, girgixa kai yayi kafin yakarayin wani hucin yace "let's go" kunna motar Omari yayi suka hau titi.
Sai wuraren magrib suka baro park din, saida suka ajiye Deejay akofar gidansu sanan suka taho bayan ya tsaya ahanya yay magrib kafin sukai gidama ankira isha, yana parking yawuce masallaci itakuma tai cikin gida wanka tafara yowa ta shirya cikin simple gown tai salla kafin tacire tasaka kayan bacci tafada gado sai bacci da asuba ma Abba ne ya tadata taje tai salla tai karatu tafito ta hada musu breakfast.
Sai wuraren 12 narana Ya Muhsin ya shigo yace "ki shirya will drop u off kafin na wuce" gyadamai kai tayi ta wuce daki wanka tasake yowa ta shirya cikin doguwar bakar riga mai hade da baby pink color da Mum tasiyo mata daga 🇴🇲 Oman, bakaramin kyau doguwar rigan yamata ba gashi anbishi da stones, gaban madubi taje ta shafa hoda ta shafa man baki akan pink lips dinta sanan tai rolling gyalen rigan baki tadau small mini bag dinta baby pink tasaka baby pink flat shoe sanan tadau wayarta tafito, amota tasami Ya Muhsin hakan yasai tai motan ta bude ta shiga ta rufo, tace "gani Yaya" tada motar yayi batare daya kalleta ba yay horn mai gadi yabude musu suka fita, tafiyar kusan 20 minutes yakaisu anguwan su Fauzy, agaban gidansu yay parking baice mata komiba, hakan yasa ta juyo ta kalleshi kaman zatai kuka tace "Allah kiyaye hanya Yayan mu, please kadawo gobe kaji, byeee" gyada mata kai yayi sanan ya juyo ya kalleta yace "6 Adamu zaizo ya dauke ki so get ready kafin yazo karkisa yay ta jiranki" murmushi tamai tace "to, bye" tamai waving hannu tana murmushi, shima dan murmushi yamata yace "bye" bude kofa tayi ta sauka daga motan tai knocking gate din aka bude mata ta shiga tana ma Ya Muhsin bye, murmushi yayi yatada motar yay reverse yabar anguwan.
Sallama tayi ta shiga falonsu, Mum din Fauzy tagani a falo tanacin fruits kama baki tayi tace "wanake gani yau yar tselen uwan yarinya baki zumunci dake dawanan takadirin yayan naku Muhsin, Ahmad dan albarka shine kadai ke zuwa gaidani" dariya tayi tafada kanta tace "kai Mumy toba ku kuka samu school of nursing ba dukshi ya cinye mana time" "ai school of nursing dinma ya taddaku da halin" tai maganan tana dungure mata keya, dariya Nadeera tayi ashagwabe tace "kai Mumy nidai ina wuni" tai maganan tana karbe bowl din fruits din hanun Mum tana dariya, dariya Mum tayi tace "ai nasan tunda kika shigo bazan shashi ba, oya tashi ki barmin falona yi sama wurin kawarki kafin ta sauko ku kusa kasheni da surutu" dariya tayi ta mike tsaye tace "bari nakirata muzo, Mum ina Ameer catboy din pjmask?" tai maganan tana hawa sama, dariya Mum tayi sosai tace "ai yanzu yace shine Romeo mai robot, yaje hadda saisa na huta sai 2 zai dawo" dariya tayi takarasa sama tanashan fruit din tai dakin fauzy kafa tasa ta buga kofan saida fauzy dake chatting tai ihu sabida tsoro, tsaki taja tace "me haka zakija kirjina yafashe" "ya fashen mana saime yarinya" tai maganan tareda zama akan bayanta, ihu Fauzy tayi ta tureta hakan yasa takoma gefe ta zauna, da sauri fauzy ta taso tana kallon fruits din tace "dan Allah ban fruit dinnan nasha tuntuni fa naroki Mum tahanani" make mata kafada Nadeera tayi tace "chibdi je akwai fruit a kitchen ki dauka ki yanka naki kema" zama kusa da Nadeera tayi tace "please rotten tomatoe wlh kiwiyan yankawa nake" "aiko zakiyi bindi irin mai remote dinan rubabbiya" dariya Fauzy tayi da kyar ta lallabata tabata sanan sukaci abinci sukai salla suka dinga hira.
Shida daidai Adamu yay parking yama gateman magana yakirata hakan yasa gateman zuwa kiranta, gyara fuskanta tayi tadau jakarta ta suka sauko kasa tama Mum sallama daki Mum ta tashi ta shiga ta fito da babban leda ta bata da kyar ta karba fauzy da Ameer suka rakota har mota rungume juna sukayi sanan tabude mota ta shiga tana musu bye suma bye suke mata har suka bar anguwan sukahau kan titi.
Sundanyi tafiya mai nisa da sauri Adamu ya gangara gefen hanya yay maza ya kashe motar ya bude kofa ya fito yazo ta inda take ya tsaya yana kallon tayan wajen, wani irin dogon tsaki yaja hakan yasa tai wining down tace "menene Adamu?" "wlh hajiya tayace tai less sosai bazata kaimu ko inaba, kuma laifinane tun agidafa nagani nace bari na dauko ki na dawo sainakai asa iska" ahankali tace "to yaya kenan zamuyi?" juyawa yayi yana kallon kan titin da machina da motoci ke wucewa babu mutane ma sosai wajen balle focanizer hakan yasa ya juyo yace "bari nahau machine naje nataho damai hura iska babu wani nisa yanzun nan zamu dawo" da sauri tace "toba akwai spare taya a booth ba?" "eh wlh hajiya akwai amma babu abin cire taya a motan ne" adan tsorace tace "to kodai nahau machine natafi ne kaikazo inka gama?" da sauri yace "a'a a'a kindaisan Alhaji bayason hawa machine sabida rawan kansu ko, wani abu yafaru dake ai na shiga uku hajiya, inda da masu keke napep a hanyan nan ma da dakaina zan saki ki tafi dan magriba tayi tama wuce, bari yanzun nan nahau machine naje na daukosu su hura mana iskan yanzun nan zan dawo kinji" ahankali tace "to shikenan" tana nan zaune tana kallonshi yatare machine ya dane, dan ajiyan zuciya ta sauke gabanta na faduwa faduwa dabatasan na meba, ahankali ta bude kofar motan tafito ta maida kofar ta rufe, tadanyo baya tana kallon yanda tayan yay less sosai kafin ta koma ta jingina da motar tai folding hanunta a kirji tana kallon motoci dake wucewa akan titin gakuma wata babbar jeep dake pake agaban motarsu, tana nan tsaye har wurin minti goma, gajiya da tsayuwan tayi ta juya ahankali tareda daura hannu akan handle din kofar baya zata bude ta shiga taji anwani irin fizgota da karfin bala'i, kafin ma ta ankare da wanda ya fizgotan an jata anyi bakar jeep din dake gaban motar su da ita an bude baya an turata sanan aka shiga, lokacin daya ya zauna tareda rufo kofan, ihu tabude baki zatayi hakan yasa yawani irin fizgota da hannu daya ya daura dayan hannunshi dake cikin safan hannu akan bakinta yana wani irin kallonta batare dayako girgiza kaiba, kwalalo ido tayi gabaki daya sakamakon hasken wutan wata mota dake kan titin daya hasko motarsu tasami daman ganin fuskarshi, wani irin racing heart dinta keyi tafara wani irin nishi kaman mai asma.
🕳🕳🕳🕳🕳
*BOYAYYEN MUTUN*🕳 🕳 🕳 🕳
*Maman Abd Shakur*
1⃣3⃣
Tana kallon fuskanshi kafin ahankali idanunta sufara juyewa zata sume, sake fizgota yayi hakan yasa tasake ware idon dake neman kullewa ruf tana kallonshi kaman zararra. "You!" ya daka mata wani irin tsawan dahar kwanyanta saida ya girgiza take suman datake nema yi yay clearing a idonta jikinta yafara rawa gawani irin sanyi datakeji ta runtse idonta gamgam tareda fashewa dawani irin kuka, wani irin kallonta yake wani irin sanyi na ratsa har cikin kasusuwan shi, jikinshi nawani irin vibrating, device din dake makale a kunenshi yaji Abdallah na cemai "Ya Marwan they just left they're coming your way get ready" shirun da Abdallah yaji bai amsaba yasa yace "dp you copy ya Marwan? Kanajina?" amma shiru ba amsa hakan yasa ya cigaba da daukan hoton dayake yi a inda yake boye.
Wani irin kallonta yake babu abinda kunnuwan shi keji sai sheshekan kukanta, dudda da mask a fuskarshi bai hana shi jin saukar numfashin ta akan fuskarshi ba, abinda yakeji yanzu tunda yake arayuwanshi bai tabajiba, "what is wrong with him?" tunanin yarinyar nan yasa yakoma ma wiwi daya barta da dadewa, inhar baishaba baya buguwa yasamu ya manta da ita aranshi ba, inba hakaba kasa bacci yake.
Wani irin kallo yake binta dashi yanda hatta kumbanta rawa yake tsabagen firgita, tana shivering kaman wacce aka saka a juccuzi iceblock tana wani irin kuka ta runtse ido gamgam, fizgo hanunta yayi takusa fadawa jikinshi ya matsa baya da sauri amma dukda haka gwiwanta na gogan nashi ya nunata da yatsa yace "Ke! Zanbaki wasu kyawawan warning ne, open you eye damn it!" ya daka mata wani irin tsawa, hakan yasa ta bude idanunta a firgice tana kallonshi tana wani irin nishi kaman mai asma tana kuka, nunata yay da yatsa yace "get the fuck outta my head" yanuna kanshi yace "get the fuck out of my heart" yanuna mata heart dinshi, yace "get the fuck out of my thought kinajina?" dagamai kai kawai take batare datama gane maiyake cewaba, kwafa yayi mai kara sosai yace "am very very dangerous and poisonous and am sure bazaki so someone like me ina tunanin kiba koba hakaba?" yay maganan kaman irin rikakkun yan daban nan, da sauri ta dagamai kai hakan yasa yace "gud dan haka kifita daga kaina da zuciyata kibarni na natsu nai aikina inba hakaba" ya mika hannu ya zaro bindiga daga bayanshi ya nunamata, numfashinta yakusa daukewa tawani ja dogon numfashi ta saki tana dagamai kai tana matse kafa dan fitsari na shirin zubo mata, yay wani irin kwafa yana nunnuna mata bindigar yace "this is barrette M9! Inhar baki fita daga kainaba wanan ne makomar ki, mace bazata samin cewan kaiba so get d fuck outta my head lemme concentrate on my job understood?!" yadaka mata tsawa, arude tasake dagamai kai hakan yasa yace "get out" da sauri ta bude kofar ta inda take tafice batare data damu da dayan takalminta daya fice daga kafarta dake motar ba, ko kallon Adamu dayaga fitowarta daga motar batayiba ta tare machine a mugun tsorace ta hau da kyar tsabagen yanda kafafunta ke rawa, da hannu kawai ta nunamai gaba mai machine din ya tada suka wuce, da gudu Adamu ya bisu amma harsunyi gaba juyawa yayi zaima mai motar data fito daga ciki magana maiya sameta yaga motar yatashi dawani irin azababben gudu yay gaba, hakan yasa yakoma wurin hura iskan tayan yace "Allah sa lpy".
Tana saukan gidansu tabude jakanta duka kudin data gani ta dauka ta bashi ta shiga gida da gudu babu kowa suna masallaci hakan yasa tafada dakinta da gudu tafada gado taja bargo jikinta nawani irin rawa tana kuka ta kankame jikinta tana adduo'i, takai wurin awa daya ahaka saida taji maganan Abba da Ya Ahmad afalo yasa ta mike tafada bayi wanka tayo bayan tagamacin kukanta tafito daure da towel gaban wardrobe taje wasa wani dan figigin shimin rigan baccin ta pink daya tsaya mata acinya zani tadauka da hijabi tahau kan dadduma tai sallan magrib da Isha ko shafa'i da wuturi bata iyayiba tsabagen yanda takejin kanta tafada gado takara dukunkunewa wani irin wahalallen bacci yay gaba da ita.
2:43AM!!
Wani irin fitinannen kishi ya farkar da ita sakamakon mafarkin Boyayyen Mutun datayi afirgice ta tashi ta zauna tana addu'a tana shafa wuyanta bakinta ya bushe sosai, yaye bargon jikinta tayi tana mamakin yanda yau Abba bai shigo ya kashe mata wuta ba, silifas ta zura akafa tabude kofa tafita ahankali tana layin bacci tana dafa bango dan shegen baccine a idonta, tai falo, falon su wutan akashe dining ne kawai wutan akunne hakan yasa tai wurin dining tanajan kafa tsabagen yanda bacci ke cikinta, tura kofa tayi ta shiga kitchen ta kunna wuta tai wurin fridge tana kukkule ido, budewa tayi ta dauko goran eva ta maida ta rufe tafara kokarin bude goran amma tsabagen yanda hanunta ba karfi sakamakon baccin data tashi yasa takasa budewa. "lemme help you Princess" maganan Abba dataji yasa ta dago kai ahankali cikin bacci tana sosa wuya ta kalli Abban dake tsaye ajikin kofa sanye da jallabiya milk idanunshi jajur, jan kafa tayi tai gabanshi ta mikamai ruwan tana sosai bayan kunne tana jujjuya kai yanda maijin bacci keyi dinan, karban ruwan yayi yana mata wani irin kallo yabude mata yabata batare dayay magana ba, karba tayi takai baki tasha iya shanta a one gulp sanan tacire goran daga bakinta ta mikama Abban ahankali yace "ya isheki gyadamai kai tayi batare datai magana ba, rufe goran yayi ya yar anan kasa ya kamo hanunta yace "muje na kaiki daki akwai bacci a idonki" gyadamai kai tayi tana sosa kalaban kanta dasuka barbaje sun sassauka akan kafadunta daya na lilo tagaban fuskanta yaja hanunta suka fita tanajan kafa sukai corridor, bude kofan dakinta yayi suka shiga ya maida kofar ya rufe ya saka sakata tareda kashe wutan dakin hakan yasa ta dago kanta ganin duhu jin yaja hanunta yasa ta bishi luu cikin bacci wurin gado yay da ita yace "yauwa Princess oya zoki kwanta ga bed nan" cikin muryan bacci tace "ummm" zama yayi akan gadon yajata ya daurata akan cinyarshi, tashi tayi tana laluban gado cikin bacci, hakan yasa ya maidota kan cinyarshi yace "wait princess zo nan nizan saki bacci my baby girl" girgiza kafan nashi ya shiga yi tana kai yanadan nishi yaja kanta ya kwantar akan kirjinshi yana shafa bayanta ahankali yana shakan wani irin shegen kamshi datake, yunkurawa tayi zata tashi cikin layi yariketa gam gam muryanshi narawa yace "Princess karki tashi banda kowa yanzu saike my daughter, wayyo Allah princess Mum dinki zata kasheni am suffering" cikin bacci ta ture hanunshi dayake shafa mata baya tasake yunkurawa zata tashi ya saketa, fadawa tayi gadon tacigaba da baccin ta, mikewa tsaye Abba yayi jikinshi nawani irin rawa hankalinshi ya gushe bayaji baya gani ya cire jallabiyar jikinshi jikinshi na bari, mazariyar wandonshi ya kwance ya salube wandon shaddan yahau kan gadon.
Jama'a anan nakawo karshen free page din book dinan. Wanan littafi littafine mai dauke da darussa da dama da illan matayen dake tafiye tafiye suna barin mazajen su.
Wai waye BOYAYYEN MUTUM?
Maisa yake boye jikinshi ko ina da ina?
Mai Abba ke shirin yima yarda ya haifa?
Waye Ya Muhsin?
Suwaye BMs?
Inhar kinason labarin nan zaki iya samunshi da just 300 naira, zaki turo ta bank dina kaman haka 3107021073 First bank aisha Muhammad.
Kokuma zaku iya chatting dina up ta watsapp 07012181461 saiki turo katin MTN 300 ta watsapp number na, saina jiku.
I love you all, One Luv fefuu❤❤.
🕳🕳🕳🕳🕳
*BOYAYYEN MUTUN*🕳 🕳 🕳 🕳
*Maman Abd Shakur*
AB.
Ahankali ya kankameta tabaya yana wani irin shinshina bayanta gudun karya tasheta kaman maye, sake tashi yayi ya tsallaketa ya dawo ta gabanta, hanunta yakamo ahankali ya daura akan abunshi, da muryanshi data gama shakewa yace "kamamin Princess" daura hanunshi yay akan nata, kankame hanunta yay akan abin jikinshi nawani irin bari bar, murya chan kasa yace "Princess am sorry, tuntuni na daure sabida ma karna ganki naki shigowa bayan sallan isha i, yau throughout da sha'awa nawuni agidan nan thank god bakinan, princess ki taimaka ma Abban ki kinji yar albarka" duka maganganun nan yayisu ne kaman mai rada ko kadan maganan baya fita da kyau, juyo da ita yayi yahau kanta yawani irin kankameta yana lashe mata wuya kaman yasami sweet taushin fatarta nakara zautar dashi, dayan hanunshi kuma yana kokarin jan riganta sama daga cinyata, adan firgice ta bude ido dan tazaci mafarki take taji ana tabata, jin kato akanta ana wani irin lashe mata wuya kaman za'a hadiyeta ana kokarin jan riganta sama daga cinyata ga saukan numfashin kato dake sauka a fuskarta da wuyanta yasa jikinta yafara rawa sosai ta shiga tura mutumin dake kanta a mugun rude, da karfi tace "innalillahi wa innailaihi raji'un, waye? Na shiga uku, Abbaaaa comeee, Abbana!" Ta kwalama Abba kira cikin ihu jin mutum akanta, da sauri Abba ya taushe mata baki yana kara danneta sosai yace "Princess, ki taimaka mini wlh zan mutu ne, Allah ya isa tsakanina da maman ki" sosai yawani irin danne mata baki da hannunshi yakamo hanunta yakara kaiwa kan abun yace "tabamin princess" wani irin jan hanunta tayi ta rufe hannun ruf tanaso tai ihu takasa, kara fizgar hannun yay da karfi da yaji tanaja yanaja yakai wajen muryan shi narawa yace "dan Allah, dan Allah princess, dan Allah ki taimaka min, kamamin da karfi" ya daura hanunta akai yana gogawa, wani irin ihu takeyi da baya fita saidai uhmuhmuhm, tana wani irin kuka ta rufe hanunta ruf amma dudda haka sai gogawa yake ahakan gashi ya zauna akan kafafunta takasa motsi dasu, dan kanshi yagaji yakai hannayen bayanta ya cusasu ya danneta sanan ya yaye rigar baccinta sama yakaita kan cikinta, wani irin ihu takara tana kuka sosai tana kokarin motsi amma takasa, ahankali hanunshi har rawa yake yakai ya daura akan pant dinta yana kokarin zamiyeshi kasa wani irin bankarewa tayi da duka karfinta tana so ta juya hakan ya bata daman ciro hannayenta daga bayanta, da duka karfinta tawani irin tureshi ya fada dayan gefen gadon, wani irin ihu ta kurma jikinta narawa sosai ta diro daga kan gadon zata gudu awani irin haukace, kamo rigarta Abba yayi ya janyota ya kamota da karfin bala'i ya daureta atsakakanin kafarshi yace "karki gujeni daughter dan Allah ki taimaka min na sauke abinda ke damuna" yay maganan yana sata ajikinshi da karfi da yaji yana laluban bakinta zai hadesu waje daya, tureshi takeyi tana haqi tanason ta juya tace "Ab..A..Abba dan Allah ka yakuri ,menene haka kakemin, Abba stop nine f..." saukan bakinshi taji kan nata, wani irin ewwww abun yamata ajiki, babanta bakinshi ne akan nata yau? Wa'iyazubillahi" wani irin amai ne yazo mata ba shiri ta kwaroshi da sauri ya sake bakinta batare daya saketa daga jikinshi ba yana shafa bayanta batare daya damu da aman daya shiga bakinshi ba ya hadiye, arude yace "sorry princess baki da lpy ne?" yay maganan yana kara matsota jikinshi sosai batare daya damu da aman datake maiba saima kokarin tura hanunshi dayake yi cikin riganta azafafe, hanunshi tarike gam tana yunkurin amai agalabaice, da kyar tace "Abba nine, Nadeera ce fa, Abba me haka dan Allah kabari" "no my babygirl, bazan iya bariba taimakamin zakiyi nayau kadai kinji yar albarka mai rufama babanta asiri, babu wanda zai sani dagani saike, kinga zan siya miki mota Lamborghini ta 2019 i promise you, one of the most expensive celebrities car in d whole world ai kinaso ko my Princess?" yay maganan yana kokarin tura hanunshi tsakakanan cinyata, ture hanunshi tayi tafashe da kuka sosai tana komawa baya, a mugun daburce tace "banaso, banaso, wayyo Allah na Ya Muhsin, ya Ahmad kuzooo, Mummmyyyyy" ta kwala musu kira da karfin ta, wani irin hot mari Abba ya dauketa dashi da saida taji wani irin jiri na kwasan ta, yace "dan uwar ki dan ina lallabaki kike botsarewa, zonan dan uwatata" yawani irin fincikota tana tirjewa tana ihu da duka karfinta, wurgata kan gado yayi zai hau da gudu ta dira ta dayan side din tai kofa dudda bata gani tana jijiga kofan tsabagen rudewa tana kuka tama kasa budewa, fizgota Abba yayi yawani irin kwantar da muryan shi dake rawa sosai yace "nine na firgita ki na mareki? Oya come zo Abban ki ya lallashe ki my baby girl, come to me" yawani irin jawota jikinshi yana kokarin kama kirjinta da duka hannayenta ta tureshi zata gudu tana kuka fizgota yayi shima yasata ajikinshi ya kulle hanunshi ta cikinta yana jijjigata ta yanda bayanta zai goggogamai abin, daddagewa tayi ta bankamai cizo a hannu hakan yasa ya saketa yay kasa yace "wash Allah" da gudu tai bayi tana wani irin kuka, tashi yayi yabita kafin yakai ta kullo kofan tasaka key tana wani irin kuka, bubbuga bayin Abba yay a haukace yace "fito nan dan uwaki, fito nace" yay maganan cike da masifa irin na wanda hankalinshi ya gushi dinan, make kafada tayi tana komawa da baya da baya jikinta narawa tana wani irin kuka tana kallon kofan, jijjiga kofan bayin Abba keyi kaman zai karya yace "Princess, princess dan son manzo ki bude kizo naji to bazan miki komiba bude" matsawa tayi chan jikin bango ta makale a bangon tana wani irin kuka tana kallon jikinta, Abba kaman zai mutu haka yadinga ji yana bubbuga kofan yana kiranta amma taki budewa sai uban kukan datakeyi ta makale a bango kaman ya tsage ta shiga har asuba, wani irin buga kofan yayi yace "kuma wlh, wlh, wlh kinji na rantse miki duk uban wanda kika gayama abinda yafaru yau saina kusan fideki da wuka kinji na rantse miki, kiyi wanka kifito kiyi salla zan tafi masallaci karki bari nadawo na sameki abayin nan inba hakaba saina sa aballamin shi, kindaiji abinda nace karnaji kinfadin ma yayyinki ko maman ki abinda yafaru inba hakaba wlh saina kusa fedeki da wuka" yay maganan yana bubuga kofan yay kwafa, wutan dakin yaje ya kunna yadawo yana tsaki yadau wandonshi yasaka kaman zai mutu, yadau jallabiyar shi ya share aman datayi daya zuba akasan wurin gadon, yaje gaban mirror yadau wayarta ya kashe ya saka a aljihun wando gudun karta kira wani sanan yajuya ya bude kofan dakin ya fita yay dakinshi yana jin haushin kanshi.
Wanka yayo yafito ya shirya cikin jallabiya yakara komawa dakin har lokacin tana cikin bayi kuka take ajikin bango, gaban kofan bayin yaje ya tsaya yana sauraran yanda take kukan dake taba zuciyarshi sosai, cikin kakkausar murya yace "karki bari nadawo daga masallaci bakiyo wanka kin fito kinyi sallaba kinajina ko princess, kuma ina kara jaddada miki karki fadinma kowa inba hakaba wlh saina kusa kasheki da wuka, ki fito kiyi salla" juyawa yayi yafita daga dakin yawuce falo ya kunna wuta ya bude kofar falon da key ya fice, side dinsu Ya Ahmad yayi yataso shi sanan suka wuce masallaci.
Sosai take wani irin kuka idanunta sunyi jajir, bata taba sex ba arayuwanta amma hakan bai hanata gane abinda Abba yaso yayi da ita kenan ba jiya. "innalillahi wa innailahi raji'un" gabaki daya kanta ya kwance, jikinta rawa kawai yake haryanzu bata koma daidaiba, batason tuno abubuwan da Abba yamata da daddare dan abin amai yakesa taji yana taso mata, da kyar ta mike tsaye ta sakanma kanta hot shower tai wanka tana diddirje jikinta d thought of babanta ya tattaba jikinta jiya haryana neman ko tace ya mata kiss sake wani irin yunkurin amai ma tayi tana dafe kirji, da kyar tai controlling kanta tai wankan taja bathrobe tasaka ta daure jikinta gamgam tana wani irin kuka. "Mummy Mummy kina ina? Dan Allah kidawo" kasa fita tayi sabida wani irin tsoro da fargaban Abba datake yi ta tsaya jikin kofan tana wani sabon kukan abubuwan daya faru jiya yana kara dawo mata inda badan taji muryan Abban dayake mata maganganu ba zata iya rantse wa ba abban ta baneba, Abban ta meya sameshi jiya wayyo Allah ta.
Ana idar da asuba a gurguje yay azkar ya mike tsaye yafita daga masallacin Ya Ahmad yabishi da kallon mamaki dan baitaba ganin Abba yabar masallaci dawuri hakaba.
Tura kofan dakinta yayi ya shiga ganin har lokacin tana cikin bayin bata fitoba yasa yaji hankalin shi yatashi yay gaban bayin da sauri yawani irin bubbuga kofan yakira sunanta. "Nadeera open this door" afirgice takoma chan gefe takara makewa a bango tana kuka, wani irin tsawa yadaka mata yace "kinsan Allah inhar na kirga uku baki fitoba wlh wlh inna bude kofarnan saina miki dukan da tunda aka haifeki bantaba miki irinshi ba, wai sai wani abu yasameki acikin bayin nan, open dis door" yay maganan yana jijjiga kofan, sake makewa tayi abango jikinta na makyarkyata ko muryan shi batason ji, kwafa yayi yace "okay ban isa dakeba ko? Open this door kafin na kirga uku wlh inba hakaba zan tsine miki albarka, one! Two! Thr.." alamun juya key dayaji yasa ya tsaya, da sauri ya murza handle din kofan bayin ya budu, shiga ciki yayi da sauri yana kallonta tana jingine da bangon wurin shower ta rirrike jikin bathrobe din datasa gamgam kanta akasa tana goge hawaye da bayan hannu, kanta yayo hakan yasa ta tsugunna da gudu tana neman inda zata saka kanta tana kuka sosai kaman kasheta zaiyi, kama hanunta yayi ya mikar da ita tsaye da karfi da yaji dankin tashi tayi kanta akasa, fito da ita yayi daga bayin by fire by force tana tittirjewa tana kuka, gaban wardrobe ya kaita ya tsayar da ita ya saki hanunta yana kallon fuskarta yanda kanta ke kasa tana wani irin kuka jikinta ko ina na rawa, dayan hanunshi yasa ya share mata hawayen dake zuba ahankali yace "oya find cloth and wear kiyi salla my princess" saikuma ya saketa ya bude wardrobe din dakanshi, doguwar riga baka ya ciro mata ya kamo hanunta yasaka mata rigan yace "oya saka kiyi salla, kindaiji abinda nace ko so put it at the back of your mind duk wanda kika fadamawa wah happen wlh saina yankaki danya" yajuya yafita daga dakin tareda rufo mata kofa yay palo ya zauna yana karkada kafa, sosai take kuka tama kasa gasgata abinda ya faru jiya gani take kaman mafarki take babanta?" tafi minti goma anan kafin ta shige bayi tasaka rigan tafito tahau kan dadduma bayan tasa hijab tai salla tana idarwa ta chusa kanta a gwuiwa tacigaba da kukan.
Ya Ahmad ne ya shigo palon cikin shirin shi na zuwa office yau Monday babban rana ranan ma'aikata, Abba yagani zaune akan kujera yana kallon Al Jazeera Channel hakan yasa yace "good morning Abba" yay maganan yana tafiya yay hanyar passage da sauri Abba yace "ina zaka?" juyowa yayi ya kalli Abban kaman zaiyi kuka yace "Abba zanje nasami Nadeera ne bata kawo min shayin safe ba" hararan shi Abba yayi yace "common karka sake katashe ta bacci take, gaka ga kitchen if u can't make ur self a simple breakfast kawuce office" kaman zaiyi kuka yawuce kitchen din coffee yahado yazo ya zauna kusa da Abba yana sha yanama Abba hira, sama sama Abba ke jinshi dan yay nisa a tunani, yana gamawa wuraren 8 yamike yana gyara necktie yace "Abba bazaka je office ba?" girgiza mai kai Abba yayi yace "bazan jeba, i want to relax and rest yau natashi da slight margarine" "sorry Abba, Allah sawake bye" "alright bye Son, Allah bada sa'a" Ameen yace yawuce yafice daga dakin yay wurin dayay parking motarshi ya shiga ya fice daga gidan.
Tashi Abba yayi yay ciki dakinta ya bude ya shiga, afirgice ta dago kanta daga gwuiwanta ta mike tsaye daga kan sallayan tai hanyar bayi da gudu taku daya yayi ya riko hanunta, afirgice ta bude baki zatai ihu ya rufe mata bakin yana mata wani irin mugun kallo, yajata zuwa jikin gado yanda yaga tana nishi tana kwalalo ido ne yasa yace "Nadeera nine fa Abban ki wat is all this" zaunar da ita yayi abakin gadon ya share mata fuska yace "ya isa kidena kuka, oya cire hijabi ki kwanta kiyi baccin ki, bakiyi baccin jiyaba" sakinta yayi yamike tsaye yana kallonta, kana ganinshi kasan shima hankalin shi atashe yake, sai kallonta yake yanda take uban kuka tana sharewa da hijabin sallan dake jikinta tana sauke ajiyan zuciyan dahar kafadunta saisun motsa, ahankali ya tsugunna agabanta yana leka fuskarta asanyaye saikuma ya tashi yay hanyar kofa saikuma yasake dawowa ya tsaya akanta yace "stop this cry Princess jibi yanda kike zufa, remove this hijab kisha iska and sleep dan Allah" ganin ko motsi batayiba yasa ya daka mata tsawa. "i said remove this hijab" cire hijabin tayi da sauri ya karbe daga hanunta ya ijiye akan madubi ya kalleta ya nuna mata gado da yatsa yace "oya kwanta kafin na sabamiki" ahankali ta kwanta ta cuccure atakure ta kankame jikinta kaman gammo, tawani irin dukunkune" bargon gadon ya dauka ya lulluba mata sanan yay hanyar kofa, sake juyowa yayi ya kalleta saikuma yafita yace "bari naje nai waya nasa akawo miki abinci kici."
Yadade yana kallonta yanda idanunta ke kulle ruf tana kuka sosai jikinta na jijjiga kafin ya juya yabude kofa yafita ya shiga dakinshi.
Sosai take kuka jikinta na bar bar idanunta sun wani irin kumbura sunyi luhu luhu da kyar take budesu tsabagen nauyin dasuka mata na rashin samin ishashen bacci dakuma kuka, zuciyarta nawani irin zafi yana tsinkewa, bude kofan da akayi yasa ta kara kankame idon sosai danko kadan batason ganin Abba tacigaba da kukan datake, ko kadan batason tuno abubuwan dayamata jiya da kunya da tsanarshi da tsoron shi takeji atare, ahankali ya shigo dakin sanye da bakaken suit, maida kofar dakin yayi ya rufe yana kallon kan gadon jin sheshekan kuka, takowa yayi yana tafiyar nan tashi dai dai anatse yakaraso gaban gadon ya tsaya yana kallon yanda ta daura kanta afilo tana uban kuka pilon ya jike tsabagen hawayen datake, hanunshi ya zuba acikin ajihun wandonshi yana kallonta yace "Nadeera" da sauri ta dago kai jin muryan Ya Muhsin ta kalleshi danta kara gasgata kunuwanta, wani irin yaye bargon jikinta tayi tana kuka ta tashi daga kan gadon tawani irin diro tana kuka tafada jikinshi da mugun gudu dawani irin emotion ta kankameshi sosai tafashe dawani irin kuka mai kara sosai a kirjinshi tana shesheka.
🕳🕳🕳🕳🕳
*BOYAYYEN MUTUN*🕳 🕳 🕳 🕳
*Maman Abd Shakur*
AC.
Zaro hannayenshi yayi daga aljihu, ahankali ya cirota daga jikinshi ya tallabo fuskarta da duka hannayen shi ya dago kanta yana kallon fuskarta, wani irin kuka take mai tana sauke ajiyan zuciya tana kallonshi kaman irin jariri yaga maman shi data fita anguwa tabarshi dinan, yanda take kukan yasa ahankali ya janye hannu daya daga habarta yakai kan fuskarta yana share hawayen dake zubomata yana kallon fuskarta murya chan kasa yadan lumshe ido yace "shiiiiii why are you crying like this, jibi yanda eyes dinki ya kumbura and you are running temperature bakida lafiya ne?" bude idon yayi dasukai kaman namai jin bacci ya zubasu akan ta, ahankali yace "Menstrual cramp kesaki kukan nan?" hanunta takai ta daura akan nashi dake kan habarta ta kankame gamgam tana wani irin kukan tana girgiza mai kai, hakan yasa yace "to menene? Why are you crying like this what happen wats d matter?"
"zazzabi take tun cikin dare Son, shine fa taketa uban kukan nan" da sauri ta maida kanta kan kirjin Ya Muhsin ta kankameshi sosai tareda runtse ido tana saukar da wasu irin ijiyan zuciya heart dinta nawani irin racing, juyawa Ya Muhsin yayi tana makale dashi ya kalli Abba dake tsaye jikin kofa dan baimaji shigowan shiba, yana tsaye dauke da takeaway a hanunshi da ledan magani yadanyi zuru zuru yana sanye da fararen shadda riga jumper da wando, inba kaga su Muhsin ba bazaka zaci ya kwan biyu a duniya ba dan yanada jiki mai kyau baida kiba sosai haka, ahankali yadan tureta daga jikinshi yaja hanunta ya zaunar da ita a bakin gadon sanan yay inda Abba yake tsaye ya karbi take away dana magungunan yace "good morning Abba, dana shigo babu kowa afalo saisa nayo nan" murmushi Abba yamai yanadan satan kallon Nadeera da kanta ke kasa tana inda Ya Muhsin ya ijiye ta abakin gado tana share wasu sababbin hawayen, Abba yace "how was d conference, i was saying zan kiraka fa but princess dukta dameni da kuka na manta, Ya conference din son hope everything went well" murmushi yayi yana juyawa yace "Alhamdulillah Abbana, anyi angama saikuma na next year" jawo stool din gaban mirror yayi ya zauna agabanta yana bude take away chips ne da soyayyen egg hakan yasa ya mikamata, ahankali ta karba tana kallonshi, dan kallonta yay shima sai ya tashi daga kan stool din yace "lemme bring spoon for you" yay hanyar kofa, Abba yace "oh kaga fa namanta da spoon din a dining dukta rudani wlh" murmushi yayi yabude kofa yafita, hakan yasa Abba yayo ciki da sauri azabure ta mike hartana neman zubar da abincin da sauri ya tare takeaway yamata wani irin mugun kallo, yakamo hanunta yace "remember what i told you, saina kusa yankaki inkika fada" ya watsa mata wasu irin harara da sauri yajuya yakoma wurin kofan jin ana shirin shigowa, bude kofan Muhsin yayi rike da fork da bottle water mara sanyi yakaraso ciki yana kallon yanda take kuka ta rufe fuskarta da filo, yace "wai kukan bai isaba mtsww" yaja tsaki, zama yayi gefen ta akan gadon ya ijiye bottle water da da fork din agefe ya dagota da kyar ta taso, takeaway yasamata aakan cinya yanadan hararanta yace "stop this kukan, eat idan jikin bai saukoba i will take you to the clinic, eat kafin nabata miki rai" ahankali ta deba tafara ci tana sauke ajiyan zuciya hakan yasa ya dago kai ya kalli Abba da shima kallonta yake, cikin kunan rai yace "Abba wai yaushe Mum zata dawo, kullum nakirata tana meeting saidai tamin text haba mana dis girl is sick bazata dawoba, kullum ita kadai agida mu muna zuwa aiki, Abba please kace tadawo and gaskiya is high time tadena wanan tafiye tafiyen Abba" girgiza kai kawai Abba yayi yana cije baki yace "namata magana tadawo taki wai saita gama abinda ya kaita, na zuba mata ido tai duk yanda taga dama, zaki girbi abinda ta chuka, am coming" da sauri yabude kofar dakin yafita jin zuciyar shi na zafi dan Mum ce tasa ya aikata abinda ya aikata jiya wanan wace irin kaddara ce, dakinshi ya shiga ko kadan baida sukuni koya rufe ido tunani soft hand din Nadeera yake a jikinshi, tunanin soft lips dinta yake dakuma how warm her soft hand is akan abunshi fiye dana uwarta ma, da sauri yay bayi jin sha'awar takara tasomai kaman zaiyi kuka ya shiga shower ya sakinma kanshi ruwa yana wani irin sauke ajiyan zuciya yana "wayyo Allah, wayyo Allah" da kyar yasamu abun ya lafamai yafito ya shirya ya kwanta akan doguwar kujera yana addu'a Allah sa ta rufa mai asiri, karta fadi komi bayason .
Ko kadan abincin baya mata taste hakan yasa da kyar tai kaman spoon uku ta ture zata ijiye yadan juyo ya kalleta yace "kin koshi" gyadamai kai tayi asanyaye hakan yasa ya bude magungunan ya ballo yanda aka rubuta ya mika mata da ruwan goran daya bude mata karba tayi tasaka abaki tasha ta hadiye ya karbi ruwan daga hanunta yana kallon yanda ajiyan zuciya kawai take saukewa idanunta sun kumbura sosai, ajiye ruwan yayi a gefe batare daya kalletaba yace "kiyi bacci lemme go and shower" rikemai hannu tayi arude ta kankameshi ta sakinmai wani kukan, juyo dakai yayi ya kalleta kura mata idanu yayi yanda take kukan ba kakkautawa, ahankali yace "Nadeera" dago rinannun idanunta tayi ta kalleshi, murya chan kasa yace "menene wat exactly ke miki ciwo?" wani irin kuka tafashe dashi tafada jikinshi ta kankameshi tana kuka, bubbuga bayanta yay ahankali yace "shiiii is okay, stop crying, Mum zata dawo very soon okayy" kara kankameshi tayi tana sauke ajiyan zuciya tana lumlumshe ido, konan da chan bataso yaje dan gani take yana fita Abba zai shigo, ahaka baccin da batayi jiyaba yay gaba da ita, jin yanda take fitar da numfashi hakan yadan janye jikinshi daga nata ya kalli fuskarta ganin tai bacci yasa ya kwantar da ita ahankali sai a lokacin ya lura da yanda gefen fuskarta yay ja sosai alamun mari, kafe wurin yay da kallo yana mamakin wanda ya mareta haka, saikuma yay tunanin maybe shegen kukan datake yasa ko Ahmad ko Abba waninsu ya mareta, inhar Ahmad ya mareta haka wlh saiya sani bari yadawo.
Ahankali yay yunkurin tashi yaji tarike mai riga gam hakan yasa ya kalleta ganin har lokacin baccin take yasa ahankali yacire hanunta ya ijiye gefen ta yatashi yaja bargon gadon ya lullubeta da kyau kafin ya tattare su takeaway yay hanyar fita daga dakin ya kashe mata wuta yafita ya rufo kofa, da Abba yaci karo a corridor
ya tsaya abakin kofan shi yay shiru yay nisa a tunanin karasawa wajen yayi yace "Abba" dago kai yayi ya kalli Muhsin yay murmushi yace "son ya take yanzu?" "she's fine tamayi bacci, bari naje nai wanka Abba" "alright son" juyawa yayi yafice yawuce dining ajiye abubuwan yayi akan dining yafita yay shashin su.
Da sauri Abba yay dakin yabude dakin ya shiga ganin tana baccin yasa yakara sauke tagwayen ajiyan zuciya, ahankali ya tsugunna yana kallonta, kafin ahankali yadan zame bargon kasa kadan yana bin wuyanta da kallo, hanunta ya kamo ahankali ta yanda bazata tashiba yana shafawa ahankali ya lumshe ido sabida yanda hanun keda taushi sama dana mamanta, kasa daurewa yayi ya saki hanunta ya mike tsaye ya zagaya ta bayan gadon yahau ya kwanta abayanta ahankali ya rungumota ta baya ya sauke wani irin ajiyan zuciya mai kara yace "yauwa my princess sleep with Abban ki" lumshe ido yayi shima wani irin baccin na fizganshi, bude kofan dakin akayi hakan yasa ya dago kai afirgice dan shaf ya manta bai kullo kofan ba.
*another post later*
_Please please wlh yafaru da gaske uba dai dakuka sani dake neman yarshi, sonta yake bilhakki fa, akwai wanda har ciki yama yar tashi. Akwai kuma wani dake cewa shifa bazaima wani kato kewon yaranshi ba batare dayasha romo ba. Duniyar yau bata jiya bane damuka sani ba, mata mutashi daga bacci mu kula da yaranmu mata kawai._
🕳🕳🕳🕳🕳
*BOYAYYEN MUTUN*🕳 🕳 🕳 🕳